{"quran":{"ha.gumi":{"1":{"id":1,"surah":1,"ayah":1,"verse":"Da s\u0169nan Allah, Mai rahama, Mai jin \u0199ai."},"2":{"id":2,"surah":1,"ayah":2,"verse":"Godiya ta tabbata ga Allah, Ubangijin halittu;"},"3":{"id":3,"surah":1,"ayah":3,"verse":"Mai rahama, Mai jin \u0199ai;"},"4":{"id":4,"surah":1,"ayah":4,"verse":"Mai nuna Mulkin R\u00e3nar Sakamako."},"5":{"id":5,"surah":1,"ayah":5,"verse":"Kai muke bauta wa, kuma Kai muke neman taimakonKa."},"6":{"id":6,"surah":1,"ayah":6,"verse":"Ka shiryar da mu ga hanya madaidaiciya."},"7":{"id":7,"surah":1,"ayah":7,"verse":"Hanyar wa\u0257anda Ka yi wa ni'ima, ba wa\u0257anda aka yi wa fushi ba, kuma ba \u0253atattu ba."},"8":{"id":8,"surah":2,"ayah":1,"verse":"A. L\u0303. M\u0303."},"9":{"id":9,"surah":2,"ayah":2,"verse":"W\u00e3ncan ne Litt\u00e3fi, b\u00e3bu shakka a cikinsa, shiriya ne ga m\u00e3su ta\u0199awa."},"10":{"id":10,"surah":2,"ayah":3,"verse":"Wa\u0257anda suke yin \u0129m\u00e3ni game da gaibi, kuma suna tsayar da salla, kuma daga abin da Muka azurta su suna ciyarwa."},"11":{"id":11,"surah":2,"ayah":4,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke yin \u0129m\u00e3ni da abin da aka saukar zuwa gare ka, da abin da aka saukar daga gab\u00e3ninka, kuma game da L\u00e3hira suna yin ya\u0199\u0129ni."},"12":{"id":12,"surah":2,"ayah":5,"verse":"Wa\u0257annan suna kan shiriya, daga Ubangjinsu, kuma wa\u0257annan su ne m\u00e3su cin nasara."},"13":{"id":13,"surah":2,"ayah":6,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta daidai ne a kansu, shin k\u00e3 yi musu garga\u0257i k\u00f5 ba ka yi musu garga\u0257i ba, ba z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni ba."},"14":{"id":14,"surah":2,"ayah":7,"verse":"Allah Ya sa h\u00e3timi a kan zuk\u00e3tansu, da a kan jinsu, kuma a Kan ganin su akwai wata y\u00e3na; kuma suna da wata az\u00e3ba mai girma."},"15":{"id":15,"surah":2,"ayah":8,"verse":"Kuma akwai daga mut\u00e3ne wanda yake cewa: \"Mun yi imani da Allah kuma da Yinin L\u00e3hira.\" Alh\u00e3li kuwa su ba muminai ba ne."},"16":{"id":16,"surah":2,"ayah":9,"verse":"Suna yaudarayya da Allah da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, alh\u00e3li b\u00e3 su yaudarar k\u00f5wa f\u00e3ce kansu, kuma b\u00e3 su sakankanc\u1ebdwa!"},"17":{"id":17,"surah":2,"ayah":10,"verse":"A cikin zuk\u00e3tansu akwai wata c\u0169ta. Sai Allah Ya \u0199\u00e3ramusu wata c\u0169ta, kuma suna da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i sab\u00f5da \u00e3bin da suka kasance suna yi na \u0199arya."},"18":{"id":18,"surah":2,"ayah":11,"verse":"Kuma idan aka ce musu: \"Kada ku yi \u0253arna a cikin \u0199asa,\" sukan ce: \"M\u0169 m\u00e3su kyautatawa kawai ne!\""},"19":{"id":19,"surah":2,"ayah":12,"verse":"To, lalle ne su, s\u0169ne m\u00e3su \u0253arna, kuma amma b\u00e3 su sansancewa."},"20":{"id":20,"surah":2,"ayah":13,"verse":"Kuma idan aka ce musu: \"ku yi \u0129m\u00e3ni kamar yadda mut\u00e3ne suka yi \u0129m\u00e3ni,\" sukan ce: \"Z\u00e3 mu yi \u0129m\u00e3ni ne kamar yadda w\u00e3w\u00e3ye suka yi \u0129m\u00e3ni?\" To, lalle ne su, s\u0169 ne w\u00e3w\u00e3ye, kuma amma b\u00e3 su sani."},"21":{"id":21,"surah":2,"ayah":14,"verse":"Kuma idan sun ha\u0257u da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, sukan ce: \"Mun yi \u0129m\u00e3ni. \"Kuma idan sun w\u00f5finta zuwa ga shai\u0257\u00e3nunsu, sukan ce: \"Lalle ne muna t\u00e3re da ku: Mu m\u00e3su izgili, kawai ne.\""},"22":{"id":22,"surah":2,"ayah":15,"verse":"Allah Yana yin izgili gare su kuma Yana taimakon su a cikin \u0253atarsu, suna \u0257imuwa."},"23":{"id":23,"surah":2,"ayah":16,"verse":"Wa\u0257annan su ne wa\u0257anda suka sayi \u0253ata da shiriya, sai fataucinsu bai yi r\u0129ba ba, kuma ba su kasance masu shiryuwa ba."},"24":{"id":24,"surah":2,"ayah":17,"verse":"Mis\u00e3linsu sh\u0129 ne kamar mis\u00e3lin wanda ya h\u0169ra wuta, to, a l\u00f5kacin da ta haskake abin da yake g\u1ebdfensa (na abin ts\u00f5ro), Allah Ya tafi da haskensu, kuma Ya bar su a cikin duffai, b\u00e3 su gani."},"25":{"id":25,"surah":2,"ayah":18,"verse":"Kur\u00e3me, b\u1ebdb\u00e3ye, mak\u00e3fi, sab\u00f5da haka b\u00e3 su k\u00f5m\u00f5wa."},"26":{"id":26,"surah":2,"ayah":19,"verse":"Ko kuwa kamar girgije mai zuba daga sama, a cikinsa akwai duffai da ts\u00e3wa da wal\u0199iya: suna sany\u00e3war y\u00e3tsunsu a cikin kunnuwansu d\u00e3ga ts\u00e3warwakin, d\u00f5min ts\u00f5ron mutuwa. Kuma Allah Mai k\u1ebdwayewane g\u00e3 k\u00e3firai!"},"27":{"id":27,"surah":2,"ayah":20,"verse":"Wal\u0199iyar tana yin kusa ta fizge gannansu, ko da yaushe ta haskak\u00e3 musu, sai su yi tafiya a cikinta, kuma idan ta yi duhu a kansu, sai su yi tsaye. Kuma d\u00e3 Allah Y\u00e3 so, sai Ya tafi da jinsu da gannansu. Lalle ne Allah a kan dukan k\u00f5me Mai \u0129kon yi ne."},"28":{"id":28,"surah":2,"ayah":21,"verse":"Y\u00e3 ku mut\u00e3ne! Ku bauta wa Ubangjinku, Wanda Ya halicce ku, k\u0169 da wa\u0257anda suke daga gab\u00e3ninku, tsamm\u00e3ninku ku k\u00e3re kanku!"},"29":{"id":29,"surah":2,"ayah":22,"verse":"Wanda Ya sanya muku \u0199asa shimfi\u0257a, kuma sama gini, kuma Ya saukar da ruwa daga sama, sa'an nan Ya fitar da abinci daga 'ya'yan it\u00e3ce game da shi, sab\u00f5da ku. Sab\u00f5da haka kada ku sanya wa Allah wasu k\u0129shiy\u00f5yi, alh\u00e3li kuwa kuna sane."},"30":{"id":30,"surah":2,"ayah":23,"verse":"Kuma idan kun kasance a cikin shakka daga abin da Muka sassaukar ga B\u00e3wanmu, to, ku z\u00f5 da s\u0169ra guda daga misalinsa (Al\u0199ur'\u00e3ni). Kuma ku kir\u00e3wo shaidunku baicin Allah, idan kun kasance m\u00e3su gaskiya."},"31":{"id":31,"surah":2,"ayah":24,"verse":"To, idan ba ku aikata (k\u00e3wo sura) ba, to, b\u00e3 z\u00e3 ku aikataba, sab\u00f5da haka, ku ji tsoron wuta, wadda mak\u00e3mashinta mut\u00e3ne da duw\u00e3tsu ne, an yi tattalinta d\u00f5min k\u00e3furai."},"32":{"id":32,"surah":2,"ayah":25,"verse":"Kuma ka b\u00e3yar da bish\u00e3ra ga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni. kuma suka aikata ayyuka na \u0199warai, c\u1ebdwa lallene, suna da gid\u00e3jen Aljanna, \u0199\u00f5ramu na gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu. Ko da yaushe aka azurta su da abinci daga wasu 'ya'yan it\u00e3ce daga gare su, sai su ce: \"Wannan shi ne aka azurta mu da shi daga gab\u00e3nin haka,\" Kuma a je musu da shi yana mai kama da juna, Kuma sun\u00e3 da, a cikin su, m\u00e3tan aure m\u00e3su tsarki, kuma su, cikin su madawwama ne."},"33":{"id":33,"surah":2,"ayah":26,"verse":"Lalle ne, Allah b\u00e3 Ya jin kunyar Ya bayyana wani mis\u00e3li, k\u00f5wane iri ne, sauro da abin da yake bisa gare shi. To, amma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, sai su san cewa lalle shi ne gaskiya daga Ubangijin su, kuma amma wa\u0257anda suka k\u00e3firta, sai su ce: \"M\u1ebdne ne Allah Ya yi nufi da wannan ya zama mis\u00e3li?\" na \u0253atar da wasu m\u00e3su yawa da shi, kuma Yana shiryar da wasu m\u00e3su yawada shi, kuma b\u00e3 Ya \u0253atarwa da shi f\u00e3ce fasi\u0199ai."},"34":{"id":34,"surah":2,"ayah":27,"verse":"Wa\u0257anda suke warware al\u0199awarin Allah daga b\u00e3yan \u0199ulla shi, kuma su yanke abin da Allah Ya yi umurni da shi a s\u00e3dar, kuma suna \u0253arna a cikin \u0199asa, wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su has\u00e3ra."},"35":{"id":35,"surah":2,"ayah":28,"verse":"Yaya kuke k\u00e3firta da Allah, alh\u00e3li kuwa kun kasance matattu sa'an nan Ya r\u00e3yar da ku, sa'nnan kuma Ya matar da ku, sa'an nan kuma Ya r\u00e3ya ku, sa'an nan zuwa gare Shi ake mayar da ku?"},"36":{"id":36,"surah":2,"ayah":29,"verse":"Shi ne Wanda Ya halitta muku abin da ke a cikin \u0199asa gaba \u0257aya, sa'an nan kuma Ya daidaita zuwa sama, sa'an nan Y a aikata su sammai bakwai. Kuma Shi ga dukan k\u00f5mai Masani ne."},"37":{"id":37,"surah":2,"ayah":30,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Ubangijinka Ya ce ga mal\u00e3'iku: \"Lalle ne, Ni Mai sanya wani hal\u0129fa ne a cikin \u0199asa,\" suka ce: \"Ashe, z\u00e3 Ka sanya a cikinta, wanda zai yi \u0253arna a cikinta, kuma mu, muna yi maka tasbihi tare da g\u00f5de maka, kuma muna tsarkakewa gareka\" Ya ce: \"Lalle ne, Ni Na san abin da ba ku sani ba.\""},"38":{"id":38,"surah":2,"ayah":31,"verse":"Kuma Ya sanar da \u00c3dam s\u0169n\u00e3ye dukansu, sa'an nan kuma ya gitta su a kan mal\u00e3'iku, sa'n nan Ya ce: \"Ku gaya mini s\u0169nayen wa\u0257annan, idan kun nasance m\u00e3su gaskiya.\""},"39":{"id":39,"surah":2,"ayah":32,"verse":"Suka ce: \"Tsarki ya tabbata a gare Ka! B\u00e3bu sani a gare mu, lalle ne Kai, Kai ne Masani, Mai hikima.\""},"40":{"id":40,"surah":2,"ayah":33,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 \u00c3dam! Ka gaya musu s\u0169n\u00e3yensu.\" To, a lokacin da ya gaya musu s\u0169n\u00e3yensu, (Allah) Ya ce: \"Ashe, ban ce muku ba, lalle Ni, In\u00e3 sane da gaibin sammai da \u0199asa, kuma (In\u00e3 sane da) abin da kuke bayyanawa da abin da kuka kasance kuna \u0253\u00f5yewa?\""},"41":{"id":41,"surah":2,"ayah":34,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Muka ce ga mal\u00e3'iku: \"Ku yi sujada ga \u00c3dam,\" Sai suka yi sujada, f\u00e3ce Ibil\u0129sa ya \u0199i, kuma ya yi girman kai, kuma ya kasance daga k\u00e3firai."},"42":{"id":42,"surah":2,"ayah":35,"verse":"Kuma muka ce: \"Ya \u00c3dam! Ka zauna kai da matarka a gidan Aljanna, kuma ku ci daga gare ta, bisa wad\u00e3ta, inda kuke so, kuma kada ku kusanci wannan it\u00e3ciyar, har ku kasance daga azz\u00e3lumai.\""},"43":{"id":43,"surah":2,"ayah":36,"verse":"Sai Shai\u0257an ya tal\u00e3l\u00e3\u0253antar da su ga barinta, sai ya fitar da su daga abin da suka kasance a cikinsa. Kuma muka ce: \"S\u00e3shenku n\u00e3 ma\u0199iyi ga s\u00e3she, kuma kuna da a cikin \u0199asa matabbata da jin d\u00e3\u0257i zuwa ga wani l\u00f5kaci.\""},"44":{"id":44,"surah":2,"ayah":37,"verse":"Sai \u00c3dam ya kar\u0253i wasu kalm\u00f5mi daga Ubangjjinsa, sab\u00f5da haka ya kar\u0253i t\u0169ba a kansa. Lalle ne Shi, Sh\u0129 ne Mai kar\u0253ar t\u0169ba, Mai jin \u0199ai."},"45":{"id":45,"surah":2,"ayah":38,"verse":"Muka ce: \"Ku ku sauka daga gare ta gab\u00e3 \u0257aya. To, imma lalle shiriya ta je muku daga gare Ni, to, wanda ya bi shiriya ta to, b\u00e3bu ts\u00f5ro a kansu, kuma b\u00e3 su yin ba\u0199in ciki.\""},"46":{"id":46,"surah":2,"ayah":39,"verse":"\"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta, kuma suka \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yinMu, wa\u0257annan s\u0169 ne ab\u00f5kan Wuta; s\u0169 a cikinta madawwama ne.\""},"47":{"id":47,"surah":2,"ayah":40,"verse":"Y\u00e3 Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0128la! Ku tuna ni'im\u00e3Ta a kanku, kuma ku cika al\u0199awariNa, In cika muku da al\u0199awarinku. kuma Ni, ku ji ts\u00f5ro Na."},"48":{"id":48,"surah":2,"ayah":41,"verse":"Kuma, ku yi \u0129m\u00e3ni da abin da na saukar, mai gaskat\u00e3wa ga abin da yake t\u00e3re da ku, kuma kada ku kasance farkon k\u00e3firi game da shi, Kuma kada ku sayi 'yan ku\u0257i ka\u0257an da \u00e3y\u00f5yiNa. Kuma ku ji ts\u00f5r\u00f5Na, N\u0129 ka\u0257ai."},"49":{"id":49,"surah":2,"ayah":42,"verse":"Kuma kada ku lullu\u0253e gaskiya da \u0199arya, kuma ku \u0253\u00f5ye gaskiya, alh\u00e3li kuwa kuna sane."},"50":{"id":50,"surah":2,"ayah":43,"verse":"Kuma ku tsayar da salla; kuma ku b\u00e3yar da zakka; kuma ku yi ruk\u0169'i t\u00e3re da m\u00e3su yin ruk\u0169'i."},"51":{"id":51,"surah":2,"ayah":44,"verse":"Shin, kuna umurnin mut\u00e3ne da alh\u1ebdri, kuma ku manta da kanku alh\u00e3li kuwa kuna karatun litt\u00e3fi? Shin, b\u00e3z\u00e3 ku hankalta ba?"},"52":{"id":52,"surah":2,"ayah":45,"verse":"Kuma ku n\u1ebdmi taimako da yin ha\u0199uri, da salla. Kuma lalle ne ita, ha\u0199\u0129\u0199a, mai girma ce f\u00e3ce fa a kan m\u00e3su ts\u00f5ron Allah."},"53":{"id":53,"surah":2,"ayah":46,"verse":"Wa\u0257anda suka tabbata c\u1ebdwa lalle ne su m\u00e3su ha\u0257uwa da Ubangijinsu, kuma lalle ne s\u0169 a gareshi m\u00e3su k\u00f5m\u00e3wa ne."},"54":{"id":54,"surah":2,"ayah":47,"verse":"Y\u00e3 ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la! Ku tuna ni'imaTa, wadda Na ni'imta a kanku, kuma lalle ne Ni, na f\u0129f\u0129ta ku a kan t\u00e3likai."},"55":{"id":55,"surah":2,"ayah":48,"verse":"Kuma ku ji tsron wani yini, (a cikinsa) rai b\u00e3 ya Wad\u00e3tar da wani rai da k\u00f5me, kuma b\u00e3 a kar\u0253ar cet\u00f5 daga gareshi, kuma ba a kar\u0253ar fansa daga gare shi, kuma b\u00e3 su zama ana taimakon su ba."},"56":{"id":56,"surah":2,"ayah":49,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da muka ts\u0129rar da ku daga mut\u00e3nen Fir'auna, su na taya muku muguntar az\u00e3ba, su na yayyanke \u0257iyanku maza su na r\u00e3yar da m\u00e3tanku. Kuma a cikin wancan akwai jarabawa mai girma daga Ubangijinku."},"57":{"id":57,"surah":2,"ayah":50,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Muka raba t\u1ebdku sab\u00f5da ku, sai Muka ts\u0129rar da ku kuma Muka nutsar da mut\u00e3nen Fir'auna, alh\u00e3li kuwa k\u0169 kuna kallo."},"58":{"id":58,"surah":2,"ayah":51,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da muka yi wa'adi ga M\u0169sa, dare arba'in, sa'an nan kuma kuka ri\u0199i mara\u0199i daga b\u00e3yansa, alh\u00e3li k\u0169, kuna m\u00e3su z\u00e3lunci (da bauta masa)."},"59":{"id":59,"surah":2,"ayah":52,"verse":"Sa'an nan kuma muka y\u00e3fe muku daga b\u00e3yan wancan, tsamm\u00e3ninku, kuna g\u00f5d\u1ebdwa."},"60":{"id":60,"surah":2,"ayah":53,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Muka baiwa M\u0169sa Litt\u00e3fi da rarrab\u1ebdwa, tsamm\u00e3ninku, kuna shiryuwa."},"61":{"id":61,"surah":2,"ayah":54,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da M\u0169sa ya ce ga mut\u00e3nensa: \"Ya mut\u00e3nena! Lalle ne ku, kun z\u00e3lunci kanku game da ri\u0199onku mara\u0199in, sai ku t\u0169ba zuwa ga Mahaliccinku, sai ku kashe k\u00e3wunanku. Wancan ne mafii alheri a wajen mahaliccinku. Sa'an nan Ya kar\u0253i tuba a kanku. lalle ne Shi, Shi ne Mai kar\u0253ar t\u0169ba, Mai jin \u0199ai."},"62":{"id":62,"surah":2,"ayah":55,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da kuka ce: \"Ya Musa! B\u00e3 z\u00e3 mu yi \u0129m\u00e3ni ba d\u00f5minka, sai munga Allah bayyane,\" sabada haka ts\u00e3war nan ta kamaku, alh\u00e3li kuwa kuna kallo."},"63":{"id":63,"surah":2,"ayah":56,"verse":"Sa'an nan kuma Muka t\u00e3yar da ku daga b\u00e3yan mutuwarku, tsamm\u00e3ninku, kuna g\u00f5d\u1ebdwa."},"64":{"id":64,"surah":2,"ayah":57,"verse":"Kuma Muka sanya girgije ya yi inuwa a kanku, kuma Muka saukar da dar\u0253a da tantabaru a kanku; \"Ku ci daga m\u00e3su d\u00e3\u0257in abin da Muka azurta ku.\" kuma ba su z\u00e3lunce Mu ba, kuma amma kansu suka kasance suna z\u00e3lunta."},"65":{"id":65,"surah":2,"ayah":58,"verse":"Kuma a lokacin da Muka ce: \"Ku shiga wannan al\u0199arya. San nan ku ci daga gareta, idan kuka so, bisa wadata, kuma ku shiga \u0199ofa kuna masu tawalu'i, kuma ku ce; \"k\u00e3yar da zunubai\" Mu g\u00e3farta muku laifukanku, kuma z\u00e3 mu \u0199\u00e3ra wa m\u00e3su kyautatawa.\""},"66":{"id":66,"surah":2,"ayah":59,"verse":"Sai wa\u0257anda suka yi zalunci suka sake magana watar wannan da aka ce musu, saboda haka muka saukar a kan wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci da az\u00e3ba daga sama sab\u00f5da abin da suka kasance suna yi na f\u00e3si\u0199anci."},"67":{"id":67,"surah":2,"ayah":60,"verse":"Kuma a lokacin da M\u0169sa ya nemi sh\u00e3yarwa domin mut\u00e3nensa, Muka ce; \"Ka d\u00f5ki d\u0169tsen da sandarka.\" Sai marmaro g\u00f5ma sha biyu suka \u0253u\u0253\u0253ugo, ha\u0199\u0129\u0199a, k\u00f5wa\u0257anne mut\u00e3ne sun san wurin shansu. \"Ku ci kuma ku sha daga arzi\u0199in Ubangijinku, kuma kada ku yi fasadi, a cikin \u0199asa, kuna m\u00e3su \u0253arna.\""},"68":{"id":68,"surah":2,"ayah":61,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da kuka ce: \"Y\u00e3 M\u0169s\u00e3! B\u00e3 z\u00e3 mu yi ha\u0199uri ba a kan abinci guda. Sai ka r\u00f5\u0199a mana Ubangijinka Ya fitar mana daga abin da \u0199asa take tsirarwa daga ganyenta, dumanta, da alkamarta da albasarta. Ya ce: \"Kuna n\u1ebdman musanya abin da yake mafi \u0199as\u0199anci da wanda yake mafi alh\u1ebdri? Ku sauka wani birni (daga cikin birane), lalle ne, kuna da abin da kuka r\u00f5\u0199a. \"Kuma Muka d\u00f5ka musu wal\u00e3\u0199anci da talauci. Kuma suka k\u00f5ma da wani fushi daga Allah. Wancan sab\u00f5da lalle su, sun kasance suna k\u00e3firta da \u00e3y\u00f5yin Allah, kuma suna kashe Aannab\u00e3wa, b\u00e3da hakki ba. Wancan, sab\u00f5da s\u00e3\u0253awarsu ne, kuma sun kasance suna \u0199\u1ebdtarewar haddi."},"69":{"id":69,"surah":2,"ayah":62,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, da wa\u0257anda suka t\u0169ba, da Nas\u00e3ra da Makarkata, wana ya yi \u0129mani da Allah da Yinin L\u00e3hira, kuma ya aikata aikin \u0199warai, to, suna da ij\u00e3rarsu a wurin Ubangijinsu, kuma b\u00e3bu ts\u00f5ro a kansu, kuma ba su zama suna yin ba\u0199in ciki ba."},"70":{"id":70,"surah":2,"ayah":63,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Muka ri\u0199i al\u0199awarinku, kuma Muka \u0257aukaka d\u0169tse a bisa gareku: \"Ku k\u00e3ma abin da Muka baku da \u0199arfi. Kuma ku ambaci abin da yake a cikin sa, tsamm\u00e3ninku ku k\u00e3rekanku."},"71":{"id":71,"surah":2,"ayah":64,"verse":"Sa'an nan kuma kuka j\u0169ya daga bayan wancan, to, b\u00e3 d\u00f5min falalar Allah ba da rahamarSa a kanku, ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 kun kasance daga m\u00e3su has\u00e3ra.\""},"72":{"id":72,"surah":2,"ayah":65,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, kun san wa\u0257anda suka \u0199\u1ebdtare haddi daga gare ku a cikin Asabar, sai muka ce musu: \"ku kasance birai \u0199as\u0199antattu.\""},"73":{"id":73,"surah":2,"ayah":66,"verse":"Muka sanya ta (mas'alar) az\u00e3ba, d\u00f5min abin da yake gaba gareta, da yake a b\u00e3yanta, kuma wa'azi ga m\u00e3su ta\u0199awa."},"74":{"id":74,"surah":2,"ayah":67,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Musa yace ga mutanensa: \"Lalle ne, Allah Yana umurtar ku da ku yanka wata s\u00e3niya.\" Suka ce: \"Shin kana ri\u0199on mu ne da izgili?\" Ya ce: \"Ina n\u1ebdman tsari daga Allah da in kasance daga j\u00e3hilai.\""},"75":{"id":75,"surah":2,"ayah":68,"verse":"Suka ce: \"Ka r\u00f5\u0199a mana Ubangijinka, Ya bayyana mana, mec\u1ebd ce ita?\" Ya ce: \"Lalle ne, Shi, Yana cewa: \"Lalle ne ita s\u00e3niya ce; b\u00e3 ts\u00f5fuwa ba, b\u00e3 kuma budurwa ba, tsak\u00e3tsaki ce a tsak\u00e3nin wancan,' sai ku aikata abin da ake umurninku.\""},"76":{"id":76,"surah":2,"ayah":69,"verse":"Suka ce: \"Ka r\u00f5\u0199a mana Ubangijinka Ya bayyana mana abin da yake launinta.\" Ya ce: \"Lalle ne, Shi Yana cewa: \"Ita wata saniya ce fatsa-fatsa, mai tsan-tsan launi, tana faranta ran mausu kallonta.\""},"77":{"id":77,"surah":2,"ayah":70,"verse":"Suka ce: \"Ka r\u00f5\u0199a mana Ubangijinka, Ya bayyana mana abin da yake ita, lalle ne sh\u00e3nu suna yi mana kam\u00e3 da j\u0169na, kuma mu, idan Allah Y\u00e3 so, ha\u0199\u0129\u0199a, shiryuwa ne.\""},"78":{"id":78,"surah":2,"ayah":71,"verse":"Ya ce: \"Lalle ne Shi, Yana c\u1ebdwa: \"Ita wata s\u00e3niya ce; ba horarra b\u00e3 tana noman \u0199asa, kuma ba ta shayar da shuka, l\u00e3fiyayya ce: b\u00e3bu wani s\u00f5fane a cikinta.\" Suka ce: \"Yanzu k\u00e3 zo da gaskiya. Sai suka yanka ta, kamar ba z\u00e3 su aikata ba."},"79":{"id":79,"surah":2,"ayah":72,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da kuka yi kisan kai, kuka dinga tunku\u0257a wa j\u0169na laif\u0129 a cikinsa, kuma Allah Mai fitar da abin da kuka kasance kuna \u0253\u00f5y\u1ebdwa ne."},"80":{"id":80,"surah":2,"ayah":73,"verse":"Sai Muka ce: \"Ku d\u00f5ke shi da wani s\u00e3shenta.\" Kamar wancan ne Allah Yake r\u00e3yar da matattu, kuma Ya n\u0169na muku ay\u00f5yinSa, tsamm\u00e3ninku kuna hankalta."},"81":{"id":81,"surah":2,"ayah":74,"verse":"San'nan kuma zuk\u00e3tanku, suka \u0199\u1ebd\u0199ashe daga b\u00e3yan wancan. Sab\u00f5da haka suka zamanto kamar duwatsu. Ko mafi tsananin \u0199e\u0199ashewa. kuma lalle ne daga duw\u00e3tsu, ha\u0199\u0129ka, akwai abin da maremari suke \u0253u\u0253\u0253uga daga gare shi, kuma lalle ne daga gare su, ha\u0199\u0129\u0199a, akwai abin da yake tsatstsagewa har ruwa ya fita daga gare shi, kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, daga gare su, ha\u0199\u0129\u0199a, akwai da yake f\u00e3\u0257\u00f5wa d\u00f5min ts\u00f5ron Allah, kuma Allah bai zama g\u00e3fili ba daga barin abin da kuke aikat\u00e3wa."},"82":{"id":82,"surah":2,"ayah":75,"verse":"Shin fa kuna tsamm\u00e3nin z\u00e3 su yi im\u00e3ni sab\u00f5da ku, alh\u00e3li kuwa, ha\u0199\u0129\u0199a, wata \u0199ungiya daga gare su sun kasance suna jin maganar Allah, sa'an nan kuma su karkatar da ita daga b\u00e3yan sun g\u00e3ne ta, alh\u00e3li s\u0169, suna sane?"},"83":{"id":83,"surah":2,"ayah":76,"verse":"Kuma idan sun ha\u0257u da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni sukan ce: \"Mun yi \u0129m\u00e3ni,\" kuma idan s\u00e3shensu ya w\u00f5finta zuwa ga s\u00e3she, sukan ce: \"Shin, kuna yi musu magana da abin da Allah Ya bu\u0257a muku ne d\u00f5min su yi muku hujja da shi a wurin Ubangijinku?\" Shin fa, b\u00e3 ku hankalta?"},"84":{"id":84,"surah":2,"ayah":77,"verse":"Shin, kuma b\u00e3 su sanin c\u1ebdwa lalle ne Allah Yana sanin abin da suke \u0253\u00f5y\u1ebdwa da abin da suke bayyan\u00e3wa?"},"85":{"id":85,"surah":2,"ayah":78,"verse":"Kuma daga cikinsu akwai ummiyyai, b\u00e3 su da sanin Litt\u00e3fi, f\u00e3ce t\u00e3tsuniyoyi, kuma s\u0169 b\u00e3 k\u00f5me suke yi ba f\u00e3ce suna yin zato."},"86":{"id":86,"surah":2,"ayah":79,"verse":"To, bone ya tabbata ga wa\u0257anda suke rub\u0169ta litt\u00e3fi da hannuwansu sa'an nan kuma su ce wannan daga wurin Allah yake, d\u00f5min su sayi ku\u0257i ka\u0257an da shi, san nan bone ya tabbata a gare su daga abin da hannayensu ke rub\u0169t\u00e3wa, kuma bone ya tabbata a gare su daga abin da suke san\u00e3'ant\u00e3wa."},"87":{"id":87,"surah":2,"ayah":80,"verse":"Kuma suka ce: \"Wuta b\u00e3 z\u00e3 ta sh\u00e3fe mu ba, f\u00e3ce, 'yan kw\u00e3nuka \u0199id\u00e3yayyu.\"Ka ce: \"Ashe kun ri\u0199i wani alkawari a wurin Allah, sa'an nan Allah ba zai s\u00e3\u0253a wa alkawarinSa ba ko kuwa kuna fa\u0257in abin da ba ku sani ba bisa ga Allah?\""},"88":{"id":88,"surah":2,"ayah":81,"verse":"Na'am! Wanda ya yi tsiwur-wurin m\u0169gun abu, kuma laifinsa ya k\u1ebdwaye shi, to, wa\u0257annan su ne 'yan Wuta, s\u0169 a cikinta madawwama ne."},"89":{"id":89,"surah":2,"ayah":82,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, wa\u0257annan, 'yan Aljanna ne, s\u0169 a cikinta madawwama ne."},"90":{"id":90,"surah":2,"ayah":83,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Muka kar\u0253i alkawarin Bani-Isr\u00e3'\u0129la: \"Kada ku bauta wa k\u00f5wa f\u00e3ce Allah, kuma ga mahaifa ku kyautata, da mai zumunta da mar\u00e3yu da matalauta, kuma ku fa\u0257i magana mai kyau zuwa ga mut\u00e3ne, kuma ku tsayar da salla, kuma ku b\u00e3yar da zakka, sa'an nan kuka j\u0169ya b\u00e3ya, f\u00e3ce ka\u0257an daga gare ku, alh\u00e3li kuwa kuna m\u00e3su bijir\u1ebdwa."},"91":{"id":91,"surah":2,"ayah":84,"verse":"L\u00f5kacin da Muka ri\u0199i alkawarinku; b\u00e3 z\u00e3 ku zubar da jininku ba, kuma b\u00e3 z\u00e3 ku fitar da kanku daga gid\u00e3jenku ba; sa'an nan kuka tabbatar alh\u00e3li kuwa kuna b\u00e3yar da shaida (a kanku)."},"92":{"id":92,"surah":2,"ayah":85,"verse":"Sa'an nan kuma, g\u00e3 ku, y\u00e3 wa\u0257annan! Kuna kashe kanku, kuma kuna fitar da wani \u0253angare daga gare ku daga gid\u00e3jensu, kuna taimakon j\u0169na a kansu da zunubi da z\u00e3lunci kuma idan k\u00e3mammu suka je muku kuna fansarsu alh\u00e3li kuwa sh\u0129 fitar da su abin da aka haramta muku ne. Shin fa, kuna \u0129m\u00e3ni da s\u00e3shen Litt\u00e3fin ne, kuma ku k\u00e3firta da s\u00e3she? To, m\u1ebdne ne sakamakon wanda ke aikata wancan daga gare ku f\u00e3ce wul\u00e3kanci a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya? Kuma a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma ana mayar da su zuwa ga mafi tsananin az\u00e3ba. Kuma Allah bai zama Mai gafala ba daga barin abin da kuke aikat\u00e3wa."},"93":{"id":93,"surah":2,"ayah":86,"verse":"Wa\u0257annan su ne wa\u0257anda suka sayi r\u00e3yuwar d\u0169niya da L\u00e3hira, d\u00f5min haka b\u00e3 z\u00e3 a sau\u0199a\u0199a az\u00e3ba ba daga kansu, kuma s\u0169, b\u00e3 ataimakonsu."},"94":{"id":94,"surah":2,"ayah":87,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Munbai wa M\u0169s\u00e3 Litt\u00e3fi, kuma Mun biyar daga b\u00e3yansa da wasu Manzanni, kuma Muka bai wa \u0128s\u00e3 \u0257an Maryama hujj\u00f5ji bayyanannu, kuma Muka \u0199arfafa shi da R\u0169hi mai tsarki. Shinfa, k\u00f5 da yaushe wani manzo ya je muku t\u00e3re da abin da r\u00e3yukanku b\u00e3 su so, sai ku kangara, wani \u0253angare kun \u0199aryata, kuma wani \u0253angare kuna kash\u1ebdwa?"},"95":{"id":95,"surah":2,"ayah":88,"verse":"Kuma suka ce: \"Zukatanmu suna cikin rufi.\" A'a, Allah Y\u00e3 la'ane su, d\u00f5min kafircinsu kadan kwarai suke yin \u0129m\u00e3ni!"},"96":{"id":96,"surah":2,"ayah":89,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da wani Litt\u00e3fi daga wurin Allah ya je musu, mai gaskat\u00e3wa ga abin da yake t\u00e3re da su, alh\u00e3li kuwa sun kasance daga gab\u00e3nin haka suna f\u00e3tar taimako da shi a kan wa\u0257anda suka k\u00e3firta. To, a l\u00f5kacin da abin da suka sani ya je musu, sai suka k\u00e3firta da shi. Sab\u00f5da haka la'anar Allah ta tabbata a kan k\u00e3firai."},"97":{"id":97,"surah":2,"ayah":90,"verse":"Tir, da abin da suka sayi r\u00e3yukansu da shi; watau su k\u00e3firta da abin da Allah Ya saukar sab\u00f5da z\u00e3lunci; kada Allah Ya saukar da falalarsa a kan wanda Yake so daga b\u00e3yinsa. Sai suka k\u00f5mo da fushi game da wani fushi. Kuma ga k\u00e3firai akwai az\u00e3ba mai wul\u00e3\u0199antarwa."},"98":{"id":98,"surah":2,"ayah":91,"verse":"Kuma idan aka ce musu: \"Ku yi \u0129m\u00e3ni da abin da Allah Ya saukar.\" Sai su ce: \"Muna \u0129m\u00e3ni da abin da aka saukar a gare mu,\" kuma suna k\u00e3firc\u1ebdwa da abin da ke b\u00e3yansa, alh\u00e3li kuwa, shi ne gaskiyar (da suka sani) mai gaskatawa ga abin da yake t\u00e3re da su (na Attaura) Ka ce: \"To, don me kuke kashe annab\u00e3wan Allah gab\u00e3nin wannan, idan kun kasance m\u00e3su b\u00e3yar da gaskiya?\""},"99":{"id":99,"surah":2,"ayah":92,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a M\u0169s\u00e3 ya zo muku da hujj\u00f5ji bayyanannu, sa'an nan kuka ri\u0199i mara\u0199i (daga b\u00e3yansa, alh\u00e3li kuwa kuna m\u00e3su z\u00e3lunci."},"100":{"id":100,"surah":2,"ayah":93,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Muka ri\u0199i alkawarinku kuma Muka \u0257aukaka dutse a bisa gare ku, (Muka ce:) \"Ku ri\u0199i abin da Muka k\u00e3wo muku da \u0199arfi kuma ku ji\" Suka ce: \"Mun ji kuma mun \u0199i.\" Kuma aka zuba son mara\u0199in a cikin zukatansu sab\u00f5da k\u00e3fircinsu. Ka ce: \"Tir da abin da \u0129m\u00e3ninku yake umurnin ku da shi, har idan kun kasance m\u00e3su \u0129m\u00e3ni!\""},"101":{"id":101,"surah":2,"ayah":94,"verse":"Ka ce: \"Idan Gidan L\u00e3hira ya kasance sab\u00f5da ku, a wurin Allah ke\u0253e b\u00e3 da sauran mut\u00e3ne ba, to, ku yi g\u0169rin mutuwa, idan kun kasance m\u00e3su gaskiya.\""},"102":{"id":102,"surah":2,"ayah":95,"verse":"Kuma b\u00e3 z\u00e3 su yi g\u0169rinta bahar abada sab\u00f5da abin da hannayensu, suka gab\u00e3tar. Kuma Allah Masani ne ga azz\u00e3lumai."},"103":{"id":103,"surah":2,"ayah":96,"verse":"Kuma lalle ne, z\u00e3 ka s\u00e3me su mafiya kwa\u0257ayin mut\u00e3ne a kan r\u00e3yuwa, kuma s\u0169 ne mafiya kwa\u0257ayin r\u00e3yuwa daga wa\u0257anda suka yi shirka. \u00a6ayansu yana son d\u00e3 z\u00e3 a r\u00e3yar da shi shekara dubu, kuma b\u00e3 ya zama mai n\u0129santar da shi daga az\u00e3ba d\u00f5min an r\u00e3yar da shi. Kuma Allah, Mai gani ne ga abin da suke aikat\u00e3wa."},"104":{"id":104,"surah":2,"ayah":97,"verse":"Ka ce: Wanda ya kasance ma\u0199iyi ga Jibirilu, to, lalle ne shi ya saukar da shi a kan z\u0169ciyarka da izinin Allah, yana mai gaskat\u00e3wa ga abin da yake gaba gare shi, kuma da shiriya da bish\u00e3ra ga m\u0169minai."},"105":{"id":105,"surah":2,"ayah":98,"verse":"Wanda ya kasance ma\u0199iyi ga Allah da mal\u00e3'ikunSa da manzanninSa da Jibir\u0129la da M\u0129k\u00e3'\u0129la to, lalle ne, Allah Ma\u0199iyi ne ga k\u00e3firai."},"106":{"id":106,"surah":2,"ayah":99,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun saukar, zuwa gare ka, \u00e3y\u00f5yi bayyanannu, kuma ba wanda yake k\u00e3firta da su f\u00e3ce f\u00e3sikai."},"107":{"id":107,"surah":2,"ayah":100,"verse":"Shin, kuma a k\u00f5 da yaushe suka \u0199ulla wani alkawari sai wani \u0253angare daga gare su ya, yi j\u0129fa da shi? \u00c3'a, mafi yawansu b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni."},"108":{"id":108,"surah":2,"ayah":101,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da wani manzo (Muhammadu) daga wurin Allah ya je musu, mai gaskat\u00e3wa ga abin da yake t\u00e3re da su, sai wani \u0253angare daga wa\u0257anda aka bai wa Litt\u00e3fi, suka yar da Litt\u00e3fin (Al\u0199ur'\u00e3nin) Allah a b\u00e3yan b\u00e3yansu, kamar dai s\u0169 ba su sani ba."},"109":{"id":109,"surah":2,"ayah":102,"verse":"Kuma suka bi abin da shai\u0257\u00e3nu ke karantawa a kan mulkin Sulaim\u00e3nu, kuma Sulaim\u00e3nu bai yi k\u00e3firci ba, kuma Shaid\u00e3nun, s\u0169 ne suka yi k\u00e3firci, suna karantar da mut\u00e3ne sihiri. Kuma ba a saukar da shi ba a kan mal\u00e3'iku biyu a B\u00e3bila, Har\u0169ta da M\u00e3r\u0169ta. Kuma ba su sanar da k\u00f5wa ba balle su ce: \"M\u0169 fitina kawai ne, sab\u00f5da haka kada ka k\u00e3firta,\" balle har su yi ta n\u1ebdman ilmin abin da suke rarrab\u1ebdwa tsak\u00e3nin mutum da m\u00e3tarsa da shi daga gare su. Kuma su (m\u00e3su yin sihirin) ba su zama m\u00e3su c\u0169tar da k\u00f5wa da shi ba, f\u00e3ce da iznin Allah. Kuma suna n\u1ebdman ilmin abin da yake c\u0169tar da su, kuma b\u00e3 ya amfaninsu. Kuma lalle ne, ha\u0199i\u0199a, sun sani, tabbas, wanda ya saye shi, b\u00e3 ya da wani rabo a cikin L\u00e3hira. Kuma tir da abin da suka sayar da r\u00e3yukansu da shi, d\u00e3 sun kasance suna sani."},"110":{"id":110,"surah":2,"ayah":103,"verse":"Kuma d\u00e3 lalle ne s\u0169, sun yi \u0129mani, kuma sun yi ta\u0199awa, ha\u0199i\u0199a, da sakamako daga wurin Allah shi ne mafi alh\u1ebdri, d\u00e3 sun kasance suna sani."},"111":{"id":111,"surah":2,"ayah":104,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129mani! Kada ku ce: 'R\u00e3'in\u00e3' kuma ku ce: 'Jinkirt\u00e3 man\u00e3', kuma ku saurara. Kuma k\u00e3firai suna da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"112":{"id":112,"surah":2,"ayah":105,"verse":"Wa\u0257anda suka k\u00e3firta daga Ma'abuta Litt\u00e3fi, b\u00e3 su son a saukar da wani alh\u1ebdri a kanku daga Ubangijinku, kuma mushirikai m\u00e3 b\u00e3 su so. Kuma Allah Yana ke\u0253ance da wanda Yake so da rahamarSa. Kuma Allah Ma'ab\u0169cin falala mai girma ne."},"113":{"id":113,"surah":2,"ayah":106,"verse":"Abin da Muka sh\u00e3fe daga \u00e3ya, ko kuwa Muka jinkirtar da ita, z\u00e3 Mu zo da mafi alh\u1ebdri daga gare ta ko kuwa mis\u00e3linta. Ashe, ba ka sani ba, c\u1ebdwa lalle ne, Allah a kan dukkan k\u00f5me Mai \u0129kon yi ne?"},"114":{"id":114,"surah":2,"ayah":107,"verse":"Shin ba ka sani ba, c\u1ebdwa lalle ne Allah, Sh\u0129 ne da mulkin sammai da \u0199asa kuma b\u00e3 ku da, baicin Allah, wani maji\u0253inci, kuma b\u00e3 ku da wani mataimaki?"},"115":{"id":115,"surah":2,"ayah":108,"verse":"K\u00f5 kuna nufin ku tambayi Manzonku, kamar yadda aka tambayi M\u0169s\u00e3 a gab\u00e3nin haka? Kuma wanda ya musanya k\u00e3firci da \u0129m\u00e3ni, to, lalle ne y\u00e3 \u0253ace tsakar hanya."},"116":{"id":116,"surah":2,"ayah":109,"verse":"M\u00e3su yawa daga Ma'abuta Litt\u00e3fi sun\u00e3 g\u0169rin d\u00e3 sun mayar da ku, daga b\u00e3yan \u0129m\u00e3ninku, k\u00e3firai, sab\u00f5da h\u00e3sada daga wurin r\u00e3yukansu, daga bay\u00e3n gaskiya t\u00e3 bayyana a gare su. To, ku y\u00e3fe, kuma ku kau da kai, sai Allah Y\u00e3 zo da umurninSa. Lalle ne Allah a kan dukkan k\u00f5me Mai \u0129kon yi ne."},"117":{"id":117,"surah":2,"ayah":110,"verse":"Kuma ku tsayar da salla, kuma ku b\u00e3yar da zakka. Kuma abin da kuka gab\u00e3tar d\u00f5min kanku daga alh\u1ebdri, z\u00e3 ku s\u00e3me shi a wurin Allah. Lalle ne Allah, ga abin da kuke aikat\u00e3wa Mai gani ne."},"118":{"id":118,"surah":2,"ayah":111,"verse":"Kuma suka ce: \"B\u00e3bu mai shiga Aljanna f\u00e3ce wa\u0257anda suka zama Yah\u0169du ko Nas\u00e3ra.\" Wa\u0257ancan t\u00e3ts\u0169niy\u00f5yinsu ne. Ka ce: \"Ku k\u00e3wo dalilinku idan kun kasance m\u00e3su gaskiya.\""},"119":{"id":119,"surah":2,"ayah":112,"verse":"Na'am! Wanda ya sallama fuskarsa ga Allah, alh\u00e3li kuwa yana mai kyautat\u00e3wa, to, yana da ij\u00e3rarsa, a wurin Ubangijinsa, kuma b\u00e3bu ts\u00f5ro a kansu, kuma ba su zama suna ba\u0199in ciki ba."},"120":{"id":120,"surah":2,"ayah":113,"verse":"Kuma Yah\u0169d\u00e3wa suka ce: \"Nas\u00e3ra ba su zamana a kan k\u00f5me ba,\" kuma Nas\u00e3ra suka ce: \"Yah\u0169d\u00e3wa ba su zamana a kan k\u00f5meba,\" alh\u00e3li kuwa su, suna kar\u00e3tun Litt\u00e3fi. Kamar wancan ne wa\u0257anda ba su sani ba suka fa\u0257a, kamar maganarsu sab\u00f5da haka Allah ne ke yin hukunci a tsak\u00e3ninsu a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, a cikin abin da suka kasance suna s\u00e3\u0253awa j\u0169na a cikinsa."},"121":{"id":121,"surah":2,"ayah":114,"verse":"Kuma w\u00e3ne ne mafi z\u00e3lunci daga wanda ya hana masall\u00e3tan Allah, d\u00f5min kada a ambaci sunanSa a cikinsu, sai kuma ya yi aiki ga rushe su? Wa\u0257annan b\u00e3 ya kasanc\u1ebdwa a gare su su shig\u1ebd su f\u00e3ce suna m\u00e3su ts\u00f5ro. Suna da, a cikin duniya wani wul\u00e3kanci, kuma suna da, a cikin L\u00e3hira, az\u00e3ba mai girma."},"122":{"id":122,"surah":2,"ayah":115,"verse":"Kuma Allah \u0257ai yake da gabas da yamma sab\u00f5da haka, inda duk aka j\u0169yar da ku, to, a can fuskar Allah take. Lalle ne, Allah Mawad\u00e3ci ne, Mai ilmi."},"123":{"id":123,"surah":2,"ayah":116,"verse":"Kuma suka ce: \"Allah Y\u00e3 ri\u0199i \u0257\u00e3.\" Tsarki y\u00e3 tabbata a gare Shi! A'a, Shi ne da abin da yake a cikin sammai da \u0199asa, dukansu, a gare Shi, m\u00e3su \u0199an\u0199an da kai ne."},"124":{"id":124,"surah":2,"ayah":117,"verse":"Mai kyautata halittar sammai da \u0199asa, kuma idan Ya hukunta wani al'amari, sai kawai Ya ce masa: \"Kasance.\" Sai ya yi ta kasancewa."},"125":{"id":125,"surah":2,"ayah":118,"verse":"Kuma wa\u0257anda b\u00e3 su da sani suka ce: \"Don me Allah b\u00e3 Ya yi mana magana, ko wata \u00e3y\u00e3 ta zo mana?\" Kamar wancan ne wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninsu suka fa\u0257a, kamar maganarsu. zuk\u00e3tansu sun yi kam\u00e3 da j\u0169na. Lalle ne, Mun bayyana \u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne masu sakankancewa."},"126":{"id":126,"surah":2,"ayah":119,"verse":"Lalle ne Mun aike ka da gaskiya, kana mai b\u00e3yar da bish\u00e3ra, kuma mai garga\u0257i, kuma b\u00e3 z\u00e3 a tambaye ka ba, game da ab\u00f5kan Wuta."},"127":{"id":127,"surah":2,"ayah":120,"verse":"Kuma Yah\u0169du b\u00e3 z\u00e3 su yarda da k\u00f5me daga gare ka ba, kuma Nas\u00e3ra b\u00e3 z\u00e3 su yarda ba, sai k\u00e3 bi irin a\u0199idarsu. Ka ce: \"Lalle ne, shiriyar Allah ita ce shiriya.\" Kuma lalle ne idan ka bi son z\u0169ciy\u00f5yinsu a b\u00e3yan abin da ya zo maka na ilmi, b\u00e3 ka da, daga Allah, wani maji\u0253inci, kuma b\u00e3bu wani mataimaki."},"128":{"id":128,"surah":2,"ayah":121,"verse":"Wa\u0257anda Muka bai wa Litt\u00e3fi suna kar\u00e3tunsa a kan ha\u0199\u0199in kar\u00e3tunsa, wa\u0257annan suna \u0129mani da shi (Al\u0199ur'\u00e3ni). Kuma wanda ya k\u00e3firta da shi, to, wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su has\u00e3ra."},"129":{"id":129,"surah":2,"ayah":122,"verse":"Y\u00e3 Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la! Ku tuna ni'imaTa wadda Na ni'imtar da ita a kanku, kuma lalle ne N\u0129, N\u00e3 f\u0129f\u0129t\u00e3 ku a kan t\u00e3likai."},"130":{"id":130,"surah":2,"ayah":123,"verse":"Ku ji ts\u00f5ron wani yini, (a cikinsa) wani rai b\u00e3 ya tunku\u0257e wa wani rai k\u00f5me kuma b\u00e3 a kar\u0253ar fansa daga gare shi, kuma wani c\u1ebdto b\u00e3 ya amfanin sa, kuma ba su zama ana taimakon su ba."},"131":{"id":131,"surah":2,"ayah":124,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Ubangijin Ibr\u00e3him Ya jarrab\u1ebd shi da wasu kalm\u00f5mi, sai ya cika su. Ya ce: \"Lalle ne N\u0129, Mai sanya ka shugaba d\u00f5min mut\u00e3ne ne.\" Ya ce: \"Kuma daga z\u0169riyata.\" Ya ce: \"Alkawar\u0129Na b\u00e3 zai s\u00e3mu azz\u00e3lumai ba.\""},"132":{"id":132,"surah":2,"ayah":125,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Muka sanya \u00a6\u00e3kin ya zama mak\u00f5ma ga mut\u00e3ne, da aminci, kuma ku ri\u0199i wurin salla daga Ma\u0199\u00e3mi Ibr\u00e3h\u0129m, kuma Muka yi al\u0199awari zuwa ga Ibr\u00e3h\u0129m, da Ism\u00e3'ila da c\u1ebdwa: \"Ku tsarkake \u00a6\u00e3kiNa d\u00f5min m\u00e3su \u0257aw\u00e3fi da m\u00e3su lizimta da m\u00e3su ruk\u0169'i, m\u00e3su sujada.\""},"133":{"id":133,"surah":2,"ayah":126,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da lbr\u00e3h\u0129m ya ce: \"Y\u00e3 Ubangij\u0129na! Ka sanya wannan gari amintacce, Ka azurta mut\u00e3nensa, daga 'ya'yan it\u00e3cen, wanda ya yi \u0129m\u00e3ni, daga gare su, da Allah da Ranar L\u00e3hira.\" Allah Ya ce: \"Wanda ya k\u00e3firta ma Ina jiyar da shi d\u00e3\u0257i ka\u0257an, sa'an nan kuma Ina t\u0129last\u00e3 shi zuwa ga az\u00e3bar Wuta. Kuma mak\u00f5mar, ta munana.\""},"134":{"id":134,"surah":2,"ayah":127,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Ibr\u00e3h\u0129m yake \u0257aukaka hars\u00e3shin gini ga \u00a6\u00e3kin, da Ism\u00e3'\u0129la (suna c\u1ebdwa:) \"Y\u00e3 Ubangijnmu! Ka kar\u0253a daga gare mu, lalle ne Kai, Kai ne Mai ji, Mai sani."},"135":{"id":135,"surah":2,"ayah":128,"verse":"\"Ya Ubangijnmu! Ka sany\u00e3 mu, mu biyu, wa\u0257anda suka sallama (al'amari) gare Ka, kuma daga zuriyarmu (Ka sanya) al'umma mai sallam\u00e3wa zuwa gare Ka, Kuma Ka n\u0169na mana wur\u00e3ren ib\u00e3dar hajjinmu, kuma Ka kar\u0253i t\u0169ba a kanmu. Lalle ne Kai, Kai ne Mai kar\u0253ar t\u0169ba, Mai rahama."},"136":{"id":136,"surah":2,"ayah":129,"verse":"\"Ya Ubangijinmu! Ka aiko, a cikinsu, wani manzo daga gare su, yana karanta musu \u00e3y\u00f5yinKa, kuma yana karantar da su Litt\u00e3fin da hikimar, kuma yana tsarkake su. Lalle ne Kai, Kai ne Mabuw\u00e3yi Mai hikima.\""},"137":{"id":137,"surah":2,"ayah":130,"verse":"Kuma w\u00e3ne ne yake gudu daga a\u0199\u0129dar Ibr\u00e3h\u0129m, f\u00e3ce wanda ya j\u00e3hilta ga ransa? Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun z\u00e3\u0253e shi, a cikin d\u0169niya, kuma lalle ne shi, a cikin L\u00e3hira, ha\u0199\u0129\u0199a, yana daga s\u00e3lihai."},"138":{"id":138,"surah":2,"ayah":131,"verse":"A l\u00f5kacin da Ubangijinsa Ya ce masa: \"Ka mi\u0199a wuya,\" ya ce: \"N\u00e3 mi\u0199a wuya ga Ubangijin t\u00e3likai.\""},"139":{"id":139,"surah":2,"ayah":132,"verse":"Kuma lbr\u00e3h\u0129m ya yi wasiyya da ita ga \u0257iyansa, kuma Ya'a\u0199\u0169bu (ya yi wasiyya, suka ce:) \"Y\u00e3 \u0257iy\u00e3na! Lalle ne, Allah Ya z\u00e3\u0253\u00e3 muku addini don haka kada ku mutu, lalle, f\u00e3ce kuna Musulmi.\""},"140":{"id":140,"surah":2,"ayah":133,"verse":"Ko kun kasance halarce a l\u00f5kacin da mutuwa ta halarci Ya'a\u0199\u0169bu, a l\u00f5kacin da ya ce wa \u0257iyansa: \"M\u1ebdne ne z\u00e3 ku bauta wa daga b\u00e3y\u00e3na?\" Suka ce: \"Muna bauta wa Abin bautawarka kuma Abin bautawar ubanninka lbr\u00e3h\u0129m da lsm\u00e3'\u0129la da Is'h\u00e3\u0199a, Ubangiji Guda, kuma mu a gare Shi m\u00e3su mi\u0199a wuya ne.\""},"141":{"id":141,"surah":2,"ayah":134,"verse":"Waccan, wata al'umma ce, ta riga ta shige, tana da abin da ta san\u00e3'anta kuma kuna da abin da kuka san\u00e3'anta, Kuma b\u00e3 z\u00e3 a tambaye ku ba daga abin da suka kasance suna aikat\u00e3wa."},"142":{"id":142,"surah":2,"ayah":135,"verse":"Kuma suka ce: \"Ku kasance Yah\u0169d\u00e3wa ko Nas\u00e3ra, kw\u00e3 shiryu.\"Ka ce: \"A'a a\u0199idar Ibr\u00e3h\u0129m dai, maikarkata, zuwa ga gaskiya, kuma bai kasance daga m\u00e3su shirki ba.\""},"143":{"id":143,"surah":2,"ayah":136,"verse":"Ku ce: \"Mun yi \u0129m\u00e3ni da Allah, da abin da aka saukar zuwa gare mu, da abin da aka saukar zuwa ga Ibr\u00e3h\u0129m da Ism\u00e3'\u0129la da Is'h\u00e3ka da Ya'a\u0199\u0169bu da j\u0129k\u00f5ki, da abin da aka bai wa M\u0169s\u00e3 da \u0128s\u00e3, da abin da aka bai wa annab\u00e3wa daga Ubangijinsu, b\u00e3 mu rarrab\u1ebdwa a tsak\u00e3nin k\u00f5wa daga gare su, kuma mu, a gare Shi, m\u00e3su mi\u0199a wuya ne.\""},"144":{"id":144,"surah":2,"ayah":137,"verse":"To, idan sun yi \u0129m\u00e3ni da mis\u00e3lin abin da kuka yi \u0129m\u00e3ni da shi, to, lalle ne sun shiryu, kuma idan sun j\u0169ya b\u00e3ya, to, suna a cikin s\u00e3\u0253\u00e3ni kawai sab\u00f5da haka Allah zai isar maka a gare su, kuma Shi ne Mai ji, Masani."},"145":{"id":145,"surah":2,"ayah":138,"verse":"Rinin Allah! Kuma w\u00e3ne ne mafi kyau ga rini daga Allah? Kuma mu, a gare Shi, m\u00e3su baut\u00e3wa ne."},"146":{"id":146,"surah":2,"ayah":139,"verse":"Ka ce: Shin kuna j\u00e3yayyar hujia ne da mu a cikin al'amarin Allah, alh\u00e3li kuwa Shi ne Ubangijinmu kuma Ubangijinku, kuma muna da ayyukanmu, kuma kuna da ayyukanku, kuma m\u0169, a gare Shi, m\u00e3su tsarkak\u1ebdwane?"},"147":{"id":147,"surah":2,"ayah":140,"verse":"Ko kuna c\u1ebdwa: Lalle ne, Ibr\u00e3h\u0129m da Ism\u00e3'\u0129la da Is'h\u00e3\u0199a da Ya'a\u0199\u0169bu da J\u0129k\u00f5ki, sun kasance Yah\u0169d\u00e3wa k\u00f5 kuwa Nas\u00e3ra? Ka ce: Shin k\u0169 ne kuke mafi sani k\u00f5Allah? Kuma w\u00e3ne ne ya zama mafi z\u00e3lunci daga wanda ya b\u00f5ye shaida a wurinsa daga Allah? Kuma Allah bai zama Mai gafala ba daga abin da kuke aikat\u00e3wa!"},"148":{"id":148,"surah":2,"ayah":141,"verse":"Waccan, wata al'umma ce, t\u00e3 riga ta shige, suna da abin da suka sana'anta kuma kuna da abin da kuka sana'anta kuma b\u00e3 a tambayar ku daga abin da suka kasance suna aikat\u00e3wa."},"149":{"id":149,"surah":2,"ayah":142,"verse":"W\u00e3w\u00e3ye daga mut\u00e3ne z\u00e3 su ce: M\u1ebdne ne ya j\u0169yar da su daga al\u0199iblarsu wadda suka kasance a kanta? Ka ce: \"Allah \u00a6ai ne Yake da gabas da yamma, Yana shiryar da wanda Yake so zuwa ga hanya madaidaiciya.\""},"150":{"id":150,"surah":2,"ayah":143,"verse":"Kuma kamar wancan, Muka sanya ku al'umma matsakaiciya d\u00f5min ku kasance m\u00e3su b\u00e3yar da shaida a kan mut\u00e3ne. Kuma Manzo ya kasance mai shaida a kanku. Kuma ba Mu sanya Al\u0199ibla wadda ka kasance a kanta ba, f\u00e3ce d\u00f5min Mu san wanda yake biyar Manzo daga wanda yake j\u0169y\u00e3wa a kan duga-dugansa. Kuma lalle ne, t\u00e3 kasance ha\u0199\u0129\u0199a, mai girma, sai a kan wa\u0257anda Allah Ya shiryar. Kuma ba ya yiwuwa ga Allah Ya t\u00f5zartar da \u0129m\u00e3ninku. Lalle ne, Allah, ga mut\u00e3ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mai tausayi ne, Mai jin \u0199ai."},"151":{"id":151,"surah":2,"ayah":144,"verse":"Lalle ne, Muna ganin jujj\u0169y\u00e3war fuskarka a cikin sama. To, lalle ne, Mu j\u0169yar da kai ga Al\u0199ibla wadda kake yard\u00e3 da ita. Sai ka j\u0169yar da fuskarka wajen Masall\u00e3ci Tsararre, kuma inda duk kuka kasance, to, ku j\u0169yar da fusk\u00f5kinku jiharsa. Kuma lalle ne wa\u0257anda aka bai wa Litt\u00e3fi, ha\u0199\u0129\u0199a su, sun\u00e3 sanin lalle ne, sh\u0129 ne gaskiya, daga Ubangijinka. Kuma Allah bai zama Mai gafala ba daga abin da suke aikat\u00e3wa."},"152":{"id":152,"surah":2,"ayah":145,"verse":"Kuma hak\u0129ka, idan ka je wawa\u0257anda aka bai wa Littafi da dukan \u00e3y\u00e3, b\u00e3 z\u00e3 su bi Al\u0199iblarka ba, kuma kai ba ka zama mai bin Al\u0199iblarsu ba, kuma s\u00e3shensu b\u00e3 mai bin Al\u0199iblar s\u00e3she ba ne. Kuma ha\u0199\u0129\u0199a, idan ka bi son z\u0169ciy\u00f5yinsu daga b\u00e3yan abin da ya zo maka daga ilmi, lalle ne kai, sa'an nan, ha\u0199i\u0199a, azz\u00e3lumi kake."},"153":{"id":153,"surah":2,"ayah":146,"verse":"Wa\u0257anda Muka b\u00e3 su Litt\u00e3fi, suna saninsa kamar yadda suke sanin \u0257iyansu. Kuma lalle ne wani \u0253angare daga gare su, ha\u0199i\u0199a, suna \u0253\u00f5yewar gaskiya alh\u00e3li kuwa s\u0169, suna sane."},"154":{"id":154,"surah":2,"ayah":147,"verse":"Gaskiya daga Ubangijinka take sab\u00f5da haka, lalle kada ka kasance daga m\u00e3su shakka."},"155":{"id":155,"surah":2,"ayah":148,"verse":"Kuma k\u00f5wane \u0253angare yana da al\u0199ibla wadda yake shi mai fuskantar ta ne. Sai ku yi ts\u1ebdre zuwa ga ayyukan alh\u1ebdri, inda kuka kasance duka Allah zai zo da ku gab\u00e3 \u0257aya. Lalle ne Allah, a kan k\u00f5me, Mai \u0129kon yi ne."},"156":{"id":156,"surah":2,"ayah":149,"verse":"Kuma daga inda ka fita, to, sai ka j\u0169yar da fuskarka a wajen Masall\u00e3ci Tsararre kuma lalle tabbas, shi ne gaskiya daga Ubangijinka. Kuma Allah bai zama Mai gafala ba daga abin da kuke aikat\u00e3wa ba."},"157":{"id":157,"surah":2,"ayah":150,"verse":"Kuma daga inda ka fita, to, ka j\u0169yar da fuskarka a wajen Masall\u00e3ci Tsararre kuma inda kuke duka, to, ku j\u0169yar da fusk\u00f5kinku a wajensa, d\u00f5min kada wata hujja ta kasance ga mut\u00e3ne a kanku, f\u00e3ce wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci daga gare su. Sab\u00f5da haka kada ku ji ts\u00f5ronsu kuma ku ji ts\u00f5r\u00f5Na kuma d\u00f5min In cika ni'imaTa a kanku, kuma tsamm\u00e3ninku z\u00e3 ku shiryu."},"158":{"id":158,"surah":2,"ayah":151,"verse":"Kamar yadda Muka aika Manzo a cikinku, daga gare ku, yana karanta \u00e3y\u00f5yinMu a gare ku kuma yana tsarkake ku, kuma yana sanar da ku Litt\u00e3fi da hikima, kuma yana sanar da ku abin da ba ku kasance kuna sani ba."},"159":{"id":159,"surah":2,"ayah":152,"verse":"Sab\u00f5da haka, ku tuna Ni, In tun\u00e3 ku, kuma ku yi g\u00f5diya gare Ni, kuma kada ku butulce Mini."},"160":{"id":160,"surah":2,"ayah":153,"verse":"Ya ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku n\u1ebdmi taimako da ha\u0199uri game da salla. Lalle ne, Allah na t\u00e3re da m\u00e3su ha\u0199uri."},"161":{"id":161,"surah":2,"ayah":154,"verse":"Kada ku ce ga wa\u0257anda ake kash\u1ebdwa a cikin hanyar Allah: \"Matattu ne.\" \u00c3'a, r\u00e3yayyu ne, kuma amma b\u00e3 ku sansanc\u1ebdwa."},"162":{"id":162,"surah":2,"ayah":155,"verse":"Kuma lalle ne, Muna jarrabar ku da wani abu daga ts\u00f5ro da yunwa da na\u0199asa daga d\u0169kiya da r\u00e3yuka da 'ya'yan it\u00e3ce. Kuma ka yi bish\u00e3ra ga m\u00e3su ha\u0199uri."},"163":{"id":163,"surah":2,"ayah":156,"verse":"Wa\u0257anda suke idan wata mas\u0129fa ta s\u00e3me su, sai su ce: \"Lalle ne m\u0169 ga Allah muke, kuma lalle ne m\u0169, zuwa gare Shi, muke k\u00f5m\u00e3wa.\""},"164":{"id":164,"surah":2,"ayah":157,"verse":"Wa\u0257annan akwai albarku a kansu daga Ubangijinsu da wata rahama. Kuma wa\u0257annan s\u0169 ne shiryayyu."},"165":{"id":165,"surah":2,"ayah":158,"verse":"Lalle ne Saf\u00e3 da Marwa suna daga wur\u00e3ren ib\u00e3dar Allah, to, wanda ya yi hajin \u00a6\u00e3ki k\u00f5 kuwa ya yi Umra, to, b\u00e3bu laifi a kansa ga ya yi \u0257aw\u00e3fi gare su, su biyu. Kuma wanda ya \u0199\u00e3ra yin wani aikin alh\u1ebdri to, lalle ne Allah Mai g\u00f5diya ne, Masani."},"166":{"id":166,"surah":2,"ayah":159,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suke \u0253\u00f5y\u1ebdwar abin da Allah Ya saukar da ga hujj\u00f5ji bayyanannu, da shiriya, daga b\u00e3yan Mun bayyana shi ga mut\u00e3ne, a cikin Litt\u00e3fi (Al\u0199ur'\u00e3ni), wa\u0257annan Allah Yana la'anar su, kuma m\u00e3su la'ana suna la'anar su."},"167":{"id":167,"surah":2,"ayah":160,"verse":"Sai wa\u0257anda suka t\u0169ba, kuma suka gy\u00e3ra, kuma suka bayyana, to wa\u0257annan Ina kar\u0253ar t\u0169ba a kansu kuma N\u0129 ne Mai kar\u0253ar t\u0169ba, Mai jin \u0199ai."},"168":{"id":168,"surah":2,"ayah":161,"verse":"Lalle ne, wa\u0257anda suka k\u00e3firta kuma suka mutu alh\u00e3li kuwa suna k\u00e3firai, wa\u0257annan akwai, a kansu, la'anar Allah da Mal\u00e3'iku da mut\u00e3ne gab\u00e3 \u0257aya."},"169":{"id":169,"surah":2,"ayah":162,"verse":"Suna madawwama a cikinta, b\u00e3 a sau\u0199a\u0199a az\u00e3ba daga barinsu, kuma ba su zama ana jinkirta musu ba."},"170":{"id":170,"surah":2,"ayah":163,"verse":"Kuma Ubangijinku Ubangiji Guda ne. B\u00e3bu wani Ubangiji f\u00e3ce Shi, Mai rahama, Mai jin \u0199ai."},"171":{"id":171,"surah":2,"ayah":164,"verse":"Lalle ne, a cikin halittar sammai da \u0199asa, da s\u00e3\u0253\u00e3war dare da yini, da jir\u00e3ge wada\u0257nda suke gudana a cikin t\u1ebdku (\u0257auke) da abin da yake amf\u00e3nin mut\u00e3ne, da abin da Allah Ya saukar daga sama daga ruwa, sai Ya r\u00e3yar da \u0199asa da shi a b\u00e3yan mutuwarta, kuma Ya w\u00e3tsa, a cikinta, daga dukan dabba, kuma da j\u0169y\u00e3war isk\u00f5ki da girgije h\u00f5rarre a tsak\u00e3nin sama da \u0199asa; ha\u0199\u0129\u0199a, akwai\u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne m\u00e3su yin hankali."},"172":{"id":172,"surah":2,"ayah":165,"verse":"Kuma akwai daga mut\u00e3ne wanda yake ri\u0199on kin\u00e3ye, baicin Allah, suna son su, kamar son Allah, kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni ne mafiya tsananin so ga Allah. Kuma d\u00e3 wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci, suna ganin l\u00f5kacin da z\u00e3 su ga az\u00e3ba, da cewa lalle ne \u0199arfi ga Allah yake duka, da c\u1ebdwa lalle neAllah Mai tsananin az\u00e3ba ne."},"173":{"id":173,"surah":2,"ayah":166,"verse":"A l\u00f5kacin da wa\u0257anda aka bi suka barranta daga wa\u0257anda suka bi, kuma suka ga az\u00e3ba, kuma sabubba suka yanke da su."},"174":{"id":174,"surah":2,"ayah":167,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka bi, suka ce: \"D\u00e3 lalle ne muna da wata k\u00f5m\u00e3wa (d\u0169niya) sai mu barranta dagagare su kamar yadda suka barranta daga gare mu (d\u00e3 ba su ri\u0199i kin\u00e3yen ba).\" Kamar wancan ne Allah ke n\u0169na musu ayyukansu, suna da nad\u00e3m\u00f5mi a kansu, kuma ba su zama m\u00e3su fita daga wutar ba."},"175":{"id":175,"surah":2,"ayah":168,"verse":"Y\u00e3 ku mut\u00e3ne! Ku ci daga abin da yake a cikin \u0199asa, wanda yake halal, mai d\u00e3\u0257i. Kuma kada ku bi zambiy\u00f5yin Shai\u0257an. Lalle ne shi, gare ku, ma\u0199iyi ne bayyananne."},"176":{"id":176,"surah":2,"ayah":169,"verse":"Yana umurnin ku ne kawai da mugun aiki da alf\u00e3sha, kuma da ku fa\u0257i abin da ba ku sani ba ga Allah."},"177":{"id":177,"surah":2,"ayah":170,"verse":"Kuma idan aka ce musu: \"Ku bi abin da Allah Ya saukar,\" sai su ce: \u00c3'a, muna bin abin da muka iske ubanninmu a kansa.\" Shin, kuma k\u00f5 d\u00e3 ubanninsu b\u00e3 su hankaltar k\u00f5me, kuma b\u00e3 su shiryuwa?"},"178":{"id":178,"surah":2,"ayah":171,"verse":"Kuma mis\u00e3lin (mai kiran) wa\u0257anda suka k\u00e3firta kamar mis\u00e3lin wanda ke yin me! me! ga abin da ba ya ji ne, f\u00e3ce kira da \u0199\u00e3ra, kur\u00e3me, b\u1ebdb\u00e3ye, makafi, sab\u00f5da haka b\u00e3 su hankalta."},"179":{"id":179,"surah":2,"ayah":172,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku ci ku sha daga m\u00e3su d\u00e3\u0257in abin da Muka azurta ku. Kuma ku g\u00f5de wa Allah, idan kun kasance Shi kuke bauta wa."},"180":{"id":180,"surah":2,"ayah":173,"verse":"Kawai abin da Ya haramta a kanku, m\u0169she da Jini da n\u00e3man alade da abin da aka kur\u0169r\u0169ta game da shi ga wanin Allah. To, wanda aka mats\u00e3, wanin \u0257an t\u00e3w\u00e3ye, kuma banda mai z\u00e3lunci, to b\u00e3bu laifi a kansa. Lalle ne Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"181":{"id":181,"surah":2,"ayah":174,"verse":"Lalle ne wa\u0257annan da suke \u0253\u00f5ye abin da Allah Ya saukar daga Litt\u00e3fi, kuma suna sayen ku\u0257i ka\u0257an da shi; wa\u0257annan b\u00e3 su cin kome a cikin cikkunansu f\u00e3ce wuta, kuma Allah b\u00e3 zai yi musu magana ba a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, kuma b\u00e3 zai tsarkake su ba, kuma suna da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"182":{"id":182,"surah":2,"ayah":175,"verse":"Wa\u0257annan su ne wa\u0257anda suka sayi \u0253ata da shiriya, kuma az\u00e3ba da g\u00e3fara. To, me ya yi ha\u0199urinsu a kan Wuta!"},"183":{"id":183,"surah":2,"ayah":176,"verse":"Wancan d\u00f5min lalle ne Allah Ya saukar da Littafi da gaskiya, kuma lalle ne wa\u0257anda suka s\u00e3\u0253\u00e3 a cikin Litt\u00e3fin, ha\u0199\u0129\u0199a, suna a cikin s\u00e3\u0253\u00e3ni mai n\u0129sa."},"184":{"id":184,"surah":2,"ayah":177,"verse":"Bai zama addini ba d\u00f5min kun j\u0169yar da fusk\u00f5kinku wajen gabas da yamma, kuma amma addini shi ne ga wanda ya yi \u0129m\u00e3ni da Allah da R\u00e3nar L\u00e3hira da mal\u00e3'iku da Littattafan sama da Annab\u00e3wa, kuma ya b\u00e3yar da d\u0169kiya, akan yana son ta, ga mai zumunta da mar\u00e3yu da matalauta da \u0257an hanya da m\u00e3su r\u00f5\u0199o, kuma a cikin fansar wuya, kuma ya tsayar da salla, kuma ya b\u00e3yar da zakka, da m\u00e3su cika alkawari idan sun \u0199ulla alkawarin da m\u00e3su ha\u0199uri a cikin tsanani da c\u0169ta da l\u00f5kacin y\u00e3\u0199i. Wa\u0257annan su ne suka yi gaskiya. Kuma wa\u0257annan su ne m\u00e3su ta\u0199awa."},"185":{"id":185,"surah":2,"ayah":178,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! An wajabta, a kanku, yin \u0199is\u00e3si a cikin kasassu. \u0257a da \u0257a kuma b\u00e3wa da b\u00e3wa, kuma mace da mace, to, wanda aka yi rangwamen wani abu gare shi daga \u0257an'uwansa to a bi da alh\u1ebdri da biya zuwa gare, shi da kyautat\u00e3wa. Wancan sau\u0199a\u0199ewa ne daga Ubangijinku, kuma rahama ce. To, wanda ya yi z\u00e3lunci a b\u00e3yan wancan, to, yana da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"186":{"id":186,"surah":2,"ayah":179,"verse":"Kuma kuna da r\u00e3yuwa a cikin \u0199is\u00e3si, y\u00e3 ma'abuta hankula; tsamm\u00e3ninku, z\u00e3 ku yi ta\u0199awa."},"187":{"id":187,"surah":2,"ayah":180,"verse":"Kuma an wajabta, a kanku idan mutuwa ta halarci \u0257ayanku, idan ya bar wata d\u0169kiya, wasiyya d\u00f5min mahaifa da dangi bisa ga abin da aka sani; wajabce a kan m\u00e3su ta\u0199awa."},"188":{"id":188,"surah":2,"ayah":181,"verse":"To, wanda ya musanya masa a b\u00e3yan ya ji shi, to, kawai laifinsa yana a kan wa\u0257anda suke musanya shi. Lalle ne, Allah Mai ji ne, Masani."},"189":{"id":189,"surah":2,"ayah":182,"verse":"To, wanda ya ji ts\u00f5ron karkata ko kuwa wani zunubi daga mai wasiyyar, sai ya yi sulhi a tsak\u00e3ninsu to b\u00e3bu laifi a kansa. Lalle ne Allah, Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"190":{"id":190,"surah":2,"ayah":183,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! An wajabta azumi a kanku kamar yadda aka wajabta shi a kan wa\u0257anda suke daga gab\u00e3ninku, tsamm\u00e3ninku, z\u00e3 ku yi ta\u0199awa,"},"191":{"id":191,"surah":2,"ayah":184,"verse":"Kwanuka \u0199id\u00e3yayyu. To, wanda ya kasance daga gare ku majinyaci ko kuwa yana a kan tafiya, sai (ya biya) adadi daga wasu kwanuka na dabam. Kuma a kan wa\u0257anda suke yin sa da wahala akwai fansa; ciyar da matalauci, sai dai wanda ya \u0199\u00e3ra alh\u1ebdri to, shi ne mafi alh\u1ebdri a gare shi. Kuma ku yi azumi (da wahalar) ne mafi alh\u1ebdri a gare ku idan kun kasance kuna sani."},"192":{"id":192,"surah":2,"ayah":185,"verse":"Watan Ramal\u00e3na ne wanda aka saukar da Al\u0199ur'\u00e3ni a cikinsa yana shiriya ga mut\u00e3ne da hujj\u00f5ji bayyanannu daga shiriya da rarrab\u1ebdwa. To, wanda ya halarta daga gare ku a watan, sai ya azumce shi, kuma wanda ya kasance majinyaci ko kuwa a kan tafiya, sai ya biya adadi daga wasu kwanuka na dabam. Allah Yana nufin sau\u0199i gare ku, kuma ba Ya nufin tsanani gare ku, kuma d\u00f5min ku cika adadin, kuma d\u00f5min ku girmama Allah a kan Y\u00e3 shiryar da ku, kuma tsamm\u00e3ninku, z\u00e3 ku g\u00f5de."},"193":{"id":193,"surah":2,"ayah":186,"verse":"Kuma idan b\u00e3yiNa suka tambaye ka daga gare Ni, to, lalle Ni Makusanci ne. Ina kar\u0253a kiran mai kira idan ya kir\u00e3 Ni. Sab\u00f5da haka su n\u1ebdmi kar\u0253awaTa, kuma su yi \u0129m\u00e3ni da Ni: tsamm\u00e3ninsu, su shiryu."},"194":{"id":194,"surah":2,"ayah":187,"verse":"An halatta a gare ku, a daren azumi, yin jima'i zuwa ga matanku s\u0169 tufa ne a gare ku, kuma k\u0169 tufa ne a gare su, Allah Y\u00e3 sani lalle ne ku kun kasance kuna yaudarar kanku. Sab\u00f5da haka Y\u00e3 kar\u0253i t\u0169barku, kuma Y\u00e3 y\u00e3fe muku. To, yanzu ku rungume su kuma ku n\u1ebdmi abin da Allah y\u00e3 rub\u0169ta muku. Kuma ku ci kuma ku sha har s\u0129l\u0129li fari ya bayyana a gare ku daga s\u0129l\u0129li ba\u0199i daga alfijiri, sa'an nan kuma ku cika azumi zuwa ga dare. Kuma kada ku rungume su alh\u00e3li kuna m\u00e3su itik\u00e3fi a cikin masall\u00e3tai. Wa\u0257ancan iy\u00e3kokin Allah ne: don haka kada ku kusancesu kamar haka ne Allah Yake bayyana \u00e3y\u00f5yinSa ga mut\u00e3ne: tsamm\u00e3ninsu, z\u00e3 su yi ta\u0199awa."},"195":{"id":195,"surah":2,"ayah":188,"verse":"Kada ku ci dukiy\u00f5yinku a tsak\u00e3ninku da \u0199arya, kuma ku s\u00e3du da ita zuwa ga mahukunta d\u00f5min ku ci wani yanki daga d\u0169kiy\u00f5yin mut\u00e3ne da zunubi alh\u00e3li kuwa k\u0169, kuna sane."},"196":{"id":196,"surah":2,"ayah":189,"verse":"Kuma suna tambayar ka daga jirajiran wata. Ka ce: \"Su l\u00f5katai ne d\u00f5min mut\u00e3ne da haji, kuma b\u00e3 addini ba ne ku je wa gid\u00e3je daga b\u00e3yansu: kuma amma abin da yake addini shi ne wanda ya yi ta\u0199awa. Kuma ku je wa gid\u00e3je daga \u0199\u00f5f\u00f5finsu, kuma ku bi Allah da ta\u0199awa: tsamm\u00e3ninku, ku ci nasara."},"197":{"id":197,"surah":2,"ayah":190,"verse":"Kuma ku y\u00e3\u0199i wa\u0257anda suke y\u00e3\u0199inku, a cikin hanyar Allah, kuma kada ku yi ts\u00f5kana, lalle ne Allah b\u00e3 Ya son m\u00e3su ts\u00f5kana."},"198":{"id":198,"surah":2,"ayah":191,"verse":"Kuma ku y\u00e3\u0199e su inda kuka s\u00e3me su, kuma ku fitar da su daga inda suka fitar da ku. Kuma fitina ita ce mafi tsanani daga kisa. Kuma kada ku y\u00e3\u0199e su a wurin Masall\u00e3ci Tsararre (Hurumin Makka) f\u00e3ce fa idan sun y\u00e3\u0199e ku a cikinsa. To, idan sun y\u00e3\u0199e ku, sai ku y\u00e3\u0199e su. Kamar wancan ne sakamakon k\u00e3firai yake."},"199":{"id":199,"surah":2,"ayah":192,"verse":"Sa'an nan idan sun hanu, to, lalle Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"200":{"id":200,"surah":2,"ayah":193,"verse":"Kuma ku y\u00e3\u0199e su har ya zama wata fitina b\u00e3 z\u00e3 ta kasance ba, kuma addini ya zama na Allah. Sa'an nan idan sun hanu to b\u00e3bu ts\u00f5kana f\u00e3ce a kan azz\u00e3lumai."},"201":{"id":201,"surah":2,"ayah":194,"verse":"Watan alfarma da wani watan alfarma alfarm\u00f5mi m\u00e3su d\u0169kar j\u0169na ne. Sab\u00f5da haka wanda ya yi ts\u00f5kana a kanku, sai ku yi tsokana a kansa da mis\u00e3lin abin da ya yi ts\u00f5kana a kanku. Kuma ku bi Allah da ta\u0199awa. Kuma ku sani c\u1ebdwa lalle ne, Allah Yana t\u00e3re da m\u00e3su ta\u0199awa."},"202":{"id":202,"surah":2,"ayah":195,"verse":"Kuma ku ciyar a cikin hanyar Allah. Kuma kada ku jefa kanku da hannayenku, zuwa ga halaka. Kuma ku kyautata; lalle ne, Allah Yana son m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"203":{"id":203,"surah":2,"ayah":196,"verse":"Kuma ku cika hajji da umra d\u00f5min Allah. To idan an kange ku, to, ku b\u00e3yar da abin da ya sau\u0199a\u0199a na hadaya. Kuma kada ku aske k\u00e3nunku, sai hadaya ta kai wurinta. To, wanda ya kasance majinyaci daga cikinku, k\u00f5 kuwa akwai wata c\u0169ta daga kansa (ya yi aski) sai fansa (fidiya) daga azumi ko kuwa sadaka ko kuwa yanka. To, idan kuna cikin aminci to, wanda ya ji d\u00e3di da umra zuwa haji, sai ya biya abin da ya sau\u0199a\u0199a daga hadaya, sa'an nan wanda bai s\u00e3mu ba, sai azumin yini uku a cikin haji da bakwai idan kun k\u00f5ma, wa\u0257ancan g\u00f5ma ne cikakku. Wancan yana ga wanda iy\u00e3linsa ba su kasance mazaunan Masall\u00e3ci Tsararre ba. Kuma ku bi Allah da ta\u0199awa. Kuma ku sani cewa Allah Mai tsananin u\u0199\u0169ba ne."},"204":{"id":204,"surah":2,"ayah":197,"verse":"Hajji watanni ne sanannu. To, wanda ya yi niyyar hajji a cikinsu to b\u00e3bu jim\u00e3'i kuma b\u00e3bu f\u00e3si\u0199anci, kuma b\u00e3bu j\u00e3yayya a cikin hajji. Kuma abin da kuka aikata daga alh\u1ebdri, Allah Ya san shi. Kuma ku yi guzuri. To, mafi alh\u1ebdrin guzuri yin ta\u0199awa. Kuma ku bi Ni da ta\u0199awa, ya ma'abuta hankula."},"205":{"id":205,"surah":2,"ayah":198,"verse":"B\u00e3bu laifi a kanku ga ku n\u1ebdmi falala daga Ubangijinku. Sa'an nan idan kun mal\u00e3lo daga Araf\u00e3t, sai ku yi ta ambatar Allah a wurin Mash'aril Har\u00e3mi kuma ku tuna Shi kamar shiriyar da Ya yi muku kuma lalle ne kun kasance a gab\u00e3ninsa, ha\u0199\u0129\u0199a, daga \u0253atattu."},"206":{"id":206,"surah":2,"ayah":199,"verse":"Sa'an nan kuma ku mal\u00e3lo daga inda mut\u00e3ne suke malalowa. Kuma ku nemi gafara ga Allah. Lalle Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"207":{"id":207,"surah":2,"ayah":200,"verse":"To, idan kun \u0199\u00e3re ayyukan hajji, sai ku ambaci Allah kamar ambatarku ga ubanninku, k\u00f5 kuwa mafi tsanani ga ambato. To, daga cikin mut\u00e3ne akwai wanda yake c\u1ebdwa: \"Ya Ubangjinmu! Ka b\u00e3 mu a cikin d\u0169niya! Kuma b\u00e3 ya da wanirabo a cikin L\u00e3hira."},"208":{"id":208,"surah":2,"ayah":201,"verse":"Kuma daga gare su akwai wanda yake c\u1ebdwa: \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Ka b\u00e3 mu mai kyau a cikin d\u0169niya da mai kyau a cikin L\u00e3hira, kuma Ka tsare mana az\u00e3bar Wuta!\""},"209":{"id":209,"surah":2,"ayah":202,"verse":"Wa\u0257annan suna da rabo daga abin da suka san\u00e3'anta; kuma Allah Mai gagg\u00e3war sakamako da yawa ne."},"210":{"id":210,"surah":2,"ayah":203,"verse":"Kuma ku ambaci Allah a cikin kwanuka \u0199idayayyu. To, wanda ya yi gaggawa a cikin kwana biyu, to, b\u00e3bu laifi a kansa, kuma wanda ya jinkirta, to, b\u00e3bu laifi a kansa, ga wanda ya yi ta\u0199awa. Kuma ku bi Allah da ta\u0199awa, kuma ku sani cewa lalle ne k\u0169, zuwa gare Shi ake t\u00e3r\u00e3 ku."},"211":{"id":211,"surah":2,"ayah":204,"verse":"Kuma akwai daga mut\u00e3ne wanda maganarsa tana b\u00e3 ka sha'awa a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya, alh\u00e3li yan\u00e3 shaidar da Allah a kan abin da yake cikin zuciyarsa, kuma shi mai tsananin hus\u0169ma ne."},"212":{"id":212,"surah":2,"ayah":205,"verse":"Kuma idan ya j\u0169ya sai ya yi gaggawa a cikin \u0199asa d\u00f5min ya yi \u0253arna a cikinta, kuma ya halaka sh\u0169ka da 'ya'yan dabb\u00f5bi. Kuma Allah b\u00e3 Ya son \u0253arna."},"213":{"id":213,"surah":2,"ayah":206,"verse":"Kuma idan an ce masa: \"Ka ji ts\u00f5ron Allah,\" sai girman kai da yin zunubi ya \u0257auke shi To abin da yake mai isarsa Jahannama ce. Kuma ha\u0199\u0129\u0199a, shimfi\u0257a t\u00e3 munana."},"214":{"id":214,"surah":2,"ayah":207,"verse":"Kuma akwai daga mut\u00e3ne wanda yake sayar da ransa, d\u00f5min n\u1ebdman yardar Allah: KumaAllah Mai tausayi ga b\u00e3yi ne."},"215":{"id":215,"surah":2,"ayah":208,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129mani! Ku shiga cikin Musulunci gab\u00e3 \u0257aya; kuma kada ku bi zambiy\u00f5yin Shai\u0257an; lalle ne sh\u0129 a gare ku ma\u0199iyine, bayyananne."},"216":{"id":216,"surah":2,"ayah":209,"verse":"To, idan kun karkace daga bayan hujj\u00f5ji bayyanannu sun zo muku to ku sani c\u1ebdwa lalle ne Allah, Mabuw\u00e3yi ne, Mai hikima."},"217":{"id":217,"surah":2,"ayah":210,"verse":"Shin suna jira, f\u00e3ce dai Allah Ya je musu a cikin wasu inuw\u00f5yi na girgije, da mal\u00e3'iku, kuma an hukunta al'amarin? Kuma zuwa ga Allah al'amurra ake mayar da su."},"218":{"id":218,"surah":2,"ayah":211,"verse":"Ka tambayi Ban\u0129 Isr\u00e3'ila, da yawa Muka b\u00e3 su daga \u00e3y\u00f5yi bayyanannu. Kuma wanda ya musanya ni'imar Allah daga b\u00e3yan t\u00e3 je masa, to, lalle ne Allah Mai tsananin u\u0199\u0169ba ne."},"219":{"id":219,"surah":2,"ayah":212,"verse":"An \u0199awata r\u00e3yuwar d\u0169niya ga wa\u0257anda suka k\u00e3firta, kuma suna izgili daga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, alh\u00e3li wa\u0257anda suka yi ta\u0199awa suna bisa gare su, a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma. Kuma Allah Yana azurta wanda Yake so, b\u00e3 da liss\u00e3fi ba."},"220":{"id":220,"surah":2,"ayah":213,"verse":"Mut\u00e3ne sun kasance al'umma guda. Sai Allah Ya aiki annab\u00e3wa suna m\u00e3su b\u00e3yar da bish\u00e3ra kuma m\u00e3su garga\u0257i; kuma Ya saukar da Litt\u00e3fi da gaskiya t\u00e3re da su d\u00f5min (Litt\u00e3fin) ya yi hukunci a tsak\u00e3nin mut\u00e3nen a cikin abin da suka s\u00e3\u0253\u00e3 wa j\u0169na a cikinsa. kuma b\u00e3bu wanda ya s\u00e3\u0253\u00e3, a cikinsa, f\u00e3ce wa\u0257anda aka bai wa shi daga b\u00e3yan hujj\u00f5ji bayyanannu sun je musu d\u00f5min z\u00e3lunci a tsak\u00e3ninsu. Sai Allah Ya shiryar da wa\u0257anda suka yi \u0129mani ga abin da suka s\u00e3\u0253\u00e3 a cikinsa daga gaskiya da izninSa. Kuma Allah Yana shiryar da wanda Yake so, zuwa ga hanya madaidaiciya."},"221":{"id":221,"surah":2,"ayah":214,"verse":"Ko kuna zaton ku shiga Aljanna kuma tun mis\u00e3lin wa\u0257anda suka shige daga gab\u00e3ninku bai zo muku ba? Wahal\u00f5li da c\u0169ta sun sh\u00e3fe su, kuma aka ts\u00f5ratar da su har manzonsu da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni t\u00e3re da shi su ce: \"Yaushe taimakon Allah zai zo?\" To! Lalle ne, taimakon Allah yana kusa!"},"222":{"id":222,"surah":2,"ayah":215,"verse":"Suna tambayar ka m\u1ebdne nez\u00e3 su ciyar. Ka ce: Abin da kuka ciyar daga alh\u1ebdri sai ga mahaifa da mafi kusantar dangantaka da mar\u00e3yu da matalauta da \u0257an hanya. Kuma abin da kuka aikata daga alh\u1ebdri, to, lalle ne, Allah gare shi Masani ne."},"223":{"id":223,"surah":2,"ayah":216,"verse":"An wajabta y\u00e3\u0199i a kanku, alh\u00e3li kuwa shi abin \u0199i ne a gare ku, akwai f\u00e3tar c\u1ebdwa ku \u0199i wani abu, alh\u00e3li shi ne mafi alh\u1ebdri a gare ku, kumaakwai f\u00e3tar c\u1ebdwa kuna son wani abu alh\u00e3li kuwa shi ne mafi sharri a gare ku. Kuma Allah ne Yake sani, kuma k\u0169 ba ku sani ba."},"224":{"id":224,"surah":2,"ayah":217,"verse":"Suna tambayar ka game da Watan Alfarma: yin y\u00e3ki a cikinsa. Ka ce: \"Yin y\u00e3\u0199i a cikinsa babban zunubi ne, kuma hani daga hanyar Allah, da kuma k\u00e3firci da Shi, da kuma da Masallaci Tsararre, da Kuma fitar da mut\u00e3nensa daga gare shi, shi ne mafi girman zunubi a wurin Allah.\" Kuma fitina ita ce mafi girma daga kisa. Kuma b\u00e3 su gush\u1ebdwa suna y\u00e3\u0199inku har su mayar da ku daga barin addininku idan za su iya. Kuma wanda ya yi ridda daga gare ku ga barin addininsa har ya mutu alh\u00e3li kuwa yana k\u00e3firi, to, wa\u0257annan ayyukansu sun \u0253\u00e3ci a cikin d\u0169niya da L\u00e3hira. Kuma wa\u0257annan ab\u00f5kan Wuta ne, s\u0169 a cikinta madawwama ne."},"225":{"id":225,"surah":2,"ayah":218,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, da wa\u0257anda suka yi hijira kuma suka yi jih\u00e3di a cikin hanyar Allah wa\u0257annan suna f\u00e3tar (s\u00e3mun) rahamar Allah kuma Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"226":{"id":226,"surah":2,"ayah":219,"verse":"Suna tambayar ka game da giya da c\u00e3c\u00e3. Ka ce: \"A cikinsu akwai zunubi mai girma da wasu amf\u00e3n\u00f5ni ga mut\u00e3ne, kuma zunubinsu ne mafi girma daga amfaninsu.\" Kuma suna tambayar ka m\u1ebdne ne z\u00e3 su ciyar; ka ce: \"Abin da ya rage.\" Kamar wancan ne Allah Yake bayyanawar \u00e3y\u00f5yi a gare ku; tsamm\u00e3ninku, kuna tun\u00e3ni."},"227":{"id":227,"surah":2,"ayah":220,"verse":"A cikin d\u0169niya da L\u00e3hira. Kuma suna tambayar ka game da mar\u00e3yu. Ka ce: \"Kyautat\u00e3wa gare su ne mafi alh\u1ebdri, kuma idan kun ha\u0257a da su (wajen abinci), to, 'yan'uwanku ne; kuma Allah Yana sanin mai \u0253\u00e3t\u00e3wa daga mai kyautat\u00e3wa. Kuma d\u00e3 Allah Y\u00e3 so, d\u00e3 Ya tsananta muku. Lalle ne Allah Mabuw\u00e3yi ne, Mai hikima."},"228":{"id":228,"surah":2,"ayah":221,"verse":"Kuma kada ku auri m\u00e3t\u00e3 mushirikai sai sun yi \u0129m\u00e3ni: Kuma lalle ne baiwa m\u0169minaita ce mafi alh\u1ebdri daga \u0257iya k\u00e3fira, kuma k\u00f5 da t\u00e3 b\u00e3 ku sha'awa. Kuma kada ku aurar wa maza mushirikai sai sun yi \u0129m\u00e3ni, kuma lalle ne b\u00e3wa m\u0169mini shi ne mafi alh\u1ebdri daga da mushiriki, kuma k\u00f5 da y\u00e3 b\u00e3 ku sha'awa, wa\u0257annan suna kira ne zuwa ga wuta kuma Allah Yana kira zuwa ga Aljanna da g\u00e3fara da izninsa. Kuma Yana bayyana \u00e3y\u00f5yinsa ga mut\u00e3ne; tsamm\u00e3ninsu suna tun\u00e3wa."},"229":{"id":229,"surah":2,"ayah":222,"verse":"Kuma suna tambayar ka game da haila Ka ce: Shi c\u0169ta ne. Sab\u00f5da haka ku n\u0129sanci m\u00e3ta a cikin wurin haila kuma kada ku kusance su sai sun yi tsarki. To, idan sun yi wanka sai ku je musu daga inda Allah Ya umurce ku. Lalle ne Allah Yana son m\u00e3su t\u0169ba kuma Yana son m\u00e3su tsarkak\u1ebdwa."},"230":{"id":230,"surah":2,"ayah":223,"verse":"M\u00e3tanku g\u00f5naki ne a gare ku, sab\u00f5da haka ku je wa g\u00f5nakinku yadda kuka so. Kuma ku gab\u00e3tar (da alheri) sab\u00f5da kanku, ku bi Allah da ta\u0199awa. Kuma ku sani c\u1ebdwa lalle nek\u0169 m\u00e3su ha\u0257uwa da Shi ne. Kuma ka b\u00e3yar da bish\u00e3ra ga m\u0169minai."},"231":{"id":231,"surah":2,"ayah":224,"verse":"Kuma kada ku sanya Allah kambu ga rantsuw\u00f5yinku d\u00f5min kada ku yi wani alh\u1ebdri, kuma ku yi ta\u0199awa, kuma ku yi wani gyara tsak\u00e3nin mut\u00e3ne, kuma Allah Mai j\u0129 ne, Masani."},"232":{"id":232,"surah":2,"ayah":225,"verse":"Allah ba Ya k\u00e3m\u00e3 ku da laifi sab\u00f5da y\u00e3sasshiya a cikin rantsuw\u00f5yinku. Kuma amma Yana kama ku sab\u00f5da abin da zuk\u00e3tanku suka san\u00e3'anta. Kuma Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai ha\u0199uri."},"233":{"id":233,"surah":2,"ayah":226,"verse":"Ga wa\u0257anda suke yin rantsuwa daga matansu akwai jinkirin wat\u00e3 hu\u0257u. To, idan sun k\u00f5ma, to, lalle ne Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"234":{"id":234,"surah":2,"ayah":227,"verse":"Kuma idan sun yi niyyar saki, to, lalle ne, Allah Mai ji ne, Masani."},"235":{"id":235,"surah":2,"ayah":228,"verse":"Kuma m\u00e3t\u00e3 wa\u0257anda aka saki aurensu, suna jinkiri da kansu tsarki uku. Kuma b\u00e3 ya halatta a gare su, su \u0253\u00f5ye abin da Allah Ya halitta a cikin mahaifunsu, idan sun kasance suna yin \u0129m\u00e3ni da Allah da R\u00e3nar L\u00e3hira. Kuma mazan aurensu su ne mafiya ha\u0199\u0199i ga mayar da su a cikin wancan, idan sun yi nufin gy\u00e3rawa. Kuma s\u0169 m\u00e3tan suna da kamar abin da yake a kansu, yadda aka sani. Kuma maza suna da wata daraja a kansu (su m\u00e3tan). Kuma Allah Mabuw\u00e3yi ne, Mai hikima."},"236":{"id":236,"surah":2,"ayah":229,"verse":"Saki sau biyu yake, sai a ri\u0199a da alh \u1ebdri, ko kuwa a sallama bisa kyautat\u00e3wa. Kuma ba ya halatta a gare ku (maza) ku kar\u0253e wani abu daga abin da kuka b\u00e3 su, f\u00e3ce fa idan su (ma'auran) na ts\u00f5ron b\u00e3 z\u00e3 su tsayar da iy\u00e3k\u00f5kin Allah ba, Idan kun (danginsu) ji ts\u00f5ron b\u00e3 z\u00e3 su tsayar da iy\u00e3k\u00f5kin Allah ba, to, b\u00e3bu laifi a kansu a cikin abin da ta yi fansa da shi. Wa\u0257ancan iy\u00e3k\u00f5kin Allah ne sab\u00f5da haka kada ku k\u1ebdtare su. Kuma wanda ya \u0199\u1ebdtare iy\u00e3k\u00f5kin Allah, to wa\u0257annan su ne azz\u00e3lumai."},"237":{"id":237,"surah":2,"ayah":230,"verse":"Sa'an nan idan ya sake ta (na uku), to, b\u00e3 ta halatta a gare shi, daga b\u00e3ya, sai t\u00e3 yi jima'i da wani miji waninsa. Sa'an nan idan (s\u00e3bon mijin, watau na biyu) ya sake ta, to, b\u00e3bu laifi a kansu ga su k\u00f5ma wa (auren) j\u0169na, idan sun (mijin farko da matar) yi zaton c\u1ebdwa z\u00e3 su tsayar da iy\u00e3k\u00f5kin Allah, kuma wa\u0257ancan d\u00f5k\u00f5kin Allah ne Yana bayyana su ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke sani."},"238":{"id":238,"surah":2,"ayah":231,"verse":"Kuma idan kun saki m\u00e3ta, sa'an nan suka isa ga ajalinsu (iddarsu), sai ku ri\u0199e su da alh\u1ebdri ko ku sallame su da alh\u1ebdri, kuma kada ku ri\u0199e su a kan c\u0169tarwa d\u00f5min ta tsawaita idda. Kuma wanda ya aikata wancan, to, ha\u0199\u0129\u0199a, y\u00e3 z\u00e3lunci kansa. Kuma kada ku ri\u0199i \u00e3y\u00f5yin Allah da izgili. Kuma ku tuna ni'imar Allah da abin da Ya saukar a kanku na Litt\u00e3fi da hikima. Yana yi muku wa'azi da shi. Kuma ku bi Allah da takawa kuma ku sani cewa lalle ne Allah ga dukan k\u00f5me Masani ne."},"239":{"id":239,"surah":2,"ayah":232,"verse":"Kuma idan kuka saki m\u00e3ta, har suka isa ga ajalinsu (iddarsu), to, kada ku (waliyyansu) hana su, su auri mazansu (da suka sake su) idan sun yarda da j\u0169na a tsak\u00e3ninsu (ts\u00f5hon miji da ts\u00f5huwar m\u00e3ta) da alh\u1ebdri. Wancan ana yin wa'azi da shi ga wanda ya kasance daga gare ku yana \u0129m\u00e3ni da Allah da R\u00e3nar L\u00e3hira. Wancan ne mafi mutunci a gare ku, kuma mafi tsarki. Kuma Allah Yana sani, kuma k\u0169 ba ku sani ba."},"240":{"id":240,"surah":2,"ayah":233,"verse":"Kuma m\u00e3su haifuwa (sakakku) suna sh\u00e3yar da abin haifuwarsu sh\u1ebdkara biyu cikakku ga wanda ya yi nufin ya cika sh\u00e3yarwa. Kuma ciyar da su da tuf\u00e3tar da su yana a kan wanda aka haifar masa da alh\u1ebdri. B\u00e3 a kallafa wa rai f\u00e3ce iy\u00e3warsa. B\u00e3 a c\u0169tar da uwa game da \u0257anta, kuma b\u00e3 a c\u0169tar da uba game da \u0257ansa, kuma a kan mag\u00e3ji akwai mis\u00e3lin wancan. To, idan suka yi nufin y\u00e3ye, a kan yardatayya daga gare su, da sh\u00e3wartar j\u0169na, to b\u00e3bu laifi a kansu. Kuma idan, kun yi nufin ku b\u00e3yar da \u0257iyanku sh\u00e3yarwa, to, b\u00e3bu laifi a kanku idan kun m\u0129\u0199a abin da kukazo da shi bisa al'\u00e3da. Kuma ku bi Allah da ta\u0199awa. Kuma ku sani c\u1ebdwa lalle ne Allah, ga abin da kuke aikatawa, Mai gani ne."},"241":{"id":241,"surah":2,"ayah":234,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke mutuwa daga gare ku suna barin m\u00e3tan aure, m\u00e3tan suna jinkiri da kansu wata hu\u0257u da kw\u00e3na goma. To, idan sun isa ga ajalinsu, to, b\u00e3bu laifi a kanku a cikin abin da suka aikata game da kansu ga al'\u00e3da. Kuma Allah ga abin da kuke aikatawa Masani ne."},"242":{"id":242,"surah":2,"ayah":235,"verse":"Kuma b\u00e3bu laifi a kanku a cikin abin da kuka gitta da shi daga n\u1ebdman auren m\u00e3t\u00e3ko kuwa kuka \u0253\u00f5ye a cikin zukatanku. Allah Ya san c\u1ebdwa lalle ne ku za ku ambata musu (shi). Kuma amma kada ku yi wa j\u0169na alkawari da shia \u0253\u00f5ye, f\u00e3ce dai ku fa\u0257i magana sananniya. Kuma kada ku \u0199ulla niyyar daurin auren sai litt\u00e3fin (idda) ya kai ga ajalinsa. Kuma ku sani c\u1ebdwa lalle ne Allah Yana sanin abin da yake cikin zukatanku, sab\u00f5da haka ku ji ts\u00f5ronsa. Kuma ku sani cewa Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai ha\u0199uri."},"243":{"id":243,"surah":2,"ayah":236,"verse":"Kuma b\u00e3bu laifi a kanku idan kun saki m\u00e3t\u00e3 matu\u0199ar ba ku sh\u00e3fe su ba, kuma ba ku yanka musu sad\u00e3ki ba. Kuma ku b\u00e3 su kyautar d\u00e3\u0257a\u0257\u00e3wa, a kan mawad\u00e3ci gwargwadonsa, kuma a kan ma\u0199untaci gwargwadonsa; d\u00f5min d\u00e3\u0257a\u0257rwa, da alh\u1ebdri, w\u00e3jibi ne a kan m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"244":{"id":244,"surah":2,"ayah":237,"verse":"Kuma idan kuka sake su daga gab\u00e3nin ku sh\u00e3fe su, alh\u00e3li kuwa kun yanka musu sad\u00e3ki, to, rabin abin da kuka yanka f\u00e3ce idan sun y\u00e3fe, k\u00f5 wanda \u0257aurin auren yake ga hannunsa ya y\u00e3fe. Kuma ku y\u00e3fe \u0257in ne mafi kusa da ta\u0199awa. Kuma kada ku manta da falala a tsak\u00e3ninku. Lalle ne Allah ga abin da kuke aikat\u00e3wa Mai gani ne."},"245":{"id":245,"surah":2,"ayah":238,"verse":"Ku tsare l\u00f5katai a kan sall\u00f5li da salla mafificiya. Kuma ku tsayu kuna m\u00e3su \u0199an\u0199an da kai ga Allah."},"246":{"id":246,"surah":2,"ayah":239,"verse":"To, idan kun ji ts\u00f5ro, to (ku dai yi salla gwargwadon hali) da tafiya \u0199asa k\u00f5 kuwa a kan dabbobi. Sa'an nan idan kun amince sai ku ambaci Allah, kamar yadda Ya n\u0169na muku abin da ba ku kasance kuna sani ba."},"247":{"id":247,"surah":2,"ayah":240,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke mutuwa daga gare ku, alh\u00e3li suna barin m\u00e3tan aure, wasiyya ga m\u00e3tan aurensu da d\u00e3\u0257a\u0257\u00e3wa zuwa ga shekara guda b\u00e3bu fitarwa, to, idan sun fita to b\u00e3bu laifi a kanku a cikin abin da suka aikata game da kansu daga abin da aka sani, kuma Allah Mabuwayi ne, Mai hikima."},"248":{"id":248,"surah":2,"ayah":241,"verse":"Kuma wa\u0257anda aka saki suna da d\u00e3\u0257a\u0257\u00e3wa gwargwadon h\u00e3li, wajabce a kan m\u00e3su ta\u0199awa."},"249":{"id":249,"surah":2,"ayah":242,"verse":"Kamar wancan ne Allah Yake bayyana muku \u00e3y\u00f5yinSa; tsamm\u00e3ninku, kuna hankalta."},"250":{"id":250,"surah":2,"ayah":243,"verse":"Shin, ba ka gani ba, zuwa ga wa\u0257anda suka fita daga gid\u00e3jensu, alh\u00e3li kuwa s\u0169 dubbai ne, d\u00f5min ts\u00f5ron mutuwa? Sai Allah Ya ce musu: \"Ku mutu.\" Sa'an nan kuma Ya r\u00e3yar da su, lalle ne Allah, ha\u0199\u0129\u0199a Ma'ab\u0169cin falala a kan mut\u00e3ne ne, kuma amma mafi yawan mut\u00e3ne b\u00e3 su g\u00f5d\u1ebdwa."},"251":{"id":251,"surah":2,"ayah":244,"verse":"Kuma ku yi y\u00e3\u0199i a cikin hanyar Allah, kuma ku sani c\u1ebdwa lalle ne, Allah Mai j\u0129 ne, Masani."},"252":{"id":252,"surah":2,"ayah":245,"verse":"W\u00e3ne ne wanda zai bai wa Allah rance, rance mai kyau, d\u00f5min Ya ri\u0253anya masa, ri\u0253any\u00e3wa mai yawa? Kuma Allah Shi ne ke dam\u0199ewa, kuma yana shimfi\u0257awa, kuma zuwa a gare Shi ake mayar da ku."},"253":{"id":253,"surah":2,"ayah":246,"verse":"Shin, ba ka gani ba zuwa ga wasu mash\u00e3warta daga Bani Isr\u00e3'\u0129la daga b\u00e3yan M\u0169s\u00e3, a l\u00f5kacinda suka ce ga wani annabi n\u00e3su: \"Na\u0257\u00e3 mana sarki, mu yi y\u00e3\u0199i a cikin hanyar Allah.\" Ya ce: \"Ashe, akwai tsamm\u00e3ninku idan an wajabta y\u00e3\u0199i a kanku c\u1ebdwa b\u00e3 z\u00e3 ku yi y\u00e3\u0199in ba?\" Suka ce: \"Kuma m\u1ebdne ne a gare mu, ba z\u00e3 mu yi y\u00e3\u0199i ba, a cikin hanyar Allah, alh\u00e3li kuwa, ha\u0199i\u0199a, an fitar da mu daga gid\u00e3jenmu da \u0257iyanmu?\" To, a l\u00f5kacin da aka wajabta y\u00e3\u0199in a kansu, suka j\u0169ya, sai ka\u0257an daga gare su. Kuma Allah Masani ne ga azz\u00e3lumai."},"254":{"id":254,"surah":2,"ayah":247,"verse":"Kuma annabinsu ya ce musu: \"Lalle ne, Allah ya na\u0257a muku \u00a6\u00e3l\u0169ta ya zama sarki.\" Suka ce: \"Y\u00e3ya ne sarauta z\u00e3 ta kasance a gare shi, a kanmu, alh\u00e3li kuwa m\u0169 ne mafi cancanta da sarauta daga gare shi, kuma ba a b\u00e3 shi wata wadata ba daga d\u0169kiya?\" Ya ce: \"Lalle ne, Allah Y\u00e3 z\u00e3\u0253e shi a kanku, kuma Ya \u0199\u00e3ra masa yalwa a cikin ilmi da jiki. Kuma Allah Yana b\u00e3yar da mulkinSa ga wanda Yake so, kuma Allah Mawadaci ne, Masani."},"255":{"id":255,"surah":2,"ayah":248,"verse":"Kuma annabinsu ya ce musu: \"Lalle ne al\u00e3mar mulkinSa ita ce akwatin nan ya zo muku, a cikinsa akwai natsuwa daga Ubangijinku da sauran kaya daga abin da Gidan M\u0169s\u00e3 da Gidan H\u00e3r\u0169na suka bari mal\u00e3'iku suna \u0257aukarsa. Lalle ne a cikin wancan akwai al\u00e3ma a gare ku (ta na\u0257in \u00a6\u00e3l\u0169ta daga Allah ne) idan kun kasance m\u00e3su \u0129m\u00e3ni.\""},"256":{"id":256,"surah":2,"ayah":249,"verse":"A l\u00f5kacin da \u00a6\u00e3l\u0169ta ya fita da rundun\u00f5nin, ya ce: \"Lalle ne Allah Mai jarrabarku ne da wani k\u00f5gi. To, wanda ya sha daga gare shi, to, ba shi daga gare ni, kuma wanda bai \u0257an\u0257ane shi ba to lalle ne shi, yana daga gare ni, f\u00e3ce, wanda ya kamfata, kamfata guda da hannunsa.\" Sai suka sha daga gare shi, f\u00e3ce ka\u0257an daga gare su. To, a l\u00f5kacin da (\u00a6\u00e3l\u0169ta) ya \u0199\u1ebdtare shi, shi da wa\u0257anda suka yi \u0129mani t\u00e3re da shi, (sai wa\u0257anda suka sha) suka ce: \"Babu \u0129ko a gare mu yau game da J\u00e3l\u0169ta da rundun\u00f5ninsa.\"Wa\u0257anda suka tabbata c\u1ebdwa lalle s\u0169 m\u00e3su gamuwa ne da Allah, suka ce: \"Da yawa \u0199ungiya ka\u0257an ta rinjayi wata \u0199ungiya mai yawa da iznin Allah, kuma Allah Yana t\u00e3re da m\u00e3su ha\u0199uri.\""},"257":{"id":257,"surah":2,"ayah":250,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da suka bayyana ga J\u00e3l\u0169ta da rundunoninsa, suka ce: \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Ka zuba ha\u0199uri a kanmu kuma Ka tabbatar da s\u00e3wayenmu, kuma Ka taimake mu a kan mut\u00e3nen nan k\u00e3firai.\""},"258":{"id":258,"surah":2,"ayah":251,"verse":"Sai suka karya su da iznin Allah. Kuma D\u00e3wudu ya kashe J\u00e3l\u0169ta, kuma Allah Ya b\u00e3 shi mulki da hikima kuma Ya sanar da shi daga abin da Yake so. Kuma b\u00e3 d\u00f5min tunku\u0257\u1ebdwar Allah ga mut\u00e3ne s\u00e3shensu da s\u00e3she ba lalle ne d\u00e3 \u0199asa t\u00e3 \u0253\u00e3ci; kuma amma Allah Ma'ab\u0169cin falala ne a kan t\u00e3likai."},"259":{"id":259,"surah":2,"ayah":252,"verse":"Wa\u0257ancan ay\u00f5yin Allah ne: Muna karanta su a kanka da gaskiya: Kuma lalle ne kai, hak\u0129ka, kana daga manzanni."},"260":{"id":260,"surah":2,"ayah":253,"verse":"Wa\u0257ancan manzannin Mun f\u0129f\u0129ta s\u00e3shensu a kan s\u00e3she: Daga cikinsu akwai wanda Allah Ya yi masa magana; kuma Ya \u0257aukaka s\u00e3shensu da daraj\u00f5ji; kuma Muka bai wa \u0128s\u00e3 dan Maryama hujj\u00f5ji bayyanannu, kuma Muka \u0199arfaf\u00e3 shi da R\u0169hi mai tsarki. Kuma d\u00e3 Allah Y\u00e3 so d\u00e3 wa\u0257anda suke daga b\u00e3yansu, b\u00e3 z\u00e3 su yi y\u00e3\u0199i ba, daga b\u00e3yan hujj\u00f5ji bayyanannu sun je musu. Kuma amma sun s\u00e3\u0253a wa j\u0169na, sab\u00f5da haka daga cikinsu akwai wanda ya yi \u0129m\u00e3ni, kuma daga cikin su akwai wanda ya k\u00e3firta. Kuma d\u00e3 Allah Y\u00e3 so d\u00e3 b\u00e3 z\u00e3 su y\u00e3\u0199i j\u0169na ba, kuma amma Allah Yana aikata abin da Yake nufi."},"261":{"id":261,"surah":2,"ayah":254,"verse":"Ya ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku ciyar daga abin da Muka azurta ku daga gab\u00e3nin wani yini ya zo b\u00e3bu ciniki a cikinsa kuma b\u00e3bu ab\u0169ta, kuma b\u00e3bu c\u1ebdto, kuma k\u00e3firai s\u0169 ne azz\u00e3lumai."},"262":{"id":262,"surah":2,"ayah":255,"verse":"Allah, b\u00e3bu wani Ubangiji f\u00e3ce Shi, R\u00e3yayye, Mai tsayuwa da k\u00f5me, gyangya\u0257i b\u00e3 ya k\u00e3ma Shi, kuma barci b\u00e3 ya k\u00e3ma Shi, Shi ne da abin da yake a cikin sammai da abin da yake a cikin \u0199asa. Wane ne wanda yake yin c\u1ebdto a wurinSa, f\u00e3ce da izninSa? Yana sanin abin da yake a gaba gare su da abin da yake a b\u00e3yansu. Kuma b\u00e3 su k\u1ebdway\u1ebdwa da k\u00f5me daga ilminSa, f\u00e3ce da abin da Ya so. KursiyyunSa ya yalwaci sammai da \u0199asa. Kuma tsare su b\u00e3 ya nauyayarSa. Kuma Shi ne Ma\u0257aukaki, Mai girma."},"263":{"id":263,"surah":2,"ayah":256,"verse":"B\u00e3bu t\u0129last\u00e3wa a cikin addini, ha\u0199\u0129\u0199a shiriya t\u00e3 bayyana daga \u0253ata; Sab\u00f5da haka wanda ya k\u00e3firta da \u00a6\u00e3g\u0169ta kuma ya yi \u0129m\u00e3ni da Allah, to, ha\u0199\u0129\u0199a, y\u00e3 yi ri\u0199o ga igiya amintacciya, b\u00e3bu yank\u1ebdwa agare ta. Kuma Allah Mai ji ne, Masani."},"264":{"id":264,"surah":2,"ayah":257,"verse":"Allah Shi ne Mas\u00f5yin wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni; Yana fitar da su daga duffai zuwa ga haske, kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta, mas\u00f5yansu \u00a6\u00e3g\u0169tu ne; suna fitar da su daga haske zuwa ga duffai. Wa\u0257annan abokan Wuta ne, s\u0169 a cikinta madawwama ne."},"265":{"id":265,"surah":2,"ayah":258,"verse":"Shin, ba ka gani ba zuwa ga wanda ya yi hujjatayya da Ibr\u00e3h\u0129m a cikin (al'amarin) Ubangijinsa d\u00f5min Allah Y\u00e3 b\u00e3 shi mulki, a l\u00f5kacin da Ibr\u00e3h\u0129m ya ce: \"Ubangijina Shi ne Wanda Yake r\u00e3yawa kuma Yana matarwa.\" Ya ce: \"N\u0129 ina r\u00e3yarwa kuma ina matarwa.\" Ibr\u00e3h\u0129m ya ce: \"To, lalle ne Allah Yana zuwa da rana daga gabas: To, ka zo da ita daga yamma.\" Sai aka \u0257imautar da wanda yak\u00e3firta. Kuma Allah ba Ya shiryar da mut\u00e3ne azz\u00e3lumai."},"266":{"id":266,"surah":2,"ayah":259,"verse":"K\u00f5 kuwa wanda ya sh\u0169\u0257e a kan wata al\u0199arya, alh\u00e3li kuwa tana w\u00f5fintacciya a kan gad\u00e3jen r\u1ebdsunanta. Ya ce: \"Yaya Allah zai r\u00e3yar da wannan a b\u00e3yan mutuwarta.\" Sai Allah Ya matar da shi, sh\u1ebdkara \u0257ari; sa'an nankuma ya t\u00e3yar da shi. Ya ce: \"Nawa ka zauna?\" Ya ce: \"Na zauna yini \u0257aya ko kuwa rabin yini.\" Ya ce: \"A'a k\u00e3 zauna sh\u1ebdkara \u0257ari.\" To, ka d\u0169ba zuwa ga abincinka, da abin shanka, (k\u00f5wanensu) bai s\u00e3ke ba, kuma ka d\u0169ba zuwa ga j\u00e3kinka, kuma d\u00f5min Mu sanya ka wata \u00e3y\u00e3 ga mut\u00e3ne. Kuma ka duba zuwa ga \u0199as\u0169suwa yadda Muke m\u00f5tsarda su sa'an nan kuma Mu tuf\u00e3tar da su, da n\u00e3ma\", To, a l\u00f5kacin da (abin) ya bayyana a gare shi, ya ce: \"Ina sanin c\u1ebdwa lalle Allah a kan dukan k\u00f5me Mai \u0129k\u00f5n yi ne.\""},"267":{"id":267,"surah":2,"ayah":260,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Ibr\u00e3h\u0129m ya ce: \"Ya Ubangijina! Ka n\u0169na mini yadda Kake r\u00e3yar da matattu.\" Ya ce: \"Shin, kuma ba ka yi \u0129m\u00e3ni ba?\" Ya ce: \"Na'am! Kuma amma d\u00f5min z\u0169ciy\u00e3ta, ta natsu.\" Ya ce: \"To ka ri\u0199i hu\u0257u daga tsunts\u00e3ye, ka karkatar da su zuwa gare ka, ka yanka su, sa'an nan kuma ka sanya juzu'i daga gare su a kan k\u00f5wane d\u0169tse, sa'an nan kuma ka kira su z\u00e3 su zo maka gud\u00e3ne. Kuma ka sani c\u1ebdwa lalle Allah Mabuw\u00e3yi ne, Masani.\""},"268":{"id":268,"surah":2,"ayah":261,"verse":"Sifar wa\u0257anda suke ciyar da d\u0169kiy\u00f5yinsu a cikin hanyar Allah, kamar sifar \u0199w\u00e3y\u00e3 ce wadda ta tsirar da zangarniya bakwai, a cikin k\u00f5wace zangarniya akwai \u0199w\u00e3ya \u0257ari. Kuma Allah Yana ri\u0253inyawa ga wanda Ya so. Kuma Allah Mawad\u00e3ci ne, Masani."},"269":{"id":269,"surah":2,"ayah":262,"verse":"Wa\u0257anda suke ciyar da d\u0169kiy\u00f5yinsu a cikin hanyar Allah, sa'an nan kuma b\u00e3 su biyar wa abin da suka ciyar \u0257in da g\u00f5ri, ko c\u0169ta, suna da sakamakonsu a wurin ubangijinsu, kuma b\u00e3bu ts\u00f5ro a kansu, kuma ba su zama suna ba\u0199in ciki ba."},"270":{"id":270,"surah":2,"ayah":263,"verse":"Magana mai kyau da g\u00e3fartawa su ne mafi alh\u1ebdri daga sadaka wadda wata c\u0169tarwa take biyar ta. Kuma Allah Wadatacce ne, Mai ha\u0199uri."},"271":{"id":271,"surah":2,"ayah":264,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku \u0253\u00e3ta sadak\u00f5kinku da g\u00f5ri da c\u0169tarwa, kamar wanda yake ciyar da d\u0169kiyarsa d\u00f5min n\u0169na wa mut\u00e3ne, kuma b\u00e3 ya yin \u0129m\u00e3ni da Allah da R\u00e3nar L\u00e3hira. To, abin da yake mis\u00e3linsa, kamar falalen d\u0169tse ne, a kansa akwai tur\u0253\u00e3ya, sai w\u00e3bilin hadari ya s\u00e3me shi, sai ya bar shi \u0199an\u0199ara. B\u00e3 su iya amfani da k\u00f5me daga abin da suka san\u00e3'anta. Kuma Allah ba Ya shiryar da mut\u00e3ne k\u00e3firai."},"272":{"id":272,"surah":2,"ayah":265,"verse":"Kuma sifar wa\u0257anda suke ciyar da d\u0169kiyarsu d\u00f5min n\u1ebdman yard\u00f5jin Allah, kuma da tabbatarwa daga kansu, kamar mis\u00e3lin lambu ne a jig\u00e3wa wadda w\u00e3bilin hadari ya s\u00e3mu, sai ta b\u00e3yar da amf\u00e3ninta ninki biyu To, idan w\u00e3bili bai s\u00e3me ta ba, sai yayyafi (ya ishe ta). Kuma Allah ga abin da kuke aikatawa Mai gani ne."},"273":{"id":273,"surah":2,"ayah":266,"verse":"Shin \u0257ayanku n\u00e3 son c\u1ebdwa wani lambu ya kasance a gare shi daga dab\u0129nai da inab\u00f5bi' mar\u1ebdmari suna gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsa, yana da, a cikinsa daga k\u00f5wane 'ya'yan it\u00e3ce, kuma ts\u0169fa ya s\u00e3me shi, alh\u00e3li kuwa yana da z\u0169riyya masu rauni sai g\u0169guwa wadda take a cikinta akwai wuta, ta s\u00e3me shi, har ta \u0199\u00f5ne? Kamar wancan ne Allah Yana bayyan\u00e3war \u00e3y\u00f5yi a gare ku, tsamm\u00e3ninku kuna tun\u00e3ni."},"274":{"id":274,"surah":2,"ayah":267,"verse":"Ya ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku ciyar daga mai kyaun abin da kuka san\u00e3'anta, kuma daga abin da Muka fitar sab\u00f5da ku daga \u0199asa, kuma kada ku yi nufin mummuna ya zama daga gare shi ne kuke ciyarwa, alh\u00e3li kuwa ba ku zama m\u00e3su kar\u0253arsa ba f\u00e3ce kun runtse ido a cikinsa. Kuma ku sani c\u1ebdwa lalle ne, Allah Mawad\u00e3ci ne, G\u00f5dadde."},"275":{"id":275,"surah":2,"ayah":268,"verse":"Shai\u0257an yana yi muku al\u0199awarin talauci, kuma yana umurnin ku da alfasha, kuma Allah Yana yi muku al\u0199awarin g\u00e3fara daga gare shi da \u0199\u00e3ri, kuma Allah Mawad\u00e3ci ne, Masani."},"276":{"id":276,"surah":2,"ayah":269,"verse":"Yana b\u00e3yar da hikima (ga fahimtar gaskiyar abubuwa) ga wanda Yake so. Kuma wanda aka bai wa hikima to lalle ne an b\u00e3 shi alh\u1ebdri mai yawa. Kuma b\u00e3bu mai tun\u00e3ni f\u00e3ce ma'abuta hankula."},"277":{"id":277,"surah":2,"ayah":270,"verse":"Kuma abin da kuka ciyar daga ciyarwa, k\u00f5 kuka cika alw\u00e3shi daga wani b\u00e3kance, to, lalle ne, Allah Yana sanin sa. Kuma azz\u00e3lumai b\u00e3 su da wasu mataimaka."},"278":{"id":278,"surah":2,"ayah":271,"verse":"Idan kun n\u0169na sadak\u00f5ki to, yana da kyau \u0199warai kuma idan kuka \u0253\u00f5ye su kuma kuka je da su ga matalauta, to shi ne mafi alh\u1ebdri a gareku, kuma Yana kankar\u1ebdwa, daga barinku, daga miy\u00e3gun ayyukanku. Kuma Allah ga abin da kuke aikatawa Masani ne."},"279":{"id":279,"surah":2,"ayah":272,"verse":"Shiryar da su b\u00e3 ya a kanka, kuma amma Allah Shi ne Yake shiryar da wanda Yake so, kuma abin da kuka ciyar daga alh\u1ebdri, to, d\u00f5min kanku ne, kuma b\u00e3 ku ciyarwa, f\u00e3ce d\u00f5min n\u1ebdman yardar Allah, kuma abin da kuke ciyarwa daga alh\u1ebdri z\u00e3 a cika l\u00e3darsa zuwa gare ku, alh\u00e3li kuwa k\u0169 b\u00e3 a z\u00e3luntarku."},"280":{"id":280,"surah":2,"ayah":273,"verse":"(Ciyarwar a y\u0129 ta) ga matalautan nan wa\u0257anda aka tsare a cikin hanyar Allah, ba su iya tafiyar fatauci a cikin \u0199asa, j\u00e3hilin h\u00e3linsu yana zaton su wad\u00e3tattu sab\u00f5da k\u00e3mun kai kana sanin su da al\u00e3marsu, ba su r\u00f5\u0199on mut\u00e3ne da n\u00e3c\u1ebdwa. Kuma abin da kuka ciyar daga alh\u1ebdri, to, lalle Allah gare shi Masani ne."},"281":{"id":281,"surah":2,"ayah":274,"verse":"Wa\u0257anda suke ciyar da dukiy\u00f5yinsu, a dare da yini, \u0253\u00f5ye da bayyane, to suna da sakamakonsu a wurin Ubangijinsu. Kuma b\u00e3bu ts\u00f5ro a kansu, kuma ba su zama suna ba\u0199in ciki ba."},"282":{"id":282,"surah":2,"ayah":275,"verse":"Wadanda suke cin rib\u00e3 ba su tashi, f\u00e3ce kamar yadda wanda da Shai\u0257an yake \u0257imautarwa daga shafa yake tashi. Wancan, d\u00f5min lalle ne sun ce: \"Ciniki kamar riba yake.\"Kuma Allah Ya halatta ciniki kuma Ya haramta riba. To, wanda wa'azi daga Ubangijinsa, ya je masa, sa'an nan ya hanu, to yana da abin da ya shige, kuma al'amarinsa (ana wakkala shi) zuwa ga Allah. Kuma wanda ya k\u00f5ma, to, wa\u0257annan s\u0169 ne ab\u00f5kan Wuta, s\u0169 a cikinta madawwama ne."},"283":{"id":283,"surah":2,"ayah":276,"verse":"Allah Yana sh\u00e3fe albarkar riba, kuma Yana \u0199\u00e3ra sadak\u00f5ki. Kuma Allah b\u00e3 Ya son dukan mai yawan k\u00e3firci, mai zunubi."},"284":{"id":284,"surah":2,"ayah":277,"verse":"Lalle ne, wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, kuma suka tsayar da salla, kuma suka b\u00e3yar da zakka, suna da sakamakonsu a wurin Ubangijinsu, kuma b\u00e3bu ts\u00f5ro a kansu, kuma ba su zama suna yin ba\u0199in ciki ba."},"285":{"id":285,"surah":2,"ayah":278,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku bi Allah da ta\u0199awa kuma ku bar abin da ya rage daga riba, idan kun kasance m\u00e3su \u0129m\u00e3ni."},"286":{"id":286,"surah":2,"ayah":279,"verse":"To, idan ba ku aikata ba to, ku sani fa da akwai y\u00e3\u0199i daga Allah da ManzonSa. Kuma idan kun t\u0169ba to kuna da asalin d\u0169kiy\u00f5yinku, b\u00e3 ku z\u00e3lunta, kuma b\u00e3 a z\u00e3luntar ku."},"287":{"id":287,"surah":2,"ayah":280,"verse":"Kuma idan ma'abucin wahala ya kasance (mawahalci) to, jinkirt\u00e3wa ake yi zuwa ga sau\u0199in al'amarinsa, kuma d\u00e3 kun yi sadaka, shi ne mafi alh\u1ebdri a gare ku, idan kun kasance kuna sani."},"288":{"id":288,"surah":2,"ayah":281,"verse":"Kuma ku ji ts\u00f5ron wani yini wanda ake mayar da ku a cikinsa zuwa ga Allah, sa'an nan kuma a cika wa k\u00f5wane rai abin da ya san\u00e3'anta, kuma s\u0169 b\u00e3 a z\u00e3luntar su."},"289":{"id":289,"surah":2,"ayah":282,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Idan kun yi mu'\u00e3malar b\u00e3yar da b\u00e3shi zuwa ga wani ajali ambatacce, sai ku rub\u0169ta shi. Kuma wani marubuci ya yi rub\u0169tu a tsakaninku da \u00e3dalci. Kuma kada marub\u0169ci ya ki rub\u0169t\u00e3wa, kamar yadda Allah Ya sanar da shi, sai ya rub\u0169ta. Kuma wanda b\u00e3shin yake a kansa sai ya yi shibta, kuma ya ji ts\u00f5ron Allah, Ubangijinsa, da ta\u0199awa, kuma kada ya rage wani abu daga gare shi. To, idan wanda b\u00e3shin yake a kansa y\u00e3 kasance w\u00e3w\u00e3 ne k\u00f5 kuwa rarrauna, k\u00f5 kuwa shi b\u00e3 ya iya shibta, to, sai waliyyinsa ya yi shibtar da \u00e3dalci. Kuma ku shaidar da shaidu biyu daga mazanku, to, idan ba su zama maza biyu ba, to, namiji guda da m\u00e3t\u00e3 biyu, daga wa\u0257anda kuke yarda da su daga shaidun d\u00f5min mantuwar \u0257ayansu, sai gudarsu ta maz\u00e3k\u0169tar da \u0257ayar. Kuma kada shaidun su \u0199i, idan an kira su. Kuma kada ku \u0199\u00f5sa ga rub\u0169ta shi, \u0199arami ya kasance k\u00f5 babba, zuwa ajalinsa. Wancan ne mafi \u00e3dalci a wurin Allah kuma mafi tsayuwa ga shaida, kuma mafi kusa ga rashin shakkarku. Sai idan ya kasance fatauci ne halartacce wanda kuke g\u1ebdwayarwa da shi hannu da hannu a tsak\u00e3ninku to b\u00e3bu laifi a kanku, ya zama ba ku rub\u0169ta shi ba. Kuma ku shaidar idan kun yi sayayya. Kuma kada a wahalarda marubuci, kuma kada a wahalar da shaidu kuma idan kun aikata to, lalle ne, shi f\u00e3si\u0199anci ne game da ku. Kumaku bi Allah da tak\u0199awa, kuma Allah Ya sanar da ku. Kuma Allah ga dukan k\u00f5me Masani ne."},"290":{"id":290,"surah":2,"ayah":283,"verse":"Kuma idan kun kasance a kan tafiya, kuma ba ku sami marub\u0169ci ba, to, a b\u00e3yar da jingina kar\u0253a\u0253\u0253iya (ga hannu). To, idan s\u00e3shenku ya amince wa s\u00e3she, to, wanda aka aminc\u1ebd wannan sai ya b\u00e3yar da am\u00e3narsa, kuma ya bi Allah, Ubangijinsa, da ta\u0199awa. Kuma kada ku \u0253\u00f5ye shaida, kuma wanda ya \u0253\u00f5ye ta, to, shi mai zunubin z\u0169ciyarsa ne. KumaAllah ga abin da kuke aikat\u00e3wa Masani ne."},"291":{"id":291,"surah":2,"ayah":284,"verse":"Allah ne, da abin da yake a cikin sammai da abin da yake a cikin \u0199asa, kuma idan kun bayyana abin da yake a cikin zukatanku (na shaida), ko kuka \u0253\u00f5ye shi, Allah zai bincike ku da shi, sa'an nan Ya yi g\u00e3fara ga wanda Yake so, kuma Ya azabta wanda Yake so. Kuma Allah a kan dukan k\u00f5me Mai \u0129kon yi ne."},"292":{"id":292,"surah":2,"ayah":285,"verse":"Manzon Allah y\u00e3 yi \u0129m\u00e3ni da abin da aka saukar zuwa gare shi daga Ubangijinsa, da m\u0169minai. K\u00f5wanensu y\u00e3 yi \u0129m\u00e3ni da Allah, da mala'ikunSa, da littattafanSa, da manzanninSa. B\u00e3 mu rarrab\u1ebdwa a tsak\u00e3nin daya daga manzanninSa. Kuma (m\u0169minai) suka ce: \"Mun ji kuma mun yi d\u00e3'a; (Muna n\u1ebdman) g\u00e3fararKa, y\u00e3 Ubangijinmu, kuma zuwa a gare Ka mak\u00f5ma take \""},"293":{"id":293,"surah":2,"ayah":286,"verse":"Allah ba Ya kallafa wa rai f\u00e3ce ikon yinsa, yana da l\u00e3dar abin da ya tsirfanta, kuma a kansa akwai zunubin abin da ya yi ta aikat\u00e3wa: \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Kada Ka k\u00e3m\u00e3 mu, idan mun yi mantuwa, ko kuma mun yi kuskure. Y\u00e3 Ubangijinmu! Kuma kada Ka aza nauyi a kanmu, kamar yadda Ka aza shi a kan wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninmu. Y\u00e3 Ubangijinmu! Kada Ka sanya mu \u0257aukar abin da b\u00e3bu \u0129ko gare mu da shi. Kuma Ka y\u00e3fe daga gare mu, kuma Ka g\u00e3farta mana, kuma Ka yi jin \u0199ai gare mu. Kai ne Majibincinmu, sab\u00f5da haka Ka taimake mu a kan mut\u00e3nen nan k\u00e3firai.\""},"294":{"id":294,"surah":3,"ayah":1,"verse":"A. L\u0303. M\u0303."},"295":{"id":295,"surah":3,"ayah":2,"verse":"Allah, b\u00e3bu wani abin bautawa f\u00e3ce Shi, R\u00e3yayye Mai tsayuwa da k\u00f5me."},"296":{"id":296,"surah":3,"ayah":3,"verse":"Y\u00e3 sassaukar da Litt\u00e3fi a gare ka da gaskiya, yana mai gaskat\u00e3wa ga abin da ke gaba gare shi, kuma Allah Y\u00e3 saukar da Attaura da Linj\u0129l\u00e3."},"297":{"id":297,"surah":3,"ayah":4,"verse":"A gab\u00e3ni, suna shiryar da mut\u00e3ne, kuma Ya saukar da littattafai m\u00e3su rarrab\u1ebdwa. Lalle ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta da \u00e3y\u00f5yin Allah, suna da az\u00e3ba mai tsanani. Kuma Allah Mabuwayi ne, Ma'abucin az\u00e3bar r\u00e3muwa."},"298":{"id":298,"surah":3,"ayah":5,"verse":"Lalle ne, Allah b\u00e3bu wani abin da ke \u0253\u00f5yuwa gare Shi a cikin \u0199asa, kuma b\u00e3bu a cikin sama."},"299":{"id":299,"surah":3,"ayah":6,"verse":"Shi ne wanda Yake suranta ku a cikin mahaifu yadda Yake so. B\u00e3bu abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Shi Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"300":{"id":300,"surah":3,"ayah":7,"verse":"Shi ne wanda ya saukar da Litt\u00e3fi a gare ka, daga cikinsa akwai \u00e3y\u00f5yi bayyanannu, su ne mafi yawan Litt\u00e3fin, da wasu m\u00e3su kam\u00e3 da j\u0169na. To, amma wa\u0257anda yake a cikin zuk\u00e3tansu akwai karkata sai suna bin abin da yake da kam\u00e3 da j\u0169na daga gare shi, d\u00f5min n\u1ebdman yin fitina da t\u00e3w\u0129linsa. Kuma b\u00e3bu wanda ya san t\u00e3w\u0129linsaf\u00e3ce Allah. Kuma matabbata a cikin ilmi sun\u00e3 c\u1ebdwa: \"Mun yi \u0129m\u00e3ni da Shi; dukkansa daga wurin Ubangijinmu yake.\" Kuma b\u00e3bu mai tun\u00e3ni f\u00e3ce ma'ab\u0169ta hankula."},"301":{"id":301,"surah":3,"ayah":8,"verse":"Y\u00e3 Ubangijinmu! Kada Ka karkatar da zuk\u00e3tanmu b\u00e3yan har K\u00e3 shiryar da mu, kuma Ka b\u00e3 mu rahama daga gunKa. Lalle ne, Kai, Kai ne Mai yawan kyauta."},"302":{"id":302,"surah":3,"ayah":9,"verse":"\"Y\u00e3 Ubangijimu! Lalle ne Kai, Mai t\u00e3ra mut\u00e3ne ne d\u00f5min wani yini wanda b\u00e3bu shakka a gare shi, Lalle ne Allah b\u00e3 Ya s\u00e3\u0253\u00e3war l\u00f5kacin alkawari.\""},"303":{"id":303,"surah":3,"ayah":10,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta, d\u0169kiy\u00f5yinsu b\u00e3 su tunku\u0257e musu k\u00f5me daga Allah, kuma 'ya'yansu b\u00e3 su tunku\u0257\u1ebdwa, kuma wa\u0257annan, s\u0169 ne mak\u00e3mashin wuta."},"304":{"id":304,"surah":3,"ayah":11,"verse":"Kamar \u0257abi'ar mut\u00e3nen Fir'auna da wa\u0257anda ke a gab\u00e3ninsu, sun \u0199aryata \u00e3y\u00f5yinMu, sai Allah Ya k\u00e3m\u00e3 su sab\u00f5da zunubansu, kuma Allah Mai tsananin u\u0199\u0169ba ne."},"305":{"id":305,"surah":3,"ayah":12,"verse":"Ka ce wa wa\u0257anda suka k\u00e3firta: \"Za a rinj\u00e3ye ku, kuma a t\u00e3raku zuwa Jahannama, kuma shimfi\u0257ar t\u00e3 m\u0169nana!"},"306":{"id":306,"surah":3,"ayah":13,"verse":"\"Lalle ne wata \u00e3y\u00e3 t\u00e3 kasance a gare ku a cikin \u0199ungiy\u00f5yi biyu da suka ha\u0257u; \u0199ungiya guda tana y\u00e3\u0199i a cikin hanyar Allah, da wata k\u00e3fira, suna ganin su ninki biyu n\u00e3su, a ganin ido. Kuma Allah Yana \u0199arfafa wanda Yake so da taimakonSa. Lalle ne a cikin wannan, hak\u0129\u0199a, akwai abin kula ga maab\u0169ta bas\u0129ra."},"307":{"id":307,"surah":3,"ayah":14,"verse":"An \u0199awata wa mut\u00e3ne son sha'aw\u00f5yi daga m\u00e3t\u00e3 da \u0257iya da d\u0169kiy\u00f5yi ab\u0169buwan t\u00e3r\u00e3wa daga zinariya da azurfa, da daw\u00e3ki kiw\u00e3tattu da dabb\u00f5bin ci da hatsi. Wannan shi ne d\u00e3\u0257in r\u00e3yuwar d\u0169niya. Kuma Allah a wurinsa kyakky\u00e3war mak\u00f5ma take."},"308":{"id":308,"surah":3,"ayah":15,"verse":"Ka ce: Shin kuma, in gaya muku mafi alh\u1ebdri daga wannan? Akwai gid\u00e3jen Aljanna a wurin Ubangiji sab\u00f5da wa\u0257anda suka bi Shi da ta\u0199awa, k\u00f5guna suna gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, suna madawwama a cikinsu, da m\u00e3tan aure tsarkakakku, da yarda daga Allah. Kuma Allah Mai gani ne ga b\u00e3yinSa."},"309":{"id":309,"surah":3,"ayah":16,"verse":"Wa\u0257anda suke c\u1ebdwa: \"Ya Ubangijinmu! Lalle ne mu, mun yi \u0129m\u00e3ni, sai Ka g\u00e3farta mana zunubanmu kuma Ka tsare mu daga az\u00e3bar wuta.\""},"310":{"id":310,"surah":3,"ayah":17,"verse":"M\u00e3su ha\u0199uri, da m\u00e3su gaskiya, da m\u00e3su \u0199an\u0199an da kai, da m\u00e3su ciyarwa da m\u00e3su istingifari a l\u00f5kutan asuba."},"311":{"id":311,"surah":3,"ayah":18,"verse":"Allah Ya shaida c\u1ebdwa: Lalle ne b\u00e3bu abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Shi kuma mal\u00e3iku da ma'ab\u0169ta ilmi sun shaida, yana tsaye da \u00e3dalci, b\u00e3bu abin baut\u00e3wa face Shi, Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"312":{"id":312,"surah":3,"ayah":19,"verse":"Lalle ne, addini a wurin Allah, Shi ne Musulunci. Kuma wa\u0257anda aka bai wa Littafi ba su s\u00e3\u0253\u00e3 ba, f\u00e3ce a b\u00e3yan ilmi ya je musu, bisa z\u00e3lunci a tsak\u00e3ninsu. Kuma wanda ya k\u00e3firta da \u00e3y\u00f5yin Allah, to, lalle ne Allah Mai gaug\u00e3war sakamako ne."},"313":{"id":313,"surah":3,"ayah":20,"verse":"To, idan sun yi musu da kai, sai ka ce: \"N\u00e3 sallama fuskata ga Allah, kuma wanda ya bi ni (haka).\" Kuma ka ce wa wa\u0257anda aka bai wa litt\u00e3fi da Ummiyyai: \"Shin kun sallama?\" To, idan sun sallama, ha\u0199\u0129\u0199a, sun shiryu kuma idan sun j\u0169ya, to, kawai abinda ke kanka, shi ne iyarwa. Kuma Allah Mai gani ne ga b\u00e3yinSa."},"314":{"id":314,"surah":3,"ayah":21,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suke k\u00e3firta da \u00e3y\u00f5yin Allah, kuma suna kashe Annab\u00e3wa b\u00e3 da wani hakki ba, kuma suna kashe wa\u0257anda ke umurni da yin \u00e3dalci daga mut\u00e3ne, to, ka yi musu bush\u00e3ra da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"315":{"id":315,"surah":3,"ayah":22,"verse":"Wa\u0257annan ne wa\u0257anda ayyukansu suka \u0253\u00e3ci a cikin d\u0169niya da L\u00e3hira, kuma b\u00e3 su da wasu mataimaka."},"316":{"id":316,"surah":3,"ayah":23,"verse":"Shin, ba ka ga wa\u0257anda aka bai wa rabo daga litt\u00e3fi ba ana kiran su zuwa ga Litt\u00e3fin Allah d\u00f5min ya yi hukunci a tsak\u00e3ninsu sa'an nan wata \u0199ungiya daga cikinsu ta j\u0169ya b\u00e3ya, kuma sun\u00e3 m\u00e3su bijir\u1ebdwa?"},"317":{"id":317,"surah":3,"ayah":24,"verse":"Wannan kuwa, d\u00f5min lalle ne su sun ce: \"Wut\u00e3 b\u00e3 z\u00e3 ta sh\u00e3fe mu ba, f\u00e3ce a 'yan kw\u00e3naki \u0199id\u00e3yayyu.\" Kuma abin da suka kasance sun\u00e3 \u0199ir\u0199ir\u00e3wa na \u0199arya ya r\u0169\u0257\u1ebd su a cikin addininsu."},"318":{"id":318,"surah":3,"ayah":25,"verse":"To, y\u00e3ya idan Mun t\u00e3ra su a yini wanda b\u00e3bu shakka a cikinsa, kuma aka cik\u00e3 wa k\u00f5wane rai sakamakon abin da ya tsirfanta, alh\u00e3li kuwa, s\u0169 b\u00e3 z\u00e3 a z\u00e3lunce su ba?"},"319":{"id":319,"surah":3,"ayah":26,"verse":"Ka ce: \"Y\u00e3 Allah Mamallakin mulki, Kan\u00e3 bayar da mulki ga wanda Kake so, Kan\u00e3 z\u00e3re mulki daga wanda Kake so, kuma Kan\u00e3 buw\u00e3yar da wanda Kake so, kuma Kan\u00e3 \u0199as\u0199antar da wanda Kake so, ga hannunKa alh\u1ebdri yake. Lalle ne Kai, a kan k\u00f5wane abu, Mai \u0129kon yi ne.\""},"320":{"id":320,"surah":3,"ayah":27,"verse":"\"Kan\u00e3 shigar da dare a cikin yini, kuma Kan\u00e3 shigar da yini a cikin dare, kuma Kana fitar da mai rai daga mamaci, kuma Kan\u00e3 fitar da mamaci daga mai rai, kuma Kan\u00e3 azurta wanda Kake so b\u00e3 da lissafi ba.\""},"321":{"id":321,"surah":3,"ayah":28,"verse":"Kada m\u0169minai su ri\u0199i k\u00e3firai mas\u00f5ya, baicin m\u0169minai. Kuma wanda ya yi wannan, to, bai zama a cikin k\u00f5me ba daga Allah, f\u00e3ce fa d\u00f5min ku yi tsaro daga gare su da 'yar k\u00e3riya. Kuma Allah yana ts\u00f5ratar da ku kanSa. Kuma zuwa ga Allah mak\u00f5ma take."},"322":{"id":322,"surah":3,"ayah":29,"verse":"Ka ce: \"Idan kun \u0253\u00f5ye abin da ke a cikin \u0199ir\u00e3zanku, k\u00f5 kuwa kun bayyana shi, Allah Yana sanin sa. Kuma Yana sanin abin da ke a cikin sammai da \u0199asa. Kuma Allah a kan k\u00f5wane abu Mai \u0129kon yi ne.\""},"323":{"id":323,"surah":3,"ayah":30,"verse":"A R\u00e3nar da k\u00f5wane rai yake s\u00e3mun abin da ya aikata daga alh\u1ebdri, a halarce, da kuma abin da ya aikata daga sharri, alh\u00e3li yana g\u0169rin, d\u00e3 dai lalle a ce akwai fage mai n\u0129sa a tsak\u00e3ninsa da abin daya aikata na sharrin! Kuma Allah Yan\u00e3 ts\u00f5ratar da k\u0169 kanSa. Kuma Allah Mai tausayi ne ga b\u00e3yinSa."},"324":{"id":324,"surah":3,"ayah":31,"verse":"Ka ce: \"Idan kun kasance kun\u00e3 son Allah to, ku b\u0129 ni, Allah Ya s\u00f5 ku, kuma Ya g\u00e3farta muku zunubanku. Kuma Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai.\""},"325":{"id":325,"surah":3,"ayah":32,"verse":"Ka ce: \"Ku yi \u0257\u00e3'a ga Allah da Manzo.\" To, amma idan sun j\u0169ya b\u00e3ya, to, lalle ne Allah b\u00e3 Ya son k\u00e3firai."},"326":{"id":326,"surah":3,"ayah":33,"verse":"Lalle ne Allah Y\u00e3 z\u00e3\u0253i \u00c3dama da N\u0169hu da Gidan Ibr\u00e3h\u0129ma da Gidan Imr\u00e3na a kan t\u00e3likai."},"327":{"id":327,"surah":3,"ayah":34,"verse":"Zuriyya ce s\u00e3shensu daga s\u00e3she, kuma Allah Mai ji ne, Masani."},"328":{"id":328,"surah":3,"ayah":35,"verse":"A l\u00f5kacin da m\u00e3tar Imr\u00e3na ta ce: \"Ya Ubangijina! Lalle ni, n\u00e3 yi b\u00e3kancen abin da ke cikin cik\u0129na gare Ka; ya zama 'yantacce, sai Ka kar\u0253a daga gare ni. Lalle ne Kai, Kai ne Mai ji, Masani.\""},"329":{"id":329,"surah":3,"ayah":36,"verse":"To, a l\u00f5kacin da ta haife ta sai ta ce: \"Ya Ubangijina! Lalle ne n\u0129, n\u00e3 haife ta mace!\"KumaAllah ne Mafi sanin abin da ta haifa.\" Kuma namiji bai zama kamar mace ba. Kuma n\u0129 n\u00e3 yi mata suna Maryamu kuma lalle ne ni, ina n\u1ebdma mata tsari gare Ka, ita da z\u0169riyarta daga Shai\u0257an j\u1ebdfaffe.\""},"330":{"id":330,"surah":3,"ayah":37,"verse":"Sai Ubangijinta Ya kar\u0253e ta kar\u0253a mai kyau. Kuma Ya yabanyartar da ita yabanyartarwa mai kyau, kuma Ya sanya r\u1ebdnonta ga Zakariyya. Ko da yaushe Zakariyya ya shiga masall\u00e3ci, a gare ta, sai ya s\u00e3mi abinci a wurinta. (Sai kuwa) ya ce: \"Y\u00e3 Maryamu! Daga ina wannan yake gare ki?\" (Sai) ta ce: \"Daga wurin Allah yake. Lalle ne Allah yana azurta wanda Ya so ba da lissafi ba.\""},"331":{"id":331,"surah":3,"ayah":38,"verse":"A can ne Zakariyya ya r\u00f5ki Ubangijinsa, ya ce: \"Ya Ubangijina! Ka b\u00e3 ni zuriyya mai kyau daga gunKa. Lalle ne Kai Mai jin addu'a Kake.\""},"332":{"id":332,"surah":3,"ayah":39,"verse":"Sai mal\u00e3'iku suka kir\u00e3ye shi, alh\u00e3li kuwa sh\u0129 yan\u00e3 tsaye yana salla a cikin masall\u00e3ci. (Suka ce), \"Lalle ne Allah yana b\u00e3 ka bush\u00e3ra da Yahaya, alh\u00e3li yana mai gaskat\u00e3war wata kalma daga Allah, kuma shugaba, kuma tsarkakke kuma annabi daga s\u00e3lihai.\""},"333":{"id":333,"surah":3,"ayah":40,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 Ubangijina! Y\u00e3ya y\u00e3ro zai s\u00e3mu a gare ni, alh\u00e3li kuwa, lalle ts\u0169fa ya s\u00e3me ni, kuma m\u00e3t\u00e3ta bakar\u00e3riya ce?\" Allah ya ce, \"Kamar hakan ne, Allah yana aikata abin da Yake so.\""},"334":{"id":334,"surah":3,"ayah":41,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 Ubangijin\u00e3! Ka sanya mini wata al\u00e3ma!\" (Allah) Ya ce \"Al\u00e3marka ita ce ba z\u00e3 ka iya yi wa mut\u00e3ne magana ba har yini uku face da ish\u00e3ra. Sai ka ambaci Ubangijinka da yawa. Kuma ka yi tasb\u0129hi da marece da s\u00e3fe.\""},"335":{"id":335,"surah":3,"ayah":42,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da mal\u00e3'iku suka ce: \"Ya Maryamu! Lalle ne, Allah Ya z\u00e3\u0253e ki, kuma Ya tsarkake ki, kuma Ya za\u0253e ki a kan m\u00e3tan t\u00e3likai.\""},"336":{"id":336,"surah":3,"ayah":43,"verse":"\"Y\u00e3 Maryamu! Ki yi \u0199an\u0199an da kai ga Ubangijinki, kuma ki yi sujada, kuma ki yi ruk\u0169'i t\u00e3re da m\u00e3su ruk\u0169'i.\""},"337":{"id":337,"surah":3,"ayah":44,"verse":"Wannan yana daga l\u00e3barun gaibi, Mun\u00e3 yin wahayinsa zuwa gare ka (Muhammadu). Ba ka kasance ba a wurinsu a l\u00f5kacin da suke j\u1ebdfa al\u0199alumansu (domin \u0199uri'a) w\u00e3ne ne zai yi r\u1ebdnon Maryam. Kuma ba ka kasance a wurinsu ba a l\u00f5kacin da suke ta yin hus\u0169ma."},"338":{"id":338,"surah":3,"ayah":45,"verse":"A l\u00f5kacin da mal\u00e3'iku suka ce \"Y\u00e3 Maryamu! Lalle ne Allah Yana b\u00e3 ki bush\u00e3ra da wata kalma daga gare Shi; s\u0169nansa Mas\u0129hu \u0129sa \u0257an Maryama, yana mai daraja a d\u0169niya da L\u00e3hira kuma daga Makusanta."},"339":{"id":339,"surah":3,"ayah":46,"verse":"\"Kuma yana yi wa mut\u00e3ne magana a cikin shimfi\u0257ar jariri, da kuma l\u00f5kacin da yana dattijo, kuma yana daga s\u00e3lihai.\""},"340":{"id":340,"surah":3,"ayah":47,"verse":"Ta ce: \"Y\u00e3 Ubangijina! Y\u00e3ya y\u00e3ro zai kasance a gare ni, alh\u00e3li kuwa wani mutum bai sh\u00e3fe ni ba?\" (Allah) Ya ce: \"Kamar wannan ne, Allah yana halittar abin da Yake so. Idan Ya hukunta wani al'amari, sai ya ce masa, \"Ka kasance!, Sai yana kasanc\u1ebdwa.\""},"341":{"id":341,"surah":3,"ayah":48,"verse":"Kuma Ya sanar da shi rub\u0169tu da hikima da Taurata da inj\u0129la."},"342":{"id":342,"surah":3,"ayah":49,"verse":"Kuma (Ya sanya shi) manzo zuwa ga Bani Isr\u00e3ila'\u0129la (da s\u00e3ko, c\u1ebdwa), Lalle ne, ni ha\u0199\u0129\u0199a n\u00e3 z\u00f5 muku, da wata \u00e3y\u00e3 daga Ubangijinku. Lalle ne ni ina halitta muku daga l\u00e3ka, kamar siffar tsuntsu sa'an nan in h\u0169ra a cikinsa, sai ya kasance tsuntsu, da izinin Allah. Kuma ina warkar da wanda aka haifa mak\u00e3ho da kuturu, kuma ina r\u00e3yar da matottu, da izibin Allah. Kuma ina gay\u00e3 muku abin da kuke ci da abin da kuke ajiy\u1ebdwa acikin gid\u00e3jenku. Lalle ne, a cikin wannan akwai \u00e3y\u00e3 a gare ku, idan kun kasance m\u00e3su yin \u0129m\u00e3ni."},"343":{"id":343,"surah":3,"ayah":50,"verse":"\"Kuma in\u00e3 mai gaskat\u00e3wa ga abin da yake a gab\u00e3nina daga Taurata. Kuma (n\u00e3zo) d\u00f5min in halatta muku s\u00e3shen abin da aka haramta muku. Kuma n\u00e3 tafo muku da wata \u00e3y\u00e3 daga Ubangijinku. Sai ku bi Allah da ta\u0199awa, kuma ku yi mini \u0257\u00e3'\u00e3."},"344":{"id":344,"surah":3,"ayah":51,"verse":"\"Lalle Allah shi ne Ubangijina, kuma Ubangijinku, sai ku bauta Masa. Wannan ce hanya madaidaiciya.\""},"345":{"id":345,"surah":3,"ayah":52,"verse":"To, a l\u00f5kacin da \u0128sa ya gane k\u00e3firci daga gare su, sai ya ce: \"Su w\u00e3ne ne mataimak\u00e3na zuwa ga Allah?\" Haw\u00e3riy\u00e3wa suka ce: \"Mu ne mataimakan Allah. Mun yi \u0129mani da Allah. Kuma ka shaida c\u1ebdwa lalle ne mu, m\u00e3su sallam\u00e3wa ne."},"346":{"id":346,"surah":3,"ayah":53,"verse":"\"Y\u00e3 Ubangijinmu! Mun yi im\u00e3ni da abin da Ka saukar, kuma mun bi ManzonKa, sai Ka rub\u0169ta mu t\u00e3re da m\u00e3su shaida.."},"347":{"id":347,"surah":3,"ayah":54,"verse":"Kuma (K\u00e3firai) suka yi m\u00e3kirci, Allah kuma Ya yi musu (sakamakon) makircin, kuma Allah ne Mafi alh\u1ebdrin m\u00e3su s\u00e3ka wam\u00e3kirci."},"348":{"id":348,"surah":3,"ayah":55,"verse":"A l\u00f5kacin da Ubangiji Ya ce: \"Ya \u0128sa! Lalle N\u0128 Mai kar\u0253ar ranka ne, kuma Mai \u0257auke ka ne zuwa gare Ni, kuma Mai tsarkake ka daga wa\u0257anda suka k\u00e3firta, kuma Mai sanya wa\u0257anda suka b\u0129 ka a bisa wa\u0257anda suka k\u00e3firta har R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma. Sa'an nan kuma zuwa gare Ni mak\u00f5marku take, sa'an nan in yi hukunci a tsak\u00e3ninku, a cikin abin da kuka kasance kuna s\u00e3\u0253\u00e3 wa j\u0169na."},"349":{"id":349,"surah":3,"ayah":56,"verse":"\"To, amma wa\u0257anda suka k\u00e3firta sai In azabta su da az\u00e3ba mai tsanani, a cikin d\u0169niya da L\u00e3hira, kuma b\u00e3 su da wasu m\u00e3su taimako."},"350":{"id":350,"surah":3,"ayah":57,"verse":"Kuma amma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, sai (Allah) Ya cik\u00e3 musu ij\u00e3r\u00f5rinsu. Kuma Allah b\u00e3 Ya son azz\u00e3lumai."},"351":{"id":351,"surah":3,"ayah":58,"verse":"\"Wannan Muna karanta shi a gare ka (Muhammad) daga \u00e3y\u00f5yi, da Tunatarwa mai hikima (Al\u0199ur'\u00e3ni).\""},"352":{"id":352,"surah":3,"ayah":59,"verse":"Lalle ne mis\u00e3lin \u0128s\u00e3 a wurin Allah kamar mis\u00e3lin \u00c3dama ne, (Allah) Y\u00e3 halitta shi daga tur\u0253\u00e3ya, sa'an nan kuma Ya ce masa: \"Ka kasance: \"Sai yana kasancewa."},"353":{"id":353,"surah":3,"ayah":60,"verse":"Gaskiya daga Ubangijinka take sab\u00f5da haka kada ka kasance daga m\u00e3su shakka."},"354":{"id":354,"surah":3,"ayah":61,"verse":"To, wanda ya yi musu da kai a cikinsa, a b\u00e3yan abin da ya zo maka daga ilmi, to ka ce: \"Ku zo mu kir\u00e3yi, 'y\u00e3'yanmu da 'y\u00e3'yanku da m\u00e3tanmu da m\u00e3tanku da kanmu da kanku sa'an nan kuma mu \u0199an\u0199antar da kai sa'an nan kuma mu sanya la'anar, Allah a kan ma\u0199aryata.\""},"355":{"id":355,"surah":3,"ayah":62,"verse":"Lalle ne wannan, ha\u0199\u0129\u0199a, shi ne l\u00e3b\u00e3ri tabbatacce, kuma b\u00e3bu wani abin bautawa f\u00e3ce Allah, kuma lalle ne, Allah, ha\u0199\u0129\u0199a, Shi ne Mabuw\u00e3yi Mai hikima."},"356":{"id":356,"surah":3,"ayah":63,"verse":"To, idan sun j\u0169ya b\u00e3ya, to, lalle Allah Masani ne ga ma\u0253annata."},"357":{"id":357,"surah":3,"ayah":64,"verse":"Ka ce: \"Y\u00e3 ku Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi! Ku tafo zuwa ga kalma mai daidait\u00e3wa a tsak\u00e3 ninmu da ku; kada mu bauta wa k\u00f5wa f\u00e3 ce Allah. Kuma kada mu ha\u0257a k\u00f5me da Shi, kuma kada s\u00e3shenmu ya ri\u0199i s\u00e3she Ubangiji, baicin Allah.\" To, idan sun j\u0169ya b\u00e3 ya sai ku ce: \"ku yi shaida c\u1ebdwa, lalle ne mu masu sallam\u00e3 wa ne.\""},"358":{"id":358,"surah":3,"ayah":65,"verse":"Y\u00e3 Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi! Don me kuke hujjac\u1ebdwa a cikin sha'anin lbr\u00e3h\u0129ma, alh\u00e3li kuwa ba a saukar da Attaura da inj\u0129la ba f\u00e3ce daga b\u00e3yansa? Shin b\u00e3 ku hankalta?"},"359":{"id":359,"surah":3,"ayah":66,"verse":"G\u00e3 ku y\u00e3 wa\u0257annan! Kun yi hujjac\u1ebdwa a cikin abin da yake kun\u00e3 da wani ilmi game da shi, to, don me kuma kuke yin hujjac\u1ebdwa a cikin abin da b\u00e3 ku da wani ilmi game da shi? Allah yana sani, kuma k\u0169, ba ku sani ba!"},"360":{"id":360,"surah":3,"ayah":67,"verse":"Ibr\u00e3h\u0129ma bai kasance Bayah\u0169de ba, kuma bai kasance Banas\u00e3re ba, amma y\u00e3 kasance mai karkata zuwa ga gaskiya, mai sallam\u00e3wa, kuma bai kasance daga m\u00e3su shirki ba."},"361":{"id":361,"surah":3,"ayah":68,"verse":"Lalle ne mafi hakkin mut\u00e3ne da Ibr\u00e3h\u0129ma ha\u0199\u0129\u0199a, s\u0169 ne wa\u0257anda suka bi shi a (zamaninsa) da wannan Annabi (Muhammadu) da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni. Kuma Allah ne Maji\u0253incin m\u0169minai."},"362":{"id":362,"surah":3,"ayah":69,"verse":"Wata \u0199ungiya daga Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi sun yi g\u0169rin su \u0253atar da ku, to, ba su \u0253atar da k\u00f5wa ba f\u00e3ce kansu, kuma b\u00e3 su sansancewa!"},"363":{"id":363,"surah":3,"ayah":70,"verse":"Y\u00e3 Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi! Don me kuka k\u00e3firta da \u00e3y\u00f5yin Allah, alh\u00e3li kuwa k\u0169, kuna shaida (c\u1ebdwa s\u0169 gaskiya ne)?"},"364":{"id":364,"surah":3,"ayah":71,"verse":"Y\u00e3 Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi! Don me kuke lullu\u0253e gaskiya da \u0199arya, kuma kuke \u0253\u00f5ye gaskiya, alh\u00e3li kuwa kuna sane?"},"365":{"id":365,"surah":3,"ayah":72,"verse":"Kuma wata \u0199ungiya daga Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi ta ce: \"Ku yi \u0129m\u00e3ni da abin da aka saukar a kan wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni (da Muhammadu) a farkon yini, kuma ku k\u00e3firta a \u0199arshensa; tsamm\u00e3ninsu, z\u00e3 su k\u00f5m\u00f5.\""},"366":{"id":366,"surah":3,"ayah":73,"verse":"\"Kada ku yi \u0129m\u00e3ni f\u00e3ce da wanda ya bi addininku.\" Ka ce: \"Lalle ne, shiriya ita ce shiriyar Allah. (Kuma kada ku yi \u0129m\u00e3ni) c\u1ebdwa an bai wa wani irin abin da aka b\u00e3 ku, k\u00f5 kuwa su yi musu da ku a wurin Ubangijinku.\" Ka ce: \"Lalle ne falala ga hannun Allah take, yana b\u00e3yar da ita ga wanda Yake so, kuma Allah Mawad\u00e3ci ne, Masani.\""},"367":{"id":367,"surah":3,"ayah":74,"verse":"Yan\u00e3 ke\u0253ance wanda Ya so da rahamarSa, kuma Allah Ma'abucin falala ne, Mai girma."},"368":{"id":368,"surah":3,"ayah":75,"verse":"Kuma daga Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi akwai wanda yake idan ka b\u00e3 shi am\u00e3nar kin\u0257\u00e3ri, zai b\u00e3yar da shi gare ka, kuma daga gare su akwai wanda idan ka b\u00e3 shi am\u00e3nar d\u0129nari, b\u00e3 zai b\u00e3yar da shi gare ka ba, f\u00e3ce idan k\u00e3 dawwama a kansa kan\u00e3 tsaye. Wannan kuwa, d\u00f5min lalle ne s\u0169 sun ce, \"B\u00e3bu laifi a kanmu a cikin Ummiyyai.\" Suna fa\u0257ar \u0199arya ga Allah, alh\u00e3li kuwa suna sane."},"369":{"id":369,"surah":3,"ayah":76,"verse":"Na'am! Wanda ya cika alkawarinsa, kuma ya yi ta\u0199awa, to, lalle ne Allah yana son m\u00e3su ta\u0199awa."},"370":{"id":370,"surah":3,"ayah":77,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suke sayen 'yan tamani ka\u0257an da alkawarin Allah da rantsuw\u00f5yinsu, wa\u0257annan b\u00e3bu wani rabo a gare su a L\u00e3hira, Kuma Allah b\u00e3 Ya yin magana da su, kuma b\u00e3 Ya d\u0169bi zuwa gare su, a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, kuma b\u00e3 Ya tsarkake su, kuma sun\u00e3 da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"371":{"id":371,"surah":3,"ayah":78,"verse":"Kuma lalle ne, daga gare su akwai wata \u0199ungiya suna karkatar da harsunansu da Litt\u00e3fi d\u00f5min ku yi zaton sa daga Litt\u00e3fin, alh\u00e3li kuwa b\u00e3 shi daga Litt\u00e3fin. Kuma suna c\u1ebdwa: \"Shi daga wurinAllah yake.\" Alh\u00e3li kuwa shi, b\u00e3 daga wurin Allah yake ba. Sun\u00e3 fa\u0257ar \u0199arya ga Allah, alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 sane."},"372":{"id":372,"surah":3,"ayah":79,"verse":"Ba ya yiwuwa ga wani mutum, Allah Ya b\u00e3 shi Litt\u00e3fi da hukunci da Annabci, sa'an nan kuma ya ce wa mut\u00e3ne: \"Ku kasance b\u00e3yi gare ni, baicin Allah.\" Amma (zai ce): \"Ku kasance m\u00e3su aikin ib\u00e3da da abin da kuka kasance kuna karantar da Litt\u00e3fin, kuma da abin da kuka kasance kuna karant\u00e3wa.\""},"373":{"id":373,"surah":3,"ayah":80,"verse":"Kuma ba ya umurnin ku da ku ri\u0199i mal\u00e3'iku da annab\u00e3wa ly\u00e3yengiji. Shin, zai umurce ku da k\u00e3firci ne a b\u00e3yan kun riga kun zama m\u00e3su sallam\u00e3wa (Musulmi)?"},"374":{"id":374,"surah":3,"ayah":81,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Allah Ya ri\u0199i alkawarin Annab\u00e3wa: \"Lalle ne ban b\u00e3 ku wani abu ba daga Litt\u00e3fi da hikima, sa'an nan kuma wani manzo ya je muku, mai gaskat\u00e3wa ga abin da yake t\u00e3re da ku; lalle ne z\u00e3 ku gaskata Shi, kuma lalle ne z\u00e3 ku taimake shi.\" Ya ce: \"Shin, kun tabbatar kuma kun ri\u0199i alkawar\u0129Na a kan wannan a gare ku?\" suka ce: \"Mun tabbatar.\" Ya ce: \"To, ku yi shaida, kuma N\u0129 a t\u00e3re da ku In\u00e3 daga m\u00e3su shaida.\""},"375":{"id":375,"surah":3,"ayah":82,"verse":"To, wa\u0257anda kuma suka j\u0169ya b\u00e3ya a b\u00e3yan wannan, to, wa\u0257annan s\u0169 ne f\u00e3si\u0199ai."},"376":{"id":376,"surah":3,"ayah":83,"verse":"Shin wanin Addinin Allah suke n\u1ebdma, alh\u00e3li kuwa a gare Shi ne wa\u0257anda ke cikin sama da \u0199asa suka sallama wa, a kan s\u00f5 da \u0199\u0129, kuma zuwa gare Shi ake mayar da su?"},"377":{"id":377,"surah":3,"ayah":84,"verse":"Ka ce: \"Mun yi \u0129m\u00e3ni da Allah kuma da abin da aka saukar mana da abin da aka saukar wa Ibr\u00e3h\u0129ma da Isma'\u0129la da Is'h\u00e3\u0199a da Y\u00e3\u0199\u0169ba da j\u0129k\u00f5ki, da abin da aka bai wa M\u0169s\u00e3 da \u0129s\u00e3 da annab\u00e3wa daga Ubangijinsu, b\u00e3 mu bambant\u00e3wa a tsak\u00e3nin k\u00f5wa daga gare su. Kuma m\u0169, zuwa gare Shi m\u00e3su sallam\u00e3wa ne.\""},"378":{"id":378,"surah":3,"ayah":85,"verse":"Kuma wanda ya n\u1ebdmi wanin Musulunci ya zama addini, to, b\u00e3 z\u00e3 a kar\u0253a daga gare shi ba. Kuma shi a L\u00e3hira yana daga cikin m\u00e3su has\u00e3ra."},"379":{"id":379,"surah":3,"ayah":86,"verse":"Y\u00e3ya Allah zai shiryar da mut\u00e3ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta a b\u00e3yan \u0129m\u00e3ninsu, kuma sun yi shaidar c\u1ebdwa, lalle Manzo gaskiya ne, kuma hujj\u00f5ji bayyanannu sun je musu? Allah b\u00e3 Ya shiryar da mut\u00e3ne azz\u00e3lumai."},"380":{"id":380,"surah":3,"ayah":87,"verse":"Wa\u0257annan, sakamakonsu shi ne, lalle a kansu akwai la'anar Allah da m\u00e3la'iku da mut\u00e3ne gab\u00e3 \u0257aya."},"381":{"id":381,"surah":3,"ayah":88,"verse":"Sun\u00e3 m\u00e3su dawwama a cikinta, b\u00e3 a sau\u0199a\u0199a az\u00e3bar gare su, kuma ba su zama ana yi musu jinkiri ba."},"382":{"id":382,"surah":3,"ayah":89,"verse":"F\u00e3ce wa\u0257anda suka t\u0169ba daga b\u00e3yan wannan, kuma suka yi gy\u00e3ra, to, lalle ne Allah Mai g\u00e3fara ne Mai jin \u0199ai."},"383":{"id":383,"surah":3,"ayah":90,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta a b\u00e3yan \u0129m\u00e3ninsu, sa'an nan kuma suka \u0199\u00e3ra k\u00e3firci b\u00e3 z\u00e3 a kar\u0253i t\u0169barsu ba. Kuma wa\u0257annan s\u0169 ne \u0253atattu."},"384":{"id":384,"surah":3,"ayah":91,"verse":"Lalle ne wan\u0257anda suka k\u00e3firta, kuma suka mutu alh\u00e3li kuwa suna k\u00e3firai to b\u00e3 z\u00e3 a kar\u0253i cike da \u0199asa na zin\u00e3ri daga \u0257ayansu ba, k\u00f5 d\u00e3 ya yi fansa da shi, wa\u0257annan sun\u00e3 da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i, kuma b\u00e3 su da wasu mataimaka."},"385":{"id":385,"surah":3,"ayah":92,"verse":"B\u00e3 z\u00e3 ku s\u00e3mi kyautat\u00e3wa ba, sai kun ciyar daga abin da kuke so. Kuma abin da kuka ciyar, k\u00f5 m\u1ebdne ne, to, lalle ne Allah, gare shi, Masani ne."},"386":{"id":386,"surah":3,"ayah":93,"verse":"Dukan abinci y\u00e3 kasance halal ne ga Bani lsr\u00e3'\u0129la, f\u00e3ce abinda Isr\u00e3'\u0129la ya haramta wa kansadaga gab\u00e3nin saukar da Attaura. Ka ce: \"To, ku zo da Attaura sa'an nan ku karant\u00e3 ta, idan kun kasance m\u00e3su gaskiya ne."},"387":{"id":387,"surah":3,"ayah":94,"verse":"\"To, wanda ya \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah daga b\u00e3yan wannan, to, wa\u0257annan s\u0169 ne azz\u00e3lumai.\""},"388":{"id":388,"surah":3,"ayah":95,"verse":"Ka ce: \"Allah Ya yi gaskiya, sab\u00f5da haka ku bi a\u0199\u0129dar Ibr\u00e3h\u0129ma mai karkata zuwa ga gaskiya; kuma bai kasance daga m\u00e3su shirki ba.\""},"389":{"id":389,"surah":3,"ayah":96,"verse":"Kuma lalle ne, \u00a6aki na farko da aka aza d\u00f5min mut\u00e3ne, ha\u0199\u0129\u0199a, shi ne wanda ke Bakka mai albarka kuma shiriya ga t\u00e3likai."},"390":{"id":390,"surah":3,"ayah":97,"verse":"A cikinsa akwai \u00e3y\u00f5yi bayyanannu; (ga mis\u00e3li) matsayin Ibr\u00e3h\u0129ma. Kuma wanda ya shige shi y\u00e3 kasance amintacce. Kuma akwai hajjin \u00a6\u00e3kin d\u00f5min Allah a kan mut\u00e3ne, ga wanda ya s\u00e3mi \u0129kon zuwa gare shi, kuma wanda ya kafirta to lalle Allah Mawad\u00e3ci ne daga barin t\u00e3likai."},"391":{"id":391,"surah":3,"ayah":98,"verse":"Ka ce: \"Ya k\u0169 Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi! Don me kuke k\u00e3firta da \u00e3y\u00f5yin Allah, alh\u00e3li kuwa Allah Mai shaida ne a kan abin da kuke aikat\u00e3wa?\""},"392":{"id":392,"surah":3,"ayah":99,"verse":"Ka ce: \"Ya ku Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi! Don me kuke taushe wanda ya yi \u0129mani, daga hanyar Allah, kuma kun\u00e3 n\u1ebdman ta zama karkatacciya, alh\u00e3li kuwa kun\u00e3 m\u00e3su shaida? Kuma Allah bai gushe daga abin da kuke aikat\u00e3wa ba yana Masani.\""},"393":{"id":393,"surah":3,"ayah":100,"verse":"Ya ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Idan kun yi \u0257\u00e3'aga wani \u0253angare daga wa\u0257anda aka bai wa Litt\u00e3fi, z\u00e3 su mayar da ku k\u00e3firai a b\u00e3yan \u0129m\u00e3ninku!"},"394":{"id":394,"surah":3,"ayah":101,"verse":"Kuma y\u00e3y\u00e3 kuke k\u00e3firc\u1ebdwa alh\u00e3li kuwa an\u00e3 karanta \u00e3y\u00f5yin Allah a gare ku, kuma a cikinku akwai manzonSa? Kuma wanda ya n\u1ebdmi tsari da Allah, to, an shiryar da shi zuwa ga hanya mi\u0199a\u0199\u0199iya."},"395":{"id":395,"surah":3,"ayah":102,"verse":"Ya ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku bi Allah da ta\u0199awa, a kan hakkin binsa da ta\u0199awa, kuma kada ku mutu f\u00e3ce kuna m\u00e3su sallamawa (Musulmi)."},"396":{"id":396,"surah":3,"ayah":103,"verse":"Kuma ku yi daidami da igiyar Allah gab\u00e3 \u0257aya, kuma kada ku rarraba. Kuma ku tuna ni'imar Allah a kanku a l\u00f5kacin da kuka kasance ma\u0199iya sai Ya sanya s\u00f5yayya a tsak\u00e3nin zuk\u00e3tanku sab\u00f5da haka kuka w\u00e3yi gari, da ni'imarSa, 'yan'uwa. Kuma kun kasance a kan g\u00e3\u0253ar r\u00e3mi na wut\u00e3 sai Ya ts\u00e3mar da ku daga gare ta, Kamar wannan ne Allah Yake bayyana muku ay\u00f5yinSa, tsamm\u00e3ninku, z\u00e3 ku shiryu."},"397":{"id":397,"surah":3,"ayah":104,"verse":"Kuma wata jama'a daga cikinku, su kasance suna kira zuwa ga alh\u1ebdri, kuma suna umurnida alh\u1ebdri, kuma suna hani dagaabin da ake \u0199i. Kuma wa\u0257annan, s\u0169 ne m\u00e3su cin nasara."},"398":{"id":398,"surah":3,"ayah":105,"verse":"Kuma kada ku kasance kamar wa\u0257anda suka rarrabu kuma suka s\u00e3\u0253\u00e3 wa j\u0169na, b\u00e3yan hujj\u00f5ji bayyanannu sun je musu kuma wa\u0257annan sun\u00e3 da az\u00e3ba mai girma."},"399":{"id":399,"surah":3,"ayah":106,"verse":"A r\u00e3nar da wasu fusk\u00f5ki suke yin fari kuma wasu fusk\u00f5ki suke yin ba\u0199i (z\u00e3 a ce wa wa\u0257anda fuskokinsu suke yin ba\u0199in): \"Shin kun k\u00e3firta a bayan \u0129m\u00e3ninku? Don haka sai ku \u0257an\u0257ani az\u00e3ba sab\u00f5da abin da kuka kasance kuna yi na k\u00e3firci.\""},"400":{"id":400,"surah":3,"ayah":107,"verse":"Kuma amma wa\u0257anda fusk\u00f5kinsu suka yi fari, to s\u0169 suna cikin rahamar Allah kuma, su a cikinta, madawwama, ne."},"401":{"id":401,"surah":3,"ayah":108,"verse":"Wa\u0257annan \u00e3y\u00f5yin Allah ne, muna karanta su a gare ka da gaskiya, kuma Allah b\u00e3 Ya nufin wani z\u00e3lunci ga t\u00e3likai."},"402":{"id":402,"surah":3,"ayah":109,"verse":"Kuma abin da ke cikin sammai da abin da ke cikin \u0199asa na Allah ne, kuma zuwa gare Shi ake mayar da al'amurra."},"403":{"id":403,"surah":3,"ayah":110,"verse":"Kun kasance mafi alh\u1ebdrin al'umma wadda aka fitar ga mut\u00e3ne kuna umurni da alh\u1ebdri kuma kun\u00e3 hani daga abin da ake \u0199i, kuma kun\u00e3 \u0129m\u00e3ni da Allah. Kuma d\u00e3 Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi sun yi \u0129m\u00e3ni, lalle ne, d\u00e3 (haka) y\u00e3 kasance mafi alh\u1ebdri a gare su. Daga cikinsu akwai m\u0169minai, kuma mafi yawansuf\u00e3si\u0199ai ne."},"404":{"id":404,"surah":3,"ayah":111,"verse":"B\u00e3 z\u00e3 su c\u0169ce ku ba, f\u00e3ce dai tsangwama. Kuma idan sun y\u00e3\u0199e ku z\u00e3 su j\u0169ya muku b\u00e3ya, sa'an nan kuma b\u00e3 z\u00e3 a taimake su ba."},"405":{"id":405,"surah":3,"ayah":112,"verse":"An d\u00f5ka \u0199as\u0199anci a kansu a inda duk aka s\u00e3me su f\u00e3ce da wani alkawari daga Allah, da alkawari daga mut\u00e3ne. Kuma sun k\u00f5ma da fushi daga Allah, kuma aka d\u00f5ka talauci a kansu. Wannan kuwa d\u00f5min s\u0169, lalle sun kasance suna k\u00e3firta da \u00e3y\u00f5yin Allah, kuma suna kashe annab\u00e3wa, b\u00e3 da wani ha\u0199\u0199i ba. Wannan kuwa d\u00f5min s\u00e3\u0253\u00e3war da suka yi ne, kuma sun kasance suna yin ta'adi."},"406":{"id":406,"surah":3,"ayah":113,"verse":"Ba su zama daidai ba; daga Mut\u00e3nen Littafi akwai wata al'umma wadda take tsaye, suna kar\u00e3tun ay\u00f5yin Allah a cikin s\u00e3'\u00f5'in dare, alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 yin sujada."},"407":{"id":407,"surah":3,"ayah":114,"verse":"Suna \u0129m\u00e3ni da Allah da Yinin L\u00e3hira, kuma suna umurui da abin da aka sani kuma suna hani daga abin da ba a sani ba, kuma sun\u00e3 gaug\u00e3wa a cikin alh\u1ebdrai. Kuma wa\u0257annan suna cikin s\u00e3lihai."},"408":{"id":408,"surah":3,"ayah":115,"verse":"Kuma abin da suka aikata daga alh\u1ebdri, to, b\u00e3 z\u00e3 a yi musu musunsa ba. Kuma Allah Masani ne ga m\u00e3su ta\u0199awa."},"409":{"id":409,"surah":3,"ayah":116,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta, d\u0169kiy\u00f5yinsu k\u00f5 \u0257iyansu b\u00e3 z\u00e3 su wadatar musu da k\u00f5me ba daga Allah kuma wa\u0257annan ab\u00f5kan wuta ne, s\u0169, acikinta, madawwama ne."},"410":{"id":410,"surah":3,"ayah":117,"verse":"Mis\u00e3lin abin da suke ciyarwa, a cikin wannan r\u00e3yuwar d\u0169niya, kamar mis\u00e3lin iska ce (wadda) a cikinta akwai tsananin sanyi, ta s\u00e3mi shukar wasu mut\u00e3ne wa\u0257anda suka z\u00e3lunci kansu, sai ta halakar da ita. Allah bai z\u00e3lunce su ba, amma kansu suka kasance sun\u00e3 z\u00e3lunta."},"411":{"id":411,"surah":3,"ayah":118,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku ri\u0199i ab\u00f5kan as\u0129ri daga waninku, ba su ta\u0199aita muku \u0253arna. Kuma sun yi g\u0169rin abin da z\u00e3 ku c\u0169tu da shi. Ha\u0199\u0129ka, \u0199iyayya t\u00e3 bayyana daga b\u00e3kunansu, kuma abin da zuk\u00e3tansu ke \u0253\u00f5y\u1ebdwane mafi girma. Kuma lalle ne, Mun bayyana muku \u00e3y\u00f5yi, idan kun kasance kun\u00e3 hankalta."},"412":{"id":412,"surah":3,"ayah":119,"verse":"G\u00e3 ku y\u00e3 wa\u0257annan! Kun\u00e3 son su b\u00e3 su son ku, kuma kuna \u0129m\u00e3ni da Litt\u00e3fi dukansa. Kuma idan sun ha\u0257u da ku sukan ce \"Mun yi \u0129mani\". Kuma idan sun ka\u0257aita sai su ciji y\u00e3tsu a kanku don takaici. Ka ce \"Ku mutu da takaicinku. Lalle ne, Allah Masani ne ga abin da ke cikin \u0199ir\u00e3za.\""},"413":{"id":413,"surah":3,"ayah":120,"verse":"Idan wani alh\u1ebdri ya sh\u00e3fe ku sai ya ba\u0199anta musu rai, kuma idan wata c\u0169tar ta sh\u00e3fe ku sai su yi farin ciki da ita. Kuma idan kun yi ha\u0199uri kuma kuka yi ta\u0199awa, \u0199ullinsu b\u00e3 ya c\u0169tar ku da k\u00f5me. Lalle ne, Allah ga abin da suke aikat\u00e3wa Mai k\u1ebdway\u1ebdwa ne."},"414":{"id":414,"surah":3,"ayah":121,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da ka yi sauko daga iy\u00e3lanka kana zaunar da m\u0169minai a wur\u00e3ren zamad\u00f5min y\u00e3\u0199i, kuma Allah Mai ji ne, Masani."},"415":{"id":415,"surah":3,"ayah":122,"verse":"A l\u00f5kacin da \u0199ungiy\u00f5yi biyu daga gare ku suka yi niyyar su karye, kuma Allah ne Maji\u0253incinsu, don haka, ga Allah m\u0169minai sai su dogara."},"416":{"id":416,"surah":3,"ayah":123,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Allah Y\u00e3 taimake ku a Badar, alh\u00e3li kuwa kun\u00e3 mafiya rauni, sab\u00f5da haka ku bi Allah da ta\u0199awa tsamm\u00e3ninku, kuna g\u00f5d\u1ebdwa."},"417":{"id":417,"surah":3,"ayah":124,"verse":"A l\u00f5kacin da kake c\u1ebdwa ga m\u0169minai, \"Shin bai ishe ku ba, Ubangijinku Ya taimake ku da dubu uku daga mal\u00e3'iku saukakku?\""},"418":{"id":418,"surah":3,"ayah":125,"verse":"\"Na'am! Idan kuka yi ha\u0199uri, kuma kuka yi ta\u0199awa, kuma suka zo muku da gaugawarsu, irin wannan, Ubangijinku zai \u0199\u00e3re ku da dubu biyar daga mal\u00e3iku m\u00e3su al\u00e3ma.\""},"419":{"id":419,"surah":3,"ayah":126,"verse":"Kuma Allah bai sanya shi ba, f\u00e3ce d\u00f5min bush\u00e3ra a gare ku, kuma d\u00f5min zuk\u00e3tanku su natsu da shi. Taimako bai kasance ba f\u00e3ce daga wurin Allah, Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"420":{"id":420,"surah":3,"ayah":127,"verse":"D\u00f5min Ya katse wani g\u1ebdfe daga wa\u0257anda suka k\u00e3firta ko kuma Ya \u0199as\u0199ant\u00e3 su, har su j\u0169ya, suna m\u00e3su ru\u0253ushi."},"421":{"id":421,"surah":3,"ayah":128,"verse":"B\u00e3bu k\u00f5me a gare ka game da al'amarin (shiryar da su banda iyar da manzanci). Ko Allah Ya kar\u0253i t\u0169barsu, k\u00f5 kuwa Ya yimusu az\u00e3ba, to lalle ne s\u0169, m\u00e3su z\u00e3lunci ne."},"422":{"id":422,"surah":3,"ayah":129,"verse":"Allah ne da mulkin abin da yake a cikin sammai da abin da yake a cikin \u0199asa, yana g\u00e3farta wa wanda Yake so, kuma yana azabta wanda Yake so, kuma Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"423":{"id":423,"surah":3,"ayah":130,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku ci riba ninkininki, ri\u0253anye, kuma ku bi Allah da ta\u0199awa, tsamm\u00e3ninku z\u00e3 ku ci nasara."},"424":{"id":424,"surah":3,"ayah":131,"verse":"Kuma ku ji ts\u00f5ron wut\u00e3 wadda aka yi tattali d\u00f5min k\u00e3firai."},"425":{"id":425,"surah":3,"ayah":132,"verse":"Kuma ku yi \u0257\u00e3'a ga Allah da ManzonSa, tsammaninku a yi muku rahama."},"426":{"id":426,"surah":3,"ayah":133,"verse":"Kuma ku yi gaugawa zuwa ga n\u1ebdman g\u00e3fara daga Ubangijinku da wata Aljanna wadda f\u00e3\u0257inta (dai dai da) sammai da \u0199asa ne, an yi tattalinta d\u00f5min m\u00e3su ta\u0199awa."},"427":{"id":427,"surah":3,"ayah":134,"verse":"Wa\u0257anda suke ciyarwa a cikin sau\u0199i da tsanani kuma suke m\u00e3su ha\u0257iy\u1ebdwar fushi, kuma m\u00e3su y\u00e3fe wa mut\u00e3ne laifi. Kuma Allah Yana son m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"428":{"id":428,"surah":3,"ayah":135,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke idan suka aikata wata alf\u00e3sha ko suka z\u00e3lunci kansu sai su tun\u00e3 da Allah, sab\u00f5da su n\u1ebdmi g\u00e3farar zunubansu ga Allah. Kuma w\u00e3ne ne ke g\u00e3fara ga zunubai, f\u00e3ce Allah? Kuma ba su d\u00f5ge a kan abin da suka aikata ba, alh\u00e3li kuwa suna sane."},"429":{"id":429,"surah":3,"ayah":136,"verse":"Wa\u0257annan sakamakonsu g\u00e3fara ce daga Ubangijinsu, daga Gidajen Aljanna (wa\u0257anda) \u0199\u00f5ramu na gudana daga \u0199ar\u0199ashinsu, suna madawwama a cikinsu. Kuma m\u00e3dalla da ij\u00e3rar m\u00e3su aiki."},"430":{"id":430,"surah":3,"ayah":137,"verse":"Lalle ne mis\u00e3lai sun sh\u0169\u0257e a gab\u00e3ninku, sai ku yi tafiya a cikin \u0199asa sa'an nan ku d\u0169ba, y\u00e3y\u00e3 \u00e3\u0199ibar m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa ta kasance."},"431":{"id":431,"surah":3,"ayah":138,"verse":"Wannan bay\u00e3ni ne ga mut\u00e3ne, kuma shiryuwa ce da wa'azi ga m\u00e3su ta\u0199awa."},"432":{"id":432,"surah":3,"ayah":139,"verse":"Kuma kada ku yi rauni, kuma kada ku yi ba\u0199in ciki, alh\u00e3li kuwa k\u0169 ne mafiya \u0257aukaka, idan kun kasance m\u00e3su \u0129m\u00e3ni."},"433":{"id":433,"surah":3,"ayah":140,"verse":"Idan wani m\u0129ki ya sh\u00e3fe ku, to, lalle ne, wani m\u0129ki kamarsa ya sh\u00e3fi mut\u00e3nen, kuma wa\u0257ancan kw\u00e3naki Muna sarrafa su a tsak\u00e3nin mut\u00e3ne d\u00f5min Allah Ya san wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma Ya s\u00e3mi m\u00e3su shah\u00e3da daga gare ku. Kuma Allah ba Ya son azz\u00e3lumai."},"434":{"id":434,"surah":3,"ayah":141,"verse":"Kuma d\u00f5min Allah Ya \u0257auraye wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma Ya \u0199\u00f5\u0199e k\u00e3firai."},"435":{"id":435,"surah":3,"ayah":142,"verse":"Ko kun yi zaton ku shiga Aljanna alh\u00e3li kuwa Allah bai b\u00e3da sanin wa\u0257anda suka y\u0129 jih\u00e3di daga gare ku ba, kuma Ya san m\u00e3su ha\u0199uri?"},"436":{"id":436,"surah":3,"ayah":143,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a kun kasance kuna g\u0169rin mutuwa tun a gab\u00e3nin ku ha\u0257u da ita, to lalle ne kun gan ta, alh\u00e3li kuwa kuna kallo."},"437":{"id":437,"surah":3,"ayah":144,"verse":"Kuma Muhammadu bai zama ba face manzo lalle ne manzanni sun sh\u0169\u0257e a gab\u00e3ninsa. Ashe idan ya mutu ko kuwa aka kashe shi, z\u00e3 kuj\u0169ya a kan dugaduganku? To, wanda ya j\u0169ya a kan dugadugansa, b\u00e3 zai c\u0169ci Allah da k\u00f5me ba. Kuma Allah zai s\u00e3ka wa m\u00e3su g\u00f5diya."},"438":{"id":438,"surah":3,"ayah":145,"verse":"Kuma b\u00e3 ya yiwuwa ga wani rai ya mutu f\u00e3ce da iznin Allah, wa'adi ne mai \u0199ayyadadden ajali. Kuma wanda yake nufin sakamakon d\u0169niya Muna b\u00e3 shi daga gare ta. Kuma wanda ke nufin samakon L\u00e3hira Muna b\u00e3 shi daga gare ta. Kuma z\u00e3 Mu s\u00e3ka wa m\u00e3su godiya."},"439":{"id":439,"surah":3,"ayah":146,"verse":"Kuma da yawa wani Annabi wanda ya yi y\u00e3\u0199i, akwai jama'a m\u00e3su yawa t\u00e3re da shi, sa'an nan ba su yi laushi ba ga abin da ya same su a cikin hanyar Allah, kuma ba su yi rauni ba kuma ba su sad da kai ba. Kuma Allah yana son m\u00e3su ha\u0199uri."},"440":{"id":440,"surah":3,"ayah":147,"verse":"Kuma b\u00e3bu abin da ya kasance maganarsu f\u00e3ce fa\u0257arsu c\u1ebdwa: \"Ya Ubangijinmu! Ka g\u00e3farta mana zunubanmu da \u0253arnarmu a cikin al'amarinmu, kuma Ka tabbatar da dugaduganmu, kuma Ka taimake mu a kan mut\u00e3nen nan k\u00e3firai.\""},"441":{"id":441,"surah":3,"ayah":148,"verse":"Allah Y\u00e3 s\u00e3ka musu da sakamakon d\u0169niya da kuma kyakkyawan sakamakon L\u00e3hira. Kuma Allah yana son m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"442":{"id":442,"surah":3,"ayah":149,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Idan kun yi \u0257a'aga wa\u0257anda suka k\u00e3firta z\u00e3 su mayar da ku a kan dug\u00e3duganku, har ku j\u0169ya kun\u00e3 m\u00e3su has\u00e3ra."},"443":{"id":443,"surah":3,"ayah":150,"verse":"\u00c3'a, Allah ne Maji\u0253incinku kuma Sh\u0128 ne Mafi alh\u1ebdrin matai maka."},"444":{"id":444,"surah":3,"ayah":151,"verse":"Z\u00e3 Mu j\u1ebdfa ts\u00f5ro a cikin zuk\u00e3tan wa\u0257anda suka k\u00e3firta sab\u00f5da shirkin da suka yi da Allah g\u00e3me da abin da bai saukar da wani dalili ba game da shi. Kuma mak\u00f5marsu wuta ce, kuma tir da mazaunin azz\u00e3lumai!"},"445":{"id":445,"surah":3,"ayah":152,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Allah Y\u00e3 yi muku gaskiya ga wa'adinSa, a lokacin da kuke kashe su da izninSa har zuwa l\u00f5kacin da kuka k\u00e3sa, kuma kuka yi j\u00e3yayya a cikin al'amarin, kuma kuka s\u00e3\u0253\u00e3 a b\u00e3yan (Allah) Ya n\u0169na muku abin da kuke so. Daga cikinku akwai wanda yake nufin duniya kuma daga cikinku akwai wanda ke nufin L\u00e3h\u0129ra. Sa'an nan kuma Ya j\u0169yar da ku daga gare su, d\u00f5min Ya jarrabe ku. Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Ya y\u00e3fe muku laifinku. Kuma Allah Ma'abucin falala ne ga m\u0169minai."},"446":{"id":446,"surah":3,"ayah":153,"verse":"A l\u00f5kacin da kuke hawan d\u0169tse, gud\u00e3ne. Kuma ba ku karkata a kan k\u00f5wa ba, alh\u00e3li kuwa Manzon Allah n\u00e3 kiran ku a cikin na \u0199arshenku. Sa'an nan (Allah) Ya s\u00e3k\u00e3 muku da ba\u0199in ciki a t\u00e3re da wani ba\u0199in ciki. Domin kada ku yi ba\u0199in ciki a kan abin da ya ku\u0253uce muku, kuma kada ku yi ba\u0199in cikin a kan abin da ya s\u00e3me ku. Kuma Allah Masani ne ga abin da kuke aikat\u00e3wa."},"447":{"id":447,"surah":3,"ayah":154,"verse":"Sa'an nan kuma (Allah) Ya saukar da wani aminci a gare ku daga b\u00e3yan ba\u0199in cikin; gyangya\u0257i yan\u00e3 rufe wata \u0199ungiya daga gare ku, kuma wata \u0199ungiya, lalle ne, r\u00e3yukansu sun shagaltar da su, suna zaton abin da b\u00e3 shi ne gaskiya ba, a game da Allah, irin zaton jahiliyya, suna c\u1ebdwa: \"Ko akwai waniabu a gare mu dai daga al'amarin?\" Ka ce, \"Lalle ne al'amari dukansa na Allah ne.\" Suna \u0253\u00f5y\u1ebdwa a cikin zukatansu, abin da b\u00e3 su bayyana shi a gare ka. Suna c\u1ebdwa: \"Da mun\u00e3 da wani abu daga al'amarin d\u00e3 ba a kashe mu ba a nan.\"Ka ce: \"K\u00f5 d\u00e3 kun kasance a cikin gid\u00e3jenku, d\u00e3 wa\u0257anda aka rub\u0169ta musu kisa sun fita zuwa ga wur\u00e3ren kwanciyarsu;\" kuma (wannan abu y\u00e3 auku ne) d\u00f5min Allah Ya jarrabi abin da ke cikin \u0199ir\u00e3zanku. Kuma d\u00f5min Ya tsarkake abin da ke cikin zuk\u00e3tanku. Allah Masani ne ga abin da ke cikin \u0199ir\u00e3za."},"448":{"id":448,"surah":3,"ayah":155,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka j\u0169ya daga gare ku a ranar ha\u0257uwar jama'a biyu, shai\u0257an kawai ne ya tal\u00e3l\u00e3\u0253antar da su, sab\u00f5da s\u00e3shen abin da suka tsirfanta. Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a, Allah Ya y\u00e3fe laifidaga gare su. Lalle Allah ne Mai g\u00e3fara Mai ha\u0199uri."},"449":{"id":449,"surah":3,"ayah":156,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129mani! Kada ku kasance kamar wa\u0257anda suka k\u00e3firta kuma suka ce wa'yan'uwansu idan, sun yi tafiya a cikin \u0199asa k\u00f5 kuwa suka kasance a wurin y\u00e3\u0199i: \"D\u00e3 sun kasance a wurinmu d\u00e3 ba su mutun ba, kuma d\u00e3 ba a, kashe su ba.\" (Wannan kuwa) D\u00f5min Allah Ya sanya waccan magana ta zama nad\u00e3ma a cikin zuk\u00e3tansu. Kuma Allah ne Yake r\u00e3yarwa kuma Yake matarwa. Kuma Allah, ga abin da kuke aikat\u00e3wa, Mai gani ne."},"450":{"id":450,"surah":3,"ayah":157,"verse":"Kuma lalle ne idan aka kashe, ku a cikin hanyar Allah, ko kuwa kuka mutu, ha\u0199\u0129\u0199a, g\u00e3fara daga Allah da rahama ne mafi alh\u1ebdri daga abin da suke t\u00e3r\u00e3wa."},"451":{"id":451,"surah":3,"ayah":158,"verse":"Kuma lalle ne idan kun mutu ko kuwa aka kashe ku, ha\u0199\u0129\u0199a, zuwa ga Allah ake t\u00e3ra ku."},"452":{"id":452,"surah":3,"ayah":159,"verse":"Sab\u00f5da wata rahama ce daga Allah ka yi sanyin hali a gare su. Kuma d\u00e3 k\u00e3 kasance mai hushi mai kaurin zuciya, d\u00e3 sun w\u00e3tse daga g\u1ebdfenka. Sai ka y\u00e3fe musu laifinsu, kuma ka n\u1ebdma musu g\u00e3fara, kuma ka yi sh\u00e3wara da su a cikin al'amarin. Sa'an nan kuma idan ka yi niyyar zartarwa, to, ka d\u00f5gara ga Allah, lalle ne, Allah Yana son m\u00e3su tawakkali."},"453":{"id":453,"surah":3,"ayah":160,"verse":"Idan Allah Ya taimake ku, to, b\u00e3bu marinjayi a gare ku. Kuma idan Ya yar\u0253e ku, to, w\u00e3n\u1ebd ne wanda yake taimakon ku b\u00e3yanSa? Kuma ga Allah sai m\u0169minai su d\u00f5gara."},"454":{"id":454,"surah":3,"ayah":161,"verse":"Kuma b\u00e3 ya yiwuwa ga wani annabi ya ci gul\u0169lu. Wanda ya ci gul\u0169lu zai je da abin da ya ci na gul\u0169lun, a R\u00e3nar \u00a1iyama. Sa'an nan a cika wa k\u00f5wane rai sakamakon abin da ya tsirfanta. Kuma s\u0169, b\u00e3 z\u00e3 a z\u00e3lunce su ba."},"455":{"id":455,"surah":3,"ayah":162,"verse":"Shin fa, wanda ya b\u0129biyi yardar Allah, yana zama kamar wanda ya k\u00f5ma da fushi daga Allah kuma makomarsa Jahannama ce? Kuma tir da mak\u00f5ma ita!"},"456":{"id":456,"surah":3,"ayah":163,"verse":"S\u0169, daraj\u00f5ji ne a wurin Allah, kuma Allah Mai gani ne ga abin da suke aikatawa."},"457":{"id":457,"surah":3,"ayah":164,"verse":"Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Allah Y\u00e3 yi babbar falala a kan m\u0169minai, d\u00f5min Y\u00e3 aika a cikinsu, Manzo daga ainihinsu yana karanta \u00e3y\u00f5yinSa a gare su, kuma yana tsar kake su, kuma yana karantar da su Litt\u00e3fi da hikima kuma lalle, sun kasance daga gab\u00e3ni, ha\u0199\u0129\u0199a suna cikin \u0253ata bayyananniya."},"458":{"id":458,"surah":3,"ayah":165,"verse":"Shin kuma a l\u00f5kacin da wata mas\u0129fa, ha\u0199\u0129\u0199a, ta s\u00e3me ku alh\u00e3li kuwa kun s\u00e3mar da biyunta, kun ce: \"Daga ina wannan yake?\" Ka ce: \"Daga wurin r\u00e3yukanku yake.\" Lalle ne, Allah, a kan dukan k\u00f5me, Mai \u0129kon yi ne."},"459":{"id":459,"surah":3,"ayah":166,"verse":"Kuma abin da ya s\u00e3me ku a r\u00e3nar ha\u0257uwar jama'a biyu, to, da izinin Allah ne, kuma d\u00f5min (Allah) Ya san m\u0169minai (na gaskiya)."},"460":{"id":460,"surah":3,"ayah":167,"verse":"Kuma d\u00f5min Ya san wa\u0257anda suka yi mun\u00e3funci, kuma an ce musu: \"Ku zo ku yi y\u00e3\u0199i a cikin hanyar Allah, k\u00f5 kuwa ku tunku\u0257e.\" Suka ce: \"D\u00e3 mun san (yadda ake) y\u00e3\u0199i d\u00e3 mun b\u0129 ku.\" S\u0169 zuwa ga k\u00e3firci a r\u00e3nar nan, sun fi kusa daga gare su zuwa ga \u0129m\u00e3ni. Sun\u00e3 c\u1ebdwa da b\u00e3kunansu abin da b\u00e3 shi ne a cikin zuk\u00e3tansu ba. Allah ne Mafi sani ga abin da suke \u0253\u00f5yewa."},"461":{"id":461,"surah":3,"ayah":168,"verse":"Wa\u0257anda suka ce wa 'yan'uwansu kuma suka zauna abinsu: \"D\u00e3 sun yi mana \u0257\u00e3'a, d\u00e3 ba a kashe su ba.\" Ka ce: \"To, ku tunku\u0257e mutuwa daga r\u00e3yukanku, idan kun kasance m\u00e3su gaskiya.\""},"462":{"id":462,"surah":3,"ayah":169,"verse":"Kada ka yi zaton wa\u0257anda aka kashe a cikin hanyar Allah matattu ne. A'a, r\u00e3yayyu ne su, a wurin bangijinsu. Ana ciyar da su."},"463":{"id":463,"surah":3,"ayah":170,"verse":"Suna m\u00e3su farin ciki sab\u00f5da abin da Allah Ya b\u00e3 su daga falalarSa, kuma suna yin bush\u00e3ra ga wa\u0257anda ba su risku da su ba, daga bayansu; \"B\u00e3bu ts\u00f5ro a kansu kuma ba su zama suna yin ba\u0199in ciki ba.\""},"464":{"id":464,"surah":3,"ayah":171,"verse":"Suna yin bush\u00e3ra sab\u00f5da wata ni'ima daga Allah da wata falala. Kuma lalle ne, Allah b\u00e3 Ya tozartar da ij\u00e3rar m\u0169minai."},"465":{"id":465,"surah":3,"ayah":172,"verse":"Wa\u0257anda suka kar\u0253a kira zuwa ga Allah da ManzonSa, daga b\u00e3yan m\u0129ki ya s\u00e3me su. Akwai wata l\u00e3da mai girma ga wa\u0257anda suka kyautata yi daga gare su, kuma suka yi ta\u0199awa."},"466":{"id":466,"surah":3,"ayah":173,"verse":"Wa\u0257anda mut\u00e3ne suka ce musu: \"Lalle ne, mut\u00e3ne sun t\u00e3ra (rundun\u00f5ni) sab\u00f5da ku, don haka ku ji ts\u00f5rnsu. Sai (wannan magana) ta \u0199ara musu \u0129m\u00e3ni, kuma suka ce: \"Mai isarmu Allah ne kuma m\u00e3dalla da wakili Sh\u0129.\""},"467":{"id":467,"surah":3,"ayah":174,"verse":"Sa'an nan sukaj\u0169ya da wata ni'ima daga Allah da wata falala, wata c\u0169ta ba ta sh\u00e3fe su ba, kuma suka bi yardar Allah. Kuma Allah ne Ma'abucin falala Mai girma."},"468":{"id":468,"surah":3,"ayah":175,"verse":"Wancan, Shai\u0257an ne kawai yake ts\u00f5ratar da, ku mas\u00f5yansa. To, kada ku ji ts\u00f5ronsu ku ji ts\u00f5ro Na id\u00e3n kun kasance m\u00e3su \u0129m\u00e3ni."},"469":{"id":469,"surah":3,"ayah":176,"verse":"Kuma wa\u0257annan da suke gaug\u00e3wa a cikin k\u00e3firci kada su \u0253\u00e3ta maka rai. Lalle ne su, b\u00e3 z\u00e3 su c\u0169ci Allah da k\u00f5me ba. Allah yan\u00e3 nufin c\u1ebdwa, b\u00e3 zai sanya musu wani rabo ba a cikin L\u00e3hira kuma suna da wata az\u00e3ba mai girma."},"470":{"id":470,"surah":3,"ayah":177,"verse":"Lalle ne, wa\u0257anda suka sayi k\u00e3firci da \u0129mani, ba z\u00e3 su c\u0169ci Allah da k\u00f5me ba. Koma sun\u00e3 da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"471":{"id":471,"surah":3,"ayah":178,"verse":"Kuma kada wa\u0257anda suka k\u00e3firta su yi zaton c\u1ebdwa, lalle ne jinkirin da Muke yi musu alh\u1ebdri ne ga r\u00e3yukansu. Mun\u00e3 yi musu jinkirin ne d\u00f5min su \u0199\u00e3ra laifi kawai kuma suna da az\u00e3ba mai wul\u00e3\u0199antarwa."},"472":{"id":472,"surah":3,"ayah":179,"verse":"Allah bai kasance yana barin m\u0169minai a kan abin da kuke kansa ba, sai Ya rarrabe mumm\u0169na daga mai kyau. Kuma Al lah bai kasance Yan\u00e3 sanar da ku gaibi ba. Kuma amma Allah Yana z\u00e3\u0253en wanda Ya so daga manzanninSa. Sab\u00f5da haka ku yi \u0129m\u00e3ni da Allah da manzanninSa Kuma idan kun yi \u0129m\u00e3ni kuma kuka yi ta\u0199awa, to, kun\u00e3 da l\u00e3d\u00e3 mai girma."},"473":{"id":473,"surah":3,"ayah":180,"verse":"Kuma kada wa\u0257annan da suke yin r\u00f5wa da abin da Allah Ya b\u00e3 su daga falalarSa su yi zaton sh\u0129 ne mafi alh\u1ebdri a gare su A'a, sh\u0129 mafi sharri ne a gare su. Z\u00e3 a yi musu sa\u0199andami da abin da suka yi r\u00f5wa da Shi a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma Kuma ga Allah g\u00e3don sammai da \u0199asa yake, kuma Allah, ga abin da kuke aikat\u00e3wa, Masani ne."},"474":{"id":474,"surah":3,"ayah":181,"verse":"Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a Allah Y\u00e3 ji maganar wa\u0257anda suka ce: \"Lalle ne, Allah fa\u0199\u0129ri ne, m\u0169 ne wad\u00e3tattu.\" za mu rub\u0169ta abin da suka fa\u0257a, da kisan da suka yi wa Annab\u00e3wa b\u00e3 da wani ha\u0199\u0199i ba kuma Mu ce: \"Ku \u0257an\u0257ani az\u00e3bar g\u00f5bara!"},"475":{"id":475,"surah":3,"ayah":182,"verse":"\"Wannan (az\u00e3bar) kuwa sab\u00f5da abin da hannuwanku suka gab\u00e3tar ne. Kuma lalle ne Allah bai zama mai z\u00e3lunci ga b\u00e3yinsa ba.\""},"476":{"id":476,"surah":3,"ayah":183,"verse":"Wa\u0257anda suka ce: \"Lalle ne Allah Y\u00e3 yi alkawari zuwa gare mu, kada mu yi \u0129m\u00e3ni sab\u00f5da wani Manzo sai y\u00e3 zo mana da Baiko wadda wuta za ta ci.\" Ka ce: \"Lalle ne wasu manzanni sun je muku, a gab\u00e3n\u0129na, da hujj\u00f5ji bayyanannu, kuma da abin da kuka fa\u0257a, to, don me kuka kashe su, idan kun kasance m\u00e3su gaskiya?\""},"477":{"id":477,"surah":3,"ayah":184,"verse":"To, idan sun \u0199aryata ka, to lalle ne, an \u0199aryata wasu manzanni a gab\u00e3ninka, sun je musu da hujj\u00f5ji bayyanannu da littattafai, da kuma Littafi mai haske."},"478":{"id":478,"surah":3,"ayah":185,"verse":"K\u00f5wane rai mai \u0257an\u0257anar mutuwa ne. Kuma ana cika muku ij\u00e3r\u00f5rinku kawai ne a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma. To, wanda aka n\u0129santar daga barin wuta, kuma aka shigar da shi Aljanna, to, lalle ne y\u00e3 ts\u0129ra. Kuma r\u00e3yuwar d\u0169niya ba ta zama ba f\u00e3ce jin d\u00e3\u0257in r\u0169\u0257i."},"479":{"id":479,"surah":3,"ayah":186,"verse":"Lalle ne z\u00e3 a jarraba ku a cikin d\u0169kiyarku da r\u00e3yukanku, kuma lalle ne kuna jin c\u0169tarwa mai yawa daga wa\u0257anda aka bai wa Litt\u00e3fi a gab\u00e3ninku da kuma wa\u0257anda suka yi shirki. Kuma idan kun yi ha\u0199uri, kuma kuka yi ta\u0199awa, to lalle ne, wannan yana daga manyan al'amurra."},"480":{"id":480,"surah":3,"ayah":187,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Allah Ya ri\u0199i alkawarin wa\u0257anda aka bai wa Litt\u00e3fi, \"Lalle ne kuna bayyana shi ga mut\u00e3ne, kuma b\u00e3 z\u00e3 ku \u0253\u00f5ye shi ba.\" Sai suka j\u1ebdfarda shi a b\u00e3yan b\u00e3yansu, kuma suka sayi 'yan ku\u0257i ka\u0257an da shi. To, tir da abin da suke saye!"},"481":{"id":481,"surah":3,"ayah":188,"verse":"Kada lalle ka yi zaton wa\u0257anda suke yin farin ciki da abin da suka b\u00e3yar, kuma suna son a yabe su da abin da ba su aikat\u00e3 ba. To, kada lalle ka yi zaton su da ts\u0129ra daga az\u00e3ba. Kuma suna da az\u00e3ba mai ra\u0257adi."},"482":{"id":482,"surah":3,"ayah":189,"verse":"Kuma ga Allah mulkin sammai da \u0199asa yake. Kuma Allah, a kan k\u00f5me, Mai \u0129kon yi ne."},"483":{"id":483,"surah":3,"ayah":190,"verse":"Lalle ne, a cikin halittar sammai da \u0199asa da s\u00e3\u0253\u00e3war dare da yini akwai \u00e3y\u00f5yi ga ma'ab\u0169ta hankali."},"484":{"id":484,"surah":3,"ayah":191,"verse":"Wa\u0257anda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da a kan s\u00e3sanninsu, kuma suna tun\u00e3ni a kan halittar sammai da \u0199asa: \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Ba Ka halitta wannan a kan banza ba. TsarkinKa! Sab\u00f5da haka Ka tsare mu daga az\u00e3bar wuta."},"485":{"id":485,"surah":3,"ayah":192,"verse":"\"Ya Ubangijinmu! Lalle ne Kai, wanda Ka shigar a cikin wuta to, ha\u0199\u0129\u0199a, Ka tozarta shi kuma b\u00e3bu wasu mataimaka ga azz\u00e3lumai."},"486":{"id":486,"surah":3,"ayah":193,"verse":"\"Y\u00e3 Ubangijinmu! Lalle ne m\u0169 mun ji Mai kira yan\u00e3 kira zuwa ga \u0129m\u00e3ni c\u1ebdwa, 'Ku yi \u0129m\u00e3ni da Ubangijinku.' Sai muka yi \u0129m\u00e3ni. Y\u00e3 Ubangijinmu! Sab\u00f5da haka Ka g\u00e3farta mana zunubanmu, kuma Ka kankare miy\u00e3gun ayyukanmu daga gare mu. Kuma Ka kar\u0253i r\u00e3yukanmu t\u00e3re da mut\u00e3nen kirki."},"487":{"id":487,"surah":3,"ayah":194,"verse":"\"Y\u00e3 Ubangijinmu! Ka b\u00e3 mu abin da Ka yi mana wa'adi (alkawari) a kan manzanninKa, kuma kada Ka tozarta mu a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma. Lalle ne Kai, b\u00e3 Ka s\u00e3\u0253\u00e3war alkawari.\""},"488":{"id":488,"surah":3,"ayah":195,"verse":"Sab\u00f5da haka Ubangijinsu Ya kar\u0253a musu c\u1ebdwa, \"Lallene N\u0129 b\u00e3 zan tozartar da aikin wani mai aiki ba daga gare ku, namiji ne ko kuwa mace, s\u00e3shenku daga s\u00e3she. To, wa\u0257anda suka yi hijira kuma aka fitar da su daga gid\u00e3jensu, kuma aka c\u0169tar da su a cikin hanyaTa, kuma suka yi y\u00e3\u0199i, kuma aka kashe su, lalle ne zan kankare musumiyagun ayyukansu, kuma lalle ne zan shigar da su gid\u00e3jen Aljanna (wa\u0257anda) \u0199oramu ke gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, a kan sakamako daga wurin Allah. Kuma a wurinSa akwai kyakkyawan sakamako."},"489":{"id":489,"surah":3,"ayah":196,"verse":"Kada jujjuyawar wa\u0257anda suka k\u00e3firta a cikin gar\u0169ruwa ta r\u0169\u0257e ka."},"490":{"id":490,"surah":3,"ayah":197,"verse":"Jin d\u00e3\u0257i ne ka\u0257an sa'an nan mak\u00f5marsu Jahannama ce, kuma tir da shimfi\u0257a ita!"},"491":{"id":491,"surah":3,"ayah":198,"verse":"Amma wa\u0257anda suka bi Ubangijinsu da ta\u0199awa sun\u00e3 da Gid\u00e3jen Aljanna (wa\u0257abda) \u0199oramu ke gud\u00e3na a \u0199ar\u0199ashinsu suna madawwama a cikinsu, a kan, liy\u00e3fa daga wurin Allah, kuma abin da ke wurin Allah ne mafi alh\u1ebdri ga barrantattu."},"492":{"id":492,"surah":3,"ayah":199,"verse":"Kuma lalle ne daga Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi ha\u0199\u0129\u0199a akwai wanda yake yin \u0129m\u00e3n\u0129 da Allah da abin da aka saukar zuwa gare ka, da abin da aka saukar zuwa gare su, sun\u00e3 m\u00e3su taw\u00e3lu'i ga Allah, b\u00e3 su sayen tamani ka\u0257an da \u00e3y\u00f5yin Allah. Wa\u0257annan suna da ij\u00e3rarsu a wurin Ubangijinsu. Lalle ne Allah Mai gaug\u00e3war sakamako da yawa ne."},"493":{"id":493,"surah":3,"ayah":200,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129mani! Ku yi ha\u0199uri kuma ku yi dauriya, kuma ku yi zaman d\u00e3ko, kuma ku yi ta\u0199awa, tsamm\u00e3ninku z\u00e3 ku ci nasara."},"494":{"id":494,"surah":4,"ayah":1,"verse":"Ya ku mut\u00e3ne! Ku bi Ubangijinku da ta\u0199awa Wanda Ya halitta ku daga rai guda, kuma Ya halitta, daga gare shi, ma'auransa, kuma Ya watsa daga gare su maza m\u00e3su yawa da m\u00e3t\u00e3. Kuma ku bi Allah da ta\u0199awa Wanda kuke r\u00f5\u0199on j\u0169na da (s\u0169nan), shi, da kuma zumunta. Lalle ne Allah Ya kasance, a kanku, Mai tsaro ne."},"495":{"id":495,"surah":4,"ayah":2,"verse":"Kuma ku bai wa mar\u00e3yu d\u0169kiy\u00f5yinsu, kuma kada ku musanya mummuna da mai kyau. Kuma kada ku ci d\u0169kiy\u00f5yinsu zuwa ga d\u0169kiy\u00f5yinku. Lalle shi, y\u00e3 kasance zunubi ne mai girma."},"496":{"id":496,"surah":4,"ayah":3,"verse":"Kuma idan kun ji ts\u00f5ron b\u00e3 z\u00e3 ku yi \u00e3dalci ba a cikin mar\u00e3yu, to, (akwai yadda z\u00e3 a yi) ku auri abin da ya yi muku d\u00e3\u0257i daga m\u00e3t\u00e3; biyu-biyu, da uku-uku, da hu\u0257u-hu\u0257u. Sa'an nan idan kun ji ts\u00f5ron b\u00e3 z\u00e3 ku yi \u00e3dalci ba, to, (ku auri) guda ko kuwa abin da hannayenku na dama suka mallaka. Wannan shi ne mafi kusantar zama ba ku wuce haddi ba."},"497":{"id":497,"surah":4,"ayah":4,"verse":"Kuma ku bai wa m\u00e3t\u00e3 sad\u00e3k\u00f5k\u0129nsu da sau\u0199in b\u00e3yarwa. Sa'an nan idan suka y\u00e3fe muku wani abu daga gare shi, da d\u00e3\u0257in rai, to, ku ci shi da jin d\u00e3\u0257i da sau\u0199in ha\u0257iya."},"498":{"id":498,"surah":4,"ayah":5,"verse":"Kada ku bai wa w\u00e3w\u00e3ye d\u0169kiyarku, wadda Allah Ya sanya ta a gare ku, kun\u00e3 m\u00e3su tsayuwa (ga gy\u00e3ranta). Kuma ku ciyar da su a cikinta, kuma ku tuf\u00e3tar da su, kuma ku gaya musu magana sananniya ta alh\u1ebdri."},"499":{"id":499,"surah":4,"ayah":6,"verse":"Kuma ku jarraba mar\u00e3yu, har a l\u00f5kacin da suka isa aure. To, idan kun lura da shiriya daga gare su, to, ku m\u0129\u0199a musu d\u0169kiy\u00f5yinsu. Kada ku c\u0129 ta da \u0253arna, kuma da gaggawa k\u00e3fin su girma. Kuma wanda yake wad\u00e3tacce, to, ya k\u00e3ma k\u00e3nsa, kuma wanda yake fa\u0199\u0129ri, to, ya ci, gwargwadon yadda ya kamata. To, idan kun m\u0129\u0199a musu d\u0169kiy\u00f5yinsu, sai ku shaidar a kansu. Kuma Allah Ya isa Ya zama Mai bincike."},"500":{"id":500,"surah":4,"ayah":7,"verse":"Maza suna da rabo daga abin da iy\u00e3ye biyu da mafi kusantar dangi suka bari, kuma m\u00e3t\u00e3 suna da rabo daga abin da iy\u00e3ye biyu da mafi kusantar dangi suka bari, daga abin da ya \u0199aranta daga gare shi k\u00f5 kuwa ya yi yawa, rabo yankakke."},"501":{"id":501,"surah":4,"ayah":8,"verse":"Kuma idan ma'ab\u0169ta zumunta da mar\u00e3yu da matalauta suka halarci rabon, to, ku azurta su daga gare shi, kuma ku fa\u0257a musu magana sananniya ta alh\u1ebdri."},"502":{"id":502,"surah":4,"ayah":9,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke d\u00e3 sun bar zuriyya m\u00e3su rauni a b\u00e3yansu, z\u00e3 su ji ts\u00f5ro a kansu, su yi sauna, sa'an nan su bi Allah da ta\u0199awa, kuma su fa\u0257i magana madaidaiciya."},"503":{"id":503,"surah":4,"ayah":10,"verse":"Lalle ne, wa\u0257anda suke c\u0129n d\u0169kiyar mar\u00e3yu da z\u00e3lunci, to, wuta kawai suke ci a cikin cikkunansu, kuma za su shiga cikin wata wuta mai tsanani."},"504":{"id":504,"surah":4,"ayah":11,"verse":"Allah Yan\u00e3 yi muku wasiyya a cikin 'ya'yanku; namiji yan\u00e3 da rabon m\u00e3t\u00e3 biyu. Idan sun kasance m\u00e3t\u00e3 ne fiye da biyu kuwa, to, suna da biyu daga kashi uku \u0257in abin da ya bari, kuma idan ta zama guda ce (kawai) to, tana da rabi. Kuma iy\u00e3yensa biyu k\u00f5wane \u0257aya daga cikinsu yan\u00e3 da \u0257aya daga kashi shida \u0257in abin da ya bari idan wani r\u1ebdshe ya kasance gare shi, to, idan r\u1ebdshe bai kasance gare shi ba, kuma iy\u00e3yensa ne (kawai) suka g\u00e3je shi, to, uwa tan\u00e3 da sulusi (\u0257aya daga cikin kashi uku). Sa'an nan idan 'yan'uwa sun kasance gare shi, to, uwarsa tana da sudusi (\u0257aya daga cikin kashi shida) daga bayan wasiyya wadda ya yi k\u00f5 kuwa b\u00e3shi. Ubanninku da 'y\u00e3'yan ku, ba ku sani ba, wannensu ne mafi kusantar amfani, a gare ku. Yankawa daga Allah. Lalle ne, Allah Y\u00e3 kasance Masani Mai hikima."},"505":{"id":505,"surah":4,"ayah":12,"verse":"Kuma kun\u00e3 da rabin abin da m\u00e3tanku na aure suka bari idan r\u1ebdshe bai kasance gare su ba. Sa'an nan idan r\u1ebdshe ya kasance gare su, to, kun\u00e3 da rubu'i (\u0257aya daga cikin kashi hu\u0257u) daga abin da suka barin, daga b\u00e3yan wasiyya wadda suka yi k\u00f5 kuma b\u00e3shi. (S\u0169) kuma suna da rubu'i daga abin da kuka bari idan r\u1ebdshe bai kasance ba gare ku, idan kuwa r\u1ebdshe ya kasance gare ku, to, sun\u00e3 da sumuni (\u0257aya daga cikin kashi takwas) daga abin da kuka bari, daga b\u00e3yan wasiyya wadda kuka yi k\u00f5 kuwa b\u00e3shi. Idan wani namiji ya kasance ana g\u00e3don sa bisa kal\u00e3la, ko kuwa wata mace alh\u00e3li kuwa yana da \u0257an'uwa k\u00f5 'yar'uwa to, k\u00f5wane \u0257aya daga cikinsu yana da sudusi (\u0257aya daga cikin kashi shida), sai idan sun kasance mafi yawa daga wannan, to, s\u0169 ab\u00f5kan t\u00e3rayya ne a cikinsulusi (\u0257aya bisa uku), daga b\u00e3yan wasiyya wadda aka yi k\u00f5 kuma b\u00e3shi. B\u00e3 da yana mai c\u0169tarwa ba, ga wasiyya, daga Allah. Kuma Allah Masani ne Mai ha\u0199uri."},"506":{"id":506,"surah":4,"ayah":13,"verse":"Wa\u0257ancan iy\u00e3k\u00f5kin Allah ne. Wanda ya yi \u0257\u00e3'a ga Allah da ManzonSa, (Allah) zai shigar da shi gid\u00e3jen Aljanna (wa\u0257anda) \u0257\u00f5ramu suna gudana daga \u0199ar\u0199ashinsu, suna madawwama a cikinsu, kuma wannan shi ne rabo babba."},"507":{"id":507,"surah":4,"ayah":14,"verse":"Kuma wanda ya s\u00e3\u0253\u00e3 wa Allah da ManzonSa, kuma ya \u0199\u1ebdtare iy\u00e3k\u00f5kinSa, zai shigarda shi wuta, yana madawwami a cikinta, kuma yana da wata az\u00e3ba mai wal\u00e3kantarwa."},"508":{"id":508,"surah":4,"ayah":15,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka je wa alf\u00e3sha daga m\u00e3tanku, to, ku n\u1ebdmi Shaidar mut\u00e3ne hu\u0257u daga gare ku a kansu. To, idan sun yi shaida, sai ku tsare su a cikin gid\u00e3je har mutuwa ta kar\u0253i r\u00e3yukansu, ko kuwa Allah Ya sanya wata hanya a gare su."},"509":{"id":509,"surah":4,"ayah":16,"verse":"Kuma wa\u0257anda (maz\u00e3 biyu) suka je mata daga ku, to, ku c\u0169tar da su, sa'an nan idan sun t\u0169ba kuma suka kyautata h\u00e3l\u00e3yensu, sai ku kau da kai da ga barinsu. Lalle ne Allah Y\u00e3 kasance Mai ka\u0253ar t\u0169ba ne, Mai jin \u0199ai"},"510":{"id":510,"surah":4,"ayah":17,"verse":"Abar da take t\u0169ba kawai ga Allah, ita ce ga wa\u0257anda suke aikat\u00e3war mugun aiki da j\u00e3hilci sa'an nan su t\u0169ba nan kusa to, wa\u0257annan Allah Yan\u00e3 kar\u0253ar t\u0169 barsu kuma Allah Y\u00e3 kasance Masani ne, Mai hikima."},"511":{"id":511,"surah":4,"ayah":18,"verse":"B\u00e3 t\u0169ba ba ce ga wa\u0257anda suke aikat\u00e3war m\u0169nanan ayyuka har idan mutuwa ta halarci \u0257ayansu ya ce: \"Lalle ne ni, na t\u0169ba yanzu,\" kuma b\u00e3 t\u0169ba ba ce ga wa\u0257anda suke mutuwa alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 k\u00e3fi rai Wa\u0257annan mun yi musu tattalin wata az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i"},"512":{"id":512,"surah":4,"ayah":19,"verse":"Ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! B\u00e3 ya halatta a gare ku, ku g\u00e3ji m\u00e3t\u00e3 a kan t\u0129las kuma kadaku hana su aure d\u00f5min ku tafi da s\u00e3shen abin da kuka ba su, f\u00e3ce idan suka zo da wata alf\u00e3sha bayya nanniya kuma ku yi zamantak\u1ebdwa da su da alh\u1ebdri sa'an nan idan kun \u0199\u0129 su, to akwai tsamm\u00e3nin ku \u0199i wani abu alh\u00e3li kuwa Allah Ya sanya wani alh\u1ebdri mai yawaa cikinsa."},"513":{"id":513,"surah":4,"ayah":20,"verse":"Kuma idan kun yi nufin musanya m\u00e3ta a matsayin wata m\u00e3ta, alh\u00e3li kuwa kun bai wa \u0257ayarsu \u0199in\u0257ari to kada ku kar\u0253i k\u00f5me daga gare, shi, shin, z\u00e3 ku kar\u0253e shi da \u0199arya da zunubi b\u00e3yyananne?"},"514":{"id":514,"surah":4,"ayah":21,"verse":"Kuma y\u00e3y\u00e3 z\u00e3 ku kar\u0253e shi alh\u00e3li kuwa, ha\u0199\u0129\u0199a, s\u00e3shenkuy\u00e3 s\u00e3du zuwa ga s\u00e3she, kuma sun ri\u0199i alkawari mai kauri daga gare ku?"},"515":{"id":515,"surah":4,"ayah":22,"verse":"Kuma kada ku auri abin da ubanninku suka aura daga m\u00e3t\u00e3, f\u00e3ce abin da ya shige. Lalle ne shi, ya kasance alf\u00e3sha da abin \u0199y\u00e3ma. Kuma ya m\u0169nana ya zama hanya."},"516":{"id":516,"surah":4,"ayah":23,"verse":"An haramta muku uw\u00e3yenku, da 'y\u00e3'yanku, da 'yan'uwanku m\u00e3t\u00e3, da goggonninku, da innoninku, da 'y\u00e3'yan \u0257an'uwa, da 'ya'yan 'yar'uwa, da uw\u00e3yenku wa\u0257anan da suka sh\u00e3yar da ku m\u00e3ma, da 'yan'uwanku m\u00e3t\u00e3 na shan m\u00e3ma, da uw\u00e3yen m\u00e3tanku, da ag\u00f5lolinku wa\u0257anda suke cikin \u0257\u00e3kunanku daga m\u00e3tanku, wa\u0257anda kuka yi duh\u0169li da su, kuma idan ba ku yi duh\u0169li da s\u0169 ba, to, b\u00e3bu laifi a kanku, da m\u00e3tan 'y\u00e3'yanku wa\u0257anda, suke daga tsatsonku, kuma kada ku ha\u0257a tsakanin 'yan'uwa biyu m\u00e3t\u00e3, f\u00e3ce abin da ya shige. Lalle ne, Allah Y\u00e3 kasance Mai g\u00e3fara ne Mai jin \u0199ai."},"517":{"id":517,"surah":4,"ayah":24,"verse":"Da tsararrun auren wasu maza, f\u00e3ce dai abin da hannuwanku suka mallaka. (Ku tsare) Litt\u00e3fin Allah a kanku. Kuma an halatta muku abin da yake bayan wancan. Ku n\u1ebdma da dukiy\u00f5yinku, kun\u00e3 m\u00e3su yin aure, b\u00e3 m\u00e3su yin zina ba. sa'an nan abin da kuka ji da\u0257i da shi daga gare su, to, ku b\u00e3 su ij\u00e3r\u00f5rinsu bisa farillar sad\u00e3ki. B\u00e3bu laifia gare ku ga abin da kuka yi yardatayya da shi a b\u00e3yan farillar sad\u00e3ki. Lalle ne Allah Y\u00e3 kasance Masani ne, Mai hikima."},"518":{"id":518,"surah":4,"ayah":25,"verse":"Kuma wanda bai s\u00e3mi wad\u00e3ta ba daga cikinku bisa ga ya auri 'ya'ya m\u0169minai, to, (ya aura) daga abin da hannuwanku na d\u00e3ma suka mallaka, daga kuyanginku m\u0169minai. Kuma Allah ne Mafi sani ga \u0129m\u00e3ninku, s\u00e3shenku daga s\u00e3she. Sai ku aur\u1ebd su da izinin mut\u00e3nensu. Kuma ku b\u00e3 su ij\u00e3r\u00f5rinsu bisa ga abin da aka sani, suna m\u00e3su kamun kai b\u00e3 m\u00e3su zina ba, kuma b\u00e3 m\u00e3su ri\u0199on ab\u00f5kai ba. To, idan aka aure su, sai kuma suka zo da wata alf\u00e3sha, to, akwai a kansu rabin abin da ko a kan, 'ya'ya daga az\u00e3ba. wancan (auren kuyanga) ga wanda ya ji ts\u00f5ron wahala ne daga gare ku. Kuma ku yi ha\u0199uri shi ne mafi alh\u1ebdri a gare ku. Kuma Allah Mai g\u00e3fara ne Mai jin \u0199ai."},"519":{"id":519,"surah":4,"ayah":26,"verse":"Allah Yan\u00e3 nufin Ya bayyana muku, kuma Ya shiryar da ku hany\u00f5yin wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninku kuma Ya kar\u0253i t\u0169barku. Kuma Allah Masani ne Mai hikima."},"520":{"id":520,"surah":4,"ayah":27,"verse":"Kuma Allah Yan\u00e3 nufin Ya kar\u0253i t\u0169barku. Kuma wa\u0257anda suke bin sha'aw\u00f5yi suna nufin ku karkata, karkata mai girma."},"521":{"id":521,"surah":4,"ayah":28,"verse":"Allah Yana nufin Ya yi muku sau\u0199i, kuma an halitta mutum yana mai rauni."},"522":{"id":522,"surah":4,"ayah":29,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku ci d\u0169kiy\u00f5yinku a tsak\u00e3ninku da yaudara, f\u00e3ce idan ya kasance, daga fatauci ne, bisa yardatayya daga gare ku. Kuma kada ku kashe k\u00e3nku. Lalle ne Allah Y\u00e3 kasance, game da ku, Mai jin \u0199ai ne."},"523":{"id":523,"surah":4,"ayah":30,"verse":"Wanda ya aikata wancan bisa ta'adi da z\u00e3lunci, to, z\u00e3 Mu \u0199\u00f5ne shi da Wuta. Kuma wannan y\u00e3 kasance ga Allah (abu ne) mai sau\u0199i."},"524":{"id":524,"surah":4,"ayah":31,"verse":"Idan kuka n\u0129sanci manyan abubuwan da ake hana ku aikat\u00e3wa, to, z\u00e3 Mu kankare m\u0169nanan ayyukanku daga gare ku, kuma Mu shigar da ku mashiga ta karimci."},"525":{"id":525,"surah":4,"ayah":32,"verse":"Kuma kada ku yi gurin abin da Allah Ya fifita s\u00e3shenku da shi a kan s\u00e3she; maza suna da rabo daga abin da suka tsirfanta, kuma m\u00e3t\u00e3 suna da rabo daga abin da suka tsirfanta. Ku r\u00f5\u0199i Allah daga falalarSa. Lalle ne Allah Y\u00e3 kasance ga dukkan k\u00f5me, Masani."},"526":{"id":526,"surah":4,"ayah":33,"verse":"Kuma ga k\u00f5wa, Mun sanya magada daga abin da mahaifa da mafiya kusancin zumunta suka bari. Kuma wa\u0257anda rantsuw\u00f5yinku suka \u0199ulla ku b\u00e3 su rabonsu. Lalle ne, Allah Y\u00e3 kasance, a kan dukkan k\u00f5me, Mahalarci."},"527":{"id":527,"surah":4,"ayah":34,"verse":"Maza m\u00e3su tsayuwa ne a kan m\u00e3t\u00e3, sab\u00f5da abin da Allah Ya fifita s\u00e3shensu da shi a kan s\u00e3she kuma sab\u00f5da abin da suka ciyar daga d\u0169kiy\u00f5yinsu. To, s\u00e3lihanm\u00e3t\u00e3 m\u00e3su \u0257\u00e3'a ne, m\u00e3su tsar\u1ebdwa ga gaibi sab\u00f5da abin da Allah Ya tsare. Kuma wa\u0257anda kuke ts\u00f5ron bijirewarsu, to, ku yi musu garga\u0257i, kuma ku \u0199aurace musu a cikin wur\u00e3ren kwanciya, kuma ku d\u00f5ke su. Sa'an nan kuma, idan sun yi muku \u0257a'a, to, kada ku n\u1ebdmiwata hanya a kansu. Lalle ne Allah Y\u00e3 kasance Ma\u0257aukaki, Mai girma."},"528":{"id":528,"surah":4,"ayah":35,"verse":"Kuma idan kun ji ts\u00f5ron s\u00e3\u0253\u00e3war tsak\u00e3ninsu to ku aika da wani mai sulhu daga mut\u00e3nensa da wani mai sulhu daga mut\u00e3nenta. Idan sun yi nufin gy\u00e3r\u00e3wa, Allah zai daidaita tsak\u00e3ninsu (ma'auran). Lalle ne Allah Y\u00e3 kasance Masani Mai jarrab\u00e3wa."},"529":{"id":529,"surah":4,"ayah":36,"verse":"Kuma ku bauta wa Allah kuma kada ku ha\u0257a wani da Shi, kuma ga mahaifa ku yi kyautat\u00e3wa, kuma ga ma'ab\u0169cin zumunta da mar\u00e3yu da matalauta, da ma\u0199wabci ma'ab\u0169cin kusanta, da ma\u0199wabci man\u0129sanci, da ab\u00f5ki a g\u1ebdfe da \u0257an hanya, da abin da hannuwanku na d\u00e3ma suka mallaka. Lalle ne Allah b\u00e3 Ya son wanda ya kasance mai t\u00e3\u0199ama, mai yawan alfahari."},"530":{"id":530,"surah":4,"ayah":37,"verse":"Wa\u0257anda suke yin r\u00f5wa, kuma sun\u00e3 umurnin mut\u00e3ne da yin r\u00f5wa, kuma suna \u0253\u00f5yewar abin da Allah Ya b\u00e3 su na falalarSa. Kuma Mun yi tattali, sab\u00f5da k\u00e3firai, az\u00e3ba mai wal\u00e3kantarwa."},"531":{"id":531,"surah":4,"ayah":38,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke ciyar da d\u0169kiy\u00f5yinsu d\u00f5min n\u0169na wa mut\u00e3ne, kuma b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni da Allah, kuma b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3nida R\u00e3nar L\u00e3hira kuma wanda Shai\u0257an ya kasance ab\u00f5kin ha\u0257i a gare shi, to, y\u00e3 m\u0169nana ga ab\u00f5kinha\u0257i."},"532":{"id":532,"surah":4,"ayah":39,"verse":"Kuma m\u1ebdne ne a kansu, idan sun yi \u0129m\u00e3ni da Allah, kumada R\u00e3nar L\u00e3hira, kuma sun ciyar da abin da Allah Y\u00e3 azurt\u00e3 su, kuma Allah Ya kasance, gare su, Masani?"},"533":{"id":533,"surah":4,"ayah":40,"verse":"Lalle ne, Allah b\u00e3 Ya z\u00e3luncin gwargwadon nauyin zarra, idan ta kasance alh\u1ebdri ce, zai ri\u0253anya ta, kuma Ya k\u00e3wo daga gunsa ij\u00e3ra mai girma."},"534":{"id":534,"surah":4,"ayah":41,"verse":"To, y\u00e3y\u00e3, idan Mun zo da shaidu daga dukkan al'umma, kuma Muka zo da kai a kan wa\u0257annan, kana mai shaida!"},"535":{"id":535,"surah":4,"ayah":42,"verse":"A r\u00e3nar nan, wa\u0257anda suka k\u00e3firta kuma suka s\u00e3\u0253\u00e3 wa Manzo, sun\u00e3 g\u0169rin d\u00e3 an baje \u0199asa dasu, kuma b\u00e3 su \u0253\u00f5ye wa Allah wani lab\u00e3ri."},"536":{"id":536,"surah":4,"ayah":43,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku kusanci salla alh\u00e3li kuwa kuna m\u00e3su m\u00e3ye, sai kun san abin da kuke fa\u0257a kuma haka idan kuna m\u00e3su janaba, f\u00e3ce mai \u0199\u1ebdtare hanya, har ku yi wanka. Kuma idan kun kasance majinyata, ko kuwa a kan tafiya ko kuwa wani daga cikinku, idan ya zo daga k\u00e3shi, k\u00f5 kuwa kun sh\u00e3fi m\u00e3t\u00e3 ba ku s\u00e3mi ruwa ba, to ku nufi, fuskar \u0199asa mai kyau, ku yi sh\u00e3fa ga fuskokinku da hannuwanku. Lalle ne Allah Y\u00e3 kasance Mai y\u00e3f\u1ebdwa Mai g\u00e3fara."},"537":{"id":537,"surah":4,"ayah":44,"verse":"Shin, ba ka gani ba, zuwa ga wa\u0257anda aka bai wa rabo daga Littafi, suna sayen \u0253ata, kuma suna n\u1ebdman ku \u0253ace daga hanya?"},"538":{"id":538,"surah":4,"ayah":45,"verse":"Kuma Allah ne Mafi sani ga ma\u0199iyanku, kuma Allah Y\u00e3 isa Ya zama Majibinci, kuma Y\u00e3 isa Ya zama Mataimaki."},"539":{"id":539,"surah":4,"ayah":46,"verse":"Daga wa\u0257anda suka t\u0169ba (Yah\u0169du), akwai wasu sun\u00e3 karkatar da magana daga wur\u00e3renta suna c\u1ebdwa: \"Munjiya kuma mun \u0199iya, kuma ka jiya a wani wurin jiy\u00e3wa, kuma r\u00e3'ina (da ma'anar 'ru\u0253a\u0253\u0253e'), ka tsare mu,\" d\u00f5min karkatarwa da harsunansu, kuma d\u00f5min s\u0169k\u00e3 a cikin addini. Kuma d\u00e3 lalle s\u0169, sun ce: \"Mun jiya kuma mun yi \u0257a'a, kuma ka saur\u00e3ra kuma ka d\u00e3kata mana,\" ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 ya kasance mafi alh\u1ebdri a gare su, kuma mafi daidaita; amma Allah Y\u00e3 la'an\u1ebd su, sab\u00f5da k\u00e3fircinsu don haka b\u00e3 z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni ba, sai ka\u0257an."},"540":{"id":540,"surah":4,"ayah":47,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda aka bai wa Litt\u00e3fi! Ku yi \u0129m\u00e3ni da abinda Muka saukar, yana mai gaskat\u00e3wa ga abin da yake t\u00e3re da ku, tun gabanin Mu sh\u00e3fe wasu fusk\u00f5ki, sa'an nan Mu mayar da su a kan b\u00e3yayyakinsu, ko Mu la'ane su kamar yadda Muka la'ani masu Asabar. Kuma umurnin Allah ya kasance abin aikat\u00e3wa."},"541":{"id":541,"surah":4,"ayah":48,"verse":"Lalle ne, Allah ba Ya g\u00e3farta a yi shirki game da Shi, kuma Yana g\u00e3farta abin da yake b\u00e3yan wannan ga wanda Yake so, kuma wanda ya yi shirki da Allah, to, lalle ne ya \u0199ir\u0199iri zunubi mai girma."},"542":{"id":542,"surah":4,"ayah":49,"verse":"Shin, ba ka gani ba, zuwa ga wa\u0257anda suke tsarkake kansu? \u00c3'a, Allah ne Yake tsarkake wanda Yake so. Kuma ba za a zalunce su da zaren gurtsun dab\u0129no ba."},"543":{"id":543,"surah":4,"ayah":50,"verse":"Ka d\u0169ba yadda suke \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah! Kuma shi ya isa ga zama zunubi bayyananne."},"544":{"id":544,"surah":4,"ayah":51,"verse":"Shin, ba ka gani ba zuwa ga wa\u0257anda aka bai wa rab\u00f5 da ga Littafi suna \u0129m\u00e3ni da gunki da Shai\u0257an kuma suna c\u1ebdwa ga wa\u0257anda suka k\u00e3firta: \"Wa\u0257annan ne mafiya shiriya daga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni ga hanya\"?"},"545":{"id":545,"surah":4,"ayah":52,"verse":"Wa\u0257annan ne wa\u0257anda Allah Ya la'ane su, kuma wanda Allah Ya la'ana to b\u00e3 z\u00e3 ka s\u00e3mi mataimaki a gare shi ba."},"546":{"id":546,"surah":4,"ayah":53,"verse":"Ko suna da rab\u00f5 ne daga mulki? To, a sa'an nan b\u00e3 z\u00e3 su iya bai wa mut\u00e3ne hancin gurtsun dabino ba."},"547":{"id":547,"surah":4,"ayah":54,"verse":"Ko suna h\u00e3sadar mut\u00e3ne ne a kan abin da Allah Ya b\u00e3 su daga falalarSa? To, lalle ne, Mun bai wa gidan Ibr\u00e3h\u0129m Litt\u00e3fida hikima kuma Mun b\u00e3 su mulki mai girma."},"548":{"id":548,"surah":4,"ayah":55,"verse":"To, daga cikinsu akwai wanda ya yi \u0129m\u00e3ni da shi, kuma daga cikinsu akwai wanda ya kange daga gare shi. Kuma y\u00e3 isa Jahannama ta h\u0169ru da shi."},"549":{"id":549,"surah":4,"ayah":56,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta da ay\u00f5yinMu za Mu \u0199\u00f5ne su da wuta, k\u00f5 da yaushe f\u00e3tunsu suka nuna, sai Mu musanya musu wasu f\u00e3tun, d\u00f5min su \u0257an\u0257ani az\u00e3ba. Lalle ne Allah Y\u00e3 kasance Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"550":{"id":550,"surah":4,"ayah":57,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi\u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyuka na \u0199warai, z\u00e3 Mu shigar da su gid\u00e3jen Aljanna, (wa\u0257anda) \u0199\u00f5ramu sun\u00e3 gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, sun\u00e3 dawwamammu a cikinsu har abada suna da, a cikinsu, m\u00e3tan aure m\u00e3su tsarki, Kuma Mun\u00e3 shigar da su a wata inuwa matabbaciyar lumshi."},"551":{"id":551,"surah":4,"ayah":58,"verse":"Lalle ne Allah Yan\u00e3 umurnin ku ku b\u00e3yar da am\u00e3n\u00f5ni zuwa ga m\u00e3su s\u0169. Kuma idan kun yi hukunci a tsak\u00e3nin mut\u00e3ne, ku yi hukunci da \u00e3dalci. Lalle ne Allah m\u00e3dalla da abin da Yake yi muku wa'azi da shi. Lalle ne Allah Y\u00e3 kasance Mai ji ne, Mai gani."},"552":{"id":552,"surah":4,"ayah":59,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi\u0129m\u00e3ni! Ku yi \u0257\u00e3'a ga Allah, kuma ku yi \u0257\u00e3'a ga ManzonSa, da ma'ab\u0169ta al'amari daga cikinku. Idan kun yi j\u00e3yayya a cikin wani abu, to ku mayar da shi zuwa ga Allah da ManzonSa idan kun kasance kun\u00e3 \u0129m\u00e3ni da Allah da R\u00e3nar L\u00e3hira. wannan ne mafi alh\u1ebdri, kuma mafi kyau ga fassara."},"553":{"id":553,"surah":4,"ayah":60,"verse":"Shin, ba ka gani ba, zuwa ga wa\u0257anda suke riy\u00e3war c\u1ebdwa sun\u00e3 \u0129m\u00e3ni da abin da aka saukar zuwa gare ka da abin da aka saukar daga gab\u00e3ninka, sun\u00e3 nufin su kai \u0199\u00e3ra zuwa ga \u00a6\u00e3g\u0169tu alh\u00e3li kuwa, lalle ne, an umurce su da su k\u00e3firta da shi, kuma Shai\u0257an yan\u00e3 n\u1ebdman ya \u0253atar da su, \u0253atarwa mai n\u0129sa."},"554":{"id":554,"surah":4,"ayah":61,"verse":"Kuma idan aka ce musu: \"Ku zo zuwa ga abin da Allah Ya saukar, kuma zuwa ga Manzo\" z\u00e3 ka ga mun\u00e3fukai sun\u00e3 kange mut\u00e3ne daga gare ka, kang\u1ebdwa."},"555":{"id":555,"surah":4,"ayah":62,"verse":"To, yaya, idan wata mas\u0129fa ta s\u00e3me su, sab\u00f5da abin da hannuwansu suka gab\u00e3tar sa'an nan kuma su je maka sun\u00e3 rantsuwa da Allah c\u1ebdwa, \"Ba mu yi nufin k\u00f5me ba sai kyautatawa da daidait\u00e3wa.\"?"},"556":{"id":556,"surah":4,"ayah":63,"verse":"Wa\u0257annan ne wa\u0257anda Allah Ya san abin da ke cikin zuk\u00e3tansu. Sab\u00f5da haka ka kau da kai daga gare su, kuma ka yi musu garga\u0257i, kuma ka gaya musu, a cikin sha'anin kansu, magana mai nauyi da fas\u00e3ha."},"557":{"id":557,"surah":4,"ayah":64,"verse":"Kuma ba Mu aiki wani Manzo ba f\u00e3ce d\u00f5min a yi masa \u0257\u00e3'a da izinin Allah. Kuma d\u00e3 dai lalle s\u0169 a l\u00f5kacin da suka z\u00e3lunci kansu, sun zo maka sa'an nan suka n\u1ebdmi g\u00e3farar Allah kuma Manzo ya n\u1ebdma musu g\u00e3fara, ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 sun s\u00e3mi Allah Mai kar\u0253ar t\u0169ba Mai jin \u0199ai."},"558":{"id":558,"surah":4,"ayah":65,"verse":"To, a'aha! Ina rantsuwa da Ubangijinka, ba za su yi \u0129m\u00e3ni ba, sai sun yarda da hukuncinka ga abin da ya s\u00e3\u0253a a tsak\u00e3ninsu, sa'an nan kuma ba su s\u00e3mi wani \u0199unci a cikin zuk\u00e3tansu ba, daga abin da ka hukunta, kuma su sallama sallam\u00e3wa."},"559":{"id":559,"surah":4,"ayah":66,"verse":"Kuma d\u00e3 dai lalle M\u0169, Mun wajabta musu c\u1ebdwa, \"Ku kashe kanku, ko kuwa ku, fita daga gid\u00e3jenku,\" d\u00e3 ba su aikata shi ba, f\u00e3ce ka\u0257an daga gare su. Kuma d\u00e3 dai lalle s\u0169 sun aikata abin da ake yi musu garga\u0257i da shi, ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 y\u00e3 kasance mafi alh\u1ebdri dagagare su, kuma mafi tsanani ga tabbatarwa."},"560":{"id":560,"surah":4,"ayah":67,"verse":"Kuma a sa'an nan, ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 Mun b\u00e3 su, l\u00e3da mai girma, daga gunMu."},"561":{"id":561,"surah":4,"ayah":68,"verse":"Kuma lalle ne, d\u00e3 Mun shiryar da su hanya madaidaiciya."},"562":{"id":562,"surah":4,"ayah":69,"verse":"Kuma wa\u0257annan da suka yi \u0257\u00e3'a ga Allah da Mazonsa, to, wa\u0257annan sun\u00e3 t\u00e3re da wa\u0257anda Allah Ya yi ni'ima a kansu, daga annab\u00e3wa da m\u00e3su yawan gaskat\u00e3wa, da masu shah\u00e3da da s\u00e3lihai. kuma wa\u0257annan sun kyautatu ga zama ab\u00f5kan tafiya."},"563":{"id":563,"surah":4,"ayah":70,"verse":"Waccan falalar daga Allah take, kuma Allah Y\u00e3 isa zama Masani."},"564":{"id":564,"surah":4,"ayah":71,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku ri\u0199i shirinku sa'an nan ku fitar da hari jama'a, jama'a ko ku fitar da ya\u0199i gaba \u0257aya."},"565":{"id":565,"surah":4,"ayah":72,"verse":"Kuma lalle ne daga cikinku akwai mai f\u00e3sarwa. To idan wata mas\u0129fa ta s\u00e3me ku, sai ya ce: \"Lalle ne, Allah Ya yi mini ni'ima d\u00f5min ban kasance mahalarci t\u00e3re da su ba.\""},"566":{"id":566,"surah":4,"ayah":73,"verse":"Kuma lalle ne idan wata falala daga Allah ta s\u00e3me ku ha\u0199\u0129\u0199a, tabbas, yan\u00e3 c\u1ebdwa, kamar wata s\u00f5yayya ba ta kasance a tsak\u00e3ninku da shi ba: \"Y\u00e3 kaitona! D\u00e3 na zama t\u00e3re da su dai, d\u00f5min in rabonta da rab\u00f5 mai girma!\""},"567":{"id":567,"surah":4,"ayah":74,"verse":"Sai wa\u0257anda suke sayar da rayuwar d\u0169niya su kar\u0253i ta L\u00e3hira su yi y\u00e3\u0199i, a cikin hanyar Allah. Kuma wanda ya yi y\u00e3ki a cikin hanyar Allah to a kashe shi ko kuwa ya rinj\u00e3ya, sa'an nan z\u00e3 Mu ba shi ij\u00e3ra mai girma."},"568":{"id":568,"surah":4,"ayah":75,"verse":"Kuma m\u1ebdne ne ya s\u00e3me ku, b\u00e3 ku yin y\u00e3\u0199i a cikin hanyar Allah, da wa\u0257anda aka raunanar daga maza da mata da y\u00e3ra sun\u00e3 cewa: \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Ka fitar da mu daga wannan al\u0199arya wadda mut\u00e3nenta suke da z\u00e3lunci, kuma Ka sanya mana maji\u0253inci daga gunKa, kuma Ka sanya mana mataimaki daga gunKa.\"?"},"569":{"id":569,"surah":4,"ayah":76,"verse":"Wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, sun\u00e3 y\u00e3ki a cikin hanyar Allah, kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun\u00e3 y\u00e3\u0199i a cikin hanyar \u00a6\u00e3g\u0169tu (Shai\u0257an). To, ku y\u00e3\u0199i maji\u0253intan Shai\u0257an. Lalle ne kaidin Shai\u0257an y\u00e3 kasance mai rauni."},"570":{"id":570,"surah":4,"ayah":77,"verse":"Shin, ba ka gani ba zuwa ga wa\u0257anda aka ce musu: \"Ku kange hannuwanku, kuma ku tsayar da salla, kuma ku b\u00e3yar da zakka.\"? To a l\u00f5kacin da aka wajabta musu y\u00e3\u0199i sai ga wani \u0253angare daga cikinsu sun\u00e3 ts\u00f5ron mut\u00e3ne kamar ts\u00f5ron Allah k\u00f5 kuwa mafi tsanani ga ts\u00f5ron, kuma suka ce: \"Ya Ubangijinmu! Don me Ka wajabta y\u00e3\u0199i a kanmu? Me ya hana Ka jinkirta mana zuwa ga wani ajali na kusa?\"Ka ce: \"Jin d\u00e3\u0257in d\u0169niya ka\u0257an ne, kuma L\u00e3hira ce mafi alh\u1ebdri ga wanda ya yi ta\u0199awa. Kuma b\u00e3 a z\u00e3luntar ku da s\u0129l\u0129lin hancin gurtsun dab\u0129no!"},"571":{"id":571,"surah":4,"ayah":78,"verse":"\"Inda duk kuka kasance, mutuwa z\u00e3 ta riske ku, kuma k\u00f5 da kun kasance ne a cikin g\u00e3nuw\u00f5yi ing\u00e3tattu!\"Kuma idan wani alh\u1ebdri ya s\u00e3me su sai su ce: \"Wannan daga wurin Allah ne,\" kuma idan wata c\u0169ta ta s\u00e3me su, sai su ce: \"Wannan daga gare ka ne.\"Ka ce: \"Dukkansu daga Allah ne.\" To, me ya s\u00e3mi wa\u0257annan mut\u00e3ne, b\u00e3 su kusantar fahimtar magana?"},"572":{"id":572,"surah":4,"ayah":79,"verse":"Abin da ya s\u00e3me ka daga alh\u1ebdri, to, daga Allah yake, kuma abin da ya s\u00e3me ka daga sharri, to, daga kanka yake, kuma Mun aike ka zuwa ga mut\u00e3ne, (kana) Manzo, kuma Allah Y\u00e3 isa ga zama shaida."},"573":{"id":573,"surah":4,"ayah":80,"verse":"Wanda ya yi \u0257\u00e3'a ga Manzo, to, ha\u0199\u0129\u0199a, y\u00e3 yi \u0257\u00e3'a ga Allah. Kuma wanda ya j\u0169ya b\u00e3ya, to, ba Mu aike ka ba don ka zama mai tsaro a kansu."},"574":{"id":574,"surah":4,"ayah":81,"verse":"Kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"D\u00e3'a\" sa'an nan idan sun fita daga wurinka, sai wata \u0199ungiya daga cikinsu ta kw\u00e3na da niyyar wanin abin da take fa\u0257a, alh\u00e3li kuwa Allah na rub\u0169ta abin da suke kw\u00e3na da niyyarsa. Sab\u00f5da haka ka kau da kai daga gare su, kuma ka d\u00f5gara ga Allah, kuma Allah Y\u00e3 isa ya zama wak\u0129li."},"575":{"id":575,"surah":4,"ayah":82,"verse":"Shin, b\u00e3 su kula da Al\u0199ur'\u00e3ni, kuma d\u00e3 y\u00e3 kasance daga wurin wanin Allah ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 sun s\u00e3mu, a cikinsa, s\u00e3\u0253\u00e3 wa j\u0169namai yawa?"},"576":{"id":576,"surah":4,"ayah":83,"verse":"Kuma idan wani al'amari daga aminci ko ts\u00f5ro ya je musu, sai su w\u00e3tsa shi. D\u00e3 sun mayar da shi zuwa ga Manzo da ma'ab\u0169ta al'amari daga gare su, lalle ne, wa\u0257anda suke yin bincikensa, daga gare su, z\u00e3 su san shi. Kuma b\u00e3 d\u00f5min falalar Allah b\u00e3 a kanku da rahamarSa, ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 kun bi Shai\u0257an f\u00e3ce ka\u0257an."},"577":{"id":577,"surah":4,"ayah":84,"verse":"Sab\u00f5da haka, ka yi y\u00e3\u0199i a cikin hanyar Allah, ba a kallafa maka ba, face a kanka, kuma ka kwa\u0257aitar da m\u0169minai. Akwai tsamm\u00e3nin Allah Ya kange g\u00e3fin wa\u0257anda suka k\u00e3firta, kuma Allah ne Mafi tsananin g\u00e3fi, kuma Mafi tsananin azabt\u00e3wa."},"578":{"id":578,"surah":4,"ayah":85,"verse":"Wanda ya yi c\u1ebdto, c\u1ebdto mai kyau, zai s\u00e3mi rabo daga gare shi, kuma wanda ya yi c\u1ebdto, c\u1ebdto mumm\u0169na, zai s\u00e3mi ma'aunidaga gare shi, Kuma Allah Y\u00e3 kasance, a kan dukkan k\u00f5me, Mai \u0199ayyade l\u00f5kaci."},"579":{"id":579,"surah":4,"ayah":86,"verse":"Kuma idan an gaishe ku da wata gaisuwa, to, ku yi gaisuwa da abin da yake mafi kyau daga gare ta, k\u00f5 kuwa ku mayar da ita. Kuma Allah Y\u00e3 kasance a kan dukkan k\u00f5me Mai liss\u00e3fi."},"580":{"id":580,"surah":4,"ayah":87,"verse":"Allah b\u00e3bu abin bautawa face Shi. Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Yana t\u00e3ra ku har zuwa ga Yinin \u00a1iy\u00e3ma b\u00e3bu shakka a cikinsa. Kuma w\u00e3ne ne mafi gaskiya daga Allah ga 1\u00e3b\u00e3ri."},"581":{"id":581,"surah":4,"ayah":88,"verse":"To, m\u1ebdne ne ya s\u00e3me ku a cikin mun\u00e3fukai kun zama \u0199ungiya biyu, alh\u00e3li kuwa Allah ne Ya mayar da su sab\u00f5da abin da suka tsirfanta? Shin, kun\u00e3 nufin ku shiryar da wanda Allah Ya \u0253atar ne? Kuma wanda Allah Ya \u0253atar to b\u00e3 z\u00e3 ka s\u00e3mi wata hanya ba zuwa gare shi."},"582":{"id":582,"surah":4,"ayah":89,"verse":"Suna g\u0169rin ku k\u00e3firta kamar yadda suka k\u00e3firta, d\u00f5min ku kasance daidai. Sab\u00f5da haka kada ku ri\u0199i wasu mas\u00f5ya daga cikinsu, sai sun y\u00f5 hijira a cikin hanyar Allah. Sa'an nan idan sun j\u0169ya, to, ku k\u00e3m\u00e3 su kuma ku kashe su inda duk kuka s\u00e3me su. Kuma kada ku ri\u0199i wani mas\u00f5yi daga gare su ko wani mataimaki."},"583":{"id":583,"surah":4,"ayah":90,"verse":"F\u00e3ce dai wa\u0257anda suke s\u00e3duwa zuwa ga wasu mut\u00e3ne wa\u0257anda a tsak\u00e3ninku da su akwai alkawari, k\u00f5 kuwa wa\u0257anda suke sun je muku (domin) \u0199ir\u00e3zansu sun yi \u0199unci ga su y\u00e3ke ku, k\u00f5 su y\u00e3\u0199i mut\u00e3nensu. Kuma d\u00e3 Allah Y\u00e3 so lalle ne, d\u00e3 Y\u00e3 b\u00e3 su \u0129ko a kanku, sa'an nan, ha\u0199\u0129ka, su y\u00e3ke ku. To, idan sun n\u0129sance ku sa'an nan ba su y\u00e3\u0199e ku ba, kuma suka j\u1ebdfa sulhu zuwa gare ku, to, Allah bai sanya wata hanya ba, a gare ku, a kansu."},"584":{"id":584,"surah":4,"ayah":91,"verse":"Za ku s\u00e3mi wasu sun\u00e3 nufin su amintar da ku kuma su amintar da mut\u00e3nensu, k\u00f5 da yaushe aka mayar da su ga fitina, sai a dulmuy\u00e3 su a cikinta. To, idan ba su n\u0129sance ku ba, kuma sun j\u1ebdfa sulhu zuwa gare ku, kuma sun kange hannuwansu, to, ku k\u00e3m\u00e3 su, kuma ku kashe su inda duk kuka k\u00e3m\u00e3 su, kuma wa\u0257annan, Mun sanya muku dal\u0129li bayyanannea kansu."},"585":{"id":585,"surah":4,"ayah":92,"verse":"Kuma b\u00e3 ya kasanc\u1ebdwa ga m\u0169mini ya kashe wani m\u0169mini, f\u00e3ce bisa ga kuskure. Kuma wanda ya kashe m\u0169mini bisa ga kuskure, sai ya 'yanta wuya m\u0169mina tare da m\u0129\u0199a diyya ga mut\u00e3nensa, \u00e3ce idan sun bari sadaka. Sa'an nan idan (wanda aka kashe) ya kasance daga wasu mut\u00e3ne ma\u0199iya a gare ku, kuma shi m\u0169minine, sai ya 'yanta wuya m\u0169mina. Kuma idan ya kasance daga wasu mut\u00e3ne ne (wa\u0257anda) a tsak\u00e3ninku da tsak\u00e3ninsu akwai alkawari, sai ya b\u00e3yar da diyya ga mut\u00e3nensa, tare da 'yanta wuya m\u0169mina. To, wanda bai s\u00e3mi (wuyan ba) sai azumin watanni biyu j\u1ebdre, d\u00f5min t\u0169ba daga Allah. Kuma Allah Y\u00e3 kasance Masani, Mai hikima."},"586":{"id":586,"surah":4,"ayah":93,"verse":"Kuma wanda ya kashe wani m\u0169mini da ganganci, to, sakamakonsa Jahannama, yana madawwami a cikinta kuma Allah Y\u00e3 yi fushi a kansa, kuma Ya la'ane shi, kuma Ya yi masa tattalin az\u00e3ba mai girma."},"587":{"id":587,"surah":4,"ayah":94,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Idan kun yi tafiya (a cikin \u0199asa), d\u00f5min jih\u00e3di, to, ku n\u1ebdmi b\u00e3yani. Kuma kada ku ce wa wanda ya j\u0129fa sallama zuwa gare ku: \"B\u00e3 Musulmi kake ba.\" Kun\u00e3 n\u1ebdman h\u00e3jar r\u00e3yuwar d\u0169niya, to, a wurin Allah akwai ganim\u00f5mi m\u00e3su yawa. Kamar wannan ne kuka kasance a gab\u00e3nin ku musulunta, sa'an nan Allah Ya yi muku falala. Sab\u00f5da haka ku zan n\u1ebdman bay\u00e3ni. Lalle ne Allah Y\u00e3 kasance, ga abin da kuke aikat\u00e3wa, Masani."},"588":{"id":588,"surah":4,"ayah":95,"verse":"M\u00e3su zama daga barin y\u00e3\u0199i daga m\u0169minai, wasun ma'ab\u0169ta lar\u0169ra da m\u00e3su jih\u00e3di a cikin hanyar Allah da d\u0169kiy\u00f5yinsu da r\u00e3yukansu, b\u00e3 su zama daidai. Allah Y\u00e3 f\u0129f\u0129ta m\u00e3su jih\u00e3di da d\u0169kiyoyinsu da r\u00e3yukansu a kan m\u00e3su zama, ga daraja. Kuma dukansu Allah Y\u00e3 yi musu alkawari da abu mai kyau. Kuma Allah y\u00e3 f\u0129f\u0129ta m\u00e3su jih\u00e3di a kan m\u00e3su zama da l\u00e3da mai girma."},"589":{"id":589,"surah":4,"ayah":96,"verse":"Daraj\u00f5ji daga gare Shi da g\u00e3fara da rahama. Kuma Allah Y\u00e3 kasance Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"590":{"id":590,"surah":4,"ayah":97,"verse":"Lalle ne, wa\u0257anda mal\u00e3'\u0129ku suka kar\u0253i r\u00e3yukansu, (alh\u00e3li) sun\u00e3 m\u00e3su z\u00e3luntar kansu, sun ce (musu): \"A cikin me kuka kasance?\" (Su kuma) suka ce: \"Mun kasance wa\u0257anda aka raunana a cikin \u0199asa.\" Suka ce: \"Ashe \u0199asar Allah ba ta kasance mayalwaciya ba, d\u00f5min ku yi hijira a cikinta?\" To, wa\u0257annan mak\u00f5marsu Jahannama ce. Kuma t\u00e3 m\u0169nana ta zama mak\u00f5ma."},"591":{"id":591,"surah":4,"ayah":98,"verse":"F\u00e3ce wa\u0257anda aka raunana daga maza da m\u00e3t\u00e3 da y\u00e3ra wa\u0257anda b\u00e3 su iya yin wata dab\u00e3ra, kuma b\u00e3 su shiryuwa ga hanya."},"592":{"id":592,"surah":4,"ayah":99,"verse":"To, wa\u0257annan akwai tsamm\u00e3nin Allah Ya y\u00e3fe laifi daga gare su, kuma Allah Y\u00e3 kasance Mai y\u00e3f\u1ebdwa ne, Mai g\u00e3fara."},"593":{"id":593,"surah":4,"ayah":100,"verse":"Kuma wanda ya yi hijira a cikin hanyar Allah, zai s\u00e3mu, a cikin \u0199asa, wur\u00e3ren j\u0169y\u00e3wa m\u00e3su yawa da yalwa. Kuma wanda ya fita daga gidansa yana mai hijira zuwa ga Allah da ManzonSa, sa'an nan kuma mutuwa ta riske shi, to, lalle ne, l\u00e3darsa t\u00e3 auku ga Allah, Kuma Allah Y\u00e3 kasance, a gare ku, Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"594":{"id":594,"surah":4,"ayah":101,"verse":"Kuma idan kun yi tafiya a cikin \u0199asa to, b\u00e3bu laifi a kanku ku rage daga salla idan kun ji ts\u00f5ron wa\u0257anda suka k\u00e3firta su fitine ku. Lalle ne k\u00e3firai sun kasance, a gare ku, ma\u0199iyi bayyananne."},"595":{"id":595,"surah":4,"ayah":102,"verse":"Kuma idan k\u00e3 kasance a cikinsu, sai ka tsayar musu da salla, to, wata \u0199ungiya daga gare su ta tsaya t\u00e3re da kai, kuma sai su ri\u0199e mak\u00e3mansu. Sa'an nan idan sun yi salla, to, sai su kasance daga b\u00e3yanku. Kuma wata \u0199ungiya ta dabam (ta) wa\u0257anda ba su yi sallar ba, ta zo, sa'an nan su yi sallar t\u00e3re da kai. Kuma su ri\u0199i shirinsu da mak\u00e3mansu. Wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun yi g\u0169rin d\u00e3 dai kuna shagala daga makamanku da k\u00e3yanku d\u00f5min su karkata a kanku, karkata guda. Kuma b\u00e3bu laifi, a kanku idan wata c\u0169ta daga ruwan sama ta kasance a gare ku, k\u00f5 kuwa kun kasance m\u00e3su jinya ga ku ajiye mak\u00e3manku kuma dai ku ri\u0199i shirinku. Lalle ne, Allah Y\u00e3 yi tattali, ga k\u00e3firai, az\u00e3ba mai walakantarwa."},"596":{"id":596,"surah":4,"ayah":103,"verse":"Sa'an nan idan kun \u0199\u00e3re salla, to ku ambaci Allah tsaye da zaune da a kan s\u00e3sanninku. Sa'an nan idan kun natsu, to, ku tsayar da Salla. Lalle ne salla t\u00e3 kasance a kan m\u0169minai, farilla mai \u0199ayyadaddun l\u00f5kuta."},"597":{"id":597,"surah":4,"ayah":104,"verse":"Kuma kada ku sassauta a cikin n\u1ebdman mut\u00e3nen idankun kasance kuna jin z\u00f5gi, to, lalle s\u0169 ma, suna jin z\u00f5gi kamar yadda kuke jin z\u00f5gi. Kuma kuna tsamm\u00e3ni, daga Allah, abin da b\u00e3 su tsamm\u00e3ni. Kuma Allah Y\u00e3 kasance Masani Mai hikima."},"598":{"id":598,"surah":4,"ayah":105,"verse":"Lalle ne, M\u0169, Mun saukar, zuwa gare ka, Litt\u00e3fi da gaskiya, d\u00f5min ka yi hukunci a tsak\u00e3nin mut\u00e3ne da abin da Allah Ya n\u0169na maka, kuma kada ka kasance mai hus\u0169ma d\u00f5min m\u00e3su yaudara."},"599":{"id":599,"surah":4,"ayah":106,"verse":"Kuma ka n\u1ebdmi Allah g\u00e3fara. Lalle ne Allah Y\u00e3 kasance Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"600":{"id":600,"surah":4,"ayah":107,"verse":"Kuma kada ka yi j\u00e3yayya d\u00f5min tunku\u0257e wa wa\u0257anda suka yaudari kansu. Lalle ne Allah ba Ya son wanda ya kasance mai yawan h\u00e3'inci mai yawan zunubi."},"601":{"id":601,"surah":4,"ayah":108,"verse":"Suna n\u1ebdman \u0253\u00f5yewa daga mut\u00e3ne kuma b\u00e3 su n\u1ebdman\u0253\u00f5yewa daga Allah, alh\u00e3li kuwa Shi Yana t\u00e3re da su a l\u00f5kacin da suke kw\u00e3na da niyyar yin abin da b\u00e3 Ya yarda da shi daga maganar. Kuma Allah Y\u00e3 kasance ga abin da suke aikat\u00e3wa Mai k\u1ebdway\u1ebdwa."},"602":{"id":602,"surah":4,"ayah":109,"verse":"G\u00e3 ku, y\u00e3 wa\u0257annan! Kun yi jid\u00e3li, d\u00f5min tunku\u0257e musu (kunya) a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya, to, wane ne zai yi jidali domin tunku\u0257e musu a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma? Ko kuwa w\u00e3ne ne zai kasance wak\u0129li a kansu?"},"603":{"id":603,"surah":4,"ayah":110,"verse":"Kuma wanda ya aikata c\u0169ta k\u00f5 kuwa ya z\u00e3lunci kansa, sa'an nan kuma ya n\u1ebdmi Allah g\u00e3fara, zai s\u00e3mi Allah Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"604":{"id":604,"surah":4,"ayah":111,"verse":"Kuma wanda ya yi tsirfanci zunubi, to yan\u00e3 tsirfarsa ne a kan kansa kawai. Kuma Allah Y\u00e3 kasance Masani, Mai hikima."},"605":{"id":605,"surah":4,"ayah":112,"verse":"Kuma wanda ya yi tsiwirwirin kuskure ko kuwa zunubi sa'an nan kuma ya j\u1ebdfi wani barrantacce da shi, to, lalle ne y\u00e3 tattali \u0199ir\u0199iren \u0199arya da zunubi bayyananne."},"606":{"id":606,"surah":4,"ayah":113,"verse":"Kuma b\u00e3 d\u00f5min falalar Allah ba, a kanka, da rahamarSa, ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 wata \u0199ungiya daga gare su ta himmatu ga su \u0253atar da kai. Kuma b\u00e3 su \u0253atarwa f\u00e3ce kansu, kuma b\u00e3 su c\u0169tar ka daga k\u00f5me, Kuma Allah Y\u00e3 saukar da Litt\u00e3fi da hikima gare ka, kuma Ya sanar da kai abin da ba ka kasance k\u00e3 sani ba. Kuma falalar Allah t\u00e3 kasance mai girma a gare ka."},"607":{"id":607,"surah":4,"ayah":114,"verse":"B\u00e3bu wani alh\u1ebdri a cikin m\u00e3su yawa daga g\u00e3nawarsu f\u00e3ce wanda ya yi umurni da wata sadaka k\u00f5 kuwa wani alh\u1ebdri k\u00f5 kuwa gy\u00e3ra a tsak\u00e3nin mut\u00e3ne. Wanda ya aikata haka d\u00f5min n\u1ebdman yard\u00f5din Allah to z\u00e3 Mu b\u00e3 shi l\u00e3da mai girma."},"608":{"id":608,"surah":4,"ayah":115,"verse":"Kuma wanda ya s\u00e3\u0253\u00e3 wa Manzo daga b\u00e3yan shiriya t\u00e3 bayyana a gare shi, kuma ya bi wanin hanyar m\u0169minai, z\u00e3 Mu ji\u0253intar masa abin da ya ji\u0253inta, kuma Mu \u0199\u00f5ne shi da Jahannama. Kuma t\u00e3 m\u0169nana ta zama mak\u00f5ma."},"609":{"id":609,"surah":4,"ayah":116,"verse":"Lalle ne, Allah ba Ya g\u00e3farta a yi shirki da Shi, kuma Yana g\u00e3farta abin da yake b\u00e3yan wannan, ga wanda Yake so. Kuma wanda ya yi shirki da Allah, to, lalle ne ya \u0253ace \u0253ata mai n\u0129sa."},"610":{"id":610,"surah":4,"ayah":117,"verse":"B\u00e3 su kiran k\u00f5wa, baicin Shi, f\u00e3ce m\u00e3t\u00e3 kuma b\u00e3 su kiran k\u00f5wa f\u00e3ce Shai\u0257an, mai tsaurin kai."},"611":{"id":611,"surah":4,"ayah":118,"verse":"Allah Y\u00e3 la'ane shi. Kuma ya ce: \"Lalle ne, z\u00e3 ni ri\u0199i rab\u00f5 yankakke, daga b\u00e3yinKa."},"612":{"id":612,"surah":4,"ayah":119,"verse":"\"Kuma lalle ne, in\u00e3 \u0253atar da su, kuma lalle ne in\u00e3 sanya musu g\u0169ri, kuma lalle ne ina umurnin su d\u00f5min su k\u00e3tse kunnuwan dabb\u00f5bi, kuma lalle ne in\u00e3 umurnin su d\u00f5min su canza halittar Allah.\" Kuma wanda ya ri\u0199i Shai\u0257an maji\u0253inci, baicin Allah, to, ha\u0199\u0129\u0199a y\u00e3 yi hasara, hasara bayyananniya."},"613":{"id":613,"surah":4,"ayah":120,"verse":"Yan\u00e3 yi musu alkawari, kuma yan\u00e3 sanya musu g\u0169ri, alh\u00e3li Shai\u0257an b\u00e3 ya yi musu wani wa'ad\u0129n k\u00f5me face ru\u0257i."},"614":{"id":614,"surah":4,"ayah":121,"verse":"Wa\u0257annan matattararsu Jahannama ce, kuma b\u00e3 s\u00e3mun makarkata daga gare ta."},"615":{"id":615,"surah":4,"ayah":122,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, z\u00e3 mu shigar da su gid\u00e3jen Aljanna (wa\u0257anda) \u0199\u00f5ramu sun\u00e3 gud\u00e3na a \u0199ar\u0199ashinsu, sun\u00e3 m\u00e3su dawwama a cikinsu har abada bisa ga wa'adin Allah tabbatacce. W\u00e3ne ne mafi gaskiya daga Allah ga magana?"},"616":{"id":616,"surah":4,"ayah":123,"verse":"(Al'amari) bai zama g\u0169race- g\u0169racenku ba, kuma ba g\u0169race- g\u0169racen Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi ba ne. Wanda ya aikata mummunan aiki z\u00e3 a s\u00e3ka masa da shi kuma b\u00e3 zai s\u00e3mi wani mas\u00f5yi ba, baicin Allah, kuma b\u00e3 zai s\u00e3mi mataimaki ba."},"617":{"id":617,"surah":4,"ayah":124,"verse":"Kuma wanda ya yi aiki daga ayyukan \u0199warai, namiji ne ko kuwa mace, alh\u00e3li kuwa Yan\u00e3 m\u0169mini, to, wa\u0257annan sun\u00e3 shiga Aljanna kuma b\u00e3 z\u00e3 a z\u00e3lunce su da gwargwadon hancin gurtsun dab\u0129 no ba."},"618":{"id":618,"surah":4,"ayah":125,"verse":"Kuma w\u00e3ne ne ya fi kyau ga addini daga wanda ya sallama fuskarsa ga Allah, alh\u00e3li kuwa yan\u00e3 mai kyautatawa kuma ya bi a\u0199idar Ibr\u00e3h\u0129m, Yan\u00e3 mai karkata zuwa ga gaskiya? Allah Y\u00e3 ri\u0199i Ibr\u00e3h\u0129m bad\u00e3\u0257ayi."},"619":{"id":619,"surah":4,"ayah":126,"verse":"Kuma Allah ke da (mallakar) abin da ke cikin sammai da kuma abin da ke cikin \u0199asa kuma Allah Y\u00e3 kasance, a dukkan, k\u00f5me, Mai k\u1ebdwayewa."},"620":{"id":620,"surah":4,"ayah":127,"verse":"Sun\u00e3 yi maka fatawa a cikin sha'anin m\u00e3t\u00e3. Ka ce: \"Allah Yan\u00e3 bayyana fatawarku a cikin sha'aninsu, da abin da ake karant\u00e3wa a kanku a cikin Litt\u00e3fi, a cikin sha'anin mar\u00e3yun m\u00e3t\u00e3 wa\u0257anda ba ku b\u00e3 su abin da aka rub\u0169ta musu (na g\u00e3do) ba, kuma kun\u00e3 kwa\u0257ayin ku aur\u1ebd su, da sha'anin wa\u0257anda aka raunana daga y\u00e3ra, da sha'anin tsayuwarku ga mar\u00e3yu da \u00e3dalci. Kuma abin da kuka aikata daga alh\u1ebdri, to, lalle ne, Allah Y\u00e3 kasance Masani a gare shi.\""},"621":{"id":621,"surah":4,"ayah":128,"verse":"Kuma idan wata mace ta ji ts\u00f5ron \u0199iyo daga mijinta k\u00f5 kuwa bijir\u1ebdwa to, b\u00e3bu laifi a kansu su yi sulhu a tsak\u00e3ninsu, sulhu (mai kyau) Kuma yin sulhu ne mafi alh\u1ebdri. Kuma an halartar wa ray\u0169ka yin r\u00f5wa. Kuma idan kun kyautata, kuma kuka yi ta\u0199awa, to, lalle ne, Allah Y\u00e3 kasance, ga abin da kuke aikat\u00e3wa, Masani."},"622":{"id":622,"surah":4,"ayah":129,"verse":"Kuma b\u00e3 z\u00e3 ku iya yin \u00e3dalci ba a tsakanin m\u00e3t\u00e3 k\u00f5 d\u00e3 kun yi kwa\u0257ayin yi. Sab\u00f5da haka kada ku karkata, dukan karkata, har ku bar ta kamar wadda aka r\u00e3taye. Kuma idan kun yi sulhu, kuma kuka yi ta\u0199awa, to, lalle ne Allah Y\u00e3 kasance Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"623":{"id":623,"surah":4,"ayah":130,"verse":"Kuma idan sun rabu, Allah zai wad\u00e3tar da k\u00f5wanne daga yalwarSa. Kuma Allah Y\u00e3 kasance Mayalwaci, Mai hikima."},"624":{"id":624,"surah":4,"ayah":131,"verse":"Kuma Allah ne da mulkin abin da ke cikin sammai da abin da ke cikin \u0199asa. Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun yi wasiyya ga wa\u0257anda aka bai wa Litt\u00e3fi a gab\u00e3ninku, da k\u0169, c\u1ebdwa ku bi Allah da ta\u0199awa, kuma idan kun k\u00e3firta, to, lalle ne, Allah Yan\u00e3 da abin da yake cikin sammai da abin da yake cikin \u0199asa. Kuma Allah Y\u00e3 kasance wad\u00e3tacce, G\u00f5dadde."},"625":{"id":625,"surah":4,"ayah":132,"verse":"Kuma Allah ne da mulkin abin da yake cikin sammai da abin da yake cikin \u0199asa, kuma Allah Y\u00e3 isa Ya zama wak\u0129li."},"626":{"id":626,"surah":4,"ayah":133,"verse":"Idan Y\u00e3 so, z\u00e3 Ya tafi da ku, y\u00e3 k\u0169 mut\u00e3ne! kuma Ya zo da wasu. Allah Y\u00e3 kasance a kan haka, Mai \u0129kon yi ne."},"627":{"id":627,"surah":4,"ayah":134,"verse":"Wanda ya kasance Yan\u00e3 nufin sakamakon d\u0169niya, to, a wurin Allah sakamakon d\u0169niya da L\u00e3hira yake. Kuma Allah Y\u00e3 kasance Mai ji, Mai gani."},"628":{"id":628,"surah":4,"ayah":135,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku kasance m\u00e3su tsayuwa da \u00e3dalci, m\u00e3su shaida sab\u00f5da Allah, kuma k\u00f5 d\u00e3 a kanku ne k\u00f5 kuwa, mahaifa da mafi kusantar zumunta, ko (wanda ake yi wa shaida k\u00f5 a kansa) ya kasance mawad\u00e3ci k\u00f5 matalauci, to, Allah ne Mafi cancanta da al'amarinsu. Sab\u00f5da haka, kada ku b\u0129biyi son z\u0169ciya, har ku karkata. Kuma idan kuka karkatar da magana, k\u00f5 kuwa kuka kau da kai, to lalle ne Allah Y\u00e3 kasance Masani ga abin da kuke aikat\u00e3wa."},"629":{"id":629,"surah":4,"ayah":136,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku yi \u0129m\u00e3ni da Allah da Manzonsa, da Litt\u00e3fin da Ya sassaukar ga ManzonSa da Litt\u00e3fin nan wanda Ya saukar daga gab\u00e3ni. To, wanda ya k\u00e3firta da Allah da mal\u00e3'ikunSa, da LittattafanSa, da ManzanninSa, da R\u00e3nar L\u00e3hira, to, lalle ne y\u00e3 \u0253ace, \u0253ata mai n\u0129sa."},"630":{"id":630,"surah":4,"ayah":137,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, sa'an nan kuma suka k\u00e3firta, sa'an nan kuma suka yi \u0129mani, sa'an nan kuma suka k\u00e3firta sa'an nan kuma suka \u0199\u00e3ra k\u00e3firci, Allah bai kasance Yan\u00e3 g\u00e3farta musu ba, kuma b\u00e3 zai shiryar da su ga hanya ba."},"631":{"id":631,"surah":4,"ayah":138,"verse":"Ka yi wa mun\u00e3fukai bush\u00e3ra da c\u1ebdwa lalle ne sun\u00e3 da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"632":{"id":632,"surah":4,"ayah":139,"verse":"Wa\u0257anda suke ri\u0199on k\u00e3firai mas\u00f5ya, baicin m\u0169minai. Shin sun\u00e3 n\u1ebdman izza ne a wurinsu? To, lalle ne izza ga Allah take gab\u00e3 \u0257aya."},"633":{"id":633,"surah":4,"ayah":140,"verse":"Kuma lalle ne Y\u00e3 sassaukar muku a cikin Litt\u00e3fi c\u1ebdwa idan kun ji \u00e3y\u00f5yin Allah, an\u00e3 k\u00e3firta da su, kuma an\u00e3 izgili da su, to, kada ku zauna t\u00e3re da s\u0169, sai sun shiga cikin wani l\u00e3b\u00e3ri. Lalle ne k\u0169, a l\u00f5kacin nan mis\u00e3linsu kuke. Lalle ne, Allah Mai t\u00e3ra mun\u00e3fukai da k\u00e3firai ne a cikin Jahannama gab\u00e3 \u0257aya."},"634":{"id":634,"surah":4,"ayah":141,"verse":"Wa\u0257anda suke jiran d\u00e3ko game da ku; har idan wata nasara daga Allah ta kasance a gare ku, sai su ce: \"Ashe, ba mu kasance t\u00e3re da k\u0169 ba?\" Kuma idan wani rabo ya s\u00e3mu ga k\u00e3firai sai su ce: \"Ashe ba mu rinj\u00e3ye ku ba, kuma muka tsare ku daga m\u0169minai?\" To, Allah ne Yake yin hukunci tsak\u00e3ninku a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, kuma Allah b\u00e3 zai sanya hanya ba ga k\u00e3firai a kan m\u0169minai."},"635":{"id":635,"surah":4,"ayah":142,"verse":"Lalle ne mun\u00e3fukai sun\u00e3 yaudar\u1ebdwa da Allah, alh\u00e3li kuwa Shi ne mai yaudarasu; kuma idan sun t\u00e3shi zuwa ga salla, sai su t\u00e3shi sun\u00e3 m\u00e3su kas\u00e3la. Suna n\u0169nawa mut\u00e3ne, kuma ba su ambatar Allah sai ka\u0257an."},"636":{"id":636,"surah":4,"ayah":143,"verse":"M\u00e3su kai-kawo ne a tsak\u00e3nin wancan; b\u00e3 zuwa ga wa\u0257annan ba, kuma b\u00e3 zuwa ga wa\u0257annan ba. Kuma wanda Allah Ya \u0253atar, to, b\u00e3 za ka s\u00e3mar masa wata hanya ba."},"637":{"id":637,"surah":4,"ayah":144,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku ri\u0199i k\u00e3firai mas\u00f5ya, baicin m\u0169minai. Shin, kan\u00e3 nufin ku sany\u00e3 wa Allah dal\u0129li bayyananne a kanku?"},"638":{"id":638,"surah":4,"ayah":145,"verse":"Lalle ne, man\u00e3fukai sun\u00e3 a magangara mafi \u0199as\u0199anci daga wuta. Kuma b\u00e3 z\u00e3 ka s\u00e3ma musu mataimaki ba."},"639":{"id":639,"surah":4,"ayah":146,"verse":"Sai wa\u0257anda suka t\u0169ba, kuma suka gy\u00e3ra, kuma suka n\u1ebdmi fakuwa ga Allah, kuma suka tsarkake addininsu d\u00f5min Allah, to, wa\u0257annan sun\u00e3 t\u00e3re da m\u0169minai, kuma Allah zai bai wa m\u0169minai l\u00e3da mai girma."},"640":{"id":640,"surah":4,"ayah":147,"verse":"M\u1ebdne ne Allah zai amf\u00e3na da yi maku az\u00e3ba idan kun g\u00f5de, kuma kun yi \u0129m\u00e3ni? Allah Y\u00e3 ksance Mai g\u00f5diya Masani."},"641":{"id":641,"surah":4,"ayah":148,"verse":"Allah b\u00e3 Ya son bayyan\u00e3wa da m\u0169n\u00e3na daga magana f\u00e3ce ga wanda aka z\u00e3lunta. Kuma Allah Y\u00e3 kasance Mai ji, Masani."},"642":{"id":642,"surah":4,"ayah":149,"verse":"Idan kun bayyana alh\u1ebdri, k\u00f5 kuwa kuka \u0253\u00f5ye shi, k\u00f5 kuwa kuka y\u00e3fe laifi daga c\u0169ta, to, lalle ne Allah Y\u00e3 kasance Mai y\u00e3fewa, Mai ikon yi."},"643":{"id":643,"surah":4,"ayah":150,"verse":"Lalle ne, wa\u0257anda uke k\u00e3firta da Allah da ManzonSa kuma sun\u00e3 nufin su rarrabe a tsak\u00e3nin Allah da manzanninSa, kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa: \"Mun\u00e3 \u0129m\u00e3ni da s\u00e3she, kuma mun\u00e3 k\u00e3firta da s\u00e3she.\" Kuma sun\u00e3 nufin su ri\u0199i hanya a tsak\u00e3nin wannan."},"644":{"id":644,"surah":4,"ayah":151,"verse":"Wa\u0257annan s\u0169 ne k\u00e3firai s\u00f5sai, kuma Mun yi tattali, d\u00f5min k\u00e3firai, az\u00e3ba mai wal\u00e3kantarwa."},"645":{"id":645,"surah":4,"ayah":152,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni da Allah da manzanninSa, kuma ba su rarrabe a tsak\u00e3nin k\u00f5wa ba daga gare su, wa\u0257annan z\u00e3 Mu b\u00e3 su ij\u00e3r\u00f5rinsu, kuma Allah Y\u00e3 kasance Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"646":{"id":646,"surah":4,"ayah":153,"verse":"Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi sun\u00e3 tambayar ka ka saukar da wani litt\u00e3fi daga sama, a kansu, to, lalle ne sun tambayi M\u0169s\u00e3 m\u0169f\u00e3 girma daga wannan, suka ce: \"Ka n\u0169na mana Allah bayyane.\" Sai ts\u00e3wa ta k\u00e3m\u00e3 su sab\u00f5da z\u00e3luncinsu, sa'an nan kuma suka ri\u0199i mara\u0199i (abin baut\u00e3wa) b\u00e3yan hujjoji bayyanannu sun je musu. Sa'an nan Muka y\u00e3fe laifi daga wancan. Kuma Mun bai wa M\u0169s\u00e3 dal\u0129li bayyananne."},"647":{"id":647,"surah":4,"ayah":154,"verse":"Kuma Muka \u0257aukaka d\u0169tse s\u00e3ma da su, sab\u00f5da alkawarinsu, kuma Muka ce musu: \"Ku shiga \u0199\u00f5far kun\u00e3 m\u00e3su taw\u00e3li'u,\" Kuma Muka ce musu: \"Kada ku \u0199\u1ebdtare haddi a cikin Asabat,\" kuma Muka ri\u0199i alkawari mai kauri daga gare su.\""},"648":{"id":648,"surah":4,"ayah":155,"verse":"To, sab\u00f5da warwar\u1ebdwarsu ga alkawarinsu, da k\u00e3firtarsu da \u00e3y\u00f5yin Allah, da kisansu ga Annab\u00e3wa, b\u00e3 da hakki ba, da maganarsu: \"Zuk\u00e3tanmu sun\u00e3 cikin rufi.\" \u00c3'a, Allah ne Ya yun\u0199e a kansu sab\u00f5da k\u00e3fircinsu, sab\u00f5da haka b\u00e3 z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni ba f\u00e3ce ka\u0257an."},"649":{"id":649,"surah":4,"ayah":156,"verse":"Kuma sab\u00f5da k\u00e3fircinsu da fa\u0257arsu, a kan Maryama, \u0199iren \u0199arya mai girma."},"650":{"id":650,"surah":4,"ayah":157,"verse":"Da fa\u0257arsu: \"Lalle ne mu, mun kashe Mas\u0129hu \u0129s\u00e3 \u0257an Maryama Manzon Allah,\" alh\u00e3li kuwa ba su kashe shi ba, kuma ba su k\u1ebdre shi ba, kuma ammaan kamanta shi ne a gar\u1ebd su. Lalle ne wa\u0257anda sauka s\u00e3\u0253\u00e3 wa j\u0169na a cikin sha'aninsa lalle ne, sun\u00e3 shakka daga gare, shi, b\u00e3 da wani ilmi f\u00e3ce bin zato kuma ba su kashe shi ba bisa ga ya\u0199\u0129ni."},"651":{"id":651,"surah":4,"ayah":158,"verse":"\u00c3'a, Allah Ya \u0257auke shi zuwa gar\u1ebd Shi, kuma Allah Y\u00e3 kasance Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"652":{"id":652,"surah":4,"ayah":159,"verse":"Kuma b\u00e3bu k\u00f5wa daga Mut\u00e3nen Littafi, f\u00e3ce lalle yan\u00e3 \u0129m\u00e3ni da shi a gab\u00e3nin mutuwarsa, kuma a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma yana kasanc\u1ebdwa mai shaida, a kansu."},"653":{"id":653,"surah":4,"ayah":160,"verse":"To, sab\u00f5da z\u00e3lunci daga wa\u0257anda suka t\u0169ba (Yah\u0169du) Muka haramta musu ab\u0169buwa masu d\u00e3\u0257i wa\u0257anda aka halatta su a gare su, kuma sab\u00f5da taush\u1ebdwarsu daga hanyar Allah da yawa."},"654":{"id":654,"surah":4,"ayah":161,"verse":"Da kar\u0253arsu ga riba, alh\u00e3li kuwa an hana su daga gare ta, da cin su ga d\u0169kiyar mut\u00e3ne da\u0199arya. Kuma Muka yi tattali, d\u00f5min k\u00e3firai, az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"655":{"id":655,"surah":4,"ayah":162,"verse":"Amma tabbatattu a cikin ilmi daga gare su, da m\u0169minai, suna \u0129mani da abin da aka saukar zuwa gare ka, da abin da aka saukar daga gab\u00e3ninka, madalla da masu tsai da salla, da m\u00e3su b\u00e3yar da zakka, da m\u00e3su \u0129m\u00e3ni daAllah da R\u00e3nar L\u00e3hira. Wa\u0257annan z\u00e3 Mu b\u00e3 su l\u00e3da mai girma."},"656":{"id":656,"surah":4,"ayah":163,"verse":"Lalle ne Mu, Mun yi wahayi zuwa gare ka, kamar yadda Muka yi wahayi zuwa ga N\u0169hu da annab\u00e3wa daga b\u00e3yansa. Kuma Mun yi wahayi zuwa ga Ibr\u00e3h\u0129ma da Ism\u00e3'\u0129la da Is'h\u00e3\u0199a da Ya\u0199\u0169bu da j\u0129k\u00f5ki da \u0129sa da Ay\u0169ba da Y\u0169nusa da H\u00e3runa da Sulaim\u00e3n. Kuma Mun bai wa D\u00e3w\u0169da zab\u0169ra."},"657":{"id":657,"surah":4,"ayah":164,"verse":"Da wasu Manzanni, ha\u0199\u0129 \u0199a, Mun b\u00e3 da l\u00e3barinsu a gare ka daga gab\u00e3ni, da wasu manzanni wa\u0257anda ba Mu b\u00e3 da l\u00e3b\u00e3rinsu ba a gare ka, kuma Allah Y\u00e3 yi magana da M\u0169s\u00e3, magana s\u00f5sai."},"658":{"id":658,"surah":4,"ayah":165,"verse":"Manzanni m\u00e3su b\u00e3yar da bush\u00e3ra kuma m\u00e3su garga\u0257i d\u00f5min kada wata hujja ta kasance ga mut\u00e3ne a kan Allah b\u00e3yan Manzannin. Kuma Allah y\u00e3 kasance Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"659":{"id":659,"surah":4,"ayah":166,"verse":"Amma Allah Yan\u00e3 shaida da abin da Ya saukar zuwa gare ka. Y\u00e3 saukar da shi da saninSa. Kuma mal\u00e3'iku sun\u00e3 shaida. Kuma Allah Y\u00e3 isa Ya zama shaida."},"660":{"id":660,"surah":4,"ayah":167,"verse":"Lalle ne, wa\u0257anda suka k\u00e3firta kuma suka kange (wasu mut\u00e3ne) daga hanyar Allah, ha\u0199\u0129\u0199a, sun \u0253ace, \u0253ata mai n\u0129sa."},"661":{"id":661,"surah":4,"ayah":168,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta, kuma suka yi z\u00e3lunci, Allah bai kasance Yana yi musu g\u00e3fara ba, kuma b\u00e3 Ya shiryar da su ga hanya."},"662":{"id":662,"surah":4,"ayah":169,"verse":"F\u00e3ce hanyar Jahannama, sun\u00e3 m\u00e3su dawwama a cikinta har abada, kuma wannan y\u00e3 kasance, ga Allah, mai sau\u0199i."},"663":{"id":663,"surah":4,"ayah":170,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 mut\u00e3ne! Ha\u0199\u0129\u0199a, Manzo y\u00e3 je muku da gaskiya daga Ubangijinku. Sab\u00f5da haka ku yi \u0129m\u00e3ni y\u00e3 fi zama alh\u1ebdri a gare ku. Kuma idan kun k\u00e3firta, to, Allah Yan\u00e3 da abin da ke cikin sammai da \u0199asa. Kuma Allah Y\u00e3 kasance Masani, Mai hikima."},"664":{"id":664,"surah":4,"ayah":171,"verse":"Y\u00e3 Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi! Kada ku zurfaf\u00e3 a cikin addininku. Kuma kada ku fa\u0257a, ga Allah, f\u00e3ce gaskiya. Abin da aka sani kawai, Mas\u0129 hu \u0129sa \u0257an Maryama Manzon Allah ne, kuma kalmarSa, y\u00e3 j\u1ebdfa ta zuwa ga Maryama, kuma r\u0169hi ne daga gare Shi. Sab\u00f5da haka, ku yi \u0129m\u00e3ni da Allah da manzanninSa, kuma kada ku ce, \"Uku\". Ku hanu (daga fa\u0257in haka) y\u00e3 fi zama alh\u1ebdri a gare ku. Abin da aka sani kawai, Allah Ubangiji ne Guda. TsarkinSa y\u00e3 tabbata daga wani abin haifuwa ya kasance a gare Shi! Sh\u0129 ne da abin da ke cikin sammai da abin da ke cikin \u0199asa kuma Allah Y\u00e3 isa Ya zama wak\u0129li."},"665":{"id":665,"surah":4,"ayah":172,"verse":"Mas\u0129hu b\u00e3 ya \u0199y\u00e3mar ya kasance b\u00e3wa ga Allah, kuma haka mal\u00e3'ikun nan makusanta. Kuma wanda ya yi \u0199y\u00e3mar bautarSa kuma yi yi girman kai, to, zai t\u00e3ra su zuwa gare shi gab\u00e3 \u0257aya."},"666":{"id":666,"surah":4,"ayah":173,"verse":"To, amma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199waiai, to z\u00e3 Ya cika musu ij\u00e3r\u00f5rinsu, kuma Yan\u00e3 \u0199\u00e3ra musu daga falalarSa. Kuma amma wa\u0257anda suka yi \u0199y\u00e3ma, kuma suka yi girman kai, to, z\u00e3 Ya yi musu az\u00e3ba, az\u00e3ba mai ra\u0257\u0257i kuma b\u00e3 su samun wani mas\u00f5yi d\u00f5min kansu, baicin Allah, kuma b\u00e3 su samun mataimaki."},"667":{"id":667,"surah":4,"ayah":174,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 mut\u00e3ne! Ha\u0199\u0129\u0199a wani dal\u0129li daga Ubangijinku y\u00e3 je muku kuma Mun saukar da wani haske, bayyananne zuwa gare ku."},"668":{"id":668,"surah":4,"ayah":175,"verse":"To, amma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni da Allah kuma suka faku a gare Shi, to, zai shigar da su cikin wata rahama daga gare Shi da wata falala, kuma Ya shiryar da su zuwa gare Shi ga tafarki madaidaici."},"669":{"id":669,"surah":4,"ayah":176,"verse":"Sun\u00e3 yi maka fatawa. Ka ce: \"Allah Yan\u00e3 bayyana muku fatawa a cikin 'Kal\u00e3la.\"' Idan mutum ya halaka, ba shi da, r\u1ebdshe kuma yana da 'yar'uwa, to, tana da rabin abin da ya bari, kuma shi yana g\u00e3don ta, idan wani r\u1ebdshe bai kasance ba a gare ta. Sa'an nan idan ('yan'uwa m\u00e3t\u00e3) suka kasance biyu, to suna da kashi biyu daga kashi uku \u0257in abin da ya bari. Kuma idan sun kasance, 'yan'uwa, maza da m\u00e3t\u00e3 to namiji yana da mis\u00e3lin rabon m\u00e3t\u00e3 biyu. Allah Yana bayyanawa a gare ku, d\u00f5min kada ku \u0253ace. Kuma Allah ne, Masani ga dukan k\u00f5me."},"670":{"id":670,"surah":5,"ayah":1,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! ku cika alkawurra. An halatta muku dabbobin jin d\u00e3\u0257i f\u00e3ce abin da ake karant\u00e3wa a kanku, b\u00e3 kun\u00e3 m\u00e3su halattar da farauta ba alh\u00e3li kuwa kun\u00e3 m\u00e3su harama. Lalle ne, Allah Yan\u00e3 hukunta abin da yake nufi."},"671":{"id":671,"surah":5,"ayah":2,"verse":"Ya k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! kada ku halattar da ayyukan ib\u00e3dar Allah game da hajji, kuma da wat\u00e3 mai alfarma, kuma da hadaya, kuma da r\u00e3tayar ra\u0199uman hadaya, kuma da m\u00e3su nufin \u00a6\u00e3ki mai alfarma, sun\u00e3 neman falala daga Ubangijinsu da yarda. Kuma idan kun kwance harama, to, ku yi farauta. Kuma kada \u0199iyayya da wasu mut\u00e3ne ta \u0257auke ku, d\u00f5min sun kange ku daga Masall\u00e3ci Mai alfarma, ga ku yi z\u00e3lunci. Kuma ku taimaki jun\u00e3 a kan aikin \u0199warai da ta\u0199awa. Kuma kada ku taimaki juna a kan zunubi da z\u00e3lunci, kuma ku bi Allah da ta\u0199awa. Lalle ne Allah Mai tsananin u\u0199\u0169ba ne."},"672":{"id":672,"surah":5,"ayah":3,"verse":"An haramta muku m\u0169she da jini da n\u00e3man alade da abin da aka ambaci s\u0169nan wanin Allah a gare shi, da m\u00e3\u0199ararriya da jefaffiya da mai gangar\u00f5wa da s\u00f5kakkiya, da abin da m\u00e3su d\u00e3gi suka ci, f\u00e3ce abin da kuka yanka, da abin da aka yanka a kan gunki (sh\u0129 ma an haramta). Kuma kada ku yi rabo da kibiyoyi na c\u00e3ca wannan f\u00e3si\u0199anci ne, A yau wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun yanke \u0199auna daga addininku. Sab\u00f5da haka kada ku ji ts\u00f5ronsu kuma ku ji ts\u00f5roNa. A yau N\u00e3 kammal\u00e3 muku addininku, Kuma N\u00e3 cika ni'imaTa a kanku, Kuma N\u00e3 yarda da Musulunci ya zama addini a gare ku. To, wanda aka sanya wa lal\u0169ra a cikin yunwa mai tsanani, b\u00e3 yana mai karkata zuwa ga wani zunubi ba, to, lalle ne Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"673":{"id":673,"surah":5,"ayah":4,"verse":"Suna tambayar ka cewa mene ne aka halatta musu? Ka ce: \"An halatta muku ab\u0169buwa m\u00e3su d\u00e3\u0257i da abin da kuka sanar (farauta) daga m\u00e3su yin m\u0129ki, kun\u00e3 m\u00e3su sakinsu daga hannuwanku, kun\u00e3 sanar da su daga abin da Allah Ya sanar da ku. To, ku ci daga abin da suka kama sab\u00f5da ku, kuma ku ambaci sunan Allah a kansa, kuma ku bi Allah da ta\u0199awa. Lalle ne Allah Mai gaugawar sakamako da yaw\u00e3 ne."},"674":{"id":674,"surah":5,"ayah":5,"verse":"A yau an halatta muku ab\u0169buwa m\u00e3su d\u00e3\u0257i kuma abincin wa\u0257anda aka bai wa Litt\u00e3fi halal ne a gare ku, kuma abincinku halal ne a gare su, da m\u00e3t\u00e3 m\u00e3su k\u00e3mun kai daga muminai da m\u00e3t\u00e3 'y\u00e3'ya daga wa\u0257anda aka bai wa Litt\u00e3fi a gab\u00e3ninku idan kun je musu da sad\u00e3k\u00f5kinsu, kuna m\u00e3su yin aure, ba masu yin zina ba, kuma b\u00e3 m\u00e3su ri\u0199on ab\u00f5kai ba. Kuma wanda ya k\u00e3firta da \u0129m\u00e3ni to, lalle ne aikinsa y\u00e3 \u0253\u00e3ci, kuma sh\u0129, a cikin L\u00e3hira, yan\u00e3 daga m\u00e3su has\u00e3ra."},"675":{"id":675,"surah":5,"ayah":6,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! idan kun t\u00e3shi zuwa ga salla, to, ku wanke fusk\u00f5kinku da hannuwanku zuwa ga magincir\u00f5ri, kuma ku yi sh\u00e3fa ga k\u00e3nunku, kuma ku (wanke) \u0199af\u00e3funku zuwa id\u00e3nun s\u00e3wu biyu. Kuma idan kun kasance m\u00e3su janaba, to, ku yi tsarki, kuma idan kun kasance majinyata, k\u00f5 kuwa a kan tafiya, k\u00f5 kuwa \u0257aya daga gare ku ya zo daga k\u00e3shi, k\u00f5 kuka yi sh\u00e3fayyar jun\u00e3 da m\u00e3t\u00e3, sa'an nan ba ku s\u00e3mi ruwa ba to ku yi nufin wuri mai kyau, sa'an nan ku yi sh\u00e3fa ga fusk\u00f5kinku da hannuwanku daga gare shi. Allah b\u00e3 Ya nufi d\u00f5min Ya sanya wani \u0199unci a kanku, kuma amma Yan\u00e3 nufi d\u00f5min Ya cika ni'imarSa a kanku, tsamm\u00e3ninku kun\u00e3 g\u00f5dewa."},"676":{"id":676,"surah":5,"ayah":7,"verse":"Kuma ku tuna ni'imar Allah akanku da alkawarinku wanda Ya \u0257aure ku da shi, a l\u00f5kacin da kuka ce: \"Mun ji kuma mun yi \u0257\u00e3'a Kuma ku bi Allah da ta\u0199awa. Lalle ne Allah Masani ne ga abin da ke a cikin zukata.\""},"677":{"id":677,"surah":5,"ayah":8,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku kasance m\u00e3su tsayin daka d\u00f5min Allah m\u00e3su shaida da \u00e3dalci. Kuma kada \u0199iyayya da wasu mutane ta \u0257auke ku a kan b\u00e3 z\u00e3 ku yi \u00e3dalci ba. Ku yi \u00e3dalci Sh\u0129 ne mafi kusa ga ta\u0199awa. Kuma ku bi Allah da ta\u0199awa. Lalle Allah Masani ne ga abin da kuke aikat\u00e3wa."},"678":{"id":678,"surah":5,"ayah":9,"verse":"Allah Y\u00e3 yi wa'adi ga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai. Sun\u00e3 da wata g\u00e3fara da l\u00e3da mai girma."},"679":{"id":679,"surah":5,"ayah":10,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta, kuma suka \u0199aryat\u00e3, game da \u00e3y\u00f5yinMu, wa\u0257annan su ne ab\u00f5kan wuta."},"680":{"id":680,"surah":5,"ayah":11,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku tuna ni'imar Allah a kanku a l\u00f5kacin da wasu mut\u00e3ne suka yi niyyar su shimfi\u0257a hannuwansu zuwa gare ku sai Ya kange hannuwansu daga gare ku, kuma ku bi Allah da ta\u0199awa. Kuma sai muminai su dogara ga Allah kawai."},"681":{"id":681,"surah":5,"ayah":12,"verse":"Kuma lalle Allah Y\u00e3 ri\u0199i alkawarin Ban\u0129 lsr\u00e3' \u0129la kuma Muka ayyana wakilai g\u00f5ma sh\u00e3 biyu daga gare su kuma Allah Ya ce: \"Lalle ne N\u0129, In\u00e3 t\u00e3re da ku, ha\u0199\u0129\u0199a, idan kun tsayar da salla, kuma kun b\u00e3yar da zakka, kuma kun yi \u0129mani da manzann\u0129Na, kuma kuka taimake su, kuma kuka bai wa Allah rance mai kyau, ha\u0199\u0129\u0199a, In\u00e3 kankare laifukanku daga gare ku, kuma ha\u0199\u0129\u0199a, In\u00e3 shigar da ku gid\u00e3jen Aljanna (wa\u0257anda) \u0199\u00f5ramu san\u00e3 gud\u00e3na a \u0199ar\u0199ashinsu, sa'an nan wanda ya k\u00e3firta a b\u00e3yan wannan daga gare ku, to, lalle ne, y\u00e3 \u0253ace daga tsakar hanya.\""},"682":{"id":682,"surah":5,"ayah":13,"verse":"To, sab\u00f5da warwarewarsu ga alkawarinsu Muka la'ane su, kuma Muka sanya zuk\u00e3tansu \u0199e\u0199asassu, sun\u00e3 karkatar da magana daga wur\u00e3renta, kuma suka manta da wani yanki daga abin da aka tun\u00e3tar da su da shi, kuma b\u00e3 z\u00e3 ka gushe ba kana tsink\u00e3yar yaudara daga gare su f\u00e3ce ka\u0257an daga gare su. To, ka y\u00e3fe laifi daga gare su, kuma ka kau da kai. Lalle ne, Allah Yan\u00e3 son m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"683":{"id":683,"surah":5,"ayah":14,"verse":"Kuma daga wa\u0257anda suka ce: \"Lalle ne mu Nas\u00e3ra ne\" Mun ri\u0199i alkawarinsu, sai suka manta da wani yanki daga abin da aka tun\u00e3tar da su da shi, sai Muka shushuta ad\u00e3wa da \u0199eta a tsak\u00e3ninsu har ya zuwa ga R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma. Kuma Allah zai b\u00e3 su l\u00e3bari da abin da suka kasance sun\u00e3 san\u00e3'antawa."},"684":{"id":684,"surah":5,"ayah":15,"verse":"Y\u00e3 Mut\u00e3nen litt\u00e3fi! Lalle ne, ManzonMu y\u00e3 je muku, yan\u00e3 bayyana muku abu mai yawa daga abin da kuka kasance kun\u00e3 \u0253\u00f5yewa daga Litt\u00e3fi, kuma yan\u00e3 rangwame daga abu mai yawa. Ha\u0199\u0129\u0199a, wani haske da wani Littafi mai bayyan\u00e3wa y\u00e3 je muku daga Allah."},"685":{"id":685,"surah":5,"ayah":16,"verse":"Dash\u0129, Allah Yan\u00e3 shiryar da wanda ya bi yardarsa zuwa ga hany\u00f5yin aminci, kuma Yan\u00e3 fitar da su daga duffai zuwa ga haske da izninsa, kuma Yan\u00e3 shiryar da su zuwa ga hanya madaidaiciya."},"686":{"id":686,"surah":5,"ayah":17,"verse":"Lalle ha\u0199\u0129\u0199a wa\u0257anda suka ce: \"Lalle Allah Sh\u0129 ne Mas\u0129hu \u0257an Maryama,\" sun k\u00e3firta. Ka ce: \"To, wane ne ke iya mallakar wani abu daga Allah, idan Y\u00e3 nufi Ya halakar da Mas\u0129hu \u0257anMaryama da uwarsa da wanda yake a cikin \u0199asa gab\u00e3 \u0257aya?\" Kuma Allah ne da mallakar sammai da \u0199asa da abin da ke a tsak\u00e3ninsu, Yan\u00e3 halitta abin da Yake so. Kuma Allah a kan dukkan k\u00f5me, Mai \u0129kon yi ne."},"687":{"id":687,"surah":5,"ayah":18,"verse":"Kuma Yahudu da Nas\u00e3ra sun ce: \"Mu ne \u0257iyan Allah, kuma mas\u00f5yansa.\" Ka ce: \"To, don me Yake yi muku az\u00e3ba da zunubanku? \u00c3'a ku mut\u00e3ne ne daga wa\u0257anda Ya halitta, Yan\u00e3 g\u00e3fart\u00e3wa ga wanda Yake so, kuma Yan\u00e3 azabta wanda Yake so. Kuma Allah ne da mulkin sammai da \u0199asa da abin da ke tsak\u00e3ninsu kuma zuwa gare shi makom\u00e3 take.\""},"688":{"id":688,"surah":5,"ayah":19,"verse":"Y\u00e3 Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi! Lalle ManzonMu y\u00e3 je muku yan\u00e3 bayyana muku, a kan l\u00f5kacin fatara daga manzanni, d\u00f5min kada ku ce: \"wani mai bayar da bush\u00e3ra bai zo mana ba, kuma haka wani mai garga\u0257i bai zo ba.\" To, ha\u0199\u0129\u0199a, mai b\u00e3yar da bush\u00e3ra da mai garga\u0257i sunje muku. Kuma Allah ne, a kan dukkan k\u00f5me, Mai \u0129kon yi."},"689":{"id":689,"surah":5,"ayah":20,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Musa ya ce wa mut\u00e3nensa: \"Y\u00e3 ku mut\u00e3nena! Ku tuna ni'imar Allah a kanku; d\u00f5min Y\u00e3 sanya annab\u00e3wa a cikinku, kuma Y\u00e3 sanya ku sar\u00e3kuna, kuma Y\u00e3 b\u00e3 ku abin da bai bai wa k\u00f5wa ba daga t\u00e3likai.\""},"690":{"id":690,"surah":5,"ayah":21,"verse":"\"Y\u00e3 mut\u00e3nena! Ku shiga \u0199asar nan, abar tsarkakewa, wadda Allah Ya rubuta sab\u00f5da ku, kuma kada ku k\u00f5ma da b\u00e3ya, har ku juya kun\u00e3 m\u00e3su hasara.\""},"691":{"id":691,"surah":5,"ayah":22,"verse":"Suka ce: \"Ya Mus\u00e3! Lalle ne, a cikinta akwai wasu mut\u00e3ne m\u00e3su \u0199arfi kuma lalle ne b\u00e3 z\u00e3 mu shige ta ba sai sun fice daga gare ta, to, idan sun fice daga gare ta, to, lalle ne mu, masu shiga ne.\""},"692":{"id":692,"surah":5,"ayah":23,"verse":"Wasu maza biyu daga wa\u0257anda suke ts\u00f5ron Allah, Allah Y\u00e3 yi ni'ima a kansu, suka ce: \"Ku shiga gare su, daga \u0199\u00f5far, d\u00f5min idan kuka shige shi, to, lalle ne ku, m\u00e3su rinj\u00e3ya ne, kuma ga Allah sai ku dogara idan kun kasance muminai.\""},"693":{"id":693,"surah":5,"ayah":24,"verse":"Suka ce: \"Ya Musa! Lalle ne mu, b\u00e3 za mu shige ta ba har abada matu\u0199ar sun dawwama a cikinta sai ka tafi kai da Ubangijinka d\u00f5min ku yi y\u00e3\u0199i. Lalle ne mu, mun\u00e3 a nan zaune.\""},"694":{"id":694,"surah":5,"ayah":25,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 Ubangijina! Lalle ne n\u0129, b\u00e3 ni mallakar k\u00f5wa f\u00e3ce kaina da \u0257an'uw\u00e3na, sai Ka rarrabe a tsak\u00e3ninmu da tsak\u00e3nin mut\u00e3ne f\u00e3si\u0199ai.\""},"695":{"id":695,"surah":5,"ayah":26,"verse":"(Allah) Ya ce: \"To, lalle ne ita abar haramt\u00e3wa ce a gare su, shekara arba'in, sun\u00e3 yin \u0257imuwa a cikin \u0199asa. Sab\u00f5da haka kada ka yi ba\u0199in ciki a kan mut\u00e3ne f\u00e3si\u0199ai.\""},"696":{"id":696,"surah":5,"ayah":27,"verse":"Kuma karant\u00e3 musu l\u00e3b\u00e3rin \u0257iya biyu na \u00c3damu, da gaskiya, a l\u00f5kacin da suka b\u00e3yar da baiko, sai aka kar\u0253a daga \u0257ayansu kuma ba a kar\u0253a daga \u0257ayan ba, ya ce: \"Lalle ne zan kashe ka.\" (\u00a6ayan kuma) ya ce: \"Abin sani dai, Allah Yana kar\u0253\u00e3 daga m\u00e3su ta\u0199awa ne.\""},"697":{"id":697,"surah":5,"ayah":28,"verse":"\"Lalle ne idan ka shimfi\u0257a hannunka zuwa gare ni d\u00f5min ka kashe ni, ban zama mai shimfi\u0257a hannuna zuwa gare ka ba d\u00f5min in kashe ka. Lalle ne n\u0129 in\u00e3 ts\u00f5ron Allah Ubangijin t\u00e3likai."},"698":{"id":698,"surah":5,"ayah":29,"verse":"\"Lalle ne n\u0129 in\u00e3 nufin ka k\u00f5ma da zunubina game da zunubinka, har ka kasance daga ab\u00f5kan wuta. Kuma wannan sh\u0129 ne sakamakon azz\u00e3lumai.\""},"699":{"id":699,"surah":5,"ayah":30,"verse":"Sai ransa ya \u0199aw\u00e3tar masa kashewar \u0257an'uwansa, sai kuwa ya kashe shi, sa'an nan ya wayi gari daga m\u00e3su has\u00e3ra."},"700":{"id":700,"surah":5,"ayah":31,"verse":"Sai Allah Ya aiki wani hank\u00e3ka, yan\u00e3 t\u00f5no a cikin \u0199asa d\u00f5min ya nuna masa yadda zai turbu\u0257e g\u00e3war \u0257an'uwansa. Ya ce: \"Kait\u00f5na! N\u00e3 k\u00e3sa in kasance kamar wannan hank\u00e3ka d\u00f5min in turbu\u0257e g\u00e3war \u0257an'uwana?\" Sai ya w\u00e3yi gari daga m\u00e3su nad\u00e3m\u00e3."},"701":{"id":701,"surah":5,"ayah":32,"verse":"Daga sababin wannan, Muka rubuta a kan Ban\u0129 lsr\u00e3'\u0129la cewa, lalle ne wanda ya kashe rai b\u00e3 da wani rai ba, ko \u0253arna a cikin \u0199asa, to kamar y\u00e3 kashe mut\u00e3ne duka ne, kuma wanda ya r\u00e3ya rai, to, kamar y\u00e3 r\u00e3yar da mut\u00e3ne ne gab\u00e3 \u0257aya. Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, ManzanninMu sun je musu da hujj\u00f5ji bayyanannu, sa'an nan kuma lalle ne, m\u00e3su yawa daga gare su, a b\u00e3yan wannan, ha\u0199\u0129\u0199a, m\u00e3su\u0253arna ne a cikin \u0199asa."},"702":{"id":702,"surah":5,"ayah":33,"verse":"Abin sani kawai sakamakon wa\u0257anda suke Y\u00e3\u0199in Allah da Manzonsa, kuma sun\u00e3 aiki a cikin \u0199asa d\u00f5min \u0253arna a kashe su ko kuwa a \u0199ere su, k\u00f5 kuwa a kakk\u00e3tse hannuwansu da \u0199af\u00e3funsu daga s\u00e3\u0253\u00e3ni, ko kuwa a k\u00f5re su daga \u0199asa. Sannan gare su wulakanci ne a cikin r\u00e3yuwar duniya, kuma a L\u00e3hira sun\u00e3 da wata az\u00e3ba mai girma."},"703":{"id":703,"surah":5,"ayah":34,"verse":"F\u00e3ce fa wa\u0257anda suka tuba tun a gab\u00e3nin ku s\u00e3mi \u0129ko akansu, to, ku sani cewa lalle ne, Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"704":{"id":704,"surah":5,"ayah":35,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku bi Allah da ta\u0199awa, kuma ku nemi tsari zuwa gare shi, kuma ku yi jih\u00e3di a cikin hanyarsa, tsamm\u00e3ninku, za ku ci nasara."},"705":{"id":705,"surah":5,"ayah":36,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta, lalle d\u00e3 sun\u00e3 da abin da ke a cikin \u0199asa gab\u00e3 \u0257aya da mis\u00e3linsa t\u00e3re da shi, d\u00f5min su yi fansa da shi daga az\u00e3bar R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, b\u00e3 a kar\u0253arsa daga gare su, kuma sun\u00e3 da az\u00e3ba mai ra\u0257adi."},"706":{"id":706,"surah":5,"ayah":37,"verse":"Sun\u00e3 nufin su fita ne daga wuta, kuma ba su zama m\u00e3su fita daga gare ta ba, kuma sun\u00e3 da az\u00e3ba zaunanniya."},"707":{"id":707,"surah":5,"ayah":38,"verse":"Kuma \u0253ar\u00e3wo da \u0253arauniya sai ku yanke hannuwansu, bisa sakamako ga abin da suka tsirfanta, a kan az\u00e3ba daga Allah. Kuma Allah Mabuw\u00e3yi ne, Mai hikima."},"708":{"id":708,"surah":5,"ayah":39,"verse":"To, wanda ya tuba a b\u00e3yan z\u00e3luncinsa, kuma ya gy\u00e3ra (halinsa), to, lalle ne Allah Yan\u00e3 kar\u0253ar tubarsa. Lalle Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"709":{"id":709,"surah":5,"ayah":40,"verse":"Shin, ba ka sani ba cewa lalle ne, Allah Shi ne da mulkin sammai da \u0199asa, Yan\u00e3 az\u00e3btar da wanda Yake so, kuma Yan\u00e3 yin g\u00e3fara ga wanda yake so, kuma Allah a dukkan k\u00f5me, Mai \u0129kon yi ne?"},"710":{"id":710,"surah":5,"ayah":41,"verse":"Y\u00e3 kai Manzo! Kada wa\u0257anda suke tseren gaugawa a cikin k\u00e3firci su \u0253\u00e3ta maka rai, daga wa\u0257anda suka ce: \"Mun yi \u0129m\u00e3ni\" da b\u00e3kunansu, alh\u00e3li zukatansu ba su yi \u0129m\u00e3nin ba, kuma daga wa\u0257anda suka tuba (watau Yahudu) m\u00e3su yawan saurare ga wasu mutane na dabam wa\u0257anda ba su je maka ba, sun\u00e3 karkatar da zance daga b\u00e3yan wurarensa, sun\u00e3 cewa: \"Idan an b\u00e3 ku wannan, to, ku kar\u0253a, kuma idan ba a b\u00e3 ku sh\u0129 ba, to, ku yi sauna.\"Kuma wanda Allah Ya yi nufin fitinarsa, to b\u00e3 z\u00e3 ka mallaka masa k\u00f5me ba, daga Allah. Wa\u0257annan ne wa\u0257anda Allah bai yi nufin Ya tsarkake zuk\u00e3tansu ba. Sun\u00e3 da kunya a cikin duniya, kuma sun\u00e3 da wata az\u00e3ba mai girma a cikin 1\u00e3hira."},"711":{"id":711,"surah":5,"ayah":42,"verse":"M\u00e3su yawan saur\u00e3re ga \u0199arya ne, m\u00e3su yawan ci ga haram, to, idan sun zo maka, sai ka yi hukunci a tsak\u00e3ninsu k\u00f5 ka bijira daga gare su. Kuma idan ka bijira daga gare su, to, b\u00e3 z\u00e3 su cuce ka da k\u00f5me ba, kuma idan ka yi hukunci, to, sai ka hukunta a tsak\u00e3ninsu da \u00e3dalci. Lalle ne, Allah Yan\u00e3 son m\u00e3su \u00e3dalci."},"712":{"id":712,"surah":5,"ayah":43,"verse":"Kuma y\u00e3ya suke gab\u00e3tar da kai ga hukunci, alh\u00e3li a wurinsu akwai Attaura, a cikinta akwai hukuncin Allah, sa'an nan kuma sun\u00e3 karkacewa a b\u00e3yan wannan? wa\u0257annan b\u00e3 muminai ba ne!"},"713":{"id":713,"surah":5,"ayah":44,"verse":"Lalle ne Mu, Mun saukar da Attaura, a cikinta akwai shiriya da haske Annab\u00e3wa wa\u0257anda suke sun sallam\u00e3, sun\u00e3 yin hukunci da ita ga wa\u0257anda suka tuba (Yahudu), da m\u00e3laman tarbiyya, da manyan malamai ga abin da aka neme su da su tsare daga Litt\u00e3fin Allah, kuma sun kasance, a kansa, m\u00e3su b\u00e3 da shaida. To, kada ku ji ts\u00f5ron mut\u00e3ne kuma ku ji ts\u00f5roNa kuma kada ku sayi 'yan ku\u0257i ka\u0257an da \u00e3yoyiNa. wanda bai yi hukunci ba da abin da Allah Ya saukar, to, wa\u0257annan su ne kafirai."},"714":{"id":714,"surah":5,"ayah":45,"verse":"Kuma Mun rubuta a kansu, a cikinta cewa, lalle (an\u00e3 kashe) rai sab\u00f5da rai, kuma (an\u00e3 \u0257ebe) id\u00f5 sab\u00f5da id\u00f5, kuma (ana katse) hanci sab\u00f5da hanci, kuma kunne sab\u00f5da kunne kuma ha\u0199ori sab\u00f5da ha\u0199\u00f5ri kuma a raunuka a yi sakayya. To, wanda ya yi sadaka da shi, to, shi kaff\u00e3ra ce a gare shi. Kuma wanda bai yi hukunci ba da abin da Allah Ya saukar, to, wa\u0257annan su ne azz\u00e3lumai."},"715":{"id":715,"surah":5,"ayah":46,"verse":"Kuma Muka biyar a kan gur\u00e3bansu da \u0128sa \u0257an Maryama, y\u00e3n\u00e3 mai gaskat\u00e3wa ga abin da yake a gaba gare shi daga Attaura, kuma Muka b\u00e3 shi Inj\u0129la a cikinsa akwai shiriya da haske, yan\u00e3 mai gaskat\u00e3wa ga abin da yake a gaba gare shi daga Attaura, kuma shi shiriya ne da wa'azi ga m\u00e3su ta\u0199awa."},"716":{"id":716,"surah":5,"ayah":47,"verse":"Kuma sai mut\u00e3nen inj\u0129la su yi hukunci da abin da Allah ya saukar a cikinta. Kuma wanda bai yi hukunci ba da abin da Allah ya saukar, to, wa\u0257annan su ne f\u00e3si\u0199ai."},"717":{"id":717,"surah":5,"ayah":48,"verse":"Kuma Mun saukar da Litt\u00e3fi zuwa gare ka da gaskiya, yan\u00e3 mai gaskat\u00e3wa ga abin da yake a gaba gare shi daga Litt\u00e3fi (Attaura da Inj\u0129la), kuma mai halart\u00e3wa a kansa. sai ka yi hukunci a tsak\u00e3ninsu da abin da Allah Ya saukar kuma kada ka b\u0129biyi son z\u0169ciy\u00f5yiniu daga abin da ya zo maka daga gaskiya. Ga k\u00f5wanne daga gare ku Mun sanya shar\u0129a da hanya (ta bin ta). Kuma d\u00e3 Allah Y\u00e3 so, d\u00e3 Y\u00e3 sanya ku al'umma guda, kuma amma d\u00f5min Ya jarraba ku a cikin abin da Ya b\u00e3 ku. Sai ku yi tsere ga ayyukan alheri. Zuwa ga Allah mak\u00f5marku take gab\u00e3 \u0257aya. Sa'an nan Ya b\u00e3 ku l\u00e3b\u00e3ri ga abin da kuka kasance kun\u00e3 s\u00e3\u0253\u00e3wa a cikinsa."},"718":{"id":718,"surah":5,"ayah":49,"verse":"Kuma ka yi hukunci a tsak\u00e3ninsu da abin da Allah Ya saukar kuma kada ka b\u0129biyi son z\u0169ciy\u00f5yinsu, kuma ka yi saunar su fitine ka daga s\u00e3shen abin da Allah Ya saukar zuwa gare ka. To, idan sun juya b\u00e3ya, to, ka sani cewa, kawai Allah yana nufin Ya s\u00e3me su da mas\u0129fa ne sab\u00f5da s\u00e3shen zunubansu. Kuma lalle ne, m\u00e3su yawa daga mut\u00e3ne, ha\u0199\u0129\u0199a, f\u00e3si\u0199ai ne."},"719":{"id":719,"surah":5,"ayah":50,"verse":"Shin, hukuncin J\u00e3hiliyya suke nema? Kuma wane ne mafi kyau ga hukunci daga Allah sab\u00f5da mut\u00e3ne wa\u0257anda suke yin ya\u0199\u0129ni (tabbataccen \u0129m\u00e3ni)?"},"720":{"id":720,"surah":5,"ayah":51,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku ri\u0199i Yahudu da Nas\u00e3ra maji\u0253inta. S\u00e3shensu maji\u0253inci ne ga s\u00e3she. Kuma wanda ya ji\u0253ince su daga gare ku, to, lalle ne sh\u0129, yan\u00e3 daga gare su. Lalle Allah b\u00e3 Ya shiryar da mut\u00e3ne azz\u00e3lumai."},"721":{"id":721,"surah":5,"ayah":52,"verse":"Sai ka ga wa\u0257anda a cikin zukatansu akwai cuta, sun\u00e3 tseren gaugawa a cikinsu, sun\u00e3 cewa: \"Mun\u00e3 ts\u00f5ron kada wata mas\u0129fa ta s\u00e3me mu.\" To, akwai tsamm\u00e3nin Allah Ya zo da bu\u0257i, k\u00f5 kuwa wani umurni daga wurinSa, har su w\u00e3yi gari a kan abin da suka \u0253\u00f5ye a cikin zukatansu, sun\u00e3 m\u00e3su nad\u00e3m\u00e3."},"722":{"id":722,"surah":5,"ayah":53,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni sun\u00e3 cewa: \"Shin, wa\u0257annan ne wa\u0257anda suka yi rantsuwa da Allah iy\u00e3kar rantsuw\u00f5yinsu, cewa su, lalle sun\u00e3 t\u00e3re da ku?\" Ayyukansu sun \u0253\u00e3ci, sab\u00f5da haka suka w\u00e3yi gari sun\u00e3 m\u00e3su has\u00e3ra."},"723":{"id":723,"surah":5,"ayah":54,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! wanda ya yi ridda daga gare ku daga addininSa, to, Allah zai zo da wasu mut\u00e3ne, Yan\u00e3 son su kuma sun\u00e3 son Sa, m\u00e3su taw\u00e3lu'i a kan muminai m\u00e3su izza a kan k\u00e3furai. Sun\u00e3 yin, jih\u00e3di a cikin hanyar Allah, kuma b\u00e3 su ts\u00f5ron zargin wani mai zargi. Waccan falalar Allah ce, Yan\u00e3 b\u00e3yar da ita ga wanda Yake so. Kuma Allah Mayalwaci ne, Mai ilmi."},"724":{"id":724,"surah":5,"ayah":55,"verse":"Abin sani kawai, maji\u0253incinku Allah ne da ManzonSa da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, wa\u0257anda suke sun\u00e3 tsayar da salla kuma sun\u00e3 b\u00e3yar da zakka kuma sun\u00e3 ruku'i,"},"725":{"id":725,"surah":5,"ayah":56,"verse":"Kuma wanda ya ji\u0253inci Allah da ManzonSa da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, to, \u0199ungiyar Allah sune m\u00e3su rinj\u00e3ya."},"726":{"id":726,"surah":5,"ayah":57,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku ri\u0199i wa\u0257anda suka ri\u0199i addininku bisa izgili da w\u00e3sa, daga wa\u0257anda aka bai wa Litt\u00e3fi daga gab\u00e3ninku da k\u00e3firai, mas\u00f5ya, Kuma ku bi Allah da ta\u0199awa idan kun kasance muminai."},"727":{"id":727,"surah":5,"ayah":58,"verse":"Kuma idan kuka yi kira zuwa ga salla, sai su ri\u0199e ta bisa izgili da w\u00e3sa. Wannan d\u00f5min lalle ne su, mut\u00e3ne ne (wa\u0257anda) b\u00e3 su hankalta."},"728":{"id":728,"surah":5,"ayah":59,"verse":"Ka ce: \"Ya Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi! Shin, kun\u00e3 ganin wani laifi daga gare mu? F\u00e3ce dai d\u00f5min mun yi \u0129m\u00e3ni da Allah da abin da aka Saukar zuwa gare mu da abin da aka saukar daga gab\u00e3ni, kuma d\u00f5min mafi yawanku f\u00e3si\u0199ai ne.\""},"729":{"id":729,"surah":5,"ayah":60,"verse":"Ka ce: \"Shin, in gaya muku mafi sharri daga wannan, d\u00f5min sakamako daga wurin Allah? wanda Allah Ya la'ane shi kuma Ya yi fushi da shi, kuma Ya sanya daga gare su birai da aladai, kuma ya bauta wa \u00a6\u00e3guta. Wa\u0257annan ne mafiya sharrin wuri, kuma mafiya \u0253ata daga tsakar hanya.\""},"730":{"id":730,"surah":5,"ayah":61,"verse":"Kuma idan sun zo muku sai su ce: \"Mun yi \u0129m\u00e3ni.\" Alh\u00e3li kuwa ha\u0199\u0129\u0199a, sun shigo da k\u00e3firci, kuma su lalle ne, sun fita da shi, kuma Allah ne Mafi sani ga abin da suka kasance sun\u00e3 \u0253\u00f5yewa."},"731":{"id":731,"surah":5,"ayah":62,"verse":"Kuma kana ganin m\u00e3su yawa daga gare su, sun\u00e3 tseren gaugawa a cikin zunubi da z\u00e3lunci da cinsu ga haram. Ha\u0199\u0129\u0199a, tir da abin da suka kasance suna aikat\u00e3wa."},"732":{"id":732,"surah":5,"ayah":63,"verse":"Don me Malaman Tarbiyya da manyan malamai (na Yahudu) ba su han\u00e3 su daga fa\u0257arsu ga zunubi da cinsu ga haram ba? Ha\u0199i\u0199a, tir daga abin da suka kasance sun\u00e3 san\u00e3'ant\u00e3wa."},"733":{"id":733,"surah":5,"ayah":64,"verse":"Kuma Yahudu suka ce: \"Hannun Allah abin yi wa \u0199u\u0199umi ne. \" An sanya hannuwansu a cikin \u0199u\u0199umi! Kuma an la'ane su sab\u00f5da abin da suka fa\u0257a. \u00c3'a, hannuwanSa biyu shimfi\u0257a\u0257\u0257u ne, Yan\u00e3 ciyarwa yadda Yake so. Kuma lalle ne abin da aka saukar zuwa gare ka yan\u00e3 \u0199\u00e3ra wa m\u00e3su yawa daga gare su, girman kai da k\u00e3firci. Kuma Mun jefa a tsak\u00e3ninsu, \u0199iyayya da \u0199eta, zuwa R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, k\u00f5 da yaushe suka hura wata wuta d\u00f5min y\u00e3\u0199i, sai Allah Ya bice ta. Sun\u00e3 aiki a cikin \u0199asa d\u00f5min \u0253arna, alh\u00e3li kuwa Allah b\u00e3 Ya son m\u00e3su fas\u00e3di."},"734":{"id":734,"surah":5,"ayah":65,"verse":"Kuma d\u00e3 dai lalle Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi sun yi \u0129m\u00e3ni, kuma sun yi ta\u0199awa, ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 Mun kankare miy\u00e3gun ayyukansu daga gare su, kuma d\u00e3 Mun shigar da su gid\u00e3jen Aljannar Ni'ima."},"735":{"id":735,"surah":5,"ayah":66,"verse":"Kuma d\u00e3 dai lalle su, sun tsayar da Attaura da Inj\u0129la da abin da aka saukar zuwa gare su daga Ubangijinsu, ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 sun ci daga bisansu da kuma daga \u0199ar\u0199ashin \u0199af\u00e3funsu. Daga gare su akwai wata al'umma mai tsakait\u00e3wa kuma m\u00e3su yawa daga gare su, abin da suke aikatawa y\u00e3 munana."},"736":{"id":736,"surah":5,"ayah":67,"verse":"Y\u00e3 kai Manzo! Ka iyar da abin da aka saukar zuwa gare ka daga Ubangijinka. Kuma idan ba ka aikata ba, to, ba ka iyar da manzancinSa ba ke nan. Kuma Allah Yan\u00e3 tsare ka daga mut\u00e3ne. Lalle ne, Allah b\u00e3 Ya shiryar da mut\u00e3ne k\u00e3firai."},"737":{"id":737,"surah":5,"ayah":68,"verse":"Ka ce: \"Y\u00e3 ku Mut\u00e3nen Litt\u00e3fi! Ba ku zama a kan k\u00f5me ba, sai kun tsayar da Attaura da Inj\u0129la da abin da aka saukar zuwa gare ku daga Ubangijinku.\"Kuma lalle ne, abin da aka saukar zuwa gare ka daga Ubangijinka, yan\u00e3 \u0199ara wa m\u00e3su yawa daga gare su girman kai da k\u00e3firci. To, kada ka yi ba\u0199in ciki a kan mut\u00e3ne k\u00e3firai."},"738":{"id":738,"surah":5,"ayah":69,"verse":"Lalle ne, wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni da wa\u0257anda sukatuba (Yah\u0169du) da Karkatattu da Nas\u00e3ra, wanda ya yi \u0129m\u00e3ni da Allahda R\u00e3nar L\u00e3hira, kuma ya aikata aiki na \u0199warai, to, b\u00e3bu ts\u00f5ro a kansu, kuma b\u00e3 su zamo sun\u00e3 ba\u0199in ciki ba."},"739":{"id":739,"surah":5,"ayah":70,"verse":"Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun ri\u0199i alkawarin Bani Isr\u00e3'\u0129la, kumaMun aiki manzanni zuwa gare su, ko da yaushe wani manzo ya je musu da abin da r\u00e3yukansu b\u00e3 su so, wani \u0253angare sun \u0199aryata, kuma wani \u0253angare sun\u00e3 kashewa,"},"740":{"id":740,"surah":5,"ayah":71,"verse":"Kuma suka yi zaton cewa wata fitina b\u00e3 z\u00e3 ta kasance ba sai Suka makanta, kuma suka kurubta, sa'an nan Allah Ya kar\u0253i tuba a gare su, sa'an nan suka makanta kuma suka kurunta m\u00e3su yawa daga gare su, alh\u00e3li Allah Mai gani ne ga abin da suke aikat\u00e3wa."},"741":{"id":741,"surah":5,"ayah":72,"verse":"Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a wa\u0257anda suka ce: \"Lalle ne Allah, sh\u0129ne Mas\u0129hu, \u0257an Maryama,\" sun k\u00e3firta. Alh\u00e3li kuwa Mas\u0129hu y\u00e3 ce: \"Y\u00e3 Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la! Ku bauta wa Allah Ubangijina, kuma Ubangijinku.\" Lalle ne sh\u0129, wanda ya yi shirki da Allah, to, lalle ne, Allah Y\u00e3 haramta masa Aljanna. Kuma b\u00e3bu wasu mataimaka ga azz\u00e3lumai."},"742":{"id":742,"surah":5,"ayah":73,"verse":"Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, wa\u0257anda suka ce: \"Allah na ukun uku ne,\" sun k\u00e3firta, kuma babu wani abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Ubangji Guda. Kuma idan ba su hanu daga abin da suke fa\u0257a ba, ha\u0199\u0129\u0199a, wata az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i t\u00e3n\u00e3 sh\u00e3far wa\u0257anda suka k\u00e3firta daga gare su."},"743":{"id":743,"surah":5,"ayah":74,"verse":"shin f\u00e3, b\u00e3 su tuba zuwa ga Allah, kuma su neme Shi g\u00e3fara, alh\u00e3li kuwa Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai?"},"744":{"id":744,"surah":5,"ayah":75,"verse":"Mas\u0129hu \u0257an Maryama bai zama ba f\u00e3ce Manzo ne kawai, ha\u0199\u0129\u0199a, manzanni sun shige dage gab\u00e3ninsa, kuma uwarsa siddika ce. Sun kasance sun\u00e3 cin abinci. Ka duba yadda Muke bayyana musu \u00e3y\u00f5yi. Sa'an nan kuma ka duba yadda ake karkatar da su."},"745":{"id":745,"surah":5,"ayah":76,"verse":"Ka ce: \"Ashe kun\u00e3 bauta wa, baicin Allah, abin da ba ya mallakar wata cuta sab\u00f5da ku kuma haka wani amfani alh\u00e3li kuwa Allah Shi ne Mai ji, Masani?\""},"746":{"id":746,"surah":5,"ayah":77,"verse":"Ka ce: \"Y\u00e3 ku Mutanen Litt\u00e3fi! Kada ku zurfafa a cikin addininku, abin da b\u00e3 gaskiya ba, kuma kada ku b\u0129biyi son zuciy\u00f5yin wa\u0257ansu mut\u00e3ne wa\u0257anda suka riga suka \u0253ace a gab\u00e3ni, kuma suka \u0253atar da wasu m\u00e3su yawa, kuma suka \u0253ace daga tsakar hanya.\""},"747":{"id":747,"surah":5,"ayah":78,"verse":"An la'ani wa\u0257anda suka k\u00e3firta daga Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la a kan harshen D\u00e3wuda da \u0128sa \u0257an Maryama. wannan kuwa sab\u00f5da s\u00e3\u0253\u00e3war da suka yi ne, kuma sun kasance suna ta'addi."},"748":{"id":748,"surah":5,"ayah":79,"verse":"Sun kasance b\u00e3 su hana juna daga abin \u0199i, wanda suka aikata. Ha\u0199\u0129\u0199a abin da suka kasancesun\u00e3 aikat\u00e3wa y\u00e3 munana."},"749":{"id":749,"surah":5,"ayah":80,"verse":"Kana ganin m\u00e3su yawa daga gare su, sun\u00e3 ji\u0253intar wa\u0257anda suka k\u00e3firta. Ha\u0199\u0129\u0199a tir da abin da r\u00e3yukansu suka gab\u00e3tar sab\u00f5da su, watau Allah Y\u00e3 yi fushi da su, kuma a cikin az\u00e3ba su m\u00e3su dawwama ne"},"750":{"id":750,"surah":5,"ayah":81,"verse":"Kuma d\u00e3 sun kasance sun\u00e3 \u0129m\u00e3ni da Allah da Annabi da abin da aka saukar zuwa gare shi, d\u00e3 ba su ri\u0199e su mas\u00f5ya ba. Kuma amma m\u00e3su yawa daga gare su, f\u00e3si\u0199ai ne."},"751":{"id":751,"surah":5,"ayah":82,"verse":"Lalle ne kana s\u00e3mun mafiya tsananin mut\u00e3ne a ad\u00e3wa ga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, Yahudu ne da wa\u0257anda suka yi shirki. Kuma lalle ne kan\u00e3 s\u00e3mun mafiya kusantarsu a s\u00f5yayya ga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni su ne wa\u0257anda suka ce: \"Lalle mu ne Nas\u00e3ra.\" Wancan kuwa sab\u00f5da akwai \u00a1issawa da ruhub\u00e3n\u00e3wa daga cikinsu. Kuma lalle ne su, b\u00e3 su yin girman kai."},"752":{"id":752,"surah":5,"ayah":83,"verse":"Kuma idan suka ji abin da aka saukar zuwa ga Manzo, kan\u00e3 ganin idanunsu sun\u00e3 zubar da haw\u00e3ye, sab\u00f5da abin da suka sani daga gaskiya, sun\u00e3 cewa: \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Mun yi \u0129m\u00e3ni, sai ka rubuta mu t\u00e3re da m\u00e3su shaida."},"753":{"id":753,"surah":5,"ayah":84,"verse":"\"Kuma mene ne yake gare mu, b\u00e3 z\u00e3 mu yi \u0129m\u00e3ni daAllah ba, da kuma abin da ya zo mana daga gaskiya, kuma mun\u00e3 gurin Ubangijinmu Ya shigar da mu t\u00e3re da mut\u00e3ne s\u00e3lihai?\""},"754":{"id":754,"surah":5,"ayah":85,"verse":"Sab\u00f5da haka, Allah Y\u00e3 s\u00e3k\u00e3 musu, d\u00f5min abin da suka fa\u0257a da gid\u00e3jen Aljanna (wa\u0257anda) \u0199\u00f5ramu sun\u00e3 gud\u00e3na a \u0199ar\u0199ashinsu, sun\u00e3 madawwama a cikinsu, kuma wannan ne sakamakon m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"755":{"id":755,"surah":5,"ayah":86,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta kuma suka \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yinMu, wa\u0257ancan ne ab\u00f5kan Wuta."},"756":{"id":756,"surah":5,"ayah":87,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku haramta abubuwa m\u00e3su d\u00e3\u0257i da Allah Ya halatta muku, kuma kada ku \u0199etare haddi. Lalle ne, Allah b\u00e3 Ya son m\u00e3su \u0199etare haddi."},"757":{"id":757,"surah":5,"ayah":88,"verse":"Kuma ku ci daga abin da Allah Ya azurta ku, halat mai da\u0257i, kuma ku bi Allah da ta\u0199awa, wanda yake ku, m\u00e3su \u0129m\u00e3ni ne da shi."},"758":{"id":758,"surah":5,"ayah":89,"verse":"Allah b\u00e3 Ya k\u00e3m\u00e3 ku sab\u00f5da y\u00e3sassa a cikin rantsuw\u00f5yinku, kuma amma Yan\u00e3 k\u00e3m\u00e3 ku da abin da kuka \u0199udurta rantsuw\u00f5yi (a kansa). To, kaff\u00e3rarsa ita ce ciyar da misk\u0129ni g\u00f5ma daga matsakaicin abin da kuke ciyar da iy\u00e3lanku, k\u00f5 kuwa tuf\u00e3tar da su, k\u00f5 kuwa 'yant\u00e3war wuya. Sa'an nan wanda bai s\u00e3mu ba, sai azumin kw\u00e3na uku. wannan ne kaff\u00e3rar rantsuw\u00f5yinku, idan kun rantse. Kuma ku kiy\u00e3ye rantsuwoyinku. Kamar wannan ne Allah Yake bayyana muku \u00e3yoyinsa, tsamm\u00e3ninku kun\u00e3 g\u00f5dewa."},"759":{"id":759,"surah":5,"ayah":90,"verse":"Ya ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Abin sani kawai, giya da c\u00e3ca da refu da kiban \u0199uri'a, \u0199azanta ne daga aikin shai\u0257an, sai ku n\u0129sance shi, wa la'alla ku ci nasara."},"760":{"id":760,"surah":5,"ayah":91,"verse":"Abin sani kawa\u0129 Shai\u0257an yan\u00e3 nufin ya aukar da ad\u00e3wa da \u0199eta a tsak\u00e3ninku, a cikin giya da c\u00e3ca, kuma ya kange ku daga ambaton Allah, kuma daga sallah. To, shin, ku m\u00e3su hanuwa ne?"},"761":{"id":761,"surah":5,"ayah":92,"verse":"Ku yi \u0257\u00e3'a ga Allah, kuma ku yi \u0257\u00e3'a ga Manzo, kuma ku kiy\u00e3ye. To, idan kun j\u0169ya, to, ku sani abin da kawai yake kan ManzonMu, iyarwa bayyananniya."},"762":{"id":762,"surah":5,"ayah":93,"verse":"B\u00e3bu laifi a kan wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, a cikin abin da suka ci, idan sun yi ta\u0199awa kuma suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, sa'an nan suka yi ta\u0199awa kuma suka yi \u0129m\u00e3ni, sa'an nan kuma suka yi ta\u0199awa kuma suka kyautata. Kuma Allah Yana son m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"763":{"id":763,"surah":5,"ayah":94,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Lalle ne, Allah zai jarraba ku da wani abu, daga farauta, hannuwanku da m\u00e3sunku sun\u00e3 s\u00e3mun sa d\u00f5min Allah Ya san wanda yake tsoron Sa a fake. To, wanda ya yi ta'addi a b\u00e3yan wannan, to, yan\u00e3 da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"764":{"id":764,"surah":5,"ayah":95,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku kashe farauta alh\u00e3li kun\u00e3 m\u00e3su harama. Kuma wanda ya kashe shi daga gare ku, yan\u00e3 mai ganganci, sai sakamako mis\u00e3lin abin da ya kashe, daga dabb\u00f5bin ni'ima, ma'abuta \u00e3dalci biyu daga cikinku sun\u00e3 yin hukunci da shi. Ya zama hadaya mai isa ga Ka'aba ko kuwa kaff\u00e3ra da abincin misk\u0129nai ko kuwa a matsayinsa ya yi azumi d\u00f5min ya \u0257an\u0257ani masifar al'amarinsa. Allah Y\u00e3 yafe laifi daga abin da ya gab\u00e3ta. Kuma wanda ya k\u00f5ma, to, Allah zai yi az\u00e3bar r\u00e3muwa daga gare shi, kuma Allah Mabuw\u00e3yi ne, ma'ab\u0169cin azab\u00e3r r\u00e3muwa."},"765":{"id":765,"surah":5,"ayah":96,"verse":"An halatta muku farautar ruwa da abincinsa d\u00f5min jin d\u00e3\u0257i a gare ku, kuma d\u00f5min matafiya. Kuma an haramta farautar tudu a kanku, matu\u0199ar kun dawwama m\u00e3su harama. Kuma ku bi Allah da ta\u0199awa, wanda yake zuwa gare Shi ne ake t\u00e3ra ku."},"766":{"id":766,"surah":5,"ayah":97,"verse":"Allah Ya sanya Ka'aba \u00a6aki Tsararre, ma'aunin addini ga mutane, kuma Y\u00e3 sanya wat\u00e3 Mai alfarma da hadaya da r\u00e3tay\u00f5yin Allah Y\u00e3 san abin da yake a cikin sammai da abin da yake a cikin \u0199asa, kuma cewa lalle Allah, ga dukkan, k\u00f5me, Masani ne."},"767":{"id":767,"surah":5,"ayah":98,"verse":"Ku sani cewa lalle Allah Mai tsananin u\u0199uba ne, kuma lalle Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"768":{"id":768,"surah":5,"ayah":99,"verse":"B\u00e3bu abin da yake a kan Manzo, sai iyarwa, kuma Allah Yan\u00e3 sanin abin da kuke bayyan\u00e3wa da abin da kuke \u0253\u00f5yewa."},"769":{"id":769,"surah":5,"ayah":100,"verse":"Ka ce: \"Mummuna da mai kyau b\u00e3 su daidaita, kuma k\u00f5 d\u00e3 yawan mummuan y\u00e3 b\u00e3 ka sha'awa. Sab\u00f5da haka ku bi Allah da ta\u0199awa, y\u00e3 ma'abuta hankula ko la'alla z\u00e3 ku ci nasara.\""},"770":{"id":770,"surah":5,"ayah":101,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku yi tambaya ga abubuwa, idan an bayyana muku (hukuncinsu) su \u0253\u00e3ta muku rai. Kuma idan kuka yi tambaya a gare su a l\u00f5kacin da ake saukar da Al\u0199ur'\u00e3ni, z\u00e3 a bayyana maku. Allah Y\u00e3 y\u00e3fe laifi daga gare su, Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai ha\u0199uri."},"771":{"id":771,"surah":5,"ayah":102,"verse":"Lalle ne wasu mut\u00e3ne sun tambaye su daga gab\u00e3ninku, sa'an nan kuma suka w\u00e3yi gari da su san\u00e3 k\u00e3firai."},"772":{"id":772,"surah":5,"ayah":103,"verse":"Kuma Allah bai sanya wata bah\u0129ra ba, kuma haka s\u00e3'iba, kuma haka was\u0129la, kuma haka h\u00e3mi, amma wa\u0257anda suka k\u00e3firta, su suke \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah, kuma mafi yawansu b\u00e3 su hankalta."},"773":{"id":773,"surah":5,"ayah":104,"verse":"Kuma idan aka ce musu: \"Ku zo zuwa ga abin da Allah Ya saukar, kuma zuwa ga Manzo,\" sai su ce: \"Mai isarmu shi ne abin da muka iske ubanninmu a kansa.\" Shin, kuma k\u00f5 d\u00e3 ubanninsu sun kasance b\u00e3 su sanin k\u00f5me kuma b\u00e3 su shiryuwa?"},"774":{"id":774,"surah":5,"ayah":105,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku lazimci r\u00e3yukanku, wanda ya \u0253ace b\u00e3 zai cuce ku ba idan kun shiryu, zuwa ga Allah mak\u00f5marku take gab\u00e3 \u0257aya. Sa'an nan Ya b\u00e3 ku l\u00e3bari ga abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"775":{"id":775,"surah":5,"ayah":106,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Shaidar tsak\u00e3ninku, idan mutuwa ta halarci \u0257ayanku, a l\u00f5kacin wasiyya, maza biyu ne ma'abuta \u00e3dalci daga gare ku, k\u00f5 kuwa wasu biyu daga wasunku idan kun tafi a cikin \u0199asa sa'an nan mas\u0129farmutuwa ta s\u00e3me ku. Kun\u00e3 tsare su daga b\u00e3yan salla har su yi rantsuwa da Allah; idan kun yi shakka: \"B\u00e3 mu sayen ku\u0257i da shi, k\u00f5 d\u00e3 ya kasance ma'abucin zumunta kuma b\u00e3 mu \u0253\u00f5ye shaidar Allah. Lalle ne mu, a l\u00f5kacin, ha\u0199\u0129\u0199a, mun\u00e3 daga m\u00e3su zunubi.\""},"776":{"id":776,"surah":5,"ayah":107,"verse":"To, idan aka gane cewa lalle s\u0169, sun cancanci zunubi to sai wasu biyu su tsayu matsayibsu daga wa\u0257anda suka kar\u0253a daga gare su, mut\u00e3ne biyu mafiya cancanta, sa'an nan su yi rantsuwa da Allah: \"Lalle ne shaidarmu ce mafi gaskiya daga shaidarsu, kuma ba mu yi z\u00e3lunci ba. Lalle mu, a l\u00f5kacin ha\u0199\u0129\u0199a, mun\u00e3 daga azz\u00e3lumai.\""},"777":{"id":777,"surah":5,"ayah":108,"verse":"Wannan ne mafi kusantar su zo da shaida a kan fuskarta k\u00f5 kuwa su yi ts\u00f5ron a t\u0169re rantsuw\u00f5yi a b\u00e3yan rantsuw\u00f5yinsu. Kuma ku bi Allah da ta\u0199awa kuma ku saurara, kuma Allah b\u00e3 Ya shiryar da mut\u00e3ne f\u00e3si\u0199ai."},"778":{"id":778,"surah":5,"ayah":109,"verse":"A ranar da Allah Yake t\u00e3ra manzanni sa'an nan Ya ce: \"Mene ne aka kar\u0253a muku?\" (z\u00e3) su ce: \"B\u00e3bu ilmi a gare mu. Lalle ne Kai, Kai ne Masanin abubuwan fake.\""},"779":{"id":779,"surah":5,"ayah":110,"verse":"A l\u00f5kacin da Allah Ya ce: \"Y\u00e3 \u0128s\u00e3 \u0257an Maryama! Ka tuna ni'ima Ta a kanka, kuma a kan mahaifiyarka, a l\u00f5kacin da Na \u0199arfafa ka da R\u0169hul \u00a1udusi, kan\u00e3 yiwa mut\u00e3ne magana a cikin shimfi\u0257ar jariri, da kuma kan\u00e3 dattijo. Kuma a l\u00f5kacin da Na sanar da kai rubutu da hikima da Attaura da Inj\u0129la, kuma a l\u00f5kacin da kake yin halitta daga l\u00e3k\u00e3 kamar surar tsuntsu da izin\u0129Na, sa'an nan ka hura a cikinta sai ta zama tsuntsu da izin\u0129Na, kuma kan\u00e3 warkar da haifaffen makaho da kuturu, da izin\u0129Na, kuma a l\u00f5kacin da kake fitar da matattu da izin\u0129Na, kuma a l\u00f5kacin da Na kange Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la daga gare ka, a l\u00f5kacin da ka je musu da hujj\u00f5ji bayyanannu, sai wa\u0257anda suka k\u00e3firta daga cikinsu suka ce: 'Wannan b\u00e3 k\u00f5me ba ne, f\u00e3ce sihiri bayyananne.'"},"780":{"id":780,"surah":5,"ayah":111,"verse":"\"Kuma a l\u00f5kacin da Na yi wahayi zuwa ga Haw\u00e3riy\u00e3wa cewa ku yi \u0129m\u00e3ni da Ni, kuma da ManzoNa. Suka ce: \"Mun yi \u0129m\u00e3ni, kuma ka shaida da cewa lalle mu, m\u00e3su sallam\u00e3wa ne.\""},"781":{"id":781,"surah":5,"ayah":112,"verse":"A l\u00f5kacin da Hawar\u00e3y\u00e3wa suka ce: \"Ya \u0128sa \u0257an Maryam! shin, Ubangijinka Yan\u00e3 iy\u00e3wa Ya saukar da ka\u0253aki a kanmu daga sam\u00e3?\" (\u0128s\u00e3) Ya ce: \"Ku bi Allah da ta\u0199awa idan kun kasance muminai.\""},"782":{"id":782,"surah":5,"ayah":113,"verse":"Suka ce: \"Mun\u00e3 nufin mu ci daga gare shi ne, kuma zuk\u00e3tanmu su natsu kuma mu san cewa lalle ne, k\u00e3 yi mana gaskiya, kuma mu kasance daga m\u00e3su shaida a kansa.\""},"783":{"id":783,"surah":5,"ayah":114,"verse":"\u0128s\u00e3 \u0257an Maryam ya ce: \"Y\u00e3 Allah. Ubangijinmu! Ka saukar da ka\u0253aki a kanmu daga sama d\u00f5min ya zama \u0129di ga na farkonmu da na \u0199arshenmu, kuma ya zama \u00e3y\u00e3 daga gare Ka. Ka azurta mu, kuma Kai ne Maf\u0129f\u0129cin m\u00e3su azurtawa.\""},"784":{"id":784,"surah":5,"ayah":115,"verse":"Allah Ya ce: \"Lalle ne N\u0129 mai saukar da shi ne a kanku sa'an nan wanda ya k\u00e3firta daga gare ku, to, lalle ne N\u0129, In\u00e3 azabta shi, da wata az\u00e3ba wadda b\u00e3 Ni azabta ta ga k\u00f5wa daga t\u00e3likai.\""},"785":{"id":785,"surah":5,"ayah":116,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Allah Ya ce: \"Y\u00e3 \u0128s\u00e3 \u0257an Maryama! Shin, kai ne ka ce wa mut\u00e3ne, 'Ku ri\u0199e ni, ni da uwata, abubuwan baut\u00e3wa biyu, baicin Allah?\" (\u0128s\u00e3) Ya ce: \"Tsarkinka y\u00e3 tabbata! B\u00e3 ya kasancewa a gare ni, in fa\u0257i abin da b\u00e3bu wani hakki a gare ni. Idan n\u00e3 kasance n\u00e3 fa\u0257e shi, to lalle Ka san shi, Kan\u00e3 sanin abin da ke a cikin raina, kuma b\u00e3 ni sanin abin da ke a cikin nufinKa. Lalle ne Kai Masanin abubuwan fake ne.\""},"786":{"id":786,"surah":5,"ayah":117,"verse":"\"Ban fa\u0257a musu ba f\u00e3ce abin da Ka umurce ni da shi; watau: 'Ku bauta wa Allah Ubangijina kuma Ubangijinku;' kuma n\u00e3 kasance mai shaida a kansu matu\u0199ar n\u00e3 dawwama a cikinsu, sa'an nan a l\u00f5kacin da Ka kar\u0253i raina K\u00e3 kasance Kai ne mai tsaro a kansu, kuma Kai, a kan dukkan k\u00f5me, Halartacce ne."},"787":{"id":787,"surah":5,"ayah":118,"verse":"\"Idan Ka azabta su, to lalle ne su, b\u00e3yinKa ne, kuma idan Ka g\u00e3farta musu, to, lalle ne Kai ne Mabuwayi Mai hikima.\""},"788":{"id":788,"surah":5,"ayah":119,"verse":"Allah Ya ce: \"Wannan ce r\u00e3nar da m\u00e3su gaskiya, gaskiyarsu take amf\u00e3ninsu. Sun\u00e3 da gid\u00e3jen Aljanna, \u0199\u00f5ramu sun\u00e3 gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, sun\u00e3 madawwama a cikinsu har abada. Allah Y\u00e3 yarda da su, kuma sun yarda da Shi. wannan ne babban rabo mai girma.\""},"789":{"id":789,"surah":5,"ayah":120,"verse":"Allah ne da mallakar sammai da \u0199asa da abin da ke a cikinsu kuma shi, a kan dukkan k\u00f5me Mai \u0129kon yi ne."},"790":{"id":790,"surah":6,"ayah":1,"verse":"G\u00f5diya ta tabbata ga Allah wanda Ya halitta sammai da \u0199asa, kuma Ya sanya duffai da haske, sa'an nan kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta, da Ubangijinsu suke karkacewa."},"791":{"id":791,"surah":6,"ayah":2,"verse":"Shi ne wanda Ya halitta ku daga l\u00e3k\u00e3, sa'an nan kuma Ya yanka ajali alh\u00e3li wani ajali ambatacce yan\u00e3 wurinSa. Sa'an nan kuma ku kun\u00e3 yin shakka."},"792":{"id":792,"surah":6,"ayah":3,"verse":"Kuma Sh\u0129 ne Allah a cikin sammai, kuma a cikin \u0199asa Yan\u00e3 sanin as\u0129rinku da bayyanenku, kuma Yan\u00e3 sanin abin da kuke yi na tsirfa."},"793":{"id":793,"surah":6,"ayah":4,"verse":"Kuma wata \u00e3y\u00e3 daga Ubangijinsu ba z\u00e3 ta j\u1ebd musu ba, f\u00e3ce su kasance, daga gare ta, m\u00e3su bijir\u1ebdwa."},"794":{"id":794,"surah":6,"ayah":5,"verse":"Sab\u00f5da haka, lalle sun \u0199aryata (Manzo) game da gaskiya, a l\u00f5kacin da ta j\u1ebd musu, to l\u00e3b\u00e3run abin da suka kasance sun\u00e3 izgili da shi, z\u00e3 su j\u1ebd musu."},"795":{"id":795,"surah":6,"ayah":6,"verse":"Shin, ba su gani ba, da yawa Muka halakar da wani \u0199arni daga gab\u00e3ninsu, Mun mallaka musu, a ckikin \u0199asa, abin da ba Mu mallaka muku ba kuma Muka saki sama a kansu tan\u00e3 ta zuba, kuma Muka sanya k\u00f5guna sun\u00e3 gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, sa'an nan Muka halak\u00e3 su sab\u00f5da zunubansu kuma Muka \u0199\u00e3ga halittar wani \u0199arni na dabam daga bayansu?"},"796":{"id":796,"surah":6,"ayah":7,"verse":"Kuma d\u00e3 Mun sassaukar da wani litt\u00e3fi, zuwa gare ka, a cikin takarda, sa'an nan suka ta\u0253a shi da hannuwansu, lalle d\u00e3 wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun ce: \"Wannan bai zama ba, face sihiri bayyananne.\""},"797":{"id":797,"surah":6,"ayah":8,"verse":"Suka ce: \"Don me ba a saukar da wani mal\u00e3'ika ba a gare shi?\" to d\u00e3 Mun saukar da mal\u00e3'ika ha\u0199\u0129\u0199a d\u00e3 an hukunta al'amarin sa'an nan kuma ba z\u00e3 a yi musu jinkiri ba."},"798":{"id":798,"surah":6,"ayah":9,"verse":"Kuma d\u00e3 Mun sanya mal\u00e3'ika ya zama manzo lalle ne d\u00e3 Mun mayar da shi mutum, kuma d\u00e3 Mun rikita musu abin da suke rikit\u00e3wa."},"799":{"id":799,"surah":6,"ayah":10,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, an yi izgili da manzanni daga gabaninka, sai wa\u0257anda suka yi izgilin, abin da suka kasance sun\u00e3 izgili da shi ya f\u00e3\u0257a musu."},"800":{"id":800,"surah":6,"ayah":11,"verse":"Ka ce: \"Ku yi tafiya a cikin \u0199asa, sa'an nan kuma ku d\u0169ba yadda \u00e3\u0199ibar m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa ta kasance.\""},"801":{"id":801,"surah":6,"ayah":12,"verse":"Ka ce: \"Na w\u00e3ne ne abin da yake a cikin sammai da \u0199asa?\" Ka ce: \"Na Allah ne.\" Y\u00e3 wajabta rahama ga kanSa. Lalle ne Yan\u00e3 t\u00e3ra ku zuwa ga R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, babu shakka a gare Shi. Wa\u0257anda suka yi has\u00e3rar r\u00e3yukansu, to, s\u0169 ba z\u00e3 su yi \u0129mani ba.\""},"802":{"id":802,"surah":6,"ayah":13,"verse":"\"Kuma Sh\u0129 ne da mallakar abin da ya yi kawaici a cikin dare da yini, kuma Shi ne Mai ji, Masani.\""},"803":{"id":803,"surah":6,"ayah":14,"verse":"Ka ce: \"Shin, wanin Allah nike ri\u0199o maji\u0253inci, (alh\u00e3li Allah ne) Mai \u0199\u00e3ga halittar sammai da \u0199asa, kuma Shi, Yan\u00e3 ciyarwa, kuma ba a ciyar da Shi?\" Ka ce: \"Lalle ne n\u0129, an umurce ni da in kasance farkon wanda ya sallama, kuma kada lalle ku kasance daga m\u00e3su shirki.\""},"804":{"id":804,"surah":6,"ayah":15,"verse":"Kace: \"Lalle ne n\u0129 in\u00e3 ts\u00f5ron az\u00e3bar Yini Mai girma, idan n\u00e3 s\u00e3\u0253\u00e3 wa Ubangijina.\""},"805":{"id":805,"surah":6,"ayah":16,"verse":"\"Wanda aka j\u0169yar da shi daga gare shi, a wannan R\u00e3nar, to, lalle ne, (Allah) Y\u00e3 yi masa rahama, Kuma wannan ne ts\u0129ra bayyananniya.\""},"806":{"id":806,"surah":6,"ayah":17,"verse":"\"Idan Allah Ya sh\u00e3fe ka da wata c\u0169ta, to, babu mai kurany\u1ebdwa gare ta, f\u00e3ce Sh\u0129, kuma idanYa sh\u00e3fe ka da wani alh\u1ebdri to sh\u0129 ne, a kan k\u00f5me, Mai \u0129kon yi.\""},"807":{"id":807,"surah":6,"ayah":18,"verse":"\"Kuma Sh\u0129 ne mai Tan\u0199wasa a kan bayinSa, kuma Shi ne Mai hikima, Masani.\""},"808":{"id":808,"surah":6,"ayah":19,"verse":"Ka ce: \"Wane abu ne mafi girma ga shaida?\" Ka ce: \"Allah ne shaida a tsak\u00e3nina da tsakaninku. Kuma an yiwo wahayin wannan Al\u0199ur'\u00e3ni d\u00f5min in yi muku garga\u0257i da shi, da wanda l\u00e3b\u00e3ri ya kai gare shi. Shin lalle ne ku, ha\u0199\u0129\u0199a, kun\u00e3 shaidar c\u1ebdwa, lalle ne t\u00e3re da Allah akwai wasu ab\u0169buwan bautawa?\" Ka ce: \"B\u00e3 zan yi shaidar (haka) ba.\" Ka ce: \"Abin sani, Shi ne Abin baut\u00e3wa Guda kum\u00e3 lalle ne n\u0129 barrantacce ne daga abin da kuke yi na shirki.\""},"809":{"id":809,"surah":6,"ayah":20,"verse":"Wa\u0257anda Muka b\u00e3 su Litt\u00e3fi sun\u00e3 sanin sa kamar yadda suke sanin \u0257iyansu. Wa\u0257anda suka yi has\u00e3rar r\u00e3yukansu, to, s\u0169 b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni."},"810":{"id":810,"surah":6,"ayah":21,"verse":"W\u00e3ne ne mafi z\u00e3lunci daga wanda yake \u0199ir\u0199ira karya ga Allah, k\u00f5 kuwa ya \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yinsa? Lalle ne sh\u0129, azzalumai b\u00e3 z\u00e3 su ci nasara ba."},"811":{"id":811,"surah":6,"ayah":22,"verse":"Kuma r\u00e3nar da Muka t\u00e3ra su gab\u00e3 \u0257aya, sa'an nan Mu ce wa wa\u0257anda suka yi shirki: \"In\u00e3 ab\u00f5kan t\u00e3rayyarku wa\u0257anda kuka kasance kun\u00e3 riy\u00e3wa?\""},"812":{"id":812,"surah":6,"ayah":23,"verse":"Sa'an nan kuma fitinarsu ba ta kasance ba, f\u00e3ce d\u00f5min sun ce: \"Mun\u00e3 rantsuwa da Allah Ubangijinmu, ba mu kasance m\u00e3su yin shirki ba.\""},"813":{"id":813,"surah":6,"ayah":24,"verse":"Ka d\u0169ba yadda suka \u0199aryata kansu! Kuma abin da suka kasance sun\u00e3 \u0199ir\u0199ira \u0199aryarsa, ya \u0253ace daga gare su."},"814":{"id":814,"surah":6,"ayah":25,"verse":"Kuma daga cikinsu akwai wanda yake saur\u00e3re gare ka. Kuma Mun sanya ab\u0169buwan rufi a kan zuk\u00e3tansu d\u00f5min kada su fahimc\u1ebd shi kuma a cikin kunnuwansu (Mun sanya) wani nauyi. Kuma idan sun ga k\u00f5wace \u00e3y\u00e3 b\u00e3 z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni da ita ba har idan sunj\u1ebd maka sun\u00e3 j\u00e3yayya da kai, wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun\u00e3 c\u1ebdwa: \"Wannan bai zama ba f\u00e3ce t\u00e3ts\u0169niy\u00f5yin mut\u00e3nen farko.\""},"815":{"id":815,"surah":6,"ayah":26,"verse":"Kuma sun\u00e3 han\u00e3wa daga gare shi, kuma sun\u00e3 n\u0129santa daga gare shi, kuma b\u00e3 su halakarwa, f\u00e3ce kansu, kuma b\u00e3 su sansanc\u1ebdwa."},"816":{"id":816,"surah":6,"ayah":27,"verse":"Kuma d\u00e3 kan\u00e3 gani, a l\u00f5kacin da aka tsayar da su a kan wuta, sai suka ce: \"Y\u00e3 kait\u00f5nmu! D\u00e3 ana mayar da mu, kuma b\u00e3 z\u00e3 mu \u0199aryata ba daga \u00e3y\u00f5yin Ubangijinmu, kuma z\u00e3 mu kasance Daga m\u0169minai.\""},"817":{"id":817,"surah":6,"ayah":28,"verse":"\u00c3'aha, abin da suka kasance suna \u0253\u00f5y\u1ebdwa, daga gab\u00e3ni, ya bayyana a gare su. Kuma d\u00e3 an mayar da su, lalle d\u00e3 sun k\u00f5ma ga abin da aka hana su daga barinsa. Kuma lalle ne s\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, ma\u0199aryata ne."},"818":{"id":818,"surah":6,"ayah":29,"verse":"Kuma suka ce: \"Ba ta zama ba, f\u00e3ce rayuwarmu ta duniya, kuma ba mu zama wa\u0257anda ake t\u00e3yarwa ba.\""},"819":{"id":819,"surah":6,"ayah":30,"verse":"Kuma d\u00e3 kana gani, a l\u00f5kacin da aka tsayar da su ga UbangiJinsu, Ya ce: \"Ashe wannan bai zama gaskiya ba?\" Suka ce: \"N\u00e3'am, muna rantsuwa da Ubangijinmu!\" Ya ce: \"To ku \u0257an\u0257ani azaba sab\u00f5da abin da kuka kasance kuna yi na k\u00e3firci.\""},"820":{"id":820,"surah":6,"ayah":31,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka \u0199aryata game da gamuwa da Allah sun yi hasara, har idan Sa'a ta je musu kwatsam, sai su ce: \"Y\u00e3 nad\u00e3marmu a kan abin da muka yi sakaci a cikinta!\" Alh\u00e3li kuwa su suna \u0257aukar kayansu masu nauyi a kan bayayyakinsu. To, abin da suke \u0257auka y\u00e3 m\u0169nana."},"821":{"id":821,"surah":6,"ayah":32,"verse":"Kuma r\u00e3yuwar d\u0169niya ba ta zama ba, f\u00e3ce w\u00e3sa da shagala, kuma lalle ne, L\u00e3hira ce mafi alh\u1ebdri ga wa\u0257anda suka yi ta\u0199awa. Shin, ba za ku yi hankali ba?"},"822":{"id":822,"surah":6,"ayah":33,"verse":"Lalle ne Muna sani cewa ha\u0199\u0129\u0199a, abin da suke fa\u0257a yana \u0253\u00e3ta maka rai. To, lalle ne su, b\u00e3 su \u0199aryata ka (a cikin zukatansu) kuma amma azz\u00e3lumai da \u00e3y\u00f5yin Allah suke musu."},"823":{"id":823,"surah":6,"ayah":34,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, an \u0199aryata manzanni daga gab\u00e3ninka, sai suka yi ha\u0199uri a kan abin da aka \u0199aryata su, kuma aka c\u0169tar da su, har taimakonMu ya je musu, kuma babu mai musany\u00e3wa ga kalm\u00f5min Allah. Kuma lalle ne (abin da yake natsar da kai) ya zo maka daga l\u00e3b\u00e3rin (annab\u00e3wan) farko."},"824":{"id":824,"surah":6,"ayah":35,"verse":"Kuma idan y\u00e3 kasance cewa finjirewarsu t\u00e3 yi nauyi a gare ka, to, idan kana iy\u00e3wa, ka nemi wani \u0253ull\u00f5 a cikin \u0199asa, k\u00f5 kuwa wani ts\u00e3ni a cikin sama d\u00f5min ka zo musu da wata \u00e3y\u00e3, (sai ka yi). Kuma d\u00e3 Allah Y\u00e3 so ha\u0199\u0129\u0199a d\u00e3 Y\u00e3t\u00e3ra su a kan shiriya. Sab\u00f5da haka, kada lalle ka kasance daga j\u00e3hilai."},"825":{"id":825,"surah":6,"ayah":36,"verse":"Abin sani kawai, wa\u0257anda suke saurare ne suke kar\u0253\u00e3wa, kuma matattu Allah Yake t\u00e3yar da su, Sa'an nan kuma zuwa gare Shi ake mayar da su."},"826":{"id":826,"surah":6,"ayah":37,"verse":"Kuma suka ce: \"Don me ba a saukar da \u00e3y\u00e3 ba, a kansa, daga Ubangjinsa?\" Ka ce: \"Lalle ne Allah Mai \u0129ko ne a kan Yasaukar da \u00e3y\u00e3, kuma amma mafi yawansu, ba su sani ba.\""},"827":{"id":827,"surah":6,"ayah":38,"verse":"Kuma b\u00e3bu wata dabba a cikin \u0199asa kuma b\u00e3bu wani tsuntsu wanda yake tashi da fukafukinsa f\u00e3ce al'umma ne mis\u00e3lanku. Ba Mu yi sakacin barin k\u00f5me ba a cikin Litt\u00e3fi, sa'an nan kuma zuwa ga Ubangjinsu ake t\u00e3ra su."},"828":{"id":828,"surah":6,"ayah":39,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka \u0199aryata gameda \u00e3y\u00f5yinMu, kur\u00e3me ne kuma beb\u00e3ye, acikin duffai. Wanda Allah Ya so Yan\u00e3 \u0253atar da shi, kuma wanda Ya so zai sanya shi a kan hanya madaidaiciya."},"829":{"id":829,"surah":6,"ayah":40,"verse":"Ka ce: \"Sh\u0129n, kun gan ku, idan az\u00e3bar Allah ta zo muku, k\u00f5 S\u00e3'ar Tashin Kiy\u00e3ma ta zo muku, shin wanin Allah kuke kira, idan dai kun kasance m\u00e3su gaskiya?\""},"830":{"id":830,"surah":6,"ayah":41,"verse":"\"\u00c3'a, Sh\u0129 dai kuke kira sai Ya kuranye abin da kuke kira zuwa gare Shi, idan Ya so, kuma kun\u00e3 mant\u00e3war abin da kuke yin shirkin t\u00e3re da shi.\""},"831":{"id":831,"surah":6,"ayah":42,"verse":"Kuma lalle Mun aika zuwa ga al'ummai daga gab\u00e3ninka, sai Muka k\u00e3m\u00e3 su da tsanani da c\u0169ta, tsamm\u00e3ninsu z\u00e3 su \u0199an\u0199an da kai,"},"832":{"id":832,"surah":6,"ayah":43,"verse":"To, don me, a l\u00f5kacin da tsananinMu ya j\u1ebd musu ba su yi taw\u00e3lu'i ba? Kuma amma zukatansu sun \u0199\u1ebd\u0199ashe kuma shai\u0257an y\u00e3 \u0199aw\u00e3ta musu abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"833":{"id":833,"surah":6,"ayah":44,"verse":"Sa'an nan kuma al\u00f5kacin da suka manta da abin da aka tun\u00e3tar da su da shi, sai Muka b\u0169\u0257e, a kansu, \u0199\u00f5f\u00f5fin dukkan k\u00f5me, har a l\u00f5kacin da suka yi farin ciki da abin da aka ba su, Muka k\u00e3m\u00e3 su, kwatsam, sai g\u00e3 su sun yi tsuru tsuru."},"834":{"id":834,"surah":6,"ayah":45,"verse":"Sai aka katse \u0199arshen mut\u00e3nen, wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci. Kuma g\u00f5diya t\u00e3 tabbata ga Allah Ubangijin t\u00e3likai."},"835":{"id":835,"surah":6,"ayah":46,"verse":"Ka ce: \"Shin, kun gani, idan Allah Ya ri\u0199e jinku, da gannanku, kuma Ya sanya h\u00e3timi a kan zuk\u00e3tanku, wane abin bautt\u00e3wa ne, wanin Allah, zai j\u1ebd muku da shi?\" Ka d\u0169ba yadda Muke sarrafa\u00e3y\u00f5yi, Sa'an nan kuma s\u0169, sun\u00e3 finjir\u1ebdwa."},"836":{"id":836,"surah":6,"ayah":47,"verse":"Ka ce: \"Shin, kun gan ku, idan az\u00e3bar Allah ta j\u1ebd muku, kwatsam, k\u00f5 kuwa bayyane, shin, an\u00e3 halak\u00e3wa, f\u00e3ce dai mut\u00e3ne azz\u00e3lumai?\""},"837":{"id":837,"surah":6,"ayah":48,"verse":"Kuma b\u00e3 Mu aik\u00e3wa da manz\u00e3nni f\u00e3ce m\u00e3su bayar da bush\u00e3ra, kuma m\u00e3su garga\u0257i. To, wanda ya yi \u0129m\u00e3ni kuma yagy\u00e3ra aiki, to, babu ts\u00f5ro a kansu, kuma ba su yin ba\u0199in ciki."},"838":{"id":838,"surah":6,"ayah":49,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yinMu, az\u00e3ba tan\u00e3 sh\u00e3far su sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 yi na f\u00e3si\u0199anci."},"839":{"id":839,"surah":6,"ayah":50,"verse":"Ka ce: \"Ba zan ce muku, a wurina akwai task\u00f5kin Allah ba. Kuma ba ni sanin gaibi, kuma ba ni gaya muku c\u1ebdwa ni mal\u00e3'ika ne. Ba ni bi, f\u00e3ce abin da ake yiwo wahayi zuwa gare ni.\" Ka ce: \"Shin, mak\u00e3ho da mai gani sun\u00e3 daidaita? Shin fa, ba ku yin tun\u00e3ni?\""},"840":{"id":840,"surah":6,"ayah":51,"verse":"Kuma ka yi garga\u0257i da shi ga wa\u0257anda suke jin ts\u00f5ron a t\u00e3ra su zuwa ga Ubangijinsu, ba su da wani mas\u00f5yi baicinSa, kuma babu mai c\u1ebdto, tsamm\u00e3ninsu, sun\u00e3 yin ta\u0199awa."},"841":{"id":841,"surah":6,"ayah":52,"verse":"Kuma kada ka k\u00f5ri wa\u0257anda suke kiran Ubangijinsu s\u00e3fe da maraice, sun\u00e3 nufin yardarSa, babu wani abu daga his\u00e3binsu a kanka, kuma babu wani abu daga his\u00e3binka a kansu, har ka k\u00f5re su ka kasance daga azz\u00e3lumai."},"842":{"id":842,"surah":6,"ayah":53,"verse":"Kuma kamar wannan ne, Muka fitini s\u00e3shensu da s\u00e3she, d\u00f5min su ce: \"Shin wa\u0257annan ne Allah Ya yi falala a kansu daga tsak\u00e3ninmu?\" Shin, Allah bai zama Mafi sani ba ga m\u00e3su g\u00f5diya?"},"843":{"id":843,"surah":6,"ayah":54,"verse":"Kuma idan wa\u0257anda suke yin \u0129m\u00e3ni da \u00e3y\u00f5yinMu suka j\u1ebd maka, sai ka ce: \"Aminci ya tabbata a gareku; Ubangjinku Ya wajabta rahama ga kanSa, c\u1ebdwa lalle ne wanda ya aikata aibi da j\u00e3hilci daga cikinku, sa'an nan kuma ya t\u0169ba daga b\u00e3yansa, kuma ya gy\u00e3ra, to, lalle Shi, Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai.\""},"844":{"id":844,"surah":6,"ayah":55,"verse":"Kuma kamar wannan ne Muke bayyana \u00e3y\u00f5yi, daki-daki, kuma d\u00f5min hanyar m\u00e3su laifi ta bayyana."},"845":{"id":845,"surah":6,"ayah":56,"verse":"Ka ce: \"Lalle ne ni, an hana ni in bauta wa wa\u0257anda kuke kira daga baicin Allah.\" Ka cc: \"Ba ni bin son z\u0169ciy\u00f5yinku, (d\u00f5min in n\u00e3 yi haka) lalle ne, n\u00e3 \u0253ace. A sa'an nan, kuma ban zama daga shiryayyu ba.\""},"846":{"id":846,"surah":6,"ayah":57,"verse":"Ka ce: \"Lalle ne in\u00e3 kan hujja daga Ubangjina, kuma kun \u0199aryata (ni) game da Shi; abin da kuke n\u1ebdman gaug\u00e3warsa, b\u00e3 ya wurina, hukunci kuwa bai zama ba f\u00e3ce, ga Allah, Yan\u00e3 b\u00e3yar da l\u00e3b\u00e3rin gaskiya, kuma sh\u0129 ne mafi alh\u1ebdrin m\u00e3su rarrab\u1ebdwa.\""},"847":{"id":847,"surah":6,"ayah":58,"verse":"Ka ce: \"Lalle ne, d\u00e3 a wurina akwai abin da kuke n\u1ebdman gaug\u00e3wa da shi, ha\u0199\u0129\u0199a d\u00e3 an hukunta al'amarin, a tsak\u00e3nina da tsak\u00e3ninku, kuma Allah Sh\u0129 ne Mafi sani ga azz\u0169lumai.\""},"848":{"id":848,"surah":6,"ayah":59,"verse":"Kuma a wurinSa mab\u0169dan gaibi suke, babu wanda yake sanin su f\u00e3ce Shi, kuma Yan\u00e3 sanin abin da ke a cikin tudu da ruwa, kuma wani ganye ba ya f\u00e3\u0257uwa, f\u00e3ce Y\u00e3 san shi, kuma b\u00e3bu wata \u0199w\u00e3ya a cikin duffan \u0199as\u00e3, kuma babu \u0257anye, kuma babu \u0199\u1ebd\u0199asasshe, f\u00e3ce yan\u00e3 a cikin wani Litt\u00e3fi mai bayyan\u00e3wa."},"849":{"id":849,"surah":6,"ayah":60,"verse":"Kuma Sh\u0129 ne wanda Yake kar\u0253ar r\u00e3yukanku da dare, kuma Yan\u00e3 sanin abin da kuka y\u00e3ga da r\u00e3na, sa'an nan Yan\u00e3 t\u00e3yar da ku a cikinsa, d\u00f5min a hukunta ajali ambatacce sa'an nan kuma zuwa gare shi mak\u00f5marku take, sa'an nan kuma Ya ba ku l\u00e3bari da abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"850":{"id":850,"surah":6,"ayah":61,"verse":"Kuma Sh\u0129 ne Mai rinj\u00e3ya bisa ga b\u00e3yinSa, kuma Yan\u00e3 aikan m\u00e3su tsaro a kanku, har idan mutuwa ta j\u1ebd wa \u0257ayanku, sai manzanninMu su kar\u0253i ransa alh\u00e3li su ba su yin sakaci."},"851":{"id":851,"surah":6,"ayah":62,"verse":"Sa'an nan kuma a mayar da su zuwa ga Allah Ubangjinsu na gaskiya. To! A gare shi hukunci yake, kuma Shi ne Mafi gaug\u00e3war m\u00e3su bincike."},"852":{"id":852,"surah":6,"ayah":63,"verse":"Ka ce: \"Wane ne Yake ts\u0129rar da ku daga duh\u0169huwan tududa ruwa, kun\u00e3 kiran Sa bisa ga \u0199an\u0199an da kai Kuma a \u0253\u00f5ye: 'Lalle ne idan Ka ts\u0129rar da mu daga wannan (mas\u0129fa), ha\u0199\u0129\u0199a, muna kasanc\u1ebdwa daga m\u00e3su g\u00f5diya?'\""},"853":{"id":853,"surah":6,"ayah":64,"verse":"Ka ce: \"Allah ne Yake ts\u0129rar da ku daga gare ta, kuma daga dukan ba\u0199in ciki sa'an nan kuma ku, kun\u00e3 yin shirki!\""},"854":{"id":854,"surah":6,"ayah":65,"verse":"Ka ce: \"Sh\u0129 ne Mai \u0129ko a kan Ya aika da wata az\u00e3ba a kanku daga bisanku, k\u00f5 kuwa daga \u0199ar\u0199ashin \u0199af\u00e3funku, k\u00f5 kuwa Ya gauraya ku \u0199ungiy\u00f5yi, kuma Ya \u0257an\u0257an\u00e3 wa s\u00e3shenku mas\u0129far s\u00e3she.\" \"Ka d\u0169ba yadda Muke sarrafa \u00e3y\u00f5yi, tsamm\u00e3ninsu sun\u00e3 fahimta!\""},"855":{"id":855,"surah":6,"ayah":66,"verse":"Kuma mut\u00e3nenka sun \u0199aryata (ka) game da Shi, alh\u00e3li kuwa Shi ne gaskiya. Ka ce: \"N\u0129ban zama wak\u0129li a kanku ba.\""},"856":{"id":856,"surah":6,"ayah":67,"verse":"\"Akwai matabbata ga dukan l\u00e3b\u00e3ri, kuma z\u00e3 ku sani.\""},"857":{"id":857,"surah":6,"ayah":68,"verse":"Kuma idan k\u00e3 ga wa\u0257anda suke k\u0169tsawa a cikin \u00e3y\u00f5yinMu, to, ka bijire daga gare su, sai sun k\u0169tsa a cikin wani l\u00e3b\u00e3ri waninsa. Kuma imma dai shai\u0257an lalle ya mantar da kai, to, kada ka zauna a bayan tun\u00e3wa t\u00e3re da mut\u00e3ne azz\u00e3lumai."},"858":{"id":858,"surah":6,"ayah":69,"verse":"Kuma babu wani abu daga his\u00e3binsu (m\u00e3su kuts\u00e3wa a cikin ay\u00f5yin Allah (a kan m\u00e3su ta\u0199awa amma akwai tun\u00e3tarwa (a kansu), ts\u00e3mm\u00e3ninsu (m\u00e3su kutsawar) z\u00e3 su yi ta\u0199awa."},"859":{"id":859,"surah":6,"ayah":70,"verse":"Kuma ka bar wa\u0257anda suka ri\u0199i add\u0129ninsu abin w\u00e3sa da wargi alh\u00e3li r\u00e3yuwar d\u0169niya t\u00e3 r\u0169\u0257e su, kuma ka tun\u00e3tar game da shi (Al\u0199ur'\u00e3ni): Kada a j\u1ebdfa raia cikin halaka sab\u00f5da abin da ya tsirfanta; ba shi da wani maji\u0253inci baicin Allah, kuma babu wani mai c\u1ebdto; kuma, k\u00f5 ya daidaita dukan fansa, ba z\u00e3 a kar\u0253a ba daga gare shi. Wa\u0257ancan ne aka yanke wa tsamm\u00e3ni sab\u00f5da abin da suka tsirfanta; sun\u00e3 da wani abin sh\u00e3 daga ruwan z\u00e3fi, da wata az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i, sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 yi na k\u00e3firci."},"860":{"id":860,"surah":6,"ayah":71,"verse":"Ka ce: \"Shin, z\u00e3 mu yi kiran abin da b\u00e3 ya amf\u00e3ninmu, baicin Allah, kuma b\u00e3 ya c\u0169tar damu, kuma a mayar da mu a kan dug\u00e3duganmu, a bayan Allah Y\u00e3 shiryar da mu kamar wanda shai\u0257\u00e3nu suka k\u00e3yar da shi a cikin \u0199asa, yan\u00e3 mai \u0257\u0129muwa, yan\u00e3 da ab\u00f5kaisun\u00e3 kiran sa zuwa ga shiriya, 'Ka zo mana'\" Kace: \"Lalle ne, shiriyar Allah ita ce shiriya. Kuma an umurce mu, mu sallama wa Ubangijin t\u00e3likai.\""},"861":{"id":861,"surah":6,"ayah":72,"verse":"\"Kuma (an ce mana): Ku tsai da salla kuma ku b\u0129 shi (Allah) da ta\u0199awa kuma Shi ne wanda Yake zuwa gare Shi ake t\u00e3ra ku.\""},"862":{"id":862,"surah":6,"ayah":73,"verse":"Kuma Sh\u0129 ne wanda Ya halitta sammai da \u0199asa da mulkinSa, kuma a R\u00e3nar da Yake c\u1ebdwa: \"Ka kasance,\" sai abu ya yi ta kasanc\u1ebdwa. MaganarSa ce gaskiya, kuma gare Shi mulki yake a R\u00e3nar da ake b\u0169sa a cikin \u0199aho. Masanin fake da bayyane ne, Kuma Shi ne Mai hikima Masani."},"863":{"id":863,"surah":6,"ayah":74,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Ibr\u00e3h\u0129ma ya ce wa ubansa \u00c3zara: \"Shin, kan\u00e3 ri\u0199on gum\u00e3ka ab\u0169buwan baut\u00e3wa? Lalle n\u0129, in\u00e3 ganin ka kai damut\u00e3- nenka, a cikin \u0253ata bayyananniya.\""},"864":{"id":864,"surah":6,"ayah":75,"verse":"Kuma kamar wancan ne, Muke n\u0169na wa Ibr\u00e3h\u0129ma mulkin sammai da \u0199asa, kuma d\u00f5min ya kasance daga m\u00e3su ya\u0199\u0129ni."},"865":{"id":865,"surah":6,"ayah":76,"verse":"To, a l\u00f5kacin da dare ya rufe a kansa, ya ga wani taur\u00e3ro, ya ce: \"Wannan ne, ubangijina?\" Sa'an nan a l\u00f5kacin da ya fa\u0257i, ya ce: \"Ba ni son m\u00e3su f\u00e3\u0257uwa.\""},"866":{"id":866,"surah":6,"ayah":77,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da ya ga wat\u00e3 yan\u00e3 mai bayyana, ya ce: \"Wannan ne Ubangijina?\" Sa'an nan a l\u00f5kacin da ya f\u00e3\u0257i, ya ce: \"Lalle ne idan Ubangijina bai shiryar da ni ba, ha\u0199\u0129\u0199a, in\u00e3 kasanc\u1ebdwa daga mut\u00e3ne \u0253atattu.\""},"867":{"id":867,"surah":6,"ayah":78,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da ya ga r\u00e3n\u00e3 tan\u00e3 bayyana, ya ce: \"Wannan sh\u0129 ne Ubangijina, wannan ne mafi girma?\" Sa'an nan a l\u00f5kacin da ta f\u00e3\u0257i, ya ce: \"Ya mut\u00e3nena! Lalle ne ni barrantacce nake daga abin da kuke yi na shirki.\""},"868":{"id":868,"surah":6,"ayah":79,"verse":"\"Lalle ne n\u0129, na fuskantar da fuskata ga wanda, Ya \u0199\u00e3ga halittar sammai da \u0199asa, in\u00e3 mai karkata zuwa ga gaskiya, kuma b\u00e3 ni cikin m\u00e3su shirki.\""},"869":{"id":869,"surah":6,"ayah":80,"verse":"Kuma mut\u00e3nensa suka yi musu da shi. Ya ce: \"Shin kun\u00e3 musu da ni a cikin sha'anin Allah, alh\u00e3li kuwa Y\u00e3 shiryai da ni? Kuma b\u00e3 ni ts\u00f5ron abin da kuke yin shirki da shi, f\u00e3ce idan Ubangijina Y\u00e3 so wani abu. Ubangijina Ya yalwaci dukkan k\u00f5me da ilmi. Shin, ba z\u00e3 ku yi tun\u00e3ni ba?\""},"870":{"id":870,"surah":6,"ayah":81,"verse":"\"Kuma y\u00e3y\u00e3 nake jin ts\u00f5ron abin da kuka yi shirki da shi, kuma ba ku ts\u00f5ron c\u1ebdwa lalle ne k\u0169, kun yi shirki da Allah, abin da (Allah) bai saukar da wata hujja ba game da shi? To, wane \u0253angare daga s\u00e3shen biyu ne mafi cancanta da aminci, idan kun kasance kun\u00e3 sani?\""},"871":{"id":871,"surah":6,"ayah":82,"verse":"\"Wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma ba su gauraya \u0129m\u00e3ninsu da z\u00e3lunci ba, wa\u0257annan sun\u00e3 da aminci, kuma s\u0169 ne shiryayyu.\""},"872":{"id":872,"surah":6,"ayah":83,"verse":"Kuma waccan ita ce hujjarMu, Mun bay\u00e3r da ita ga Ibr\u00e3h\u0129ma a kan mut\u00e3nensa. Mun\u00e3 \u0257aukaka wanda Muka so da daraj\u00f5ji. Lalle ne Ubangijinka Mai hikima ne, Masani."},"873":{"id":873,"surah":6,"ayah":84,"verse":"Kuma Muka b\u00e3 shi Is'h\u00e3\u0199a da Y\u00e3\u0199ubu, dukansu Mun shiryar, kuma N\u0169hu Mun shiryar da shi a gab\u00e3ni, kuma daga zuriyarsa akwai D\u00e3w\u0169da da Sulaim\u00e3nu da Ayy\u0169ba, da Y\u0169sufu da M\u0169s\u00e3 da H\u00e3r\u0169na, kuma kamar wancan ne Muke s\u00e3ka wa m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"874":{"id":874,"surah":6,"ayah":85,"verse":"Da Zakariyya da Yahaya da Isa da Ilyasu dukansu daga s\u00e3lihai suke."},"875":{"id":875,"surah":6,"ayah":86,"verse":"Da Ism\u00e3'la da Ilyasa, a da Y\u0169nusa da Lu\u0257u, kuma dukansu Mun f\u0129f\u0129t\u00e3 su a kan t\u00e3likai."},"876":{"id":876,"surah":6,"ayah":87,"verse":"Kuma daga ubanninsu, da z\u0169riyarsu, da 'yan'uwansu, kuma Muka z\u00e3\u0253e su, kuma Muka shiryar da su zuwa ga hanya madaidaiciya."},"877":{"id":877,"surah":6,"ayah":88,"verse":"Wancan ne shiryarwar Allah, Yan\u00e3 shiryar da wanda Yake so daga bayinSa. Kuma d\u00e3 sun yi shirki d\u00e3 ha\u0199\u0129\u0199a abin da suka kasance sun\u00e3, aikat\u00e3wa y\u00e3 l\u00e3l\u00e3ce."},"878":{"id":878,"surah":6,"ayah":89,"verse":"Wa\u0257ancan ne wa\u0257anda Muka bai wa Litt\u00e3fi da hukunci da Annabci. To idan wa\u0257annan (mut\u00e3ne) sun k\u00e3firta da ita, to, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun wakkala wasu mut\u00e3ne gare ta, ba su zama game da ita k\u00e3firai ba."},"879":{"id":879,"surah":6,"ayah":90,"verse":"Wa\u0257ancan ne Allah Ya shiryar, sab\u00f5da haka ka yi k\u00f5yi da shiryarsu. Ka ce: \"Ba ni tambayar ku wata ij\u00e3ra. Sh\u0129 (Al\u0199ur'\u00e3ni) bai zama ba f\u00e3ce tun\u00e3tarwa ga t\u00e3likai.\""},"880":{"id":880,"surah":6,"ayah":91,"verse":"Kuma ba su \u0199addara Allah a kan hakkin \u0199addara shi ba, a l\u00f5kacin da suka ce: \"Allah bai saukar da k\u00f5me ba ga wani mutum.\" Ka ce: \"W\u00e3ne ne ya saukar da Litt\u00e3fi wanda M\u0169s\u00e3 ya zo da shi, yan\u00e3 haske da shiriya ga mut\u00e3ne, kun\u00e3 sanya shi takardu, k\u0169na bayyana su, kuma kun\u00e3 \u0253\u00f5ye mai yawa, kuma an sanar da ku abin da ba ku sani ba, ku da ubanninku?\" Ka ce: \"Allah,\" sa'an nan ka bar su a cikin sharh\u00f5liyarsu sun\u00e3 w\u00e3s\u00e3."},"881":{"id":881,"surah":6,"ayah":92,"verse":"Kuma wannan Litt\u00e3fi ne, Mun saukar da shi, mai albarka ne, mai gaskata wanda yake a gabansa ne, kuma d\u00f5min ka yi garga\u0257i ga Uwar Al\u0199aryu (Makka) da wanda yake gefenta. Kuma wa\u0257anda suke yin \u0129m\u00e3ni da L\u00e3hira sun\u00e3 \u0129m\u00e3ni da shi (Al\u0199ur'\u00e3ni), kuma s\u0169, a kan sallarsu, sun\u00e3 tsar\u1ebdwa."},"882":{"id":882,"surah":6,"ayah":93,"verse":"Kuma w\u00e3ne ne mafi z\u00e3lunci daga wanda ya \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah, k\u00f5 kuwa ya ce: \"An yi wahayi zuwa gare ni,\" alh\u00e3li kuwa ba a yi wahayin k\u00f5me ba zuwa gare shi, da wanda ya ce: \"zan saukar da mis\u00e3lin abin da Allah Ya saukar?\" Kuma d\u00e3 k\u00e3 gani, a l\u00f5kacin da azz\u00e3lumai suke cikin m\u00e3yen mutuwa, kuma mal\u00e3'iku sun\u00e3 m\u00e3su shimfi\u0257a hannuwansu, (sun\u00e3 ce musu) \"Ku fitar da kanku; a yau an\u00e3 s\u00e3ka muku da az\u00e3bar wul\u00e3\u0199anci sab\u00f5da abin da kuka kasance kun\u00e3 fa\u0257a, wanin gaskiya, ga Allah kuma kun kasance daga \u00e3y\u00f5yinSa kun\u00e3 yin girman kai.\""},"883":{"id":883,"surah":6,"ayah":94,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a, kun zo Mana \u0257ai \u0257ai, kamar yadda Muka halitt\u00e3 ku a farkon l\u00f5kaci. Kuma kun bar abin da Muka mallaka muku a bayan bayayyakinku, kuma ba Mu gani a t\u00e3re da k\u0169 ba, mac\u1ebdtanku wa\u0257anda kuka riya c\u1ebdwa lalle ne s\u0169, a cikinku m\u00e3su t\u00e3rayya ne. Lalle ne, h\u00e3\u0199\u0129\u0199a, k\u00f5me y\u00e3 yanyanke a tsak\u00e3ninku, kuma abin da kuka kasance kun\u00e3 riy\u00e3wa ya \u0253ace daga gare ku."},"884":{"id":884,"surah":6,"ayah":95,"verse":"Lalle ne, Allah ne Mai ts\u00e3gewar \u0199w\u00e3yar hatsi da kwalfar gurtsu. Yan\u00e3 fitar da mai rai daga mamaci, kuma (Shi) Mai fitar da mamaci ne daga mai rai, wannan ne Allah. To, y\u00e3ya ake karkatar da ku?"},"885":{"id":885,"surah":6,"ayah":96,"verse":"Mai ts\u00e3g\u1ebdwar s\u00e3fiya, kuma Ya sanya dare mai natsuwa, kuma da r\u00e3na da wat\u00e3 a bisa liss\u00e3fi. vwannan ne \u0199addar\u00e3war Mabuw\u00e3yi Masani."},"886":{"id":886,"surah":6,"ayah":97,"verse":"Kuma Shi ne Ya sanya muku taur\u00e3ri d\u00f5min ku shiryu da su a cikin duffan tudu da ruwa. Lalle ne Mun bayyana \u00e3y\u00f5yi daki-daki, ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke sani."},"887":{"id":887,"surah":6,"ayah":98,"verse":"Kuma Shi ne Ya \u0199\u00e3ga halittarku daga rai guda, sa'an nan da mai tabbata da wanda ake aj\u1ebdwa. Lalle ne Mun bayyan\u00e3 \u00e3y\u00f5yi daki-daki, ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke fahimta."},"888":{"id":888,"surah":6,"ayah":99,"verse":"Kuma Shi ne Ya saukar da ruwa daga sama, Muka fitar da tsiron dukkan k\u00f5me game d\u00e3 shi, sa'an nan Muka fitar da k\u00f5re daga gare shi, Muna fitar da kw\u00e3ya \u0257amfararriya daga gare shi (k\u00f5ren), kuma daga dab\u0129no daga hirtsinta akwai dumbuje-dumbuje makusanta, kuma (Muka fitar) da g\u00f5naki na inab\u00f5bi da z\u00e3it\u0169ni da rumm\u00e3ni, m\u00e3su kam\u00e3 da j\u0169na da wasun m\u00e3su kama da j\u0169na. Ku d\u0169ba zuwa 'ya'yan it\u00e3censa, idan ya yi 'ya'yan, da nunarsa. Lalle ne a cikin wannan akwai \u00e3y\u00f5yi ga wa\u0257anda suke yin \u0129m\u00e3ni."},"889":{"id":889,"surah":6,"ayah":100,"verse":"Kuma suka sanya wa Allah ab\u00f5kan t\u00e3rayya, aljannu, alh\u00e3li kuwa (Shi) Ya halitta su. Kuma sun \u0199ir\u0199ira masa \u0257iya da 'y\u00e3'ya, b\u00e3 da ilmi ba. TsarkinSa y\u00e3 tabbata! Kuma Ya \u0257aukaka daga abin da suke sifant\u00e3wa."},"890":{"id":890,"surah":6,"ayah":101,"verse":"Mafarin halittar sammai da \u0199asa. Y\u00e3ya \u0257\u00e3 zai zama a gare Shi alh\u00e3li kuwa m\u00e3ta ba ta kasance ba, a gare Shi, kuma Ya halitta dukkan, k\u00f5me, kuma Sh\u0129, game da dukan k\u00f5me, Masani ne?"},"891":{"id":891,"surah":6,"ayah":102,"verse":"Wancan ne Allah Ubangijinku. B\u00e3bu wani abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Sh\u0129, Mahaliccin dukan k\u00f5me. Sab\u00f5da haka ku bauta Masa kuma Shi ne wak\u0129li a kan dukan, k\u00f5me."},"892":{"id":892,"surah":6,"ayah":103,"verse":"Gannai b\u00e3 su iya riskuwarSa, kuma Sh\u0129 Yan\u00e3 riskuwar gannai, kuma Sh\u0129 ne Mai tausas\u00e3wa, Masani."},"893":{"id":893,"surah":6,"ayah":104,"verse":"Lalle ne ab\u0169buwan l\u0169ra sun je muku daga Ubangijinku, to, wanda ya kula, to, d\u00f5min kansa, kuma wanda ya makanta, to, laifi yan\u00e3 a kansa, kuma n\u0129, a kanku, b\u00e3 mai tsaro ba ne."},"894":{"id":894,"surah":6,"ayah":105,"verse":"Kamar wannan ne Muke sarrafa \u00e3y\u00f5yi, kuma d\u00f5min su ce: \"K\u00e3 karanta!\" Kuma d\u00f5min Mu bayyana shi ga mut\u00e3ne wa\u0257anda sun\u00e3 sani."},"895":{"id":895,"surah":6,"ayah":106,"verse":"Ka bi abin da aka yi wahayi zuwa gare ka daga Ubangijinka; babu wani abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Shi, kuma ka bijire daga m\u00e3su shirki."},"896":{"id":896,"surah":6,"ayah":107,"verse":"Kuma d\u00e3 Allah Y\u00e3 so, d\u00e3 ba su yi shirki ba, kuma ba Mu, sanya ka mai tsaro a kansu ba, kuma ba kai ne wak\u0129li a kansu ba."},"897":{"id":897,"surah":6,"ayah":108,"verse":"Kuma kada ku z\u00e3gi wa\u0257anda suke kira, baicin Allah, har su z\u00e3gi Allah bisa z\u00e3lunci, ba, da ilmi ba. Kamar wannan ne Muka \u0199aw\u00e3ta ga k\u00f5wace al'umma aikinsu, sa'an nan zuwa ga Ubangijinsu mak\u00f5marsu take, sa'an nan Ya ba su l\u00e3bari da abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"898":{"id":898,"surah":6,"ayah":109,"verse":"Kuma suka yi rantsuwa da Allah iyakar rantsuw\u00f5yinsu (c\u1ebdwa) lalle ne idan wata \u00e3y\u00e3 ta j\u1ebdmusu, ha\u0199\u0129\u0199a, sun\u00e3 yin \u0129m\u00e3ni da ita. Ka ce: \"Abin sani kawai, \u00e3y\u00f5yi a wurin Allah suke. Kuma m\u1ebdne nezai sanya ku ku sansance c\u1ebdwa, lalle ne su, idan \u00e3y\u00f5yin sun je, ba z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni ba?\""},"899":{"id":899,"surah":6,"ayah":110,"verse":"Kuma Mun\u00e3 jujj\u0169ya zuk\u00e3tansu da ganansu, kamar yadda ba su yi \u0129m\u00e3ni da shi ba a farkon l\u00f5kaci kuma Mun\u00e3 barin su a cikin k\u0169ts\u00e3warsu, sun\u00e3 \u0257\u0129muwa."},"900":{"id":900,"surah":6,"ayah":111,"verse":"Kuma d\u00e3 a ce, lalle M\u0169 Mun saukar da Mal\u00e3'iku zuwa gare su, kuma matattu suka yi musu magana, kuma Muka t\u00e3ra dukkan k\u00f5me a kansu, gungu-gungu, ba su kasance sun\u00e3 iya yin \u0129m\u00e3ni ba, sai fa idan Allah Y\u00e3 so, Kuma amma mafi yawansu sun\u00e3 j\u00e3hiltar haka."},"901":{"id":901,"surah":6,"ayah":112,"verse":"Kuma kamar wancan ne Muka sanya wa k\u00f5wane Annabi ma\u0199iyi; shai\u0257\u00e3nun mut\u00e3ne da aljannu, s\u00e3shensu yan\u00e3 yin ish\u00e3ra zuwa s\u00e3she da \u0199aw\u00e3taccen zance bisa ga r\u0169\u0257i. Kuma d\u00e3 Ubangijinka Y\u00e3 so, d\u00e3 ba su aikat\u00e3 shi ba, don haka ka bar su da abin da, suke \u0199ir\u0199ir\u00e3wa."},"902":{"id":902,"surah":6,"ayah":113,"verse":"Kuma d\u00f5min zuk\u00e3tan wa\u0257anda ba su yi \u0129m\u00e3ni da L\u00e3hira ba su karkata saur\u00e3r\u1ebd zuwa gareshi, kuma d\u00f5min su yarda da shi, kuma d\u00f5min su kamfaci abin da suke m\u00e3su kamfata."},"903":{"id":903,"surah":6,"ayah":114,"verse":"Shin fa, wanin Allah nake n\u1ebdma ya zama mai hukunci, alh\u00e3li kuwa Sh\u0129 ne wanda Ya saukar muku da Litt\u00e3fi abin rab\u1ebdwadaki-daki? Kuma wa\u0257anda Muka bai wa Litt\u00e3fi sun\u00e3 sanin c\u1ebdwa lalleshi (Al\u0199ur'\u00e3ni) abin saukarwa ne daga Ubangijinka, da gaskiya? Sab\u00f5da haka kada ku kasance daga m\u00e3su shakka."},"904":{"id":904,"surah":6,"ayah":115,"verse":"Kuma kalmar Ubangijinka t\u00e3 cika, tan\u00e3 gaskiya da \u00e3dalci. Babu mai musany\u00e3wa ga kalm\u00f5minSa, kuma Shi ne Maiji, Masani."},"905":{"id":905,"surah":6,"ayah":116,"verse":"Kuma idan ka bi mafiya yawan wa\u0257anda suke a cikin \u0199asa da \u0257\u00e3'a sun\u00e3 \u0253atar da kai daga hanyar Allah. Ba su bin k\u00f5me sai f\u00e3ce \u0199addari-fa\u0257i suke yi."},"906":{"id":906,"surah":6,"ayah":117,"verse":"Lalle ne Ubangijinka Sh\u0129 ne Mafi sani ga wanda yake \u0253ac\u1ebdwa daga hanyarsa kuma Shi ne mafi sani ga masu shiryuwa."},"907":{"id":907,"surah":6,"ayah":118,"verse":"Sab\u00f5da haka ku ci daga abin da aka ambaci s\u0169nan Allah kansa, idan kun kasance m\u00e3su \u0129m\u00e3ni da \u00e3y\u00f5yinSa."},"908":{"id":908,"surah":6,"ayah":119,"verse":"Kuma m\u1ebdne ne ya s\u00e3me ku, b\u00e3 z\u00e3 ku ci ba daga abin da aka ambaci s\u0169nan Allah a kansa, alh\u00e3li kuwa, ha\u0199\u0129\u0199a, Ya rarrabe, muku daki-daki, abin da Ya haramta a kanku, f\u00e3ce fa abin da aka buk\u00e3tar da ku bisa lal\u0169ra zuwa gare shi? Kuma lalle ne m\u00e3su yawa sun\u00e3 \u0253atarwa, da son z\u0169ciy\u00f5yinsu, ba da wani ilmi ba. Lalle ne Ubangijinka Sh\u0129 ne Mafi sani ga m\u00e3su ta'addi."},"909":{"id":909,"surah":6,"ayah":120,"verse":"Kuma ku bar bayyanannen zunubi da \u0253\u00f5yayyensa. Lalle ne wa\u0257anda suke tsiwurwurin zunubi za a s\u00e3ka musu da abin da suka kasance sun\u00e3 kamfata."},"910":{"id":910,"surah":6,"ayah":121,"verse":"Kada ku ci daga abin da ba a ambaci s\u0169nan Allah ba a kansa. Kuma lalle ne sh\u0129 f\u00e3si\u0199anci ne. Kuma lalle ne, shai\u0257\u00e3nu, ha\u0199\u0129\u0199a, suna yin ish\u00e3ra zuwa ga mas\u00f5yansu, d\u00f5min su yi j\u00e3yayya da ku. Kuma idan kuka yi musu \u0257\u00e3'a, lalle ne k\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, m\u00e3su shirki ne."},"911":{"id":911,"surah":6,"ayah":122,"verse":"Shin, kuma wanda ya kasance matacce sa'an nan Muka r\u00e3yar da shi, kuma Muka sanya wani haske d\u00f5minsa, yan\u00e3 tafiya da shi, yan\u00e3 zama kamar wanda mis\u00e3linsa yan\u00e3 cikin duffai, sh\u0129 kuma ba mai fita ba daga gare su? Kamar wancan ne aka \u0199aw\u00e3ta wa k\u00e3firai abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"912":{"id":912,"surah":6,"ayah":123,"verse":"Kuma kamar wancan ne Mun sanya a cikin k\u00f5wace al\u0199arya, shugabanni s\u0169 ne m\u00e3su laifinta d\u00f5min su yi m\u00e3kirci a cikinta, alh\u00e3li kuwa ba su yin makirci f\u00e3ce ga rayukansu, kuma ba su sansanc\u1ebdwa."},"913":{"id":913,"surah":6,"ayah":124,"verse":"Kuma idan wata \u00e3y\u00e3 ta je musu sai su ce: \"Ba z\u00e3 mu yi \u0129m\u00e3ni ba, sai an k\u00e3wo mana kamar abin da aka k\u00e3wo wa manzannin Allah.\" Allah Mafi sanin inda Yake sanya manzancinSa. Wani wula\u0199anci a wurin Allah da wata az\u00e3ba mai tsanani z\u00e3 su s\u00e3mi wa\u0257anda suka yi laifi, sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 yi na m\u00e3kirci."},"914":{"id":914,"surah":6,"ayah":125,"verse":"D\u00f5min haka wanda Allah Ya yi nufin ya shiryar da shi sai ya b\u0169\u0257a \u0199irjinsa d\u00f5m\u0129n Musulunci, kuma wanda Ya yi nufin Ya \u0253atar da shi, sai Ya sanya \u0199irjinsa mai \u0199unci matsattse, kamar dai yan\u00e3 t\u00e3k\u00e3wa ne a ckin sama. Kamar wannan ne Allah Yake sany\u00e3war \u0199azanta a kan wa\u0257anda b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni."},"915":{"id":915,"surah":6,"ayah":126,"verse":"Wannan ita ce hanya ta Ubangijinka madaidaiciya. Lalle ne Mun bayyana \u00e3y\u00f5yi daki-daki ga mut\u00e3ne m\u00e3su kar\u0253ar tun\u00e3tarwa."},"916":{"id":916,"surah":6,"ayah":127,"verse":"Sun\u00e3 da gidan aminci a wurin Ubangjinsu, kuma Sh\u0129 ne Maji\u0253incinsu, sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"917":{"id":917,"surah":6,"ayah":128,"verse":"Kuma r\u00e3nar da yake t\u00e3ra su gaba \u0257aya (Yan\u00e3 c\u1ebdwa): \"Y\u00e3 jama'ar aljannu! Lalle ne kun yawaita kanku daga mut\u00e3ne.\" Kuma maji\u0253antansu daga mut\u00e3ne suka ce: \"Y\u00e3 Ubangjinmu! S\u00e3shenmu ya ji d\u00e3\u0257i da s\u00e3she, kuma mun kai ga ajalinmu wanda Ka yanka mana!\" (Allah) Ya ce: \"Wuta ce mazaunarku, kun\u00e3 madawwama acikinta, sai abin da Allah Ya so. Lalle ne Ubangijinka Mai hikima ne, Masani.\""},"918":{"id":918,"surah":6,"ayah":129,"verse":"Kuma kamar wancan ne Muke ji\u0253intar da s\u00e3shen azz\u00e3lumai ga s\u00e3she, sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 t\u00e3r\u00e3wa."},"919":{"id":919,"surah":6,"ayah":130,"verse":"Y\u00e3 jama'ar aljannu da mut\u00e3ne! Shin, manzanni daga gare ku ba su j\u1ebd muku ba sun\u00e3 l\u00e3barta \u00e3y\u00f5yiNa a kanku, kuma sun\u00e3 yi muku garga\u0257in ha\u0257uwa da wannan yini n\u00e3ku? Suka ce: \"Mun yi shaida a kan k\u00e3wunanmu.\" Kuma r\u00e3yuwar d\u0169niya t\u00e3 r\u0169\u0257\u1ebd su. Kuma suka yi shaida a kan k\u00e3wunansu c\u1ebdwa lalle ne s\u0169, sun kasance k\u00e3firai."},"920":{"id":920,"surah":6,"ayah":131,"verse":"Wanan kuwa sab\u00f5da Ubangijinka bai kasance Mai halaka al\u0199ary\u00f5yi sab\u00f5da wani z\u00e3lunci ba ne, alh\u00e3li kuwa mut\u00e3nensu sun\u00e3 j\u00e3hilai."},"921":{"id":921,"surah":6,"ayah":132,"verse":"Kuma ga k\u00f5wanne, akwai daraj\u00f5ji daga abin da suka aikata. Kuma Ubangijinka bai zama mai shagala ba daga abin da suke aikat\u00e3wa."},"922":{"id":922,"surah":6,"ayah":133,"verse":"Kuma Ubangijinika Wad\u00e3tacce ne Ma'ab\u0169cin rahama. Idan Y\u00e3 so zai tafi da ku, kuma Ya musanya daga b\u00e3yanku, abin da Yake so, kamar yadda Ya \u0199\u00e3ga halittarku daga z\u0169riyar wasu mut\u00e3ne na dabam."},"923":{"id":923,"surah":6,"ayah":134,"verse":"Lalle ne abin da ake yi muku wa'adi lalle mai zuwa ne kuma ba ku zama m\u00e3su buw\u00e3ya ba,"},"924":{"id":924,"surah":6,"ayah":135,"verse":"Ka ce: \"Y\u00e3 ku mut\u00e3nena! Ku yi aiki a kan halinku, lalle ne n\u0129 mai aiki ne, sa'an nan da sannu z\u00e3 ku san wanda \u00e3\u0199ibar gida z\u00e3 ta kasance a gare shi. Lalle ne shi, azz\u00e3lumai b\u00e3 z\u00e3 su ci nasar\u00e3 ba.\""},"925":{"id":925,"surah":6,"ayah":136,"verse":"Kuma sun sanya wani rab\u00f5 ga Allah daga abin da Ya halitta daga sh\u0169ka da dabb\u00f5bi, sai suka ce: \"Wannan na Allah ne,\" da riy\u00e3warsu \"Kuma wannan na ab\u0169buwan shirkinmu ne.\" Sa'an nan"},"926":{"id":926,"surah":6,"ayah":137,"verse":"Kuma kamar wancan ne ab\u0169buwan shirkinsu suka \u0199\u00e3wata wa m\u00e3su yawa, daga m\u00e3su shirkin; kashewar 'ya'yansu, d\u00f5min su halaka su kuma d\u00f5min su rikitar da addininsu a gare su, Kuma d\u00e3 Allah Y\u00e3 so d\u00e3 ba su aikat\u00e3 shi ba. Sab\u00f5da haka ka bar su da abin da suke \u0199ir\u0199ir\u00e3wa."},"927":{"id":927,"surah":6,"ayah":138,"verse":"Kuma sukace: \"Wa\u0257annan dabb\u00f5bi da sh\u0169ka hanannu ne; b\u00e3bu mai \u0257an\u0257anar su f\u00e3ce wanda muke so,\" ga riy\u00e3warsu. Da wasu dabb\u00f5bi an hana b\u00e3yayyakinsu, da wasu dabb\u00f5bi b\u00e3 su ambatar s\u0169nan Allah a kansu, bisa \u0199ir\u0199iren \u0199arya gare Shi. Zai s\u00e3ka musu da abin da suka kasance sun\u00e3 \u0199ir\u0199ir\u00e3wa."},"928":{"id":928,"surah":6,"ayah":139,"verse":"Kuma suka ce: \"Abin da yake a cikin cikkunan wa\u0257annan dabb\u00f5bi k\u1ebd\u0253antacce ne ga mazanmu, kuma hananne ne a kan m\u00e3tan aurenmu. Kuma idan ya kasance m\u0169she, to, a cikinsa s\u0169 ab\u00f5kan t\u00e3rayya ne, zai s\u00e3ka musu sifant\u00e3warsu. Lalle ne Sh\u0129, Mai hikima ne, Masani.\""},"929":{"id":929,"surah":6,"ayah":140,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka kashe \u0257iyansu sab\u00f5da wauta, ba da ilmi ba, sun yi has\u00e3ra! Kuma suka haramta abin da Allah Ya azurta su, bisa \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah. Lalle ne sun \u0253ace, kuma ba su kasance m\u00e3su shiryuwa ba."},"930":{"id":930,"surah":6,"ayah":141,"verse":"Kuma Sh\u0129 ne Wanda Ya \u0199\u00e3ga halittar g\u00f5naki m\u00e3su rumfuna da wasun m\u00e3su rumfuna da dab\u0129nai da sh\u0169ka, mai s\u00e3\u0253\u00e3wa ga 'y\u00e3'yansa na ci, da zaituni da rumm\u00e3ni mai kama da j\u0169na da wanin mai kama da j\u0169na. Ku ci daga 'ya'yan it\u00e3censa, idan ya yi 'y\u00e3'yan, kuma ku b\u00e3yar da hakkinSa a r\u00e3nar girbinsa, kuma kada ku yi \u0253arna. Lalle ne Sh\u0129, ba Ya son mafarauta."},"931":{"id":931,"surah":6,"ayah":142,"verse":"Kuma daga dabb\u00f5bi (Ya \u0199\u00e3ga halittar) mai \u0257aukar k\u00e3ya da \u0199an\u00e3na; Ku ci daga abin da Allah Ya azurta ku, kuma kada ku bi zambiy\u00f5yin shai\u0257an: LalLe ne shi, a gare ku, ma\u0199iyi ne bayyananne."},"932":{"id":932,"surah":6,"ayah":143,"verse":"Nau'\u00f5'i takwas daga tum\u00e3kai biyu, kuma daga aw\u00e3kai biyu; ka ce: Shin mazan biyu ne Ya haramta ko m\u00e3tan biyu, ko abin da mahaifar m\u00e3tan biyu suka tattara a kansa? Ku b\u00e3 ni l\u00e3b\u00e3ri da ilmi, idan kun kasance m\u00e3su gaskiya."},"933":{"id":933,"surah":6,"ayah":144,"verse":"Kuma daga r\u00e3\u0199uma akwai nau'i biyu, kuma daga sh\u00e3nu biyu; ka ce: Shin, mazan biyu ne Ya hana ko m\u00e3tan biyu Ya hana, k\u00f5 abin da mahaifar m\u00e3tan biyu suka tattara a kansa? K\u00f5 kun kasance halarce ne a l\u00f5kacin da Allah Ya yi muku wasiyya da wannan? To, w\u00e3ne ne mafi z\u00e3lunci daga wanda ya \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah, d\u00f5min ya \u0253atar da mut\u00e3ne b\u00e3 da wani ilmi ba? Lalle ne, Allah b\u00e3 Ya shiryar da mut\u00e3ne azz\u00e3lumai."},"934":{"id":934,"surah":6,"ayah":145,"verse":"Ka ce: \"B\u00e3 ni s\u00e3mu, a cikin abin da aka y\u00f5 wahayi zuwa gare Ni, abin haramt\u00e3wa a kan wani mai ci wanda yake cin sa f\u00e3ce idan ya kasance m\u0169she k\u00f5 kuwa jini abin zubarwa k\u00f5 kuwa n\u00e3man alade, to lalle ne shi \u0199azanta ne, k\u00f5 kuwa f\u00e3si\u0199anci wanda aka kur\u0169r\u0169ta, d\u00f5min wanin Allah da shi.\" Sa'an nan wanda lar\u0169ra ta k\u00e3m\u00e3 shi, b\u00e3 mai fita jama'a ba, kuma b\u00e3 mai ta'addi ba, to, lalle Ubangijinka Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"935":{"id":935,"surah":6,"ayah":146,"verse":"Kuma a kan wa\u0257anda suka t\u0169ba (Yah\u0169du) Mun haramta dukan mai akaifa, kuma daga sh\u00e3nu da bis\u00e3she Mun haramta musu kitsattsansu f\u00e3ce abin da b\u00e3yukansu suka \u0257auka, k\u00f5 kuwa k\u00e3yan ciki, k\u00f5 kuwa abin da ya garwaya da \u0199ash\u0129 wannan ne Muka s\u00e3ka musu sab\u00f5da z\u00e3luncinsu, kuma Mu, ha\u0199\u0129\u0199a, M\u00e3su gaskiya ne."},"936":{"id":936,"surah":6,"ayah":147,"verse":"To, idan sun \u0199aryat\u00e3 ka, sai ka ce: \"Ubangijinku Ma'ab\u0169cin rahama ne Mai yalwa; kuma b\u00e3 a mayar da az\u00e3barSa daga mut\u00e3ne m\u00e3su laifi.\""},"937":{"id":937,"surah":6,"ayah":148,"verse":"Wa\u0257anda suka yi shirki z\u00e3 su ce: \"D\u00e3 Allah Y\u00e3 so d\u00e3 ba mu yi shirki ba, kuma d\u00e3 ubanninmu ba su yi ba, kuma d\u00e3 ba mu haramta wani abu ba.\" Kamar wannan ne mut\u00e3nen da suke a gab\u00e3ninsu suka \u0199aryata, har suka \u0257an\u0257ani az\u00e3barMu. Ka ce: \"Shin, kun\u00e3 da wani ilmi a wurinku d\u00f5min ku fito mana da shi? B\u00e3 ku bin k\u00f5me f\u00e3ce zato kuma ba ku zama ba f\u00e3ce \u0199iri-fa\u0257i kawai kuke yi.\""},"938":{"id":938,"surah":6,"ayah":149,"verse":"Ka ce: \"To Allah ne da hujja isasshiya, sab\u00f5da haka: D\u00e3 Y\u00e3 so, d\u00e3 Y\u00e3 shiryar da ku gab\u00e3 \u0257aya.\""},"939":{"id":939,"surah":6,"ayah":150,"verse":"Ka ce: \"Ku k\u00e3wo shaidunku, wa\u0257anda suke b\u00e3yar da shaidar c\u1ebdwa Allah ne Ya haramta wannan.\" To idan sun k\u00e3wo shaida kada ka yi shaida t\u00e3re da su. Kuma kada ka bi son z\u0169ciy\u00f5yin wa\u0257anda suka \u0199aryata, game da \u00e3y\u00f5yinMu, da wa\u0257anda b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni da L\u00e3hira, alh\u00e3li kuwa s\u0169 daga Ubangijinsu suna karkac\u1ebdwa."},"940":{"id":940,"surah":6,"ayah":151,"verse":"Ka ce: \"Ku zo, in karanta abin da Ubangijinku Ya haramta.\" w\u00e3jibi ne a kanku kada ku yi shirkin k\u00f5me da Shi, kuma ga mahaifa biyu (ku kyautata) kyautat\u00e3wa, kuma kada ku kashe \u0257iyanku sab\u00f5da talauci, M\u0169 ne Muke azurta ku, k\u0169 da su, kuma kada ku kusanci ab\u0169buwa alf\u00e3sha, abin da ya bayyana daga gare ta da abin da ya \u0253\u00f5yu, kada ku kashe rai wanda Allah Ya haramta, f\u00e3ce da hakki. Wannan ne (Allah) Ya yi muku wasiyya da Shi: Tsamm\u00e3ninku, kun\u00e3 hankalta."},"941":{"id":941,"surah":6,"ayah":152,"verse":"Kada ku kusanci d\u0169kiyar mar\u00e3ya f\u00e3ce da wadda take ita ce mafi kyau, har ya kai ga \u0199arfinsa. Kuma ku cika m\u0169du da sik\u1ebdli da \u00e3dalci, b\u00e3 Mu kallaf\u00e3 wa rai f\u00e3ce iy\u00e3warsa. Kuma idan kun fa\u0257i magana, to, ku yi \u00e3dalci, kuma ko d\u00e3 y\u00e3 kasance ma'ab\u0169cin zumunta ne. Kuma da alkawarin Allah ku cika. wannan ne Ya yi muku wasiyya da shi: Tsamm\u00e3ninku, kun\u00e3 tun\u00e3wa."},"942":{"id":942,"surah":6,"ayah":153,"verse":"Kuma lalle wannan ne tafark\u0129Na, yana madaidaici: Sai ku b\u0129 shi, kuma kada ku bi wasu hany\u00f5yi, su rarrabu da ku daga barin hany\u00e3Ta. Wannan ne Allah Ya yi muku wasiyya da shi tsamm\u00e3ninku, kun\u00e3 yin ta\u0199awa."},"943":{"id":943,"surah":6,"ayah":154,"verse":"Sa'an nan kuma Mun bai wa M\u0169s\u00e3 Litt\u00e3fi, yan\u00e3 cikakke bisa ga wanda ya kyautata (hukuncin Allah) da rarrab\u1ebdwa, daki-daki, ga k\u00f5wane abu, da shiriya da rahama, tsamm\u00e3ninsu, sun\u00e3 yin \u0129m\u00e3ni da ha\u0257uwa da Ubangijinsu."},"944":{"id":944,"surah":6,"ayah":155,"verse":"Kuma wannan Litt\u00e3fi ne, Mun saukar da shi, mai albarka ne, sai ku b\u0129 shi kuma ku yi ta\u0199awa, tsamm\u00e3ninku, an\u00e3 jin \u0199anku."},"945":{"id":945,"surah":6,"ayah":156,"verse":"(D\u00f5min) kada ku ce: \"Abin sani kawai, an saukar da litt\u00e3fi a kan \u0199ungiya biyu daga gab\u00e3ninmu, kuma lalle ne m\u0169, mun kasance, daga karatunsu, ha\u0199\u0129\u0199a, g\u00e3filai.\""},"946":{"id":946,"surah":6,"ayah":157,"verse":"K\u00f5 kuwa ku ce: \"D\u00e3 dai lalle m\u0169 an saukar da Litt\u00e3fi a kanmu, ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 mun kasance mafiya, shiryuwa daga gare su.\" To, lalle ne wata hujja bayyananniya, daga Ubangijinku, t\u00e3 zo muku, da shiriya da rahama. To, w\u00e3ne ne mafi z\u00e3lunci daga wanda ya \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yin Allah, kuma ya finjire daga barinsu? Z\u00e3 Mu s\u00e3ka wa wa\u0257anda suke finjir\u1ebdwa daga barin \u00e3y\u00f5yinMu da mugunyar az\u00e3ba, sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 yi na hinjir\u1ebdwa."},"947":{"id":947,"surah":6,"ayah":158,"verse":"Shin, sun\u00e3 jiran (wani abu), f\u00e3ce dai mal\u00e3'iku su je musu k\u00f5 kuwa Ubangijinka Ya je, k\u00f5 kuwa s\u00e3shen \u00e3y\u00f5yin Ubangijinka ya je. A r\u00e3nar da s\u00e3shen \u00e3y\u00f5yin Ubangijinka yake zuwa, \u0129m\u00e3nin rai wanda bai kasance y\u00e3 yi \u0129m\u00e3nin ba a gab\u00e3ni, k\u00f5 kuwa ya yi tsiwirwirin wani alh\u1ebdri, b\u00e3 ya amf\u00e3ninsa. Ka ce: \"Ku yi jira: Lalle ne m\u0169, m\u00e3su jira ne.\""},"948":{"id":948,"surah":6,"ayah":159,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka rarraba addininsu, kuma suka kasance \u0199ungiy\u00e3-\u0199ungiy\u00e3, kai ba ka zama daga gare su ba, a cikin k\u00f5me: abin sani kawai al'amarinsu zuwa ga Allah yake. Sa'an nan Ya b\u00e3 su l\u00e3b\u00e3ri game da abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"949":{"id":949,"surah":6,"ayah":160,"verse":"Wanda ya zo da kyakky\u00e3wan aiki guda, to, yan\u00e3 da g\u00f5ma \u0257in mis\u00e3lansa. Kuma wanda ya zo da m\u0169gun aiki g\u0169da, to, b\u00e3 z\u00e3 a s\u00e3ka masa ba f\u00e3ce da mis\u00e3linsa. Kuma s\u0169 b\u00e3 a z\u00e3luntar su."},"950":{"id":950,"surah":6,"ayah":161,"verse":"Ka ce: \"Lalle n\u0129, Ubangijina Y\u00e3 shiryar da ni zuwa ga tafarki madaidaici, add\u0129ni, \u0199\u0129mant\u00e3wa (ga ab\u0169buwa), mai a\u0199\u0129dar Ibr\u00e3h\u0129m, mai karkata zuwa ga gaskiya, kuma bai kasance daga m\u00e3su shirki ba.\""},"951":{"id":951,"surah":6,"ayah":162,"verse":"Ka ce: \"Lalle ne sall\u00e3ta, da baik\u00f5na, da r\u00e3yuw\u00e3ta, da mutuw\u00e3ta, na Allah ne Ubangijin t\u00e3likai.\""},"952":{"id":952,"surah":6,"ayah":163,"verse":"\"B\u00e3bu ab\u00f5kin t\u00e3rayya a gare Shi. Kuma da wancan aka umurce ni, kuma ni ne farkon m\u00e3su sallam\u00e3wa.\""},"953":{"id":953,"surah":6,"ayah":164,"verse":"Ka ce: \"Shin wanin Allah nake n\u1ebdma ya zama Ubangiji, alh\u00e3li kuwa Sh\u0129 ne Ubangijin dukan k\u00f5me? Kuma wani rai b\u00e3 ya yin tsirfa f\u00e3ce d\u00f5min kansa, kuma mai \u0257aukar nauyi, b\u00e3 ya \u0257aukar nauyin wani, sa'an nan kuma k\u00f5mawarku zuwa ga Ubangijinku take; Sa'an nan Y\u00e3 b\u00e3 ku l\u00e3b\u00e3ri ga abin da kuka kasance, a cikinsa, kun\u00e3 s\u00e3\u0253\u00e3 wa j\u0169n\u00e3?\""},"954":{"id":954,"surah":6,"ayah":165,"verse":"\"Kuma Sh\u0129 ne wanda Ya sanya ku m\u00e3su maye wa j\u0169naga \u0199asa. Kuma Ya \u0257aukaka s\u00e3shenku bisa ga s\u00e3she da daraj\u00f5ji; d\u00f5min Ya jarraba ku a cikin abin da Ya b\u00e3 ku.\" Lalle ne, Ubangijinka Mai gagg\u00e3war u\u0199k\u0169ba ne, kuma lalle ne Shi, ha\u0199\u0129\u0199a, Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"955":{"id":955,"surah":7,"ayah":1,"verse":"A. L\u0303. M\u0303. S\u0303\u0323."},"956":{"id":956,"surah":7,"ayah":2,"verse":"Litt\u00e3fi ne aka saukar zuwa gare ka, kada wani \u0199unci ya kasance a cikin \u0199irjinka daga gare shi, d\u00f5min ka yi garga\u0257i da shi. Kuma tun\u00e3tarwa ne ga m\u0169minai."},"957":{"id":957,"surah":7,"ayah":3,"verse":"Ku bi abin da aka saukar zuwa gare ku daga Ubangijinku, kuma kada ku dinga bin wasu maji\u0253inta baicinSa. Ka\u0257an \u0199warai kuke tun\u00e3wa."},"958":{"id":958,"surah":7,"ayah":4,"verse":"Kuma da yawa wata al\u0199arya Muka halaka ta, sai az\u00e3barMu ta j\u1ebd mata da dare k\u00f5 kuwa sun\u00e3 m\u00e3su \u0199ail\u0169la."},"959":{"id":959,"surah":7,"ayah":5,"verse":"Sa'an nan b\u00e3bu abin da yake da'awarsu, a l\u00f5kacin da az\u00e3barMu ta j\u1ebd musu, f\u00e3ce suka ce: \"Lalle ne m\u0169 muka kasance m\u00e3su z\u00e3lunci,\""},"960":{"id":960,"surah":7,"ayah":6,"verse":"Sa'an nan lalle ne Mun\u00e3 tambayar wa\u0257anda aka aika zuwa gare su, kuma lalle Mun\u00e3 tambayar Manzannin."},"961":{"id":961,"surah":7,"ayah":7,"verse":"Sa'an nan ha\u0199\u0129\u0199a Mun\u00e3 b\u00e3 su l\u00e3b\u00e3ri da ilmi kuma ba Mu kasance m\u00e3su fakowa ba."},"962":{"id":962,"surah":7,"ayah":8,"verse":"Kuma awo a r\u00e3nar nan ne gaskiya. To, wanda sik\u1ebdlansasuka yi nauyi, to, wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su cin nasara."},"963":{"id":963,"surah":7,"ayah":9,"verse":"Kuma wanda sik\u1ebdlansa suka yi sau\u0199i, to, wa\u0257annan ne wa\u0257anda suka yi hasarar rayukansu, sab\u00f5da abin da suka kasance, da \u00e3y\u00f5yinMu, sun\u00e3 yi na z\u00e3lunci."},"964":{"id":964,"surah":7,"ayah":10,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a, Mun sarautar da ku, a cikin \u0199asa, kuma Mun sanya muku ab\u0169buwan r\u00e3yuwa, a cikinta; ka\u0257an \u0199warai kuke g\u00f5d\u1ebdwa."},"965":{"id":965,"surah":7,"ayah":11,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun halitt\u00e3 ku sa'an nan kuma Mun s\u0169rant\u00e3 ku, sa'an nan kumaMun ce wa mal\u00e3'iku: \"Ku yi sujada ga \u00c3dam.\" Sai suka yi sujada f\u00e3ce Ibl\u0129s, bai kasance daga m\u00e3suyin sujadar ba."},"966":{"id":966,"surah":7,"ayah":12,"verse":"Ya ce: \"M\u1ebdne ne ya hana ka, ba ka yi sujada ba, al\u00f5kacin da Na umurce ka?\" Ya ce: \"N\u0129 ne maf\u0129f\u0129ci daga gare shi, Ka halitta ni daga wuta alh\u00e3li kuwa K\u00e3 halitta shi daga l\u00e3ka.\""},"967":{"id":967,"surah":7,"ayah":13,"verse":"Ya ce: \"To, ka sauka daga gare ta; d\u00f5min b\u00e3, ya kasanc\u1ebdwa a gare ka ga ka yi girman kai a cikinta. Sai ka fita. Lalle ne kan\u00e3 daga m\u00e3su \u0199as\u0199anci.\""},"968":{"id":968,"surah":7,"ayah":14,"verse":"Ya ce: \"Ka yi mini jinkiri zuwa ga r\u00e3nar da ake t\u00e3yar da su.\""},"969":{"id":969,"surah":7,"ayah":15,"verse":"Ya ce: \"Lalle ne, kan\u00e3 daga wa\u0257anda aka yi wa jinkiri.\""},"970":{"id":970,"surah":7,"ayah":16,"verse":"Ya ce: \"To in\u00e3 rantsuwa da halakarwar da Ka yi mini, lalle ne, in\u00e3 zaune musu tafarkinKa madaidaici.\""},"971":{"id":971,"surah":7,"ayah":17,"verse":"\"Sa'an nan kuma ha\u0199\u0129\u0199a, In\u00e3 je musu daga gaba gare su, kuma daga b\u00e3ya gare su, kuma daga jih\u00f5hin damansu da jih\u00f5hin hagunsu; Kuma b\u00e3 z\u00e3 ka s\u00e3mi mafi yawansu m\u00e3su g\u00f5diya ba.\""},"972":{"id":972,"surah":7,"ayah":18,"verse":"Ya ce: \"Ka fita daga gare ta kan\u00e3 abin zargi k\u00f5rarre. Lalle ne wanda ya b\u0129 ka daga gare su, ha\u0199\u0129\u0199a, z\u00e3 Ni cika jahannama daga gare ku, gab\u00e3 \u0257aya.\""},"973":{"id":973,"surah":7,"ayah":19,"verse":"\"Kuma ya \u00c3dam! Ka zauna kai da matarka a Aljanna sai ku ci daga inda kuka so; kuma kada ku kusanci wannan it\u00e3ciya, har ku kasance daga azz\u00e3lumai.\""},"974":{"id":974,"surah":7,"ayah":20,"verse":"Sai Shai\u0257an ya sanya musu wasw\u00e3si d\u00f5min ya bayyana musu abin da aka rufe daga barinsu, daga al'aurarsu, kuma ya ce: \"Ubangijinku bai han\u00e3 ku daga wannan it\u00e3ciya ba f\u00e3ce d\u00f5min kada ku kasance mal\u00e3'iku biyu ko kuwa ku kasance daga madawwama.\""},"975":{"id":975,"surah":7,"ayah":21,"verse":"Kuma ya yi musu rantsuwa; Lalle ne n\u0129, a gare ku, ha\u0199\u0129\u0199a, daga m\u00e3su nas\u0129ha ne."},"976":{"id":976,"surah":7,"ayah":22,"verse":"Sai ya saukar da su da r\u0169\u0257i. Sa'an nan a l\u00f5kacin da suka \u0257an\u0257ani it\u00e3ciyar, al'aurarsu ta bayyana gare su, kuma suka shiga sun\u00e3 l\u0129\u0199awar ganye a kansu daga ganyen Aljanna. Kuma Ubangjinsu Ya kira su: \"Shin, Ban han\u00e3 ku ba daga waccan it\u00e3ciya, kuma Na ce muku lalle ne Shai\u0257an, a gare ku, ma\u0199iyi ne bayyananne?\""},"977":{"id":977,"surah":7,"ayah":23,"verse":"Suka ce: \"Ya Ubangijinmu! Mun z\u00e3lunci kanmu. Kuma idan ba Ka g\u00e3farta mana ba, kuma Ka yi mana rahama, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun\u00e3 kasanc\u1ebdwa daga m\u00e3su has\u00e3ra.\""},"978":{"id":978,"surah":7,"ayah":24,"verse":"Ya ce: \"Ku sauka, s\u00e3shenku zuwa ga s\u00e3she yan\u00e3 ma\u0199iyi, kuma kun\u00e3 da matabbata a cikin \u0199asa, da \u0257an jin d\u00e3\u0257i zuwa ga wani l\u00f5kabi.\""},"979":{"id":979,"surah":7,"ayah":25,"verse":"Ya ce: \"A cikinta kuke r\u00e3yuwa, kuma a cikinta kuke mutuwa, kuma daga gare ta ake fitar da ku.\""},"980":{"id":980,"surah":7,"ayah":26,"verse":"Y\u00e3 \u0257iyan \u00c3dam! Lalle ne Mun saukar da wata tufa a kanku, tan\u00e3 rufe muku al'aurarku, kuma da \u0199aw\u00e3. Kuma tufar ta\u0199awa wancan ce mafi alh\u1ebdri. Wancan daga \u00e3y\u00f5yin Allah ne, tsamm\u00e3ninsu sun\u00e3 tun\u00e3wa!"},"981":{"id":981,"surah":7,"ayah":27,"verse":"Y\u00e3 \u0257iyan \u00c3dam! Kada Shai\u0257an, lalle, ya fitine ku, kamar yadda ya fitar da iy\u00e3yenku, biyu daga Aljanna, yan\u00e3 fizge tufarsu daga gare su, d\u00f5min ya n\u0169na musu al'aurarsu. Lalle ne sh\u0129, yan\u00e3 ganin ku, shi da rundunarsa, daga inda b\u00e3 ku ganin su. Lalle ne M\u0169, Mun sanyaShai\u0257an maji\u0253inci ga wa\u0257anda b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni."},"982":{"id":982,"surah":7,"ayah":28,"verse":"Kuma idan suka aikata alf\u00e3sha su ce: \"Mun s\u00e3mi ubanninmu akanta.\" Kuma Allah ne Ya umurce mu da ita.\"Ka ce: \"Lalle ne, Allah b\u00e3 Ya umurni da alf\u00e3sha. Shin kun\u00e3 fa\u0257ar abin da b\u00e3 ku da saninsa ga Allah?\""},"983":{"id":983,"surah":7,"ayah":29,"verse":"Ka ce: \"Ubangjina Y\u00e3 yi umurni da \u00e3dalci; kuma ku tsayar da fusk\u00f5kinku a wurin k\u00f5wane masall\u00e3ci, kuma ku r\u00f5\u0199\u1ebd Shi, kun\u00e3 m\u00e3su tsarkake addini gare Shi. Kamar yadda Ya f\u00e3ra halittarku kuke k\u00f5m\u00e3wa.\""},"984":{"id":984,"surah":7,"ayah":30,"verse":"Wata \u0199ungiya (Allah) Y\u00e3 shiryar, kuma wata \u0199ungiya \u0253ata t\u00e3 wajaba a kansu; lalle ne s\u0169, sun ri\u0199i shai\u0257anu maji\u0253inta, baicin Allah, kuma sun\u00e3 zaton, lalle s\u0169, m\u00e3su shiryuwa ne."},"985":{"id":985,"surah":7,"ayah":31,"verse":"Y\u00e3 \u0257iyan \u00c3dam! Ku ri\u0199i \u0199awarku a wurin k\u00f5wane masall\u00e3ci kuma ku ci, kuma ku sha; Kuma kada ku yi \u0253arna. Lalle ne Sh\u0129 (Allah), b\u00e3 Ya son m\u00e3su \u0253arna."},"986":{"id":986,"surah":7,"ayah":32,"verse":"Ka ce: \"W\u00e3ne ne ya haramta \u0199awar Allah, wadda Ya fitar sab\u00f5da b\u00e3yinSa, da m\u00e3su d\u00e3\u0257i daga abinci?\" Ka ce: \"S\u0169, d\u00f5min wa\u0257anda suka yi \u0129mani suke a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya, suna ke\u0253antattu a R\u00e3nar Kiy\u00e3ma. \"Kamar wannan ne Muke bayyana \u00e3y\u00f5yi, daki-daki, ga mut\u00e3nen da suke sani."},"987":{"id":987,"surah":7,"ayah":33,"verse":"Ka ce: \"Abin sani kawai, Ubangijina Y\u00e3 hana ab\u0169buwanalf\u00e3sha; abin da ya bayyana daga gare su da abin da ya \u0253\u00f5yu, da zunubi da rarraba jama'a, b\u00e3 da wani hakki ba, kuma da ku yi shirki da Allah ga abin da bai saukar da wani dal\u0129li ba gare shi, kuma da ku fa\u0257i abin da ba ku sani ba, ga Allah.\""},"988":{"id":988,"surah":7,"ayah":34,"verse":"Kuma ga k\u00f5wace al'umma akwai ajali. Sa'an nan idan ajalinsu ya je, b\u00e3 z\u00e3 a yi musu jinkiri ba, sa'a guda, kuma b\u00e3 z\u00e3 su gab\u00e3ce shi ba."},"989":{"id":989,"surah":7,"ayah":35,"verse":"Y\u00e3 \u0257iyan \u00c3dam! Ko dai wasu manzanni, daga cikinku, su j\u1ebd muku, sun\u00e3 gaya muku ay\u00f5yiNato, wanda ya yi ta\u0199awa, kuma ya gyara aikinsa, to, b\u00e3bu tsoro a kansu, kuma b\u00e3 su yin ba\u0199in ciki."},"990":{"id":990,"surah":7,"ayah":36,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka \u0199aryat\u00e3 game da \u00e3y\u00f5yinMu, kuma suka yi girman kai daga gare su, wa\u0257annan s\u0169 ne ab\u00f5kan wuta, s\u0169, a cikinta madawwama ne."},"991":{"id":991,"surah":7,"ayah":37,"verse":"To, w\u00e3ne ne mafi z\u00e3lunci daga wanda ya \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah, k\u00f5 kuwa ya \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yinSa? Wa\u0257annan rabonsu daga Litt\u00e3fi yan\u00e3 s\u00e3munsu, har a l\u00f5kacin da ManzanninMu suka je musu, sun\u00e3 kar\u0253ar r\u00e3yukansu, su ce: \"\u0128n\u00e3 abin da kuka kasance kun\u00e3 kira, baicin Allah?\" Su ce: \"Sun \u0253ace daga gare mu, \"Kuma su yi shaida a kansu c\u1ebdwa lalle s\u0169, sun kasance k\u00e3firai.\""},"992":{"id":992,"surah":7,"ayah":38,"verse":"Ya ce: \"Ku shiga a cikin al'ummai wa\u0257anda, ha\u0199\u0129\u0199a, sun shige daga gab\u00e3ninku, daga aljannu da mut\u00e3ne, a cikin Wuta. A k\u00f5 da yaushe wata al'umma ta shiga sai ta la'ani 'yar'uwarta, har idan suka riski j\u0169na, a cikinta, gab\u00e3 \u0257aya, ta \u0199arshensu ta ce wa ta farkonsu: \"Ya Ubangijinmu! Wa\u0257annan ne suka \u0253atar da mu, sai Ka k\u00e3wo musu az\u00e3ba ninki daga wuta.\" Ya ce: \"Ga k\u00f5wane akwai ninki; kuma amma ba ku sani ba.\""},"993":{"id":993,"surah":7,"ayah":39,"verse":"Kuma ta farkonsu ta ce wa ta \u0199arshe: \"To, b\u00e3 ku da wata falala a kanmu, sai ku \u0257an\u0257ana az\u00e3ba sab\u00f5da abin da kuka kasance kun\u00e3 t\u00e3r\u00e3wa!\""},"994":{"id":994,"surah":7,"ayah":40,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka \u0199aryat\u00e3 game da \u00e3y\u00f5yinMu, kuma suka yi girman kai daga barinsu, b\u00e3 z\u00e3 a bubbu\u0257e musu k\u00f5f\u00f5fin sama ba, kuma b\u00e3 su shiga Aljanna sai ra\u0199umi ya shiga kafar all\u0169ra, kuma kamar wannan ne Muke s\u00e3ka wa m\u00e3su laifi."},"995":{"id":995,"surah":7,"ayah":41,"verse":"Sun\u00e3 da wata shimfi\u0257a daga Jahannama kuma daga samansu akwai wasu murafai. Kuma kamar wancan ne Muke s\u00e3ka wa azz\u00e3lumai."},"996":{"id":996,"surah":7,"ayah":42,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, b\u00e3 Mu \u0199allafa wa rai f\u00e3ce iy\u00e3warsa, Wa\u0257annan ne ab\u00f5kan Aljanna, s\u0169, a cikinta, madawwma ne."},"997":{"id":997,"surah":7,"ayah":43,"verse":"Kuma Muka fitar da abin da yake a cikin \u0199ir\u00e3zansu, daga \u0199iyayya, \u0199\u00f5ramu sun\u00e3 gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, kuma suka ce: \"G\u00f5diya ta tabbata ga Allah, wanda Ya shiryar da mu ga wannan. Kuma ba mu kasance mun\u00e3 iya shiryuwa ba, b\u00e3 d\u00f5min Allah Ya shiryar da mu ba. Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a, Manzannin Ubangjinmu, sun j\u1ebd mana da gaskiya.\" Kuma aka kira su, c\u1ebdwa: \"Waccan Aljlnna an g\u00e3dar da ku ita, sab\u00f5da abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa.\""},"998":{"id":998,"surah":7,"ayah":44,"verse":"Kuma 'yan Aljanna suka kir\u00e3yi 'yan Wuta suka ce: \"Lalle ne mun s\u00e3mi abin da Ubangijinmu Ya yi mana wa'adi, gaskiya ne. To, shin, kun s\u00e3mi abin da Ubangijinku Ya yi muku wa'adi, gaskiya?\" Suka ce: \"Na'am.\" Sai mai sanarwa ya yi y\u1ebdkuwa, c\u1ebdwa: \"La'anar Allah ta tabbata a kan azz\u00e3lumai.\""},"999":{"id":999,"surah":7,"ayah":45,"verse":"\"Wa\u0257anda suke kang\u1ebdwa daga hanyar Allah, kuma sun\u00e3 n\u1ebdman ta ta zama karkatacciya,. kuma s\u0169, game da L\u00e3hira, k\u00e3firai ne.\""},"1000":{"id":1000,"surah":7,"ayah":46,"verse":"Kuma a tsak\u00e3ninsu akwai wani sh\u00e3maki, kuma a kan A'ar\u00e3f akwai wasu maza sun\u00e3 sanin k\u00f5wa da al\u00e3marsu; Kuma suka kir\u00e3yi ab\u00f5kan Aljamia c\u1ebdwa: \"Aminci ya tabbata a kanku: \"Ba su shige ta ba, alh\u00e3li kuwa s\u0169, sun\u00e3 tsamm\u00e3ni."},"1001":{"id":1001,"surah":7,"ayah":47,"verse":"Kuma idan an j\u0169yar da gannansu wajen ab\u00f5kan wuta, su ce: \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Kada Ka sany\u00e3 mu t\u00e3re da mut\u00e3ne azz\u00e3lumai.\""},"1002":{"id":1002,"surah":7,"ayah":48,"verse":"Kuma ab\u00f5kan A'araf suka kir\u00e3yi wasu maza, sun\u00e3 sanin su da al\u00e3marsu, suka ce: \"T\u00e3rawar d\u0169kiyarku da abin da kuka kasance kun\u00e3 yi na girman kai, bai wad\u00e3tar ba daga barinku?\""},"1003":{"id":1003,"surah":7,"ayah":49,"verse":"\"Shin, wa\u0257annan ne wa\u0257anda kuka yi rantsuwa, Allah b\u00e3 zai s\u00e3me su da rahama ba? Ku shiga Aljanna, b\u00e3bu ts\u00f5ro akanku, kuma ba ku zama kun\u00e3 ba\u0199in ciki ba.\""},"1004":{"id":1004,"surah":7,"ayah":50,"verse":"Kuma 'yan wuta suka kir\u00e3yi 'yan Aljanna c\u1ebdwa: \"Ku zubo a kaumu daga ruwa k\u00f5 kuwa daga abin da Allah Ya azurta ku.\" Su ce: \"Lalle ne Allah Ya haramt\u00e3 su a kan k\u00e3firai.\""},"1005":{"id":1005,"surah":7,"ayah":51,"verse":"\"Wa\u0257anda suka ri\u0199i addininsu abin shagala da w\u00e3sa, kuma r\u00e3yuwar d\u0169niya ta r\u0169\u0257e su.\" To, a yau Mun\u00e3 mant\u00e3wa da su, kamar yadda suka manta da ha\u0257uwa da yininsu wannan, da kuma abin da suka kasance da \u00e3yoyinMu sun\u00e3 musu."},"1006":{"id":1006,"surah":7,"ayah":52,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun j\u1ebd musu da Litt\u00e3fi, Mun bayyana Shi, daki-daki, a kan ilmi, yan\u00e3 shiriya da rahama ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke yin \u0129mani."},"1007":{"id":1007,"surah":7,"ayah":53,"verse":"Shin, sun\u00e3 jira, f\u00e3ce fassararsa, a r\u00e3nar da fassararsa take zuwa, wa\u0257anda saka manta da Shi daga gab\u00e3ni, sun\u00e3 c\u1ebdwa: \"Lalle ne, Manzannin Ubangijin mu svun j\u1ebd da gaskiya. To, shin, mun\u00e3 da wasu m\u00e3su c\u1ebdto, su yi c\u1ebdto gare mu, k\u00f5 kuwa a mayar da m\u0169, har mu aikata wanin wanda muka kasance muna aikat\u00e3wa?\" Lalle ne sun yi has\u00e3rar r\u00e3yukansu, kuma abin da suka kasance sun\u00e3 \u0199\u0129r\u0199irawa y\u00e3 \u0253ace musu."},"1008":{"id":1008,"surah":7,"ayah":54,"verse":"Lalle ne Ubangijinku Allah ne, wanda Ya halitta sammai da \u0199asa a cikin kw\u00e3naki shida, sa'an nan kuma Ya daidaita a kan Al'arshi, Yan\u00e3 sanya dare ya rufa yini, yan\u00e3 n\u1ebdman sa da gaggawa, kuma r\u00e3n\u00e3 da wat\u00e3 da taur\u00e3ri h\u00f5rarru ne da umurninSa. To, Sh\u0129 ne da halittar kuma da umurnin. Albarkar Allah Ubangijin halittu t\u00e3 bayyana!"},"1009":{"id":1009,"surah":7,"ayah":55,"verse":"Ku kir\u00e3yi Ubangijinku da \u0199an\u0199an da kai, da kuma a \u0253\u00f5ye: lalle ne Sh\u0129, b\u00e3 Y\u00e3 son m\u00e3suwuce iy\u00e3ka."},"1010":{"id":1010,"surah":7,"ayah":56,"verse":"Kuma kada ku yi \u0253arna a cikin \u0199asa a b\u00e3yan gyaranta. Kuma ku kir\u00e3ye shi sab\u00f5da ts\u00f5ro da tsamm\u00e3ni; lalle ne rahamar Allah makusanciya ce daga m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"1011":{"id":1011,"surah":7,"ayah":57,"verse":"Kuma Sh\u0129 ne wanda Yake aika isk\u00f5ki, sun\u00e3 bish\u00e3ra gaba ga rahamarSa, har idan sun \u0257auki giz\u00e3gizai m\u00e3su nauyi, sai Mu k\u00f5ra su ga wani gari matacce, sa'an nan Mu saukar da ruwa gare shi, sa'an nan Mu fitar, game da shi, daga dukkan 'ya'yan it\u0129ce. Kamar wancan ne Muke fitar da matattu; tsamm\u00e3ninku, kun\u00e3 tun\u00e3ni."},"1012":{"id":1012,"surah":7,"ayah":58,"verse":"Kuma gari mai kyau, tsirinsa yan\u00e3 fita da iznin Ubangijinsa, kuma wanda ya m\u0169nana, (tsirinsa) b\u00e3 ya fita, f\u00e3ce da wahala; kamar wannan ne, Muka sarrafa \u00e3y\u00f5yi d\u00f5min mut\u00e3ne wa\u0257anda suke g\u00f5d\u1ebdwa."},"1013":{"id":1013,"surah":7,"ayah":59,"verse":"Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a Mun aika N\u0169hu zuwa ga mut\u00e3n\u1ebdnsa, sai ya ce: \"Y\u00e3 mut\u00e3n\u1ebdna! Ku bauta waAllah! B\u00e3 ku da wani abin baut\u00e3wa waninSa. Lalle ne n\u0129, in\u00e3 yimuku ts\u00f5ron az\u00e3bar wani Yini mai girma.\""},"1014":{"id":1014,"surah":7,"ayah":60,"verse":"Mashawarta daga mut\u00e3nensa suka ce: \"Lalle ne mu, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun\u00e3 ganin ka a cikin \u0253ata bayyananniya.\""},"1015":{"id":1015,"surah":7,"ayah":61,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 mut\u00e3nena! B\u00e3bu \u0253ata guda gare ni, kuma amma n\u0129 Manzo ne daga ubangijin halittu!\""},"1016":{"id":1016,"surah":7,"ayah":62,"verse":"\"In\u00e3 iyar muku da s\u00e3\u0199onnin Ubangijina; kuma in\u00e3 yi muku nas\u0129ha, kuma in\u00e3 sani, daga Allah, abin da ba ku sani ba."},"1017":{"id":1017,"surah":7,"ayah":63,"verse":"\"Shin, kun\u00e3 m\u00e3m\u00e3kin c\u1ebdwa ambato y\u00e3 zo muku daga Ubangijinku a kan wani namiji, daga gare ku, d\u00f5min ya yi muku garga\u0257i, kuma d\u00f5min ku yi ta\u0199awa, kuma tsamm\u00e3ninku an\u00e3 jin \u0199anku?\""},"1018":{"id":1018,"surah":7,"ayah":64,"verse":"Sai suka \u0199aryata shi, sa'an nan Muka ts\u0129rar da shi da wa\u0257anda suke t\u00e3re da shi, a cikin jirgin; kuma Muka nutsar da wa\u0257anda suka \u0199aryata shi game da \u00e3y\u00f5yinMu. Lalle ne s\u0169, sun kasance wasu mut\u00e3ne \u0257\u0129mautattu."},"1019":{"id":1019,"surah":7,"ayah":65,"verse":"Kuma zuwa ga \u00c3d\u00e3wa, \u0257an'uwansu Hudu, ya ce: \"Ya mut\u00e3nena! Ku baut\u00e3 wa Allah! B\u00e3 ku da wani abin baut\u00e3 wa, waninSa. Shin fa, b\u00e3 z\u00e3 ku yi ta\u0199awa ba?\""},"1020":{"id":1020,"surah":7,"ayah":66,"verse":"Mashawarta wa\u0257anda suka k\u00e3firta daga mut\u00e3nensa suka ce: \"Lalle ne m\u0169, ha\u0199\u0129\u0199ka, Mun\u00e3 ganin ka a cikin wata wauta! Kuma lalle ne m\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun\u00e3 zaton ka daga ma\u0199aryata.\""},"1021":{"id":1021,"surah":7,"ayah":67,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 mut\u00e3nena! B\u00e3bu wata wauta a gare ni, kuma amma n\u0129, Manzo ne daga Ubangijin halittu!\""},"1022":{"id":1022,"surah":7,"ayah":68,"verse":"In\u00e3 iyar muku da s\u00e3\u0199onnin Ubangijina, kuma n\u0129, gare ku, mai nas\u0129ha ne amintacce."},"1023":{"id":1023,"surah":7,"ayah":69,"verse":"\"Shin, kuma kun yi m\u00e3m\u00e3ki c\u1ebdwa ambato daga Ubangijinku ya zo muku a kan wani namiji daga gare ku, d\u00f5min ya yi muku garga\u0257i? Kuma ku tun\u00e3 a l\u00f5kacin da Ya sany\u00e3 ku m\u00e3su may\u1ebdwa daga b\u00e3yan mut\u00e3nen N\u0169hu, kuma Ya \u0199\u00e3ra muku z\u00e3ti a cikin halitta. Sab\u00f5da haka ku tuna ni'im\u00f5min Allah; tsamm\u00e3ninku kun\u00e3 cin nasara.\""},"1024":{"id":1024,"surah":7,"ayah":70,"verse":"Suka ce: \"Shin, k\u00e3 zo mana ne d\u00f5min mu bauta wa Allah Shi ka\u0257ai, kuma mu bar abin da ubanninmu suka kasance sun\u00e3 bauta wa? To, ka z\u00f5 mana da abin da kake yi mana wa'adi da shi idan k\u00e3 kasance daga m\u00e3su gaskiya.\""},"1025":{"id":1025,"surah":7,"ayah":71,"verse":"Ya ce: \"Ha\u0199\u0129\u0199a az\u00e3ba da fushi sun auku a kanku daga Ubangijinku! Shin, kun\u00e3 j\u00e3yayya da ni a cikin wasu sun\u00e3ye wa\u0257anda k\u0169 ne kuka yi musu sun\u00e3yen, k\u0169 da ubanninku, Allah bai saukar da wani dalili ba a gare su? To, ku yi jira. Lalle ne ni, t\u00e3re da ku mai jira ne.\""},"1026":{"id":1026,"surah":7,"ayah":72,"verse":"To, sai Muka ts\u0129rar da shi, sh\u0129 da wa\u0257anda suke t\u00e3re da shi sab\u00f5da wata rahama daga gare Mu, kuma Muka katse \u0199arshen wa\u0257anda suka \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yinMu, kuma ba su kasance m\u0169minaiba."},"1027":{"id":1027,"surah":7,"ayah":73,"verse":"Kuma zuwa ga Sam\u0169d\u00e3wa \u0257an'uwansu, S\u00e3lihu, ya ce: \"Y\u00e3 mut\u00e3nena! Ku bauta wa Allah; b\u00e3 ku da wani abin bauta wa wanninSa. Ha\u0199\u0129\u0199a hujja bayyananniya t\u00e3 zo muku daga Ubangijinku! wannan r\u00e3\u0199umar Allah ce, a gare ku, wata \u00e3y\u00e3 ce. Sai ku bar ta ta ci, a cikin \u0199asar Allah, kuma kada ku sh\u00e3fe ta da wata c\u0169ta har az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i ta k\u00e3m\u00e3 ku.\""},"1028":{"id":1028,"surah":7,"ayah":74,"verse":"\"Kuma ku tuna a l\u00f5kacin da Ya sany\u00e3 ku mamaya daga b\u00e3yan \u00c3d\u00e3wa kuma Ya zaunar da ku a cikin \u0199asa, kun\u00e3 ri\u0199on manyan gid\u00e3je daga tuddanta, kuma kun\u00e3 sassa\u0199ar \u0257\u00e3kuna daga duw\u00e3tsu; sab\u00f5da haka ku tuna ni'im\u00f5min Allah, kuma kada ku yi \u0253arna a cikin \u0199asa kuna m\u00e3su fas\u00e3di.\""},"1029":{"id":1029,"surah":7,"ayah":75,"verse":"Mashawarta wa\u0257anda suka yi girman kai daga mutanensa suka ce ga wa\u0257anda aka raunanar, ga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni daga gare su: \"Shin, kun\u00e3 sanin c\u1ebdwaS\u00e3lihu manzo ne daga Ubangijinsa?\" Suka ce: \"Lalle ne m\u0169, da abin daaka aiko shi, m\u00e3su \u0129m\u00e3ni ne.\""},"1030":{"id":1030,"surah":7,"ayah":76,"verse":"Wa\u0257anda suka yi girman kai suka ce: \"Lalle ne mu, ga abin da kuka yi \u0129m\u00e3ni da shi k\u00e3firai ne.\""},"1031":{"id":1031,"surah":7,"ayah":77,"verse":"Sai suka s\u00f5ke r\u00e3\u0199umar, kuma suka kangare daga barin umurnin Ubangijinsu, kuma suka ce: \"Y\u00e3 S\u00e3lihu! Ka z\u00f5 mana da abin da kake yi mana wa'adi da shi, idan k\u00e3 kasance daga manzanni!\""},"1032":{"id":1032,"surah":7,"ayah":78,"verse":"Sai ts\u00e3wa ta k\u00e3m\u00e3 su, sab\u00f5da haka suka w\u00e3yi gari a cikin gidansu guggurf\u00e3ne!"},"1033":{"id":1033,"surah":7,"ayah":79,"verse":"Sai ya j\u0169ya daga barinsu, kuma ya ce: \"Ya mut\u00e3nena! Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, n\u00e3 iyar muku damanzancin Ubangijina. Kuma n\u00e3 yi muku nas\u0129ha kuma amma b\u00e3 ku son m\u00e3su nas\u0129ha!\""},"1034":{"id":1034,"surah":7,"ayah":80,"verse":"Da L\u0169\u0257u, a l\u00f5kacin daya ce wa mut\u00e3nensa: \"Shin, kun\u00e3 j\u1ebd wa alf\u00e3sha, b\u00e3bu k\u00f5wa da ya gab\u00e3ce ku da ita daga halittu?\""},"1035":{"id":1035,"surah":7,"ayah":81,"verse":"\"Lalle ne ku, ha\u0199\u0129\u0199a kun\u00e3 j\u1ebd wa maza da sha'awa, baicin mata; \u00c3'a, k\u0169 mut\u00e3ne ne ma\u0253arnata.\""},"1036":{"id":1036,"surah":7,"ayah":82,"verse":"Kuma b\u00e3bu abin da ya kasance jaw\u00e3bin mut\u00e3nensa, f\u00e3ce \u0257ai suka ce: \"Ku fitar da su daga al\u0199aryarku: lalle ne s\u0169, wasumut\u00e3ne ne m\u00e3su da'awar tsarki!\""},"1037":{"id":1037,"surah":7,"ayah":83,"verse":"Sai Muka ts\u0129rar da shi, sh\u0129 da iy\u00e3lansa, f\u00e3ce matarsa, ta kasance daga m\u00e3su wanzuwa."},"1038":{"id":1038,"surah":7,"ayah":84,"verse":"Kuma Muka yi ruwa a kansu da wani irin ruwa; Sai ka d\u0169ba yadda \u00e3\u0199ibar m\u00e3su laifi ta kasance!"},"1039":{"id":1039,"surah":7,"ayah":85,"verse":"Kuma zuwa Madayana \u0257an'uwansu Shu'aibu, ya ce: \"Ya mut\u00e3nena! Ku bauta wa Allah; b\u00e3 ku da wani abin bauta wa waninSa. Lalle ne, wata hujja bayyananniya daga Ubangijinku t\u00e3 z\u00f5 muku! Sai ku cika m\u0169du da sikeli kumakada ku nakasa wa mut\u00e3ne k\u00e3yansu, kuma kada ku yi fas\u00e3di a cikin \u0199asa a b\u00e3yan gyaranta. Wannan ne mafi alh\u1ebdri a gare ku, idan kun kasance m\u0169minai.\""},"1040":{"id":1040,"surah":7,"ayah":86,"verse":"\"Kuma kada ku zauna ga k\u00f5wane tafarki kun\u00e3 \u0199yac\u1ebdwa, kuma kun\u00e3 kang\u1ebdwa, daga hanyar Allah, ga wanda ya yi \u0129m\u00e3ni da shi, kuma kun\u00e3 n\u1ebdman ta ta zama karkatacciya, kuma ku tuna, a l\u00f5kacin da kuka kasance ka\u0257an, sai Ya yawaita ku, kuma ku d\u0169ba yadda \u00e3\u0199ibar m\u00e3su fas\u00e3di ta kasance:\""},"1041":{"id":1041,"surah":7,"ayah":87,"verse":"\"Kuma idan wata \u0199ungiya daga gare ku ta kasance ta yi \u0129m\u00e3ni da abin da aka aiko ni da shi, kuma wata \u0199ungiya ba ta yi \u0129m\u00e3ni ba, to, ku yi ha\u0199uri, har Allah Ya yi hukunci a tsak\u00e3ninmu; kuma Shi ne Mafi alh\u1ebdrin m\u00e3su hukunci.\""},"1042":{"id":1042,"surah":7,"ayah":88,"verse":"Mashawarta wa\u0257anda suka kangare daga mut\u00e3nensa, suka ce: \"Lalle ne, Mun\u00e3 fitar da kai, Y\u00e3 Shu'aibu, kai da wa\u0257anda suka yi \u0128m\u00e3ni t\u00e3re da kai, daga al\u0199aryarmu; k\u00f5 kuwa lalle ku k\u00f5mo a cikin addininmu.\" Ya ce: \"Ashe! Kuma k\u00f5 d\u00e3 mun kasance m\u00e3su \u0199\u0129?\""},"1043":{"id":1043,"surah":7,"ayah":89,"verse":"\"Lalle ne mun \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah idan mun k\u00f5ma a cikin addininku a b\u00e3yan l\u00f5kacin da Allah ya ts\u0129rar da mu daga gare shi, kuma b\u00e3 ya kasancewa a gare mu, mu k\u00f5ma a cikinsa, f\u00e3ce idan Al1ah, Ubangijinmu Ya so. Ubangijinmu Y\u00e3 yalwaci dukan k\u00f5me ga ilmi. Ga Allah muka d\u00f5gara. Y\u00e3 Ubangijinmu! Ka yi hukunci a tsak\u00e3ninmu da tsakanin mut\u00e3nenmu da gaskiya, kuma Kai ne Mafi alh\u1ebdrin m\u00e3su hukunci.\""},"1044":{"id":1044,"surah":7,"ayah":90,"verse":"Kuma mashawarta wa\u0257anda suka k\u00e3firta daga mut\u00e3nensa, suka ce: \"Lalle ne, idan kun bi Shu'aibu ha\u0199\u0129\u0199a k\u0169, a l\u00f5kacin nan, m\u00e3su has\u00e3ra ne.\""},"1045":{"id":1045,"surah":7,"ayah":91,"verse":"Sai ts\u00e3wa ta k\u00e3ma su, sab\u00f5da haka suka w\u00e3yi gari, a cikin gidansu, sun\u00e3 guggurf\u00e3ne."},"1046":{"id":1046,"surah":7,"ayah":92,"verse":"Wa\u0257anda suka \u0199aryata Shu'aibu kamar ba su zauna ba a cikinta, wa\u0257anda suka \u0199aryata Shu'aibu, sun kasance s\u0169 nem\u00e3su has\u00e3ra!"},"1047":{"id":1047,"surah":7,"ayah":93,"verse":"Sai ya j\u0169ya daga barinsu, kuma ya ce: \"Y\u00e3 mut\u00e3nena! Ha\u0199\u0129\u0199a, n\u00e3 iyar muku da s\u00e3\u0199onnin Ubangijina, kuma n\u00e3 yi muku nas\u0129ha! To, y\u00e3ya zan yi ba\u0199in ciki a kan mut\u00e3ne k\u00e3firai?\""},"1048":{"id":1048,"surah":7,"ayah":94,"verse":"Kuma ba Mu aika wani Annabi a cikin wata al\u0199arya ba, f\u00e3ce Mun k\u00e3ma mut\u00e3nenta da az\u00e3ba da c\u0169ta, tsamm\u00e3ninsu sun\u00e3 yin \u0199as\u0199antar da kai."},"1049":{"id":1049,"surah":7,"ayah":95,"verse":"Sa'an nan kuma Muka musanya mai kyau a matsayin mumm\u0169na, har su yi yawa, kuma su ce: \"C\u0169ta da az\u00e3ba sun sh\u00e3fi ubanninmu.\" (sai su k\u00f5ma wa k\u00e3firci). Sai Mu k\u00e3m\u00e3 su kwatsam! alh\u00e3li kuwa s\u0169, b\u00e3 su sansanc\u1ebdwa.\""},"1050":{"id":1050,"surah":7,"ayah":96,"verse":"Kuma d\u00e3 lalle mut\u00e3nen al\u0199aryu sun yi \u0129m\u00e3ni kuma suka yi ta\u0199awa d\u00e3 ha\u0199\u0129\u0199a Mun b\u0169\u0257e albark\u00f5ki a kansu daga sama da \u0199asa, kuma amma sun \u0199aryata, don haka Muka k\u00e3ma su da abin da suka kasance sun\u00e3 t\u00e3r\u00e3wa."},"1051":{"id":1051,"surah":7,"ayah":97,"verse":"Shin, mut\u00e3nen al\u0199aryu sun amince wa az\u00e3bar Mu ta j\u1ebd musu da dare, alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 barci?"},"1052":{"id":1052,"surah":7,"ayah":98,"verse":"K\u00f5 kuwa mut\u00e3nen al\u0199aryu sun amince wa az\u00e3barMu ta j\u1ebd musu da hantsi, alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 w\u00e3sa?"},"1053":{"id":1053,"surah":7,"ayah":99,"verse":"Shin fa, sun amince wa makarun Allah? To, b\u00e3bu mai amince wa makarun Allah f\u00e3ce mut\u00e3ne m\u00e3su has\u00e3ra!"},"1054":{"id":1054,"surah":7,"ayah":100,"verse":"Shin, kuma bai shiryar da wa\u0257anda suke g\u00e3don \u0199asa ba daga b\u00e3yan mut\u00e3nenta c\u1ebdwa da Mun\u00e3 so, d\u00e3 Mun s\u00e3me su da zunubansu, kuma Mu rufe a kan zuk\u00e3tansu, sai su zama b\u00e3 su ji?"},"1055":{"id":1055,"surah":7,"ayah":101,"verse":"Wa\u0257ancan al\u0199aryu Mun\u00e3 gaya maka daga l\u00e3b\u00e3ransu, kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a manzanninMu sun j\u1ebd musu da hujj\u00f5ji bayyanannnu; to, ba su kasance sun\u00e3 yin \u0129m\u00e3nida abin da suka \u0199aryata daga gab\u00e3ni ba. Kamar wancan ne Allah Yake ruf\u1ebdwa a kan zuk\u00e3tan k\u00e3firai."},"1056":{"id":1056,"surah":7,"ayah":102,"verse":"Kuma ba Mu s\u00e3mi wani alkawari ba ga mafi yawansu, kuma lalle ne, Mun s\u00e3mi mafi yawansu, ha\u0199\u0129\u0199a, f\u00e3si\u0199ai."},"1057":{"id":1057,"surah":7,"ayah":103,"verse":"Sa'an nan kuma Mun aika Musa, daga b\u00e3yansu, da \u00e3y\u00f5yinMu zuwa ga Fir'auna da majalisarsa, sai suka yi z\u00e3lunci game da su. To, d\u0169bi yadda \u00e3\u0199ibar ma\u0253arnata take."},"1058":{"id":1058,"surah":7,"ayah":104,"verse":"Kuma Musa ya ce: \"Ya Fir'auna! Lalle ne n\u0129, manzo ne daga Ubangijin halittu.\""},"1059":{"id":1059,"surah":7,"ayah":105,"verse":"\"Tabbatacce ne a kan kada in fa\u0257i k\u00f5me ga Allah f\u00e3ce gaskiya. Lalle ne, n\u00e3 zo muku da hujja bayyananniya daga Ubangijinku; Sai ka saki Ban\u0129 Isr\u00e3'ila t\u00e3reda ni.\""},"1060":{"id":1060,"surah":7,"ayah":106,"verse":"Ya ce: \"Idan k\u00e3 kasance k\u00e3 zo da wata \u00e3y\u00e3, to, ka k\u00e3w\u00f5 ta, idan k\u00e3 kasance daga m\u00e3su gaskiya.\""},"1061":{"id":1061,"surah":7,"ayah":107,"verse":"Sai ya j\u1ebdfa sandarsa, sai g\u00e3 ta kumurci bayyananne!"},"1062":{"id":1062,"surah":7,"ayah":108,"verse":"Kuma ya fizge hannunsa, sai ga shi fari ga m\u00e3su d\u0169bi!"},"1063":{"id":1063,"surah":7,"ayah":109,"verse":"Mash\u00e3warta daga mut\u00e3nen Fir'auna suka ce: \"Lalle ne, wannan, ha\u0199\u0129\u0199a, matsafi ne mai ilmi.\""},"1064":{"id":1064,"surah":7,"ayah":110,"verse":"\" Yan\u00e3 son ya fitar da ku daga \u0199asarku: To, m\u1ebdne ne kuke shawartawa?\""},"1065":{"id":1065,"surah":7,"ayah":111,"verse":"Suka ce: \"Ka jinkirtar da sh\u0129, sh\u0129 da \u0257an'uwansa, kuma ka aika da m\u00e3su gayyar mut\u00e3ne a cikin gar\u0169ruwa."},"1066":{"id":1066,"surah":7,"ayah":112,"verse":"\"Su z\u00f5 maka da duka matsafi, mai ilmi.\""},"1067":{"id":1067,"surah":7,"ayah":113,"verse":"Kuma matsafa suka j\u1ebd wa fir'aun\u00e3 suka ce: \"Lalle ne, shin, Mun\u00e3 da ij\u00e3ra, idan mun kasance m\u0169 ne marinjaya?\""},"1068":{"id":1068,"surah":7,"ayah":114,"verse":"Ya ce: \"Na, am kuma lalle ne kun\u00e3 a cikin makusanta.\""},"1069":{"id":1069,"surah":7,"ayah":115,"verse":"Suka ce: \"Ya M\u0169s\u00e3! K\u00f5 dai ka j\u1ebdfa, k\u00f5 kuwa mu kasance, m\u0169 ne, m\u00e3su j\u1ebdf\u00e3wa?\""},"1070":{"id":1070,"surah":7,"ayah":116,"verse":"Ya ce: \"Ku j\u1ebdfa.\" To a 1\u00f5kacin da suka j\u1ebdfa, suka sihirce id\u00e3nun mut\u00e3ne kuma suka ts\u00f5ratar da su; Kuma suka j\u1ebd da tsafi mai girma.\""},"1071":{"id":1071,"surah":7,"ayah":117,"verse":"Kuma Muka yi wahayi zuwa ga M\u0169s\u00e3 c\u1ebdwa: \"Ka j\u1ebdfa sandarka.\" Sai g\u00e3 ta tan\u00e3 l\u00e3\u0199umar abin da suke \u0199arya da shi!"},"1072":{"id":1072,"surah":7,"ayah":118,"verse":"Gaskiya ta auku, kuma abin da suke aikat\u00e3wa ya \u0253\u00e3ci."},"1073":{"id":1073,"surah":7,"ayah":119,"verse":"Sai aka rinj\u00e3ye su a can, kuma suka j\u0169ya sun\u00e3 \u0199as\u0199antattu."},"1074":{"id":1074,"surah":7,"ayah":120,"verse":"Kuma aka j\u1ebdfar da matsafan, sun\u00e3 m\u00e3su sujada."},"1075":{"id":1075,"surah":7,"ayah":121,"verse":"Suka ce: \"Mun yi \u0129m\u00e3ni da Ubangijin halittu.\""},"1076":{"id":1076,"surah":7,"ayah":122,"verse":"\"Ubangijin M\u0169s\u00e3 da Har\u0169na.\""},"1077":{"id":1077,"surah":7,"ayah":123,"verse":"Fir'auna ya ce: \"Ashe, kun yi \u0129m\u00e3ni da shi a gab\u00e3nin inyi izni a gare ku? Lalle ne, wannan, ha\u0199\u0129\u0199a, m\u00e3kirci ne kuka m\u00e3kirta a cikin birni, d\u00f5min ku fitar da mut\u00e3nensa daga gare shi; To, da sannu z\u00e3 ku sani.\""},"1078":{"id":1078,"surah":7,"ayah":124,"verse":"\"Lalle ne, in\u00e3 kark\u00e3tse hann\u00e3yenku da \u0199af\u00e3funku daga s\u00e3\u0253\u00e3ni, sa'an nan kuma, ha\u0199\u0129\u0199a, in\u00e3 ts\u0129re, ku gab\u00e3 \u0257aya.\""},"1079":{"id":1079,"surah":7,"ayah":125,"verse":"Suka ce: \"Lalle ne mu, zuwa ga Ubangijinmu, m\u00e3su j\u0169y\u00e3wa ne.\""},"1080":{"id":1080,"surah":7,"ayah":126,"verse":"\"Kuma b\u00e3 ka zargin k\u00f5me daga gare mu f\u00e3ce d\u00f5min mun yi \u0129m\u00e3ni da \u00e3y\u00f5yin Ubangijinmu a l\u00f5kacin da suka z\u00f5 mana! Ya Ubangijinmu! Ka zuba ha\u0199uri a kanmu, kuma Ka cika mana mun\u00e3 Musulmai! \""},"1081":{"id":1081,"surah":7,"ayah":127,"verse":"Kuma mashawarta daga mut\u00e3nen Fir'auna suka ce: \"Shin, z\u00e3 ka bar M\u0169s\u00e3 da mut\u00e3nensa d\u00f5min su yi \u0253arna a cikin \u0199asa, kuma ya bar ka, kai da gum\u00e3kanka?\" Ya ce: \"Z\u00e3 mu yayyanka \u0257iyansu maza kuma mu r\u00e3ya m\u00e3tansu; kuma lalle ne m\u0169, a bisa gare su, marinj\u00e3ya ne.\""},"1082":{"id":1082,"surah":7,"ayah":128,"verse":"M\u0169s\u00e3 ya ce wa mut\u00e3nensa: \"Ku n\u1ebdmi taimako da Allah, kuma ku yi ha\u0199uri; Lalle ne \u0199asa ta Allah ce, Y\u00e3na g\u00e3dar da ita ga wanda Yake so daga b\u00e3yinSa, kuma \u00e3\u0199iba ta m\u00e3su ta\u0199awa ce.\""},"1083":{"id":1083,"surah":7,"ayah":129,"verse":"Suka ce: \"An c\u0169tar da mu daga gab\u00e3nin ka z\u00f5 mana, kuma daga b\u00e3yan da k\u00e3 z\u00f5 mana.\" Ya ce: \"Akwai tsamm\u00e3nin Ubangijinku, Ya halaka ma\u0199iyanku, kuma Ya sanya ku, ku maye a cikin \u0199asa, sa'an nan Ya d\u0169ba yadda kuke aikat\u00e3wa.\""},"1084":{"id":1084,"surah":7,"ayah":130,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun k\u00e3ma mut\u00e3nen Fir'auna da tsananin sh\u1ebdkaru (fari) da nakasa daga 'ya'yan it\u00e3ce; Tsamm\u00e3ninsu sun\u00e3 tun\u00e3wa."},"1085":{"id":1085,"surah":7,"ayah":131,"verse":"Sa'an nan idan wani alh\u1ebdri ya j\u1ebd musu, sai su ce: \"Mas\u0129fa ta s\u00e3me su, sai su yi shu'umci da M\u0169s\u00e3 da wanda yake t\u00e3re da shi, To, shu'umcinsu a wurin Allah yake, kuma amma mafi yawansu b\u00e3 su sani!\""},"1086":{"id":1086,"surah":7,"ayah":132,"verse":"Kuma suka ce: \"K\u00f5 me ka z\u00f5 mana da shi daga \u00e3y\u00e3, d\u00f5min ka sihirce mu da ita, to, baza mu zama, sab\u00f5da kai, m\u00e3su \u0129m\u00e3ni ba.\""},"1087":{"id":1087,"surah":7,"ayah":133,"verse":"Sai Muka aika a kansu da cik\u00f5wa, da f\u00e3ra, da \u0199war\u0199wata da kw\u00e3\u0257i, da jini; \u00e3y\u00f5yi ab\u0169buwan rarrab\u1ebdwa; Sai suka kangare, kuma suka kasance mut\u00e3ne m\u00e3su laifi."},"1088":{"id":1088,"surah":7,"ayah":134,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da mas\u0129fa ta auku a kansu, sukan ce: \"Y\u00e3 M\u0169s\u00e3! Ka r\u00f5\u0199a mana Ubangijinka, sab\u00f5da abin da Ya yi alkwari a wurinka, lalle ne idan ka kau da az\u00e3bar daga barinmu, ha\u0199\u0129\u0199a Mun\u00e3 \u0129m\u00e3ni sab\u00f5da kai, kuma mun\u00e3 sakin Ban\u0129 Isr\u00e3'ila t\u0129re da kai.\""},"1089":{"id":1089,"surah":7,"ayah":135,"verse":"To, a l\u00f5kacin da Muka kuranye az\u00e3ba daga barinsu zuwa a wani ajali wanda suke m\u00e3su iske shi ne, sai g\u00e3 su sun\u00e3 warwar\u1ebdwa!"},"1090":{"id":1090,"surah":7,"ayah":136,"verse":"Sai Muka yi az\u00e3bar r\u00e3muwa, daga gare su, sab\u00f5da haka Muka nutsar da su a cikin t\u1ebdku, d\u00f5min lalle ne s\u0169, sun \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yinMu, kuma sun kasance daga barinsu, g\u00e3filai."},"1091":{"id":1091,"surah":7,"ayah":137,"verse":"Kuma Muka g\u00e3dar da mut\u00e3nen, wa\u0257anda sun kasance an\u00e3 raunana su, a gabacin \u0199asa da yammacinta, wadda Muka sanya albarka a cikinta, kuma kalmar Ubangijinka mai kyau ta cika a kan Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la, sab\u00f5da abin dasuka yi na ha\u0199uri. Kuma Muka murtsuke abin da Fir'auna da mut\u00e3nensa suka kasance sun\u00e3 san\u00e3'antawa, da abin da suka kasance sun\u00e3 shimfi\u0257\u00e3wa."},"1092":{"id":1092,"surah":7,"ayah":138,"verse":"Kuma Muka \u0199\u1ebdtarar da Ban\u0129 Isra'ila ga t\u1ebdku, sai suka j\u1ebd a kan wasu mut\u00e3ne wa\u0257anda sun\u00e3 lizimta da ib\u00e3da a kan wasu gum\u00e3ka, n\u00e3su suka ce: \"Y\u00e3 M\u0169s\u00e3! Ka sanya mana wani abin bautawa kamar yadda suke da ab\u0169buwan baut\u00e3wa \" Ya ce: \"Lalle ne k\u0169, mut\u00e3ne ne kun\u00e3 jahilta.\""},"1093":{"id":1093,"surah":7,"ayah":139,"verse":"\"Lalle ne wa\u0257annan, abin da suke a cikinsa halakakke ne, kuma abin da suka kasance sun\u00e3 aik\u00e3tawa \u0199arya ne.\""},"1094":{"id":1094,"surah":7,"ayah":140,"verse":"Ya ce: \"Shin, wanin Allah nike n\u1ebdma muku ya zama abin baut\u00e3wa, alh\u00e3li kuwa Sh\u0129 (Allah) Ya f\u0129f\u0129ta ku a kan halittu?\""},"1095":{"id":1095,"surah":7,"ayah":141,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Muka ts\u0129rar da ku daga mut\u00e3nen Fir'auna, sun\u00e3 tay\u00e3 muku mugunyar az\u00e3ba. sun\u00e3 karkashe \u0257iyanku maza, kuma sun\u00e3 r\u00e3yar da matanku. Kuma a cikin wancan akwai jarrab\u00e3wa daga Ubangijinku, Mai girma."},"1096":{"id":1096,"surah":7,"ayah":142,"verse":"Kuma Muka yi wa'adi ga M\u0169s\u00e3 da dare tal\u00e3tin kuma Muka cik\u00e3 su da g\u00f5ma, sai mi\u0199atin Ubangijinsa ya cika dare arba'in. Kuma M\u0169s\u00e3 ya ce wa \u0257an'uwansa, H\u00e3r\u0169na: \"Ka maye mini a cikin mut\u00e3nena, kuma ka gy\u00e3ra, kuma kada ka bi hanyar m\u00e3su fas\u00e3di.\""},"1097":{"id":1097,"surah":7,"ayah":143,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da M\u0169s\u00e3 ya j\u1ebd ga m\u0129katinMu, kuma Ubangijinsa Ya yi masa magana, shi M\u0169s\u00e3 ya ce: \"Y\u00e3 Ubangijina! Ka n\u0169na mini in yi d\u0169bi zuwa gare Ka!\" Ya ce: \"B\u00e3 z\u00e3 ka gan Ni ba, kuma amma ka d\u0169ba zuwa ga d\u0169tse, to, idan ya tabbata a wurinsa, to, z\u00e3 ka gan Ni.\" Sa'an nan a l\u00f5kacin da Ubangijinsa, Ya kuranye zuwa ga d\u0169tsen, Ya sany\u00e3 shi ni\u0199a\u0199\u0199e. Kuma M\u0169s\u00e3 ya f\u00e3\u0257i s\u00f5mamme. To, a l\u00f5kacin da ya farka, ya ce: \"TsarkinKa ya tabbata! N\u00e3 t\u0169ba zuwa gare Ka, kuma ni ne farkon m\u0169minai.\""},"1098":{"id":1098,"surah":7,"ayah":144,"verse":"Ya ce: \"Ya M\u0169s\u00e3! Lalle ne N\u0129, N\u00e3 z\u00e3\u0253e ka bisa ga mut\u00e3ne da manzanciNa, kuma da magan\u00e3Ta. Sab\u00f5da haka ka ri\u0199i abin da N\u00e3 b\u00e3 ka, kuma ka kasance daga m\u00e3su g\u00f5diya.\""},"1099":{"id":1099,"surah":7,"ayah":145,"verse":"Kuma Muka rub\u0169ta masa a cikin alluna daga k\u00f5wane abu, wa'azi da rarrab\u1ebdwa ga dukan k\u00f5wane abu: \"Sai ka ri\u0199e su da \u0199arfi, kuma ka umurci mut\u00e3nenka, su yi ri\u0199o ga abin da yake mafi kyawunsu; z\u00e3 Ni n\u0169na muku gidan f\u00e3si\u0199ai.\""},"1100":{"id":1100,"surah":7,"ayah":146,"verse":"Z\u00e3 Ni karkatar da wa\u0257anda suke yin girman kai a cikin \u0199asa, b\u00e3 da wani hakki ba, daga \u00e3y\u00f5yiNa. Kuma idan sun ga dukan \u00e3y\u00e3, b\u00e3 z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni da ita ba, kuma idan sun ga hanyar shiriya, b\u00e3 z\u00e3 su ri\u0199e ta hanya ba, kuma idan sun ga hanyar \u0253ata, sai su ri\u0199e ta hanya. Wancan ne, d\u00f5min lalle ne su, sun \u0199aryata da \u00e3y\u00f5yinMu, kuma sun kasance, daga barinsu g\u00e3filai."},"1101":{"id":1101,"surah":7,"ayah":147,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yinMu da gamuwa da L\u00e3hira, ayyukansu sun \u0253\u00e3ci. Shin, ana saka musu, f\u00e3ce da abin da suka kasance suna aikat\u00e3wa?"},"1102":{"id":1102,"surah":7,"ayah":148,"verse":"Kuma mut\u00e3nen M\u0169s\u00e3 suka ri\u0199i mara\u0199i, jikin mut\u00e3ne, yan\u00e3 r\u0169ri, daga b\u00e3yan tafiyarsa, daga k\u00e3yan \u0199awarsu. Shin, ba su gan\u0129 ba, c\u1ebdwa lalle ne shi, b\u00e3 ya yi musu magana, kuma b\u00e3 ya shiryar da su ga hanya, sun ri\u0199a shi, kuma sun kasance m\u00e3su z\u00e3lunci."},"1103":{"id":1103,"surah":7,"ayah":149,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da suka yi nad\u00e3ma, kuma suka ga c\u1ebdwalalle ne s\u0169 ha\u0199\u0129\u0199a sun \u0253ace, suka ce: \"Ha\u0199\u0129\u0199a, idan UbangijinMu bai yi mana rahama ba, kuma Ya g\u00e3farta mana, lalle ne mun\u00e3 kasanc\u1ebdwa daga m\u00e3su has\u00e3ra.\""},"1104":{"id":1104,"surah":7,"ayah":150,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da M\u0169s\u00e3 ya k\u00f5ma zuwa ga mut\u00e3nensa, yan\u00e3 mai fushi, mai ba\u0199in ciki, ya ce: \"Tir da abin da kuka yi mini wakilci, a b\u00e3yan\u00e3! Shin, kun n\u1ebdmi gaggawar umurnin Ubangijinku ne?\" Kuma ya jefar da Allunan, kuma ya yi ri\u0199o ga kan \u0257an'uwansa yana jan sa zuwa gare shi. Ya ce: \"Y\u00e3 \u0257an'uwata! Lalle ne mut\u00e3nen, sun \u0257auke ni mai rauni, kuma sun yi kusa su kashe ni, sab\u00f5da haka kada ka d\u00e3rantar da ma\u0199iya game da ni, kuma kada ka sanya ni t\u00e3re da mut\u00e3ne azz\u00e3lumai.\""},"1105":{"id":1105,"surah":7,"ayah":151,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 Ubangijina! Ka g\u00e3farta mini, n\u0129 da \u0257an'uwana, kuma Ka shigar da mu a cikin rahamarKa, alh\u00e3li kuwa Kai ne Mafi rahamar m\u00e3su rahama!\""},"1106":{"id":1106,"surah":7,"ayah":152,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka ri\u0199i mara\u0199in, wani fushi daga Ubangijinsu da wani wal\u00e3kanci a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya, z\u00e3 su s\u00e3me su: Kuma kamar wancan ne Muke s\u00e3ka wa m\u00e3su \u0199ir\u0199ira \u0199arya."},"1107":{"id":1107,"surah":7,"ayah":153,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka aikata miy\u00e3gun ayyuka, sa'an nan suka t\u0169ba daga b\u00e3yansu kuma sukayi \u0129m\u00e3ni, lalle ne Ubangijinka daga b\u00e3yansu, ha\u0199\u0129\u0199a, Mai g\u00e3farane, Mai jin \u0199ai."},"1108":{"id":1108,"surah":7,"ayah":154,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da fushin ya kwanta daga barin M\u0169s\u00e3, sai ya ri\u0199i Allunan, kuma a cikin kwafensu akwai shiriya da rahama ga wa\u0257anda suke s\u0169, ga Ubangijinsu, m\u00e3su jin ts\u00f5ro ne."},"1109":{"id":1109,"surah":7,"ayah":155,"verse":"Kuma M\u0169s\u00e3 ya z\u00e3\u0253i mut\u00e3nensa, namiji saba'in d\u00f5min mi\u0199\u00e3tinMu. To, a l\u00f5kacin da ts\u00e3wa ta k\u00e3ma su, ya ce: \"Y\u00e3 Ubangijina! D\u00e3 K\u00e3 so, d\u00e3 K\u00e3 halakar da su daga gab\u00e3ni, s\u0169 da ni. Shin z\u00e3 Kahalaka mu, sab\u00f5da abin da w\u00e3w\u00e3yen daga gare mu suka aikata? Ba ta zama ba f\u00e3ce fitinarKa Kan\u00e3 \u0253atarwa, da ita, wanda Kake so kuma kan\u00e3 shiryarwa da ita, wanda Kake so; Kai ne Maji\u0253incinmu. Sai Ka g\u00e3farta mana; kuma Ka yi mana rahama, alh\u00e3li kuwa Kai ne Mafi alh\u1ebdrin m\u00e3su g\u00e3fara.\""},"1110":{"id":1110,"surah":7,"ayah":156,"verse":"\"Kuma Ka rub\u0169ta mana alh\u1ebdri a cikin wannan d\u0169niya, kuma a cikin L\u00e3hira. Lalle ne m\u0169, mun t\u0169ba zuwa gare Ka.\" Ya ce: \"Az\u00e3baTa In\u00e3 s\u00e3mu, da ita, wanda Nike so, kuma rahamaTa, ta yalwaci dukan k\u00f5me. Sa'an nan z\u00e3 Ni rub\u0169ta ta ga wa\u0257anda suke yin ta\u0199awa, kuma sun\u00e3 b\u00e3yar da zakka, da wa\u0257anda suke, game da \u00e3y\u00f5yinMu m\u0169minai ne.\""},"1111":{"id":1111,"surah":7,"ayah":157,"verse":"\"Wa\u0257anda suke sun\u00e3 bin Manzo, Annabi, Ummiyyi wanda suke s\u00e3mun sa rub\u0169ce a wurinsu, a cikin Attaura da Linj\u0129la."},"1112":{"id":1112,"surah":7,"ayah":158,"verse":"Ka ce: \"Y\u00e3 k\u0169 mut\u00e3ne! Lalle ne n\u0129 manzon Allah nezuwa gare ku, gab\u00e3 \u0257aya. (Allah) Wanda Yake Sh\u0129 ne da mulkin sammai da \u0199asa; B\u00e3bu wani abin bautawa f\u00e3ce Shi, Yan\u00e3 r\u00e3yarwa, kuma Yan\u00e3 matarwa, sai ku yi \u0129m\u00e3ni daAllah da ManzonSa, Annabi, Ummiyyi, wanda yake yin \u0129m\u00e3ni da Allah da kalmominSa; ku b\u0129 shi, tsamm\u00e3ninku, kun\u00e3 shiryuwa.\""},"1113":{"id":1113,"surah":7,"ayah":159,"verse":"Kuma daga mut\u00e3nen M\u0169s\u00e3 akwai al'umma, sun\u00e3 shiryarwa da gaskiya, kuma da ita suke yin \u00e3dalci."},"1114":{"id":1114,"surah":7,"ayah":160,"verse":"Kuma Muka yayyanka su sib\u0257i g\u00f5ma sh\u00e3 biyu, al'ummai. Kuma Muka yi wahayi zuwa ga M\u0169s\u00e3 a l\u00f5kacin da mut\u00e3nensasuka n\u1ebdme shi, ga sh\u00e3yarwa, c\u1ebdwa: \"Ka d\u00f5ki d\u0169tsen da sandarka.\"Sai marmaro g\u00f5ma sh\u00e3 biyu suka \u0253u\u0253\u0253uga daga gare shi: Lalle ne k\u00f5wa\u0257anne mut\u00e3ne sun san mash\u00e3yarsu. Kuma Muka saukar da dar\u0253a da tantabaru a kansu.\"Ku ci daga m\u00e3su d\u00e3\u0257in abin da Muka azurta ku.\"Kuma ba su z\u00e3lunc\u1ebd Mu ba; kuma amma r\u00e3yukansu suke z\u00e3lunta."},"1115":{"id":1115,"surah":7,"ayah":161,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da aka ce masu: \"Ku zauna ga wannan al\u0199arya, kuma ku ci daga gare ta, inda kuka so, kuma ku ce: 'Saryarwa,' kuma ku shiga k\u00f5fa kuna m\u00e3su sujada; Mu g\u00e3farta muku laifuffukanku, kuma z\u00e3 Mu \u0257\u00e3ra wa m\u00e3su kyautat\u00e3wa.\""},"1116":{"id":1116,"surah":7,"ayah":162,"verse":"Sai wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci daga gare su, suka musanya magana watar wadda aka ce musu, sai Muka aika az\u00e3ba a kansu, daga sama, sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 yi na z\u00e3lunci."},"1117":{"id":1117,"surah":7,"ayah":163,"verse":"Kuma ka tambaye su daga al\u0199arya wadda ta kasance kusa ga t\u1ebdku, a l\u00f5kacin da suke \u0199\u1ebdtare haddi a cikin Asabar, a l\u00f5kacin da k\u0129f\u00e3yensu, suke je musu a r\u00e3nar Asabar \u0257insu j\u1ebdre. Kuma a r\u00e3nar da ba su yi Asabar ba, b\u00e3 su zuwa gare su; Kamar wancan ne Muke jarraba su da abin da suka kasance sun\u00e3 yi na f\u00e3si\u0199anci."},"1118":{"id":1118,"surah":7,"ayah":164,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da wata al'umma daga gare su ta ce: \"Don me kuke yin wa'azi ga mut\u00e3ne wa\u0257anda Allah Yake Mai halaka su k\u00f5 kuwa Mai yi musu az\u00e3ba, az\u00e3ba mai tsanani?\" Suka ce: \"D\u00f5min n\u1ebdman hanzari zuwa ga Ubangijinku, kuma tsamm\u00e3ninsu, sun\u00e3 yin ta\u0199awa.\""},"1119":{"id":1119,"surah":7,"ayah":165,"verse":"To, a l\u00f5kacin da suka manta da abin da aka tun\u00e3tar da su da shi, Mun ts\u0129rar da wa\u0257anda suke hani daga c\u0169ta, kuma Muka k\u00e3ma wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci, da az\u00e3ba mai tsanani d\u00f5min abin da suka kasance sun\u00e3 yi, na fasi\u0199anci."},"1120":{"id":1120,"surah":7,"ayah":166,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da suka yi girman kai daga barin abin da aka hana su daga gare shi, Muka ce musu: \"Ku kasance birai \u0199as\u0199antattu.\""},"1121":{"id":1121,"surah":7,"ayah":167,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Ubangijinku Ya sanar, lalle ne, z\u00e3 Ya aika a kansu (Yah\u0169d), zuwa, R\u00e3nar\u00a1iy\u00e3ma, wanda zai \u0257an\u0257ana musu mummunar az\u00e3ba, lalle ne Ubangijinka, ha\u0199\u0129\u0199a, Mai gaggawar u\u0199\u0169ba ne, kuma sh\u0129 ha\u0199\u0129\u0199a, Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"1122":{"id":1122,"surah":7,"ayah":168,"verse":"Kuma Muka yayyanka su, a cikin \u0199asa, al'umm\u00f5mi, daga gare su akwai s\u00e3lihai, kuma daga gare su akwai wanda b\u00e3 haka ba. Muka jarrabe su da ab\u0169buwan alh\u1ebdri da na mus\u0129fa; Tsamm\u00e3ninsu, sun\u00e3 k\u00f5m\u00f5wa."},"1123":{"id":1123,"surah":7,"ayah":169,"verse":"Sai wasu' yan b\u00e3ya suka maye daga b\u00e3yansu, sun gaji Litt\u00e3fin, sun\u00e3 kar\u0253ar sifar wannan \u0199as\u0199antacciya, sun\u00e3 c\u1ebdwa: \"Z\u00e3 a g\u00e3farta mana. \"Iadan kuma wata sifa irinta ta zo, za su kar\u0253e ta. Shin, ba a kar\u0253i alkawarin Litt\u00e3fi ba a kansu c\u1ebdwa kada su fa\u0257a ga Allah, f\u00e3ce gaskiya, alh\u00e3li kuwa sun karanta abin da yake a cikinsa, kuma Gidan L\u00e3hira ne mafi alh\u1ebdriga wanda ya yi ta\u0199awa? Shin, b\u00e3 z\u00e3 ku hankalta ba?"},"1124":{"id":1124,"surah":7,"ayah":170,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke ri\u0199\u1ebdwa da laitt\u00e3fi kuma suka tsayar da salla, lalle ne M\u0169, b\u00e3 Mu t\u00f5zarta l\u00e3dar m\u00e3su gy\u00e3r\u00e3wa."},"1125":{"id":1125,"surah":7,"ayah":171,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da muka \u0257aukaka d\u0169tse sama da su, kumar dai shi girgije ne, kuma suka ha\u0199\u0199a\u0199e, lalle ne sh\u0129, mai f\u00e3\u0257uwa ne a gare su, (aka ce): \"Ku kar\u0253i abin da Muka k\u00e3wo muku da \u0199arfi, kuma ku tuna abin da yake a cikinsa, tsamm\u00e3ninku kun\u00e3 yin ta\u0199awa.\""},"1126":{"id":1126,"surah":7,"ayah":172,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Ubangijinka Ya kar\u0253i (alkawari) daga \u0257iyan \u00c3dam, daga b\u00e3yayyakinsu, a zuriyarsu, kuma Ya shaidar da su a kan r\u00e3yukansu, (Ya ce): \"Shin, b\u00e3 N\u0129 ne Ubangijinku ba?\" Suka ce: \"Na'am! Mun yi shaida!\" (ya ce): \"Kada ku ce a R\u00e3nar Kiy\u00e3ma: Lalle ne m\u0169, daga wannan, gafalallu ne.\""},"1127":{"id":1127,"surah":7,"ayah":173,"verse":"K\u00f5 kuwa ku ce: \"Abin sani kawai, ubanninmu suka yi shirki daga farko, kuma m\u0169, mun kasance z\u0169riya daga b\u00e3yansu. Shin fa, Kan\u00e3 halaka mu, sab\u00f5da abin da m\u00e3su \u0253\u00e3t\u00e3wa suka aikata?\""},"1128":{"id":1128,"surah":7,"ayah":174,"verse":"Kuma kamar haka Muke rarrabe \u00e3y\u00f5yi, daki-daki; tsamm\u00e3ninsu, sun\u00e3 k\u00f5m\u00f5wa."},"1129":{"id":1129,"surah":7,"ayah":175,"verse":"Ka karanta a kansu l\u00e3b\u00e3rin wanda Muka k\u00e3wo masa \u00e3y\u00f5yinMu, sai ya s\u00e3\u0253ule daga gare su, sai shaidan ya bi shi, sai ya kasance a cikin halakakku."},"1130":{"id":1130,"surah":7,"ayah":176,"verse":"Kuma d\u00e3 Mun so, da Mun \u0257aukak\u00e3 shi da su, kuma amma sh\u0129, ya n\u1ebdmi dawwama a cikin \u0199asa, kuma ya bi son z\u0169ciyarsa. To, mis\u00e3linsa kamar mis\u00e3lin kare ne, idan ka yi \u0257auki a kansa ya yi lallage, k\u00f5 kuwa ka bar shi sai ya yi lallage, wannan ne mis\u00e3lin mut\u00e3ne wa\u0257anda suka \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yinMu: Ka j\u1ebdranta kar\u00e3tun l\u00e3b\u00e3run; tsamm\u00e3ninsu sun\u00e3 tun\u00e3ni."},"1131":{"id":1131,"surah":7,"ayah":177,"verse":"Tir da zama mis\u00e3li, mut\u00e3nen da suka \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yinMu, kuma kansu suka kasance sun\u00e3 z\u00e3lunta."},"1132":{"id":1132,"surah":7,"ayah":178,"verse":"Wanda Allah Ya shiryar, to, sh\u0129 ne Mai shiryuwa, kuma wanda Ya \u0253atar, to, wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su has\u00e3ra."},"1133":{"id":1133,"surah":7,"ayah":179,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun halitta sab\u00f5da Jahannama, m\u00e3su yawa daga aljannu da mut\u00e3ne, sun\u00e3 da zuk\u00e3ta, ba su fahimta da su, kuma sun\u00e3 da id\u00e3nu, b\u00e3 su gani da su, kuma sun\u00e3 da kunnuwa, ba su ji da su; wa\u0257ancan kamar bis\u00e3she suke. \u00c3'a, s\u0169 ne mafi \u0253ac\u1ebdwa; Wa\u0257ancan s\u0169 ne gafalallu."},"1134":{"id":1134,"surah":7,"ayah":180,"verse":"Kuma Allah Yan\u00e3 da s\u0169n\u00e3ye m\u00e3su kyau. Sai ku r\u00f5\u0199e shi da su, kuma ku bar wa\u0257anda suke yin ilh\u00e3di a cikin s\u0169n\u00e3yenSa: z\u00e3 a s\u00e3ka musu abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"1135":{"id":1135,"surah":7,"ayah":181,"verse":"Kuma daga wa\u0257anda Muka halitta akwai wata al'umma, sun\u00e3 shiryarwa da gaskiya, kuma, da ita suke yin \u00e3dalci."},"1136":{"id":1136,"surah":7,"ayah":182,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yinMu, z\u00e3 Mu yi musu istidr\u00e3ji daga inda ba su sani ba."},"1137":{"id":1137,"surah":7,"ayah":183,"verse":"Kuma In\u00e3 yi musu jinkiri, lalle ne kaid\u0129Na, mai \u0199arfi ne."},"1138":{"id":1138,"surah":7,"ayah":184,"verse":"Shin, ba su yi tun\u0129ni ba, c\u1ebdwa b\u00e3bu wata hauka ga ma'abucinsu? sh\u0129 bai zama ba f\u00e3ce mai garga\u0257i mai bayyan\u00e3wa."},"1139":{"id":1139,"surah":7,"ayah":185,"verse":"Shin, ba su yi d\u0169bi ba a cikin mulkin sammai da \u0199asa, da kuma abin da Allah Ya halitta daga k\u00f5me, kuma akwai tsamm\u00e3ni kasancewar ajalinsu, ha\u0199\u0129\u0199a, ya kusanta? To, da wane l\u00e3b\u00e3ri a b\u00e3yansa suke yin \u0129m\u00e3ni?"},"1140":{"id":1140,"surah":7,"ayah":186,"verse":"Wanda Allah Ya \u0253atar to b\u00e3bu mai shiryarwa a gare shi: kuma Yan\u00e3 barin su, a cikin \u0253atarsu sun\u00e3 \u0257imuwa."},"1141":{"id":1141,"surah":7,"ayah":187,"verse":"Sun\u00e3 tambayar ka daga Sa'a, a yaushe tabbatarta take? Ka ce: \"Abin sani kawai, saninta a wurin Ubangijina yake. B\u00e3bu mai bayyana ta ga l\u00f5kacinta f\u00e3ce sh\u0129 T\u00e3 yi nauyi a cikin sammai da \u0199asa. B\u00e3 z\u00e3 ta zo muku ba f\u00e3ce kwatsam.\" sun\u00e3 tambayar ka, kamar kai masani ne gare ta. Ka ce: \"Abin sani kawai, saninta a wurin Allah yake, kuma amma mafi yawan mut\u00e3ne b\u00e3 su sani.\""},"1142":{"id":1142,"surah":7,"ayah":188,"verse":"Ka ce: \"B\u00e3 ni mallaka wa raina wani amf\u00e3ni, kuma haka ban tunku\u0257e wata c\u0169ta, f\u00e3ceabin da Allah Ya so. Kuma d\u00e3 na kasance in\u00e3 sanin gaibi, d\u00e3 lalle ne, n\u00e3 yawaita daga alh\u1ebdri kuma c\u0169ta b\u00e3 z\u00e3 ta sh\u00e3fe ni ba, n\u0129 ban zama ba f\u0129ce mai garga\u0257i, kumamai b\u00e3yar da bish\u00e3ra ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke yin \u0129m\u00e3ni.\""},"1143":{"id":1143,"surah":7,"ayah":189,"verse":"Sh\u0129 ne wanda Ya halitta ku daga rai guda, kumaYa sanya, daga gare ta, ma'auranta, d\u00f5min ya natsu zuwa gare ta. Sa'an nan a l\u00f5kacin da ya rufe ta, ta yi ciki, ciki sassau\u0199a, sai ta sh\u0169\u0257e dashi. Sa'an nan a l\u00f5kacin da ya yi nauyi, sai suka r\u00f5\u0199i Allah, Ubangijinsu: \"Lalle ne idan Ka b\u00e3 mu abin \u0199warai, ha\u0199\u0129\u0199a, z\u00e3 mu kasance dagam\u00e3su g\u00f5diya.\""},"1144":{"id":1144,"surah":7,"ayah":190,"verse":"To, a l\u00f5kacin da Ya b\u00e3 su abin \u0199warai, suka sanya Masa ab\u00f5kan tarayya a cikin abin da Ya ba su. To, Allah Y\u00e3 tsarkaka daga abin da suke yi na shirki."},"1145":{"id":1145,"surah":7,"ayah":191,"verse":"Shin, sun\u00e3 shirki da abin da b\u00e3 ya halittar k\u00f5me, kuma s\u0169ne ake halitt\u00e3wa?"},"1146":{"id":1146,"surah":7,"ayah":192,"verse":"Kuma ba su iya b\u00e3yar da taimako gare su, kuma kansu ma, b\u00e3 su iya taimaka!"},"1147":{"id":1147,"surah":7,"ayah":193,"verse":"Kuma idan kun kir\u00e3ye su zuwa ga shiriya, b\u00e3 z\u00e3 su b\u0129 ku ba, daidai ne a gare ku, shin, kun kir\u00e3ye su, k\u00f5 kuwa k\u0169 m\u00e3su kawaici ne!"},"1148":{"id":1148,"surah":7,"ayah":194,"verse":"Lalle ne wa\u0257annan da kuke kira, baicin Allah, b\u00e3y\u0129 ne mis\u00e3lanku: to, ku kir\u00e3ye su, sa'an nan su kar\u0253a muku, idan kun kasance m\u00e3su gaskiya!"},"1149":{"id":1149,"surah":7,"ayah":195,"verse":"Shin sun\u00e3 da \u0199af\u00e3fu da suke yin tafia da su? K\u00f5 sun\u00e3 da hann\u00e3ye da suke dam\u0199a da su? K\u00f5 sun\u00e3 da id\u00e3nu da suke gani da su? Ko sun\u00e3 da kunnuwa da suke saur\u00e3re da su? Ka ce: \"Ku kir\u00e3wo ab\u0169buwan shirkinku sa'an nan kuma ku yi mini kaidi, sa'an nan kada ku saur\u00e3ra mini.\""},"1150":{"id":1150,"surah":7,"ayah":196,"verse":"\"Lalle ne, Maji\u0253inc\u0129na Allah ne Wanda Ya saukar da Litt\u00e3fi kuma Sh\u0129 ne Yake ji\u0253intar s\u00e3lihai,\""},"1151":{"id":1151,"surah":7,"ayah":197,"verse":"\"Kuma wa\u0257anda kuke kira, baicinSa, b\u00e3 su iya taimak\u00f5n ku, kuma kansu ma, b\u00e3 su iya taimaka.\""},"1152":{"id":1152,"surah":7,"ayah":198,"verse":"Kuma idan ka kir\u00e3ye su zuwa ga shiriya, b\u00e3 z\u00e3 su ji ba, kuma kan\u00e3 ganin su, sun\u00e3 d\u0169bi zuwa gare ka, alh\u00e3li kuwa s\u0169, b\u00e3 su gani."},"1153":{"id":1153,"surah":7,"ayah":199,"verse":"Ka ri\u0199i abin da ya sau\u0199a\u0199a; Kuma ka yi umurni da alh\u1ebdri, Kuma ka kau da kai daga j\u00e3hilai."},"1154":{"id":1154,"surah":7,"ayah":200,"verse":"Kuma imma wata fizga daga Shai\u0257an ta fizge ka, sai ka n\u1ebdmi tsari ga Allah. Lalle ne shi, Mai j\u0129 ne, Masani."},"1155":{"id":1155,"surah":7,"ayah":201,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka yi ta\u0199awa idan wani t\u00e3shin hankali daga Shai\u0257an ya sh\u00e3fe su, sai su tuna (Allah) sai g\u00e3 su, sun zama masu bas\u0129ra."},"1156":{"id":1156,"surah":7,"ayah":202,"verse":"Kuma 'yan'uwan su (shai\u0257anu) sun\u00e3 taimakon su a cikin \u0253ata, sa'an nan kuma b\u00e3 su ta\u0199ait\u00e3wa."},"1157":{"id":1157,"surah":7,"ayah":203,"verse":"Kuma idan ba ka je musu da wata \u00e3y\u00e3 ba, su ce: \"Don me ba ka \u0199\u00e3ga ta ba?\" Ka ce: \"Abin sani kawai, in\u00e3 biyar abin da aka y\u00f5 wahayi zuwa gare ni ne, daga Ubangjina. Wannan ab\u0169buwan kula ne daga Ubangijinku, da shiriya da rahama ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke yin im\u00e3ni.\""},"1158":{"id":1158,"surah":7,"ayah":204,"verse":"Kuma idan an karanta Al\u0199ur'\u00e3ni sai ku saurara gare shi, kuma ku yi shiru; Tsamm\u00e3ninku, an\u00e3 yi muku rahama."},"1159":{"id":1159,"surah":7,"ayah":205,"verse":"Kuma ka ambaci Ubangijinka, a cikin ranka da \u0199an\u0199an da kai, da ts\u00f5ro, kuma k\u00f5mab\u00e3yan bayyanawa na magana, da s\u00e3fe da marece, kuma kada ka kasance daga gafalallu."},"1160":{"id":1160,"surah":7,"ayah":206,"verse":"Lalle ne, wa\u0257anda ke wurin Ubangijinka b\u00e3 su yin girman kai ga bauta Masa, kuma sun\u00e3 tsarake shi da tasb\u0129hi, kuma a gare shi suke yin sujada."},"1161":{"id":1161,"surah":8,"ayah":1,"verse":"Suna tambayar ka ga gan\u0129ma. ka ce: \"Gan\u0129ma ta Allah daManzonSa ce. Sai ku bi Allah da ta\u0199awa, kuma ku gy\u00e3ra abin da yake a tsak\u00e3ninku, kuma ku yi \u0257\u00e3'a ga Allah da ManzonSa, idan kun kasance m\u0169minai.\""},"1162":{"id":1162,"surah":8,"ayah":2,"verse":"Abin sani kawai, n\u0169minai s\u0169 ne wa\u0257anda suke idan an ambaci, Allah, zuk\u00e3tansu su firgita, kuma idan an karanta \u00e3y\u00f5yinSa a kansu, su \u0199\u00e3r\u00e3 musu wani \u0129m\u00e3ni, kuma ga Ubangijinsu suke d\u00f5gara."},"1163":{"id":1163,"surah":8,"ayah":3,"verse":"Wa\u0257anda suke tsayar da salla, kuma daga abin da Muka az\u0169rt\u00e3 su sun\u00e3 ciyarwa."},"1164":{"id":1164,"surah":8,"ayah":4,"verse":"Wa\u0257annan s\u0169 ne m\u0169minai da gaskiya. Sun\u00e3 da daraj\u00f5ji a wurin Ubangijinsu, da wata g\u00e3fara da arziki na karimci."},"1165":{"id":1165,"surah":8,"ayah":5,"verse":"Kamar yadda Ubangijinka Ya fitar da kai daga gidanka da gaskiya, alh\u00e3li kuwa lalle wani \u0253angare na m\u0169minai, ha\u0199\u0129\u0199a, sun\u00e3 \u0199y\u00e3ma."},"1166":{"id":1166,"surah":8,"ayah":6,"verse":"Sun\u00e3 j\u00e3yayya da kai a cikin (sha'anin) gaskiya a b\u00e3yan t\u00e3 bayYan\u00e3, kamar dai lalle an\u00e3 k\u00f5ra su zuwa ga mutuwa ne alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 kallo."},"1167":{"id":1167,"surah":8,"ayah":7,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Allah Yake yi muku alkawari da \u0257ayan \u0199ungiya biyu, c\u1ebdwa lalle ita t\u00e3ku ce: kuma kun\u00e3 g\u0169rin c\u1ebdwa lalle \u0199ungiya wadda b\u00e3 ta da \u0199aya ta kasance gare ku, kuma Allah Yan\u00e3 nufin Ya tabbatar da gaskiya da kalm\u00f5minSa, kuma Ya k\u00e3tse \u0199arshen k\u00e3firai;"},"1168":{"id":1168,"surah":8,"ayah":8,"verse":"D\u00f5min Ya tabbatar da gaskiya, kuma Ya \u0253\u00e3ta \u0199arya, kuma k\u00f5d\u00e3 m\u00e3su laifi sun \u0199i."},"1169":{"id":1169,"surah":8,"ayah":9,"verse":"A l\u00f5kacin da kuke n\u1ebdman Ubangijinku tairnako, sai Ya kar\u0253a muku c\u1ebdwa: \"Lalle ne N\u0129, Mai taimakon ku ne da dubu daga mal\u00e3'iku, j\u1ebdre.\""},"1170":{"id":1170,"surah":8,"ayah":10,"verse":"Kuma Allah bai sanya shi ba f\u00e3ce D\u00f5min bish\u00e3ra, kuma d\u00f5min zuk\u00e3tanku su natsu da shi, kuma taimakon, bai zama ba f\u00e3ce daga wurin Allah; Lalle ne Allah Mabuw\u00e3yi ne, Mai hikima."},"1171":{"id":1171,"surah":8,"ayah":11,"verse":"A l\u00f5kacin da (Allah) Yake rufe ku da gyangya\u0257i, \u0257\u00f5min aminci daga gare Shi, kuma Yan\u00e3 saukar da ruwa daga sama, a kanku, d\u00f5min Ya tsarkake ku da shi, kuma Ya tafiyar da \u0199azantar Shai\u0257an daga barinku, kuma d\u00f5min Ya \u0257aure a kan zuk\u00e3tanku, kuma Ya tabbatar da \u0199af\u00e3fu da shi."},"1172":{"id":1172,"surah":8,"ayah":12,"verse":"A l\u00f5kacin da Ubangijinka Yake yin wahayi zuwa ga Mal\u00e3'iku c\u1ebdwa: \"Lalle ne Ni, In\u00e3 t\u00e3re da ku, sai ku tabbatar da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni: Z\u00e3 Ni j\u1ebdfa ts\u00f5ro a cikin zuk\u00e3tan wa\u0257anda suka k\u00e3firta, sai ku yi d\u0169ka bisa ga wuy\u00f5yi kuma ku yi d\u0169ka daga gare su ga dukkan y\u00e3tsu."},"1173":{"id":1173,"surah":8,"ayah":13,"verse":"Wancan ne, d\u00f5min lalle ne s\u0169, sun\u00e3 s\u00e3\u0253a wa Allah da ManzonSa. Kuma wanda ya s\u00e3\u0253a wa Allah da ManzonSa, to, lalle ne Allah Mai tsananin u\u0199\u0169ba ne."},"1174":{"id":1174,"surah":8,"ayah":14,"verse":"Wancan ne: \"Ku \u0257an\u0257ane shi, kuma lalle ne akwai az\u00e3bar wuta ga k\u00e3firai.\""},"1175":{"id":1175,"surah":8,"ayah":15,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wac\u0257anda suka yi\u0129m\u00e3ni! Idan kun ha\u0257u da wa\u0257anda suka k\u00e3firta ga y\u00e3\u0199i, to, kada ku j\u0169ya musu b\u00e3yayyakinku."},"1176":{"id":1176,"surah":8,"ayah":16,"verse":"Kuma duka wanda ya j\u0169ya musu b\u00e3yansa a yinin nan, f\u00e3ce wanda ya karkata d\u00f5min k\u00f5\u0257ayya, k\u00f5 kuwa wanda ya j\u1ebd d\u00f5min ha\u0257uwa da wata \u0199ungiya, to, lalle ne ya k\u00f5ma da fushi daga Allah, kuma matattararsa Jahannama, kuma tir da mak\u00f5ma ita!"},"1177":{"id":1177,"surah":8,"ayah":17,"verse":"To, b\u00e3 k\u0169 ne kuka kashe su ba; kuma amma Allah ne Ya kashe su: kuma ba ka yi j\u0129fa ba a l\u00f5kacin da ka yi j\u0129fa; kuma amma Allah ne Ya yi j\u0129far. Kuma d\u00f5minYa jarraba Musulmi da jarrab\u00e3wa mai kyau daga gare shi. Kuma Allah Mai ji ne, Masani."},"1178":{"id":1178,"surah":8,"ayah":18,"verse":"Wancan ne, kuma lalle ne, Allah Mai raunana kaidin k\u00e3firai ne."},"1179":{"id":1179,"surah":8,"ayah":19,"verse":"Idan kun yi alf\u00e3nun cin nasara to lalle nasarar t\u00e3 je muku, kuma idan kun hanu, to Shi ne Mafi alh\u1ebdri a gare ku, kuma idan kun k\u00f5ma z\u00e3 Mu k\u00f5ma, kuma jama'arku b\u00e3 z\u00e3 ta wad\u00e3tar muku da k\u00f5me ba, k\u00f5 d\u00e3 t\u00e3 yi yawa. Kuma lalle ne c\u1ebdwa Allah Yan\u00e3 t\u00e3re da m\u0169minai!"},"1180":{"id":1180,"surah":8,"ayah":20,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku yi \u0257\u00e3'a ga Allah da ManzonSa, kuma kada ku j\u0169ya daga barinSa, alh\u00e3li kun\u00e3 ji."},"1181":{"id":1181,"surah":8,"ayah":21,"verse":"Kuma kada ku kasance kamar wa\u0257anda suka ce: \"Mun ji, alh\u00e3li kuwa s\u0169 b\u00e3 su ji.\""},"1182":{"id":1182,"surah":8,"ayah":22,"verse":"Lalle ne, mafi sharrin dabb\u00f5bi a wurin Allah, s\u0169 ne kur\u00e3me, b\u1ebdb\u00e3ye, wa\u0257anda b\u00e3, su yin hankali."},"1183":{"id":1183,"surah":8,"ayah":23,"verse":"D\u00e3 Allah Y\u00e3 san wani alh\u1ebdri a cikinsu, d\u00e3 Y\u00e3 jiyar da su, kuma k\u00f5 da Y\u00e3jiyar da su, ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 sun j\u0169ya, alh\u00e3li s\u0169, sun\u00e3 m\u00e3su hinjir\u1ebdwa."},"1184":{"id":1184,"surah":8,"ayah":24,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku kar\u0253a wa Allah, kuma ku kar\u0253a wa Manzo, idan Ya kir\u00e3ye ku zuwa ga abin da Yake r\u00e3yar da ku; Kuma ku sani c\u1ebdwa Allah Yan\u00e3 sh\u00e3makac\u1ebdwa a tsak\u00e3nin mutum da z\u0169ciyarsa, kuma lalle ne Sh\u0129, a zuwa gare Shi ake t\u00e3ra ku."},"1185":{"id":1185,"surah":8,"ayah":25,"verse":"Kuma ku ji ts\u00f5ron fitina wadda b\u00e3 ta s\u00e3mun wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci daga gare ku k\u1ebd\u0253e, kuma ku sani, lalle ne Allah Mai tsananin u\u0199\u0169ba ne."},"1186":{"id":1186,"surah":8,"ayah":26,"verse":"Ku tuna a l\u00f5kacin da kuke ka\u0257an, wa\u0257anda ake raunanarw\u00e3 a cikin \u0199asa kun\u00e3 ts\u00f5ron mut\u00e3ne su cafe ku, sai Ya tattara ku (a wurin natsuwa, Ma\u0257ina), kuma Ya \u0199arfaf\u00e3 ku da taimakonSa kuma Ya azurt\u00e3 ku daga ab\u0169buwa m\u00e3su d\u00e3\u0257i; Tsamm\u00e3ninku, kun\u00e3 g\u00f5d\u1ebdwa."},"1187":{"id":1187,"surah":8,"ayah":27,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku yaudari Allah da ManzonSa, kuma ku yaudari am\u00e3n\u00f5ninku, alh\u00e3li kuwa kun\u00e3 sane."},"1188":{"id":1188,"surah":8,"ayah":28,"verse":"Kuma ku sani c\u1ebdwa abin sani kawai, d\u0169kiy\u00f5yinku da 'ya'yanku, wata fitina ce, kuma lalle ne Allah, a wurinSa, akwai ij\u00e3ra mai girma."},"1189":{"id":1189,"surah":8,"ayah":29,"verse":"Ya k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Idan kun bi Allah da ta\u0199awa, zai sany\u00e3 muku mararraba (da ts\u00f5ro) kuma Ya kankare \u0199an\u00e3nan zunubanku daga barinku. Kuma Ya g\u00e3fart\u00e3 muku. Kuma Allah ne Ma'ab\u0169cin falal\u00e3 Mai girma."},"1190":{"id":1190,"surah":8,"ayah":30,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da wa\u0257anda suka k\u00e3firta suk\u1ebd yin m\u00e3kirci game da kai, d\u00f5min su tabbatar da kai, k\u00f5 kuwa su kashe ka, k\u00f5 kuwa su fitar da kai, sun\u00e3 m\u00e3kirci kuma Allah Yan\u00e3 mayar musa da m\u00e3kirci kuma Allah ne Mafificin m\u00e3su m\u00e3kirci."},"1191":{"id":1191,"surah":8,"ayah":31,"verse":"Kuma idan aka karanta, \u00e3y\u00f5yinMu a kansu, sukan ce: \"Lalle ne mun ji d\u00e3 muna so, ha\u0199\u0129\u0199a, da mun fa\u0257i irin wannan; wannan bai zama ba f\u00e3ce t\u00e3tsun\u00e3y\u00f5yin mut\u00e3nen farko.\""},"1192":{"id":1192,"surah":8,"ayah":32,"verse":"A l\u00f5kacin da suka ce: \"Y\u00e3 Allah! Idan wannan ya kasancc sh\u0129 ne gaskiya daga wurinKa, sai Ka yi ruwan duw\u00e3tsu, a kanmu, daga sama, k\u00f5 kuwa Kaz\u00f5 mana da wata az\u00e3ba, mai ra\u0257a\u0257i.\""},"1193":{"id":1193,"surah":8,"ayah":33,"verse":"Kuma Allah bai kasance Yan\u00e3 yi musu az\u00e3ba ba alh\u00e3li kuwa kai kan\u00e3 cikinsu, kuma Allah bai kasance Mai yi musu az\u00e3ba ba alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 yin istigf\u00e3ri."},"1194":{"id":1194,"surah":8,"ayah":34,"verse":"Kuma m\u1ebdne ne a gare su da Allah ba zai yi musu az\u00e3ba ba, alh\u00e3li kuwa s\u0169, sun\u00e3 kang\u1ebdwa daga Masallaci Mai alfarma kuma ba su kasance maji\u0253intanSa ba? B\u00e3bu maji\u0253intanSa f\u00e3ce m\u00e3su ta\u0199awa. Kuma mafi yawansu ba su sani ba."},"1195":{"id":1195,"surah":8,"ayah":35,"verse":"Kuma sallarsu a wurin \u00a6\u00e3kin ba ta kasance ba f\u00e3ce sh\u1ebdwa da y\u00e3y\u00e3; sai ku \u0257an\u0257ani az\u00e3ba sab\u00f5da abin da kuka kasance kun\u00e3 yi na k\u00e3firci."},"1196":{"id":1196,"surah":8,"ayah":36,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta, sun\u00e3 ciyar da d\u0169kiy\u00f5yinsu, d\u00f5min su kange daga hanyar Allah; to, z\u00e3 a su ciyar da ita, sa' an nan kuma ta kasance nad\u00e3ma a kansu, sa'an nan kuma a rinj\u00e3ye su. Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta zuwa ga Jahannama ake t\u00e3ra su;"},"1197":{"id":1197,"surah":8,"ayah":37,"verse":"D\u00f5min Allah Ya rarrabe mumm\u0169na daga mai kyau, kuma Ya sanya mumm\u0169nan, s\u00e3shensa a kan s\u00e3she, sa'an nan Ya shirga shi gab\u00e3 daya, sa'an nan Ya sany\u00e3 shi a cikin Jahannama. Wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su has\u00e3ra."},"1198":{"id":1198,"surah":8,"ayah":38,"verse":"Ka ce wa wa\u0257anda suka k\u00e3firta, idan sun hanu, z\u00e3 a g\u00e3farta musu abin da ya riga ya shige, kuma idan sun k\u00f5ma, to, hanyar k\u00e3firan farko, ha\u0199\u0129\u0199a, ta sh\u0169\u0257e."},"1199":{"id":1199,"surah":8,"ayah":39,"verse":"Kuma ku y\u00e3\u0199e su har wata fitina b\u00e3 z\u00e3 ta kasance ba, kuma addini dukansa ya kasance na Allah. To, idan sun hanu to lalle ne, Allah ia abin da kuke aikat\u00e3wa Mai gani ne."},"1200":{"id":1200,"surah":8,"ayah":40,"verse":"Kuma idan sun j\u0169ya, to, ku sani c\u1ebdwa lalle Allah ne Maji\u0253incinku: M\u00e3dalla da Maji\u0253inci, kuma m\u00e3dalla da Mai taimako, Sh\u0129."},"1201":{"id":1201,"surah":8,"ayah":41,"verse":"Kuma ka sani, abin sani kawai, abin da kuka s\u00e3mi gan\u0129ma daga wani abu, to, lalle ne Allah Yan\u00e3 da humusinsa kuma da Manzo, kuma da m\u00e3su zumunta, da mar\u00e3yu da misk\u0129nai da \u0257an hanya, idan kun kasance kun yi \u0129m\u00e3ni da Allah da abin da Muka saukar a kan b\u00e3wanMu a R\u00e3nar Rarrab\u1ebdwa, a R\u00e3nar da jama'a biyu suka ha\u0257u, kuma Allah ne, a kan k\u00f5wane abu, Mai \u0129kon yi."},"1202":{"id":1202,"surah":8,"ayah":42,"verse":"A l\u00f5kacin da kuke a g\u00e3\u0253a ta kusa s\u0169 kuma sun\u00e3 a g\u00e3\u0253a tan\u1ebdsa, kuma \u00e3yarin yana a wuri mafi gangar\u00e3wa daga gare ku, kuma d\u00e3 kun yi wa j\u0169na wa'adi, d\u00e3 kun s\u00e3\u0253a ga wa'adin; kuma amma d\u00f5min Allah Ya hukunta abin da yake ya kasance abin aikat\u00e3wa. D\u00f5min wanda yake halaka ya halaka daga shaida, kuma mai r\u00e3yuwa ya r\u00e3yu daga shaida, kuma lalle Allah ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mai ji Masani."},"1203":{"id":1203,"surah":8,"ayah":43,"verse":"A l\u00f5kacin da Allah Yake n\u0169na maka s\u0169 sun\u00e3 ka\u0257an, a cikin barcinka, kuma d\u00e3 Ya n\u0169na maka su sun\u00e3 da, yawa, lalle ne d\u00e3 kun ji ts\u00f5ro, kuma lalle ne d\u00e3 kun yi j\u00e3yayya a cikin al'amarin, kuma amma Allah Y\u00e3 tsare ku: Lalle Sh\u0129 ne Masani ga abin da yake a cikin \u0199ir\u00e3za."},"1204":{"id":1204,"surah":8,"ayah":44,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Yake n\u0169na muku su, a l\u00f5kacin da kuka ha\u0257u, a cikin idanunku sun\u00e3 ka\u0257an, kuma Ya \u0199arantar da ku a cikin idanunsu d\u00f5min Allah Ya hukunta wani al'amari wanda ya kasance abin aikat\u00e3wa. Kuma zuwa ga Allah ake mayar da al'umurra."},"1205":{"id":1205,"surah":8,"ayah":45,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Idan kun ha\u0257u da wata \u0199ungiyar y\u00e3\u0199i, to, ku tabbata, kuma ku ambaci Allah da yawa, tsamm\u00e3ninku kun\u00e3 cin nasara."},"1206":{"id":1206,"surah":8,"ayah":46,"verse":"Kuma ku yi \u0257\u00e3'a ga Allah da ManzonSa, kuma kada ku yi j\u00e3yayya har ku raunana kuma iskarku ta tafi, kuma ku yi ha\u0199uri. Lalle ne Allah Yan\u00e3 t\u00e3re da m\u00e3su ha\u0199uri."},"1207":{"id":1207,"surah":8,"ayah":47,"verse":"Kada ku kasance kamar wa\u0257anda suka fita daga gid\u00e3jensu, sun\u00e3 m\u00e3su alfahari da yin riya ga mut\u00e3ne, kuma sun\u00e3 kang\u1ebdwa daga hanyar Allah. Kuma Allah ne ga abin da suke aikat\u00e3wa Mai k\u1ebdway\u1ebdwa."},"1208":{"id":1208,"surah":8,"ayah":48,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Shai\u0257an ya \u0199aw\u00e3ce musu ayyukansu, kuma ya ce: \"B\u00e3bu marinjayi a gareku a yau daga mut\u00e3ne, kuma n\u0129 ma\u0199wabci ne gare ku.\" To, a l\u00f5kacin da \u0199ungiya biyu suka ha\u0257u, ya k\u00f5ma a kan dig\u00e3digansa, kuma ya ce: \"Lalle ne n\u0129 barrantacce ne daga gare ku! N\u0129 in\u00e3 ganin abin da b\u00e3 ku gani; ni in\u00e3 ts\u00f5ron Allah: Kuma Allah Mai tsananin u\u0199\u0169ba ne.\""},"1209":{"id":1209,"surah":8,"ayah":49,"verse":"A l\u00f5kacin da mun\u00e3fukai da wa\u0257anda suke akwai c\u0169t\u00e3 a cikin zuk\u00e3tansu, suke c\u1ebdwa: \"Add\u0129nin wa\u0257annan y\u00e3 r\u0169\u0257e su\" Kuma wanda ya d\u00f5gara ga Allah, to, lalle ne Allah Mabuw\u00e3yi ne, Mai hikima."},"1210":{"id":1210,"surah":8,"ayah":50,"verse":"Kuma d\u00e3 k\u00e3 gani, a l\u00f5kacin da Mal\u00e3'iku suke kar\u0253ar r\u00e3yukan wa\u0257anda suka k\u00e3firta, sun\u00e3 dukar fusk\u00f5kinsu da \u0257uw\u00e3wunsu, kuma suna c\u1ebdwa: \"Ku \u0257an\u0257ani az\u00e3bar G\u00f5bara.\""},"1211":{"id":1211,"surah":8,"ayah":51,"verse":"\"Wancan sab\u00f5da abin da hann\u00e3yenku suka gab\u00e3tar ne. Kuma lalle ne, Allah bai zama Mai z\u00e3lunci ba ga, b\u00e3yinSa.\""},"1212":{"id":1212,"surah":8,"ayah":52,"verse":"\"Kamar al'\u00e3dar mut\u00e3nen Fir'auna da wa\u0257anda suke gab\u00e3ninsu, sun k\u00e3firta da \u00e3y\u00f5yin Allah, sai Allah Ya k\u00e3ma su da zunubansu. Lalle Allah ne Mai \u0199arfi, Mai tsananin u\u0199\u0169ba."},"1213":{"id":1213,"surah":8,"ayah":53,"verse":"\"Wancan ne, d\u00f5min lalle ne, Allah bai kasance Mai canza wata ni'ima wadda ya ni'imtar da ita a kan wasu mut\u00e3ne ba f\u00e3ce sun s\u00e3ke abin da yake ga r\u00e3yukansu, kuma d\u00f5min lalle Allah ne Mai j\u0129, Masani.\""},"1214":{"id":1214,"surah":8,"ayah":54,"verse":"Kamar al'adar mut\u00e3nen Fir'auna da wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninsu, sun \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yin Ubangijinsu, sai Muka halaka su, sab\u00f5da zunubansu, kuma Muka nutsar da mut\u00e3nen Fir'auna. Kuma dukansu sun kasance ne m\u00e3su z\u00e3lunci."},"1215":{"id":1215,"surah":8,"ayah":55,"verse":"Lalle mafi sharrin dabb\u00f5bi a wurin Allah, s\u0169 ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta, sa'an nan b\u00e3 z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni ba."},"1216":{"id":1216,"surah":8,"ayah":56,"verse":"Wa\u0257anda ka yi \u0199ullin alkawari da su, daga gare su, sa'an nan kuma sun\u00e3 warwarewar alkawarinsu a k\u00f5wane l\u00f5kaci kuma s\u0169, b\u00e3 su yin ta\u0199awa."},"1217":{"id":1217,"surah":8,"ayah":57,"verse":"To, in dai ka k\u00e3ma su a cikin y\u00e3\u0199i, sai ka k\u00f5re wa\u0257anda suke a b\u00e3yansu, game da su, tsamm\u00e3ninsu, z\u00e3 su dinga tun\u00e3wa."},"1218":{"id":1218,"surah":8,"ayah":58,"verse":"Kuma in ka ji ts\u00f5ron wata yaudara daga wasu mut\u00e3ne, to, ka j\u1ebdfar da alkawarin, zuwa gare su, a kan daidaita: Lalle ne Allah, b\u00e3 Ya son mayaudara."},"1219":{"id":1219,"surah":8,"ayah":59,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta kada su yi zaton sun ts\u1ebdre: Lalle ne s\u0169, b\u00e3 z\u00e3 su g\u00e3gara ba."},"1220":{"id":1220,"surah":8,"ayah":60,"verse":"Kuma ku yi tattali, d\u00f5minsu, abin da kuka s\u00e3mi \u0129kon yi na wani \u0199arfi, kuma da ajiye dawaki, kun\u00e3 tsoratarwa, game da shi, ga ma\u0199iyin Allah kuma ma\u0199iyinku da wasu, baicin su, ba ku san su ba, Allah ne Yake sanin su, kuma abin da kuka ciyar daga wani abu a cikin hanyar Allah, z\u00e3 a cika muku sakamakonsa, kuma k\u0169 ba a z\u00e3luntar ku."},"1221":{"id":1221,"surah":8,"ayah":61,"verse":"Kuma idan sun karkata zuwa ga zaman l\u00e3fiya, to, ka karkata zuwa gare shi, kuma ka d\u00f5gara ga Allah: Lalle ne Sh\u0129, Mai ji ne Masani."},"1222":{"id":1222,"surah":8,"ayah":62,"verse":"Kuma idan sun yi nufin su yaudare ka, to, lalle ma'ishinka Allah ne, Sh\u0129 ne wanda Ya \u0199arfafa ka da taimakonSa, kuma da m\u0169minai."},"1223":{"id":1223,"surah":8,"ayah":63,"verse":"Kuma Ya sanya s\u00f5yayya a tsak\u00e3nin zuk\u00e3tansu. D\u00e3 k\u00e3 ciyar da abin da yake cikin \u0199asa, gab\u00e3 \u0257aya, d\u00e3 ba ka sanya s\u00f5yayya a tsak\u00e3nin zuk\u00e3tansu ba, kuma amma Allah Y\u00e3 sanya s\u00f5yayya a tsak\u00e3ninsu. Lalle Shi ne Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"1224":{"id":1224,"surah":8,"ayah":64,"verse":"Ya kai Annabi! Ma'ishinka Allah ne, kai da wanda ya biye maka daga m\u0169minai."},"1225":{"id":1225,"surah":8,"ayah":65,"verse":"Ya kai Annabi! Ka kwa\u0257aitar da m\u0169minai a kan y\u00e3\u0199i. Idan mutum ashirin m\u00e3su ha\u0199uri sun kasance daga gare ku, z\u00e3 su rinj\u00e3yi m\u1ebdtan kuma idan \u0257ari suka kasance daga gare ku, z\u00e3 su rinj\u00e3yi dubu daga wa\u0257anda suka k\u00e3firta, d\u00f5min s\u0169, mut\u00e3ne ne b\u00e3 su fahimta."},"1226":{"id":1226,"surah":8,"ayah":66,"verse":"A yanzu Allah Y\u00e3 sau\u0199a\u0199e daga gare ku, kuma Y\u00e3 sani c\u1ebdwa lalle ne akwai m\u00e3su rauni a cikinku. To, idan mutum \u0257ari, m\u00e3su ha\u0199uri, suka kasance daga gare ku, z\u00e3 su rinj\u00e3yi m\u1ebdtan, kuma idan dubu suka kasance daga gare ku, z\u00e3 su rinj\u00e3yi dubu biyu, da iznin Allah. Kuma Allah Yan\u00e3 t\u00e3re da m\u00e3su ha\u0199uri."},"1227":{"id":1227,"surah":8,"ayah":67,"verse":"B\u00e3 ya kasancewa ga wani annabi, k\u00e3mammu su kasance a gare shi sai (b\u00e3yan) y\u00e3 zubar da jinainai a cikin \u0199asa. Kun\u00e3 nufin sifar d\u0169niya kuma Allah Yan\u00e3nufin L\u00e3hira. Kuma Allah ne Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"1228":{"id":1228,"surah":8,"ayah":68,"verse":"B\u00e3 d\u00f5min wani Litt\u00e3fi daga Allah ba, wanda ya gab\u00e3ta, d\u00e3 az\u00e3ba mai girma daga Allah t\u00e3 sh\u00e3fe ku a cikin abin da kuka k\u00e3ma."},"1229":{"id":1229,"surah":8,"ayah":69,"verse":"Sab\u00f5da haka, ku ci daga abin da kuka s\u00e3mu gan\u0129ma, Yan\u00e3 halal mai kyau. Kuma ku bi Allah da ta\u0199awa. Lalle Allah ne Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"1230":{"id":1230,"surah":8,"ayah":70,"verse":"Ya kai Annabi! Ka ce wa wanda yake a cikin hann\u00e3yenku daga k\u00e3mammu: \"Idan Allah Ya san akwai wani alh\u1ebdri a cikin zuk\u00e3tanku, zai kawo muku mafi alh\u1ebdri daga abin da aka kar\u0253a daga gare ku, kuma Ya yi muku g\u00e3fara. Kuma Allah ne Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai.\""},"1231":{"id":1231,"surah":8,"ayah":71,"verse":"Kuma idan sun yi nufin yaudararka, to, ha\u0199\u0129\u0199a, sun yaudari Allahdaga gab\u00e3ni sai Ya b\u00e3yar da d\u00e3m\u00e3 daga gare su: Kuma Allah ne Masani, Mai hikima."},"1232":{"id":1232,"surah":8,"ayah":72,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka yi hijira, kuma suka yi jih\u00e3di da d\u0169kiy\u00f5yinsuda r\u00e3yukansu, a cikin hanyar Allah, da wa\u0257anda suka b\u00e3yar da masauki, kuma suka yi taimako. Wa\u0257ancan, s\u00e3shensu waliyyai ne ga s\u00e3she. Kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma ba su yi hijira ba, b\u00e3 ku da wani abu daga waliccinsu, sai sun yi hijira. Kuma idan suka n\u1ebdme ku taimako a cikin addini, to taimako y\u00e3 wajaba a kanku, f\u00e3ce a kan mut\u00e3ne wa\u0257anda a tsak\u00e3ninku da tsak\u00e3ninsu akwai wani alkwari. Kuma Allah ne, ga abin da kuke aikat\u00e3wa, Mai gani."},"1233":{"id":1233,"surah":8,"ayah":73,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta s\u00e3shensu ne waliyyan s\u00e3she, idan ba ku aikata shi ba, wata fitina z\u00e3 ta kasance a cikin \u0199asa, da fas\u00e3di babba."},"1234":{"id":1234,"surah":8,"ayah":74,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka yi hijira, kuma suka yi Jih\u00e3di, a cikin hanyar Allah, kuma da wa\u0257anda suka b\u00e3yar da masauki, kuma suka yi tamiako, wa\u0257annan s\u0169 ne m\u0169minai da gaskiya, sun\u00e3da g\u00e3fara da wani abinci na karimci."},"1235":{"id":1235,"surah":8,"ayah":75,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni daga b\u00e3ya, kuma suka yi hijira kuma suka yi jih\u00e3di t\u00e3re da ku, to, wa\u0257annan daga gare ku suke. Kuma ma'ab\u0169ta zumunta, s\u00e3shensu ne waliyyan s\u00e3she a cikin Litt\u00e3fin Allah. Lalle Allah ne ga dukkan k\u00f5me Masani."},"1236":{"id":1236,"surah":9,"ayah":1,"verse":"Barranta daga Allah da ManzonSa zuwa ga wa\u0257anda kuka yi wa alkawari daga m\u00e3su shirki"},"1237":{"id":1237,"surah":9,"ayah":2,"verse":"Sab\u00f5da haka ku yi tafiya a cikin \u0199asa wat\u00e3 hu\u0257u, kuma ku sani lalle k\u0169, b\u00e3 m\u00e3su buw\u00e3yar Allah ba ne, kuma lalle Allah ne Mai kunyatar da k\u00e3firai."},"1238":{"id":1238,"surah":9,"ayah":3,"verse":"Kuma da y\u1ebdkuwa daga Allah da ManzonSa zuwa ga mut\u00e3ne, a R\u00e3nar Haji Babba c\u1ebdwa lallene Allah Barrantacce ne daga m\u00e3su shirki, kuma ManzonSa (haka). To, idan kun t\u0169ba to shi ne mafi alh\u1ebdri a gare ku, kuma idan kun j\u0169ya, to, ku sani lalle ne k\u0169, b\u00e3 m\u00e3su buw\u00e3yar Allah ba ne. Kuma ka b\u00e3yar da bish\u00e3ra ga wa\u0257anda suka k\u00e3firta, da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"1239":{"id":1239,"surah":9,"ayah":4,"verse":"Sai wa\u0257anda kuka yi wani alkawari daga m\u00e3su shirki, sa'an nan kuma ba su rage ku da k\u00f5me ba, kuma ba su taimaki k\u00f5wa a kanku ba, to, ku cika alkawarin, zuwa gare su, har ga iyakar yarj\u1ebdj\u1ebdyarsu. Lalle ne Allah Yan\u00e3 son m\u00e3su ta\u0199awa."},"1240":{"id":1240,"surah":9,"ayah":5,"verse":"Kuma idan watanni, m\u00e3su alfarma suka shige, to, ku y\u00e3ki mushirikai inda kuka s\u00e3m\u1ebd su, kuma ku k\u00e3m\u00e3 su, kuma ku tsare su, kuma ku zaune musu dukkan mad\u00e3kata. To, idan sun t\u0169ba, kuma suka tsayar da salla, kuma suka b\u00e3yar da zakka to ku sakar musu da hanyarsu. Lalle Allah ne Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"1241":{"id":1241,"surah":9,"ayah":6,"verse":"Idan wani daga mushirikai ya nemi ma\u0199wabtakarka to, ka ba shi ma\u0199wabtakar har ya ji, maganar Allah, sa'an nan ka isar da shi ga wurin amincewarsa. Wancan fa domin lalle ne su, mut\u00e3ne ne wa\u0257anda ba su sani ba."},"1242":{"id":1242,"surah":9,"ayah":7,"verse":"Y\u00e3ya wani alkawari a wurin Allah a wurin ManzonSa yake kasanc\u1ebdwa ga mushirikai, f\u00e3ce ga wa\u0257anda kuka yi wa alkawari wurin Masallaci Mai alfarma? To matu\u0199ar sun tsaya s\u00f5sai gare ku, sai ku tsayu s\u00f5sai gare su. Lalle ne Allah Yan\u00e3 son m\u00e3su ta\u0199awa."},"1243":{"id":1243,"surah":9,"ayah":8,"verse":"Y\u00e3ya, alh\u00e3li idan sun ci nasara a kanku, b\u00e3 z\u00e3 su tsare wata zumun ta ba a cikinku, kuma haka wata am\u00e3na, sun\u00e3 yardar da ku da b\u00e3kunansu kuma zuk\u00e3tansu sun\u00e3 \u0199i? Kuma mafi yawansu f\u00e3si\u0199ai ne."},"1244":{"id":1244,"surah":9,"ayah":9,"verse":"Sun saya da \u00e3y\u00f5yin Allah, 'yan ku\u0257i ka\u0257an, sa'an nan suka kange daga hanyar Allah. Lalle ne s\u0169, abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa y\u00e3 m\u0169nana."},"1245":{"id":1245,"surah":9,"ayah":10,"verse":"B\u00e3 su tsaron wata zumunta a cikin m\u0169minai, kuma haka b\u00e3su tsaron wata am\u00e3na. Kuma wa\u0257annan ne m\u00e3su ta'adi."},"1246":{"id":1246,"surah":9,"ayah":11,"verse":"Sa'an nan idan sun t\u0169ba kuma suka tsayar da salla, kuma suka b\u00e3yar da zakka, to, 'yan'uwanku ne a cikin addini, kuma Mun\u00e3 rarrabe \u00e3y\u00f5yi daki-daki, ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke sani."},"1247":{"id":1247,"surah":9,"ayah":12,"verse":"Kuma idan suka warware rantsuw\u00f5yin am\u00e3na daga b\u00e3yan alkawarinsu, kuma suka yi s\u0169ka a cikin addininku, to, ku yaki sh\u0169gabannin k\u00e3firci. Lalle ne s\u0169, b\u00e3bu rantsuw\u00f5yin am\u00e3na a gare su. Tsamm\u00e3ninsu sun\u00e3 hanuwa."},"1248":{"id":1248,"surah":9,"ayah":13,"verse":"Shin, b\u00e3 ku ya\u0199in mut\u00e3ne, wa\u0257anda suka warware rantsuw\u00f5yinsu, kuma suka yi niyya ga fitar da Manzo, kuma s\u0169 ne suka f\u00e3ra muku, tun a farkon l\u00f5kaci? Shin kun\u00e3 ts\u00f5ron su ne? To, Allah ne marfi cancantar ku ji ts\u00f5ronSa, idan kun kasance m\u0169minai!"},"1249":{"id":1249,"surah":9,"ayah":14,"verse":"Ku y\u00e3\u0199e su, Allah Ya yi musu azab\u00e3 da hann\u00e3yenku, kuma Ya kunyatar da su, kuma Ya taimake ku, kuma Ya warkar da \u0199ir\u00e3zan mut\u00e3ne m\u0169minai."},"1250":{"id":1250,"surah":9,"ayah":15,"verse":"Kuma Ya taf\u0129 da fushin zuk\u00e3tansu, kuma Ya kar\u0253i t\u0169ba a kan wanda Ya so. Kuma Allah ne Masani, Mai hikima."},"1251":{"id":1251,"surah":9,"ayah":16,"verse":"K\u00f5 kun\u00e3 zaton a bar ku, tun Allah bai bayyana wa\u0257anda suka yi jih\u00e3di ba daga gare ku, kuma s\u0169 ba su ri\u0199i wani shigeba, baicin Allah da ManzonSa da m\u0169minai? Kuma Allah ne Mai jarrab\u00e3wa ga abin da kuke aikat\u00e3wa."},"1252":{"id":1252,"surah":9,"ayah":17,"verse":"B\u00e3 ya kasancewa ga m\u00e3su shirki su r\u00e3ya masallatan Allah, alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 m\u00e3su b\u00e3yar da shaida a kan r\u00e3yukansu da kafirci, wa\u0257annan ayyukansu sun \u0253\u00e3ci, kuma a cikin wut\u00e3 s\u0169 madawwama"},"1253":{"id":1253,"surah":9,"ayah":18,"verse":"Abin sani kawai, mai r\u00e3ya masall\u00e3tan Allah, sh\u0129 ne wanda ya yi \u0129m\u00e3ni da Allah da R\u00e3nar L\u00e3hira, kuma ya tsayar da salla kuma ya b\u00e3yar da zakka, kuma bai ji ts\u00f5ron k\u00f5wa ba f\u00e3ce Allah. To, akwai tsamm\u00e3nin wa\u0257annan su kasance daga shiryayyu."},"1254":{"id":1254,"surah":9,"ayah":19,"verse":"Shin, kun sanya sh\u00e3yar da mahajjata da r\u00e3yar da Masallaci Mai alfarma kamar wanda ya yi \u0129m\u00e3ni da Allah da R\u00e3nar L\u00e3hira, kuma ya yi jih\u00e3\u0257i a cikin hanyar Allah? B\u00e3 su daidaita a wurin Allah. Kuma Allah b\u00e3 Ya shiryar da mut\u00e3ne azz\u00e3lumai."},"1255":{"id":1255,"surah":9,"ayah":20,"verse":"Wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka yi hijira, kuma suka yi jih\u00e3di, a cikin hanyar Allah, da d\u0169kiy\u00f5yinsu, da r\u00e3yukansu, s\u0169 ne mafi girma ga daraja, a wurin Allah, kuma wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su babban rabo."},"1256":{"id":1256,"surah":9,"ayah":21,"verse":"Ubangijinsu Yan\u00e3 yi musu bish\u00e3ra da wata rahama daga gare shi, da yarda, da gid\u00e3jen Aljanna. sun\u00e3 da, a cikinsu, ni'ima zaunanniya."},"1257":{"id":1257,"surah":9,"ayah":22,"verse":"Sun\u00e3 madawwam\u00e3 a cikinsu, har abada. Lalle ne Allah a wurinSa akwai l\u00e3da mai girma."},"1258":{"id":1258,"surah":9,"ayah":23,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku ri\u0199i ubanninku da 'yan'uwanku mas\u00f5ya, idan sun n\u0169na son k\u00e3firci a kan \u0129m\u00e3ni. Kuma wanda ya ji\u0253ince su daga gare ku, to, wa\u0257annan s\u0169 ne azz\u00e3lumai."},"1259":{"id":1259,"surah":9,"ayah":24,"verse":"Ka ce: \"Idan ubanninku da \u0257iyanku da 'yan'uwanku da m\u00e3tanku da danginku da d\u0169kiy\u00f5yi, wa\u0257anda kuka yi tsiwirwirinsu, da fatauci wanda kuke ts\u00f5ron tasgaronsa, da gidaje wa\u0257anda kuke yarda da su, sun kasance mafiya s\u00f5yuwa a gare ku daga Allah da ManzonSa, da yin jih\u00e3di ga hanyarSa, to, ku yi jira har Allah Ya zo da umurninSa! Kuma Allah b\u00e3 Ya shiryar da mut\u00e3ne f\u00e3si\u0199ai.\""},"1260":{"id":1260,"surah":9,"ayah":25,"verse":"Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Allah Y\u00e3 taimake ku a cikin wur\u00e3re m\u00e3su yawa, da R\u00e3nar Hunainu, a l\u00f5kacin da yawanku ya b\u00e3 ku sha'awa, sai bai amf\u00e3nar da ku da k\u00f5me ba, kuma \u0199asa ta yi \u0199unci a kanku da yalwarta, sa'an nan kuma kuka j\u0169ya kun\u00e3 m\u00e3su b\u00e3yar da b\u00e3ya."},"1261":{"id":1261,"surah":9,"ayah":26,"verse":"Sa'an nan kuma Allah Ya saukar da natsuwarSa a kan ManzonSa kuma a kan m\u0169minai, kuma Ya saukar da rundun\u00f5ni wa\u0257anda ba ku gan su ba, kuma Ya azabtar da wa\u0257anda suka k\u00e3firta: Wancan ne sakamakon k\u00e3firai."},"1262":{"id":1262,"surah":9,"ayah":27,"verse":"Sa'an nan kuma Allah Ya kar\u0253i t\u0169ba daga b\u00e3yan wancana kan wanda Ya so. Kuma Allah ne Mai g\u00e3fara, Mai rahama."},"1263":{"id":1263,"surah":9,"ayah":28,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Abin sani kawai, mushirikai najasa ne, sab\u00f5da haka kada su kusanci Masallaci Mai alfarma a b\u00e3yan sh\u1ebdkararsu wannan. Kuma idan kun ji ts\u00f5ron talauci to, da sannu Allah zai wad\u00e3ta ku daga falalarSa, idan Ya so. Lalle Allah ne Masani, mai hikima."},"1264":{"id":1264,"surah":9,"ayah":29,"verse":"Ku y\u00e3\u0199i wa\u0257anda b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni da Allah kuma b\u00e3 su \u0129m\u00e3ni da R\u00e3nar L\u00e3hira kumab\u00e3 su haramta abin da Allah da ManzonSa suka haramta, kuma b\u00e3 su yin addini, addinin gaskiya, daga wa\u0257anda aka bai wa Litt\u00e3fi, har sai sun b\u00e3yar da jizya daga, hannu, kuma sun\u00e3 \u0199as\u0199antattu."},"1265":{"id":1265,"surah":9,"ayah":30,"verse":"Kuma Yah\u0169d\u00e3wa suka ce: \"Uzairu \u0257an Allah ne.\"Kuma Nas\u00e3ra suka ce: \"Mas\u0129hu \u0257an Allah ne.\" Wancan zancensu ne da b\u00e3kunansu. Sun\u00e3 kam\u00e3 da maganar wa\u0257anda suka k\u00e3firta daga gab\u00e3ni. Allah Y\u00e3 la'ance su! Y\u00e3ya aka karkatar da su?"},"1266":{"id":1266,"surah":9,"ayah":31,"verse":"Sun ri\u0199i m\u00e3lamansu (Yah\u0169du) da ruhub\u00e3n\u00e3wansu (Nas\u00e3ra) Ubannangiji, baicin Allah, kuma sun ri\u0199i Mas\u0129hu \u0257an Maryama (haka). Kuma ba a umurce su ba f\u00e3ce da su baut\u00e3 wa Ubangiji Guda. B\u00e3bu abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Shi. TsarkinSa ya tabbata daga barin abin da suke yin shirki da shi."},"1267":{"id":1267,"surah":9,"ayah":32,"verse":"Sun\u00e3 nufin su bice hasken Allah da b\u00e3kun\u00e3nsu. Kuma Allah Yan\u00e3 ki, f\u00e3ce dai Ya cika haskenSa, kuma k\u00f5 da k\u00e3firai sun \u0199i."},"1268":{"id":1268,"surah":9,"ayah":33,"verse":"Shi ne wanda Ya aiko manzonSa da shiriya da addinin gaskiya, d\u00f5min ya bayyanl shi a kan addini dukansa, kuma k\u00f5 d\u00e3 mushirikai sun \u0199i."},"1269":{"id":1269,"surah":9,"ayah":34,"verse":"Y\u00e3 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Lalle ne m\u00e3su yawa daga Ahb\u00e3r da Ruhb\u00e3n\u00e3wa ha\u0199\u0129\u0199a sun\u00e3 cin d\u0169kiyar mut\u00e3ne da \u0199arya, kuma sun\u00e3 kang\u1ebdwa daga hanyar Allah. Kuma wa\u0257anda suke taskac\u1ebdwar z\u0129n\u00e3riya da azurfa, kuma b\u00e3 su ciyar da ita a cikin hanyar Allah, to, ka yi musu bush\u00e3ra da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"1270":{"id":1270,"surah":9,"ayah":35,"verse":"A R\u00e3nar da ake \u0199\u00f5na shi a kanta a cikin wutar Jahannama, sai a yi lalas da ita ga g\u00f5shinansu da s\u00e3shinansu da b\u00e3yayyakinsu, (a ce musu): \"Wannan ne abin da kuka taskace d\u00f5min r\u00e3yukanku. To, ku \u0257an\u0257ani abin da kuka kasance kun\u00e3 sany\u00e3wa a taska.\""},"1271":{"id":1271,"surah":9,"ayah":36,"verse":"Lallai ne \u0199id\u00e3yayyun watanni a wurin Allah wat\u00e3 g\u00f5ma sh\u00e3 biyu ne a cikin Litt\u00e3fin Allah, a R\u00e3nar da Ya halicci sammai da \u0199asa daga cikinsu akwai hu\u0257u m\u00e3su alfarma. Wannan ne addini madaidaici. Sab\u00f5da haka kada ku z\u00e3lunci kanku a cikinsu. Kuma ku y\u00e3\u0199i mushirikai gab\u00e3 \u0257aya, kamar yadda suke y\u00e3\u0199ar ku gab\u00e3 \u0257aya. Kuma ku sani c\u1ebdwa lallai ne Allah Yan\u00e3 t\u00e3re da m\u00e3su ta\u0199awa."},"1272":{"id":1272,"surah":9,"ayah":37,"verse":"Abin sani kawai, \"Jinkirt\u00e3wa\" \u0199\u00e3ri ne a cikin k\u00e3firci, an\u00e3 \u0253atar da wa\u0257anda suka k\u00e3firta game da shi. Sun\u00e3 halattar da wat\u00e3 a wata sh\u1ebdkara kuma su haramtar da shi a wata sh\u1ebdkara d\u00f5min su d\u00e3ce da adadin abin da Allah Ya haramta. Sab\u00f5da haka sun\u00e3 halattar da abin da Allah Ya haramtar. An \u0199aw\u00e3ce musu m\u0169nanan ayyukansu. Kuma Allah ba Ya shiryar da mut\u00e3ne k\u00e3firai."},"1273":{"id":1273,"surah":9,"ayah":38,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! M\u1ebdne ne a gare ku, idan ance muku, \"Ku fita da y\u00e3\u0199i a cikin hanyar Allah,\" sai ku yi nauyi zuwa ga \u0199asa. Shin, kun yarda da r\u00e3yuwar d\u0169niya ne daga ta L\u00e3hira? To jin d\u00e3\u0257in r\u00e3yuwar d\u0169niya bai zama ba a cikin L\u00e3hira, f\u00e3ce ka\u0257an."},"1274":{"id":1274,"surah":9,"ayah":39,"verse":"Idan ba ku fita da y\u00e3\u0199i ba, Allah zai azabta ku da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i, kuma Ya musanya wasu mut\u00e3ne, wasunku (a maimakonku). Kuma b\u00e3 z\u00e3 ku c\u0169tar da Shida k\u00f5me ba. Kuma Allah a kan dukan k\u00f5me Mai \u0129kon yi ne."},"1275":{"id":1275,"surah":9,"ayah":40,"verse":"Idan ba ku taimake shi ba, to, lalle ne Allah Y\u00e3 taimake shi, a l\u00f5kacin da wa\u0257anda suka k\u00e3firta suka fitar da shi, Yan\u00e3 na biyun biyu, a l\u00f5kacin da suke cikin k\u00f5gon d\u0169tse, a l\u00f5kacin da yake c\u1ebdwa da s\u00e3hibinsa: \"Kada ka yi ba\u0199in ciki, lalle ne Allah Yan\u00e3 t\u00e3re da mu.\" Sai Allah Ya saukar da natsuwarSa a kansa, kuma Ya taimake shi da wa\u0257ansu rundun\u00f5ni, ba ku gan su ba, kuma Ya sanya kalmar wa\u0257anda suka k\u00e3firta ma\u0199as\u0199anciya, kuma kalmar Allah ita ce ma\u0257aukakiya. Kuma Allah ne Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"1276":{"id":1276,"surah":9,"ayah":41,"verse":"Ku fita da y\u00e3\u0199i kun\u00e3 m\u00e3su sau\u0199\u00e3\u0199an k\u00e3y\u00e3 da m\u00e3su nauyi, kuma ku yi jih\u00e3di da d\u0169kiy\u00f5yinku da kuma r\u00e3yukanku a cikin hanyar Allah. Wancan ne mafi alh\u1ebdri a gare ku, idan kun kasance kun\u00e3 sani."},"1277":{"id":1277,"surah":9,"ayah":42,"verse":"D\u00e3 y\u00e3 kasance wata siffar d\u0169niya ce: makusanciya, da tafiya matsakaiciya, d\u00e3 sun b\u0129 ka, kuma amma fagen y\u00e3 yi musu n\u0129sa. Kuma z\u00e3 su yi ta yin rantsuwa da Allah, \"D\u00e3 mun s\u00e3mi d\u00e3ma, d\u00e3 mun tafi tare da ku.\" Sun\u00e3 halakar da kansu (da rantsuwar \u0199arya) ne, kuma Allah Yan\u00e3 sanin lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, suma\u0199aryata ne.'"},"1278":{"id":1278,"surah":9,"ayah":43,"verse":"Allah Ya y\u00e3fe maka laifi. D\u00f5min me ka yi musu izinin zama? Sai wa\u0257anda suka yi gaskiya ssun bayyana a gare ka, kuma ka san ma\u0199aryata."},"1279":{"id":1279,"surah":9,"ayah":44,"verse":"Wa\u0257anda suke yin \u0129m\u00e3nida Allah da R\u00e3nar L\u00e3hira, b\u00e3 z\u00e3 su n\u1ebdmi izininka ga yin, jih\u00e3dida d\u0169kiy\u00f5yinsu da r\u00e3yukansu ba. Kuma Allah ne Masani ga m\u00e3su ta\u0199awa."},"1280":{"id":1280,"surah":9,"ayah":45,"verse":"Abin sani kawai, wa\u0257anda b\u00e3 sa \u0129m\u00e3ni da Allah, da R\u00e3nar L\u00e3hira, kuma zuk\u00e3tansu suka yi shakka, s\u0169 ne ke n\u1ebdman izininka, sa'an nan a cikin shakkarsu sun\u00e3 ta yin kai k\u00e3wo."},"1281":{"id":1281,"surah":9,"ayah":46,"verse":"Kuma d\u00e3 sun yi nufin fita, d\u00e3 sun yi wani tattali sab\u00f5da shi, kuma amma Allah Ya \u0199i z\u00e3burarsu, sai Ya nauyayar da zamansu. Kuma aka ce ku zauna t\u00e3re da m\u00e3su zama."},"1282":{"id":1282,"surah":9,"ayah":47,"verse":"D\u00e3 sun fita a cikinku b\u00e3 z\u00e3 su \u0199\u00e3re ku da k\u00f5me ba f\u00e3ce da \u0253arna, kuma lalle d\u00e3 sun yi gagg\u00e3war sanya annam\u0129manci a tsak\u00e3ninku, sun\u00e3 n\u1ebdma muku fitina. Kuma a cikinku akwai 'yan rah\u00f5to sab\u00f5da su. Kuma Allah ne Masani ga azz\u00e3lumai,"},"1283":{"id":1283,"surah":9,"ayah":48,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a sun n\u1ebdmi fitina daga gab\u00e3ni, kuma, suka j\u0169ya maka al'amari, har gaskiya ta zo, kuma umurnin Allah Ya bayyana, alh\u00e3li sun\u00e3 m\u00e3su \u0199y\u00e3ma,"},"1284":{"id":1284,"surah":9,"ayah":49,"verse":"Kuma daga cikinsu akwai mai c\u1ebdwa, \"Ka yi mini izinin zama, kuma kada ka fitine ni.\" To, a cikin fitinar suka f\u00e3\u0257a. Kuma lalle ne Jahannama, ha\u0199\u0129\u0199a, mai \u0199\u1ebdway\u1ebdwa ce ga k\u00e3firai."},"1285":{"id":1285,"surah":9,"ayah":50,"verse":"Idan wani alh\u1ebdri ya s\u00e3me ka, zai \u0253\u00e3ta musu rai, kuma idan wata masifa ta s\u00e3me ka sai su ce: \"Ha\u0199\u0129\u0199a, mun ri\u0199e al'amarinmu daga gab\u00e3ni.\"Kuma suj\u0169ya, alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 m\u00e3su farin ciki."},"1286":{"id":1286,"surah":9,"ayah":51,"verse":"Ka ce: \"B\u00e3bu abin da yake s\u00e3mun mu f\u00e3ce abin da Allah Ya rub\u0169ta sah\u00f5da mu. Sh\u0129 ne Maji\u0253incinmu. Kuma ga Allah, sai m\u0169minai su d\u00f5gara.\""},"1287":{"id":1287,"surah":9,"ayah":52,"verse":"Ka ce: \"Shin, kun\u00e3 d\u00e3ko ne da mu? F\u00e3ce dai da \u0257ayan ab\u0169buwan biyu m\u00e3su kyau, alh\u00e3li kuwa m\u0169, mun\u00e3 d\u00e3ko da ku, AllahYa s\u00e3me ku da wata az\u00e3ba daga gare Shi, k\u00f5 kuwa da hannayenmu. To, ku yi d\u00e3ko. Lalle ne m\u0169, t\u00e3re da ku m\u00e3su d\u00e3kon ne.\""},"1288":{"id":1288,"surah":9,"ayah":53,"verse":"Ka ce: \"Ku ciyar a kan yarda k\u00f5 kuwa a kan t\u0129las. B\u00e3 z\u00e3 a kar\u0253a daga gare ku ba. Lalle ne k\u0169, kun kasance mut\u00e3ne f\u00e3si\u0199ai.\""},"1289":{"id":1289,"surah":9,"ayah":54,"verse":"Kuma b\u00e3bu abin da ya hana a kar\u0253i ciyarwarsu daga gare su f\u00e3ce d\u00f5min s\u0169, sun k\u00e3firta da Allah da ManzonSa, kuma b\u00e3 su zuwa ga salla f\u00e3ce Luma sun\u00e3 m\u00e3su kas\u00e3la, kuma b\u00e3 su ciyarwa f\u00e3ce sun\u00e3 m\u00e3su \u0199y\u00e3ma."},"1290":{"id":1290,"surah":9,"ayah":55,"verse":"Sab\u00f5da haka, kada d\u0169kiy\u00f5yinsu su b\u00e3 ka sha'awa, kuma haka 'ya'yansu. Abin sani kawai, Allah Yan\u00e3 nufin Ya yi musu az\u00e3ba, da su a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya, kuma r\u00e3yukansu su fita alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 k\u00e3firai."},"1291":{"id":1291,"surah":9,"ayah":56,"verse":"Kuma sun\u00e3 rantsuwa da Allah c\u1ebdwa, lalle ne s\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, daga gare ku suke, alh\u00e3li kuwa ba su zamo daga gare ku ba. Kuma amma s\u0169 mut\u00e3ne ne m\u00e3su ts\u00f5ro."},"1292":{"id":1292,"surah":9,"ayah":57,"verse":"D\u00e3 sun\u00e3 s\u00e3mun mafaka k\u00f5 kuwa wa\u0257ansu \u0253ul\u00f5li, k\u00f5 kuwa wani mashigi, da sun, j\u0169ya zuwa gare shi, kuma suna gaggawar shiga."},"1293":{"id":1293,"surah":9,"ayah":58,"verse":"Kuma daga cikinsu akwai wanda yake zun\u0257en ka a kan sha'anin d\u0169kiy\u00f5yin sadaka, sai idan an b\u00e3 su daga cikinta, su yarda, kuma idan ba a b\u00e3 su ba daga cikinta sai su zamo sun\u00e3 m\u00e3su fushi."},"1294":{"id":1294,"surah":9,"ayah":59,"verse":"Kuma d\u00e3 dai su lalle sun yarda da abin da Allah Ya b\u00e3 su, da ManzonSa kuma suka ce: \"Ma'ishinmu Allah ne, zai k\u00e3wo mana daga falalarSa kuma Manz\u00f5nSa (zai b\u00e3 mu). Lalle ne m\u0169, zuwa ga Allah m\u00e3su kwa\u0257ayi ne.\""},"1295":{"id":1295,"surah":9,"ayah":60,"verse":"Abin sani kawai, d\u0169kiy\u00f5yin sadaka na fa\u0199\u0129rai ne da miskinai da m\u00e3su aiki a kansu, da wa\u0257anda ake lall\u00e3shin zuk\u00e3tansu, kuma a cikin fansar wuy\u00f5yi, da mabarta, da a cikin hanyar Allah da \u0257an hanya (matafiyi). Farilla daga Allah. Kuma Allah ne Masani, Mai hikima."},"1296":{"id":1296,"surah":9,"ayah":61,"verse":"Kuma daga cikinsu akwai wa\u0257anda suke c\u0169tar Annabi, kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa \"Shi kunne ne.\" Ka ce: \"Kunnen alh\u1ebdri gare ku, Yan\u00e3 \u0129m\u00e3ni da Allah, kuma Yan\u00e3 yarda da m\u0169minai, kuma rahama ne ga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni daga gare ku.\"Kuma wa\u0257anda suke c\u0169tar Manzon Allah sun\u00e3 da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"1297":{"id":1297,"surah":9,"ayah":62,"verse":"Sun\u00e3 rantsuwa da Allah sab\u00f5da ku, d\u00f5min su yardar da ku. Kuma Allah da ManzonSa ne mafi cancantar su yardar da Shi, idan sun kasance m\u0169minai."},"1298":{"id":1298,"surah":9,"ayah":63,"verse":"Shin, ba su sani ba c\u1ebdwa \"Lalle ne wanda ya s\u00e3\u0253a wa Allah da ManzonSa, ha\u0199\u0129\u0199a Yan\u00e3 da wutar Jahannama, Yan\u00e3 madawwami a cikinta? Waccan ita ce wul\u00e3kant\u00e3wa babba!\""},"1299":{"id":1299,"surah":9,"ayah":64,"verse":"Mun\u00e3fukai sun\u00e3 ts\u00f5ron a saukar da wata s\u0169ra a kansu, wadda take b\u00e3 su l\u00e3b\u00e3ri ga abin da yake cikin zuk\u00e3tansu. Ka ce: \"Ku yi izgili. Lalle ne, Allah ne Mai fitai da abin da kuke ts\u00f5ro.\""},"1300":{"id":1300,"surah":9,"ayah":65,"verse":"Kuma lalle ne, idan ka tambaye, su ha\u0199\u0129\u0199a, sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Abin sani kawai, mun kasance mun\u00e3 h\u0129ra kuma mun\u00e3 w\u00e3s\u00e3. Ka ce: \"Shin da Allah, da kuma \u00e3y\u00f5yinSa da ManzonSa kuka kasance kun\u00e3 izgili?\""},"1301":{"id":1301,"surah":9,"ayah":66,"verse":"\"Kada ku k\u00e3wo wani uzuri, ha\u0199\u0129\u0199a, kun k\u00e3firta a b\u00e3yan\u0129m\u00e3ninku. Idan Mun y\u00e3fe laifi ga wata \u0199ungiya daga gare ku, z\u00e3 Mu azabta wata \u0199ungiya sab\u00f5da, lalle, sun kasance m\u00e3su laifi.\""},"1302":{"id":1302,"surah":9,"ayah":67,"verse":"Mun\u00e3fukai maza da mun\u00e3fukai m\u00e3t\u00e3, s\u00e3shensu daga s\u00e3she, sun\u00e3 umurni da abin \u0199i kuma sun\u00e3 hani daga alh\u1ebdri. Kuma sun\u00e3 dam\u0199\u1ebdwar hannayensu. Sun mance Allah, sai Ya mant\u00e3 da su. Lalle ne mun\u00e3fukai s\u0169 ne f\u00e3si\u0199ai."},"1303":{"id":1303,"surah":9,"ayah":68,"verse":"Allah y\u00e3 yi wa'adi ga mun\u00e3fukai maza da mun\u00e3fukai m\u00e3t\u00e3 da k\u00e3firai da wutar Jahannama, sun\u00e3 madawwama a cikinta. Ita ce ma'ishiyarsu. Kuma Allah Y\u00e3 la'ance su, kuma sun\u00e3 da az\u00e3ba zaunanniya."},"1304":{"id":1304,"surah":9,"ayah":69,"verse":"Kamar wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninku, sun kasance mafi tsananin \u0199arfi daga gare ku, kuma mafi yawan d\u0169kiy\u00f5yi da \u0257iya. Sai suka ji da\u0257i da rabonsu, sai kuka ji da\u0257i da rabonku kamar yadda wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninku suka ji d\u00e3\u0257i, da rabonsu, kuma kuka k\u0169tsa kamar k\u0169ts\u00e3warsu. Wa\u0257ancan ayyukansu sun \u0253\u00e3ci a d\u0169niya da L\u00e3hira, kuma wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su has\u00e3ra."},"1305":{"id":1305,"surah":9,"ayah":70,"verse":"Shin l\u00e3barin wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninsu bai je musu ba, mut\u00e3nen N\u0169hu da \u00c3d\u00e3wa da Sam\u0169d\u00e3wa da mut\u00e3nen Ibr\u00e3h\u0129m da Ma'ab\u0169ta Madyana da wa\u0257anda aka birkice? Manzanninsu sun j\u1ebd musu da \u00e3y\u00f5yayi bayanannu. To, Allah bai kasance Yan\u00e3 z\u00e3luntar su ba, amma sun kasance r\u00e3yukansu suke z\u00e3lunta."},"1306":{"id":1306,"surah":9,"ayah":71,"verse":"Kuma mummunai maza da mummunai m\u00e3t\u00e3 s\u00e3shensu maji\u0253incin s\u00e3she ne, sun\u00e3 umurni da alh\u1ebdri kuma sun\u00e3 hani daga abin da b\u00e3 a so, kuma sun\u00e3 tsayar da salla, kuma sun\u00e3 b\u00e3yar da zakka, kuma sun\u00e3\u0257\u00e3'a ga Allah da ManzonSa. Wa\u0257annan Allah zai yi musu rahama. Lalle Allah ne Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"1307":{"id":1307,"surah":9,"ayah":72,"verse":"Kuma Allah Y\u00e3 yi wa'adi ga mummunai maza da mummunai m\u00e3t\u00e3 da gid\u00e3jen Aljanna \u0199\u00f5ramu sun\u00e3 gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, sun\u00e3 madawwam\u00e3 a cikinsu, da wur\u00e3ren zama m\u00e3su d\u00e3\u0257i a cikin gid\u00e3jen Aljannar. Kuma yarda daga Allah ce mafi girma. Wancan shi ne babban rabo, mai girma."},"1308":{"id":1308,"surah":9,"ayah":73,"verse":"Ya kai Annabi! Ka y\u00e3\u0199i k\u00e3firai da mun\u00e3fukai kuma ka tsaurara a kansu. Kuma matattararsu Jahannama ce. Tir da ta zama mak\u00f5mar!"},"1309":{"id":1309,"surah":9,"ayah":74,"verse":"Sun\u00e3 rantsuwa da Allah, ba su fa\u0257a ba, alh\u00e3li kuwa lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, sun fa\u0257i kalmar k\u00e3firci, kuma; sun k\u00e3firta a b\u00e3yan musuluntarsu, kuma sun yi himma ga abin da ba su s\u00e3mu ba. Kuma ba su zargi k\u00f5me ba f\u00e3ce d\u00f5min Allah da ManzonSa Ya wad\u00e3tar da su daga falalarSa. To, idan sun t\u0169ba zai kasance mafi alh\u1ebdri gare su, kuma idan sun j\u0169ya b\u00e3ya, Allah zaiazabt\u00e3 su da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i a cikin d\u0169niya da L\u00e3hira, kuma b\u00e3 su da wani mas\u00f5yi k\u00f5 wani mataimaki a cikin kasa."},"1310":{"id":1310,"surah":9,"ayah":75,"verse":"Kuma daga cikinsu akwai wad\u0257anda suka yi wa Allah alkawari, \"Lalle ne idan ya k\u00e3wo mana daga falalarSa, ha\u0199\u0129\u0199a, mun\u00e3b\u00e3yar da sadaka, kuma lalle ne mun\u00e3 kasanc\u1ebdwa, daga s\u00e3lihai.\""},"1311":{"id":1311,"surah":9,"ayah":76,"verse":"To, a l\u00f5kacin da Ya b\u00e3 su daga falalarSa, sai suka yi r\u00f5wa da shi, kuma suka j\u0169ya b\u00e3ya sun\u00e3 m\u00e3su bijir\u1ebdwa,"},"1312":{"id":1312,"surah":9,"ayah":77,"verse":"Sai Ya biyar musu da mun\u00e3funci a cikin zukatansu har zuwa ga R\u00e3nar da suke ha\u0257uwa da Shi sab\u00f5da s\u00e3\u0253\u00e3 wa Allah a abin da suka yi Masa alkawari, kuma sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 yi na \u0199arya."},"1313":{"id":1313,"surah":9,"ayah":78,"verse":"Shin, ba su sani ba c\u1ebdwa lalle ne Allah Yan\u00e3 sanin as\u0129rinsuda g\u00e3nawarsu, kuma lalle Allah ne Masanin ab\u0169buwan fake?"},"1314":{"id":1314,"surah":9,"ayah":79,"verse":"Wa\u0257anda suke aibanta m\u00e3su yin alh\u1ebdri daga mummunaia cikin d\u0169kiy\u00f5yin sadaka, da wa\u0257anda ba su s\u00e3mu f\u00e3ce iy\u00e3kar \u0199\u00f5\u0199arinsu, sai san\u00e3 yi musu izgili. Allah Yan\u00e3 yin izgili gare su. Kuma sun\u00e3 da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"1315":{"id":1315,"surah":9,"ayah":80,"verse":"K\u00f5 k\u00e3 n\u1ebdma musu g\u00e3fara ko ba ka n\u1ebdma musu ba, idan ka n\u1ebdma musu g\u00e3fara sau saba'in, to, Allah b\u00e3 zai g\u00e3farta musu ba. Sab\u00f5da s\u0169, sun k\u00e3firta da Allah da ManzonSa. Kuma Allah ba Ya shiryar da mut\u00e3ne f\u00e3si\u0199ai."},"1316":{"id":1316,"surah":9,"ayah":81,"verse":"Wa\u0257anda aka bari sun yi farin ciki da zamansu a b\u00e3yan Manzon Allah, kuma suka \u0199i su yi jih\u00e3di da d\u0169kiy\u00f5yinsu da r\u00e3yukansu a cikin hanyar Allah, kuma suka ce: \"Kada ku fita zuwa y\u00e3\u0199i a cikin z\u00e3fi.\"Ka ce: \"Wutar Jahannama ce mafi tsanlnin z\u00e3fi.\" D\u00e3 sun kasance sun\u00e3 fahimta!"},"1317":{"id":1317,"surah":9,"ayah":82,"verse":"Sab\u00f5da haka su yi d\u00e3riya ka\u0257an, kuma su yi k\u0169kada yawa a kan s\u00e3kamako ga abin da suka kasance sun\u00e3 tsirfat\u00e3wa."},"1318":{"id":1318,"surah":9,"ayah":83,"verse":"To, idan Allah Ya mayar da kai zuwa ga wata \u0199ungiy\u00e3 daga gare su sa'an nan suka n\u1ebdme ka izni d\u00f5min su fita, to, ka ce: \"B\u00e3 z\u00e3 ku fita t\u00e3re da n\u0129 ba har abada, kuma b\u00e3 z\u00e3 ku yi y\u00e3\u0199i t\u00e3re da n\u0129 ba a kan wani ma\u0199iyi. Lalle ne k\u0169, kun yarda da zama a farkon l\u00f5kaci, sai ku zauna t\u00e3re da m\u00e3t\u00e3 m\u00e3su zaman gida.\""},"1319":{"id":1319,"surah":9,"ayah":84,"verse":"Kuma kada ka yi salla a kan k\u00f5wa daga cikinsu wanda ya mutu, har abada, kuma kada ka tsaya a kan kabarinsa. Lalle ne s\u0169, sun k\u00e3firta da Allah da ManzonSa, kuma sun mutu alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 f\u00e3si\u0199ai."},"1320":{"id":1320,"surah":9,"ayah":85,"verse":"Kuma kada d\u0169kiy\u00f5yinsu da \u0257iyansu su b\u00e3 ka sha'awa. Abin sani kawai, Allah Yan\u00e3 nufin Ya yi musu az\u00e3ba da su a cikin d\u0169niya, kuma r\u00e3yukansu su fita alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 k\u00e3firai."},"1321":{"id":1321,"surah":9,"ayah":86,"verse":"Kuma idan aka saukar da wata s\u0169ra c\u1ebdwa; Ku yi \u0129m\u00e3ni da Allah kuma ku yi jih\u00e3di t\u00e3re da ManzionSa. Sai mawad\u00e3ta daga gare su su n\u1ebdmi izninka, kuma su ce: Ka bar mu mu kasance t\u00e3re da mazauna."},"1322":{"id":1322,"surah":9,"ayah":87,"verse":"Sun yarda da su kasance t\u00e3re da m\u00e3t\u00e3 m\u00e3su zama (a cikin gid\u00e3je). Kuma aka rufe a kan zuk\u00e3tansu, sab\u00f5da haka, s\u0169, b\u00e3 su fahimta."},"1323":{"id":1323,"surah":9,"ayah":88,"verse":"Amma Manzon Allah da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni t\u00e3re da shi, sun yi jih\u00e3di da d\u0169kiy\u00f5yinsu da r\u00e3yukansu. Kuma wa\u0257annan sun\u00e3 da ayyukan alh\u1ebdri, kuma wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su cin nasara."},"1324":{"id":1324,"surah":9,"ayah":89,"verse":"Allah y\u00e3 yi musu tattalin gid\u00e3jen Aljanna, \u0199\u00f5ramu sun\u00e3 gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, sun\u00e3 madawwam\u00e3 a cikinsu. Wancan ne babban rabo mai girma."},"1325":{"id":1325,"surah":9,"ayah":90,"verse":"Kuma m\u00e3su uzuri daga \u0199auy\u00e3wa zuka zo d\u00f5min a yi musu izini, kuma wa\u0257anda suka yi wa Allah da ManzonSa \u0199arya, suka yi zamansu. wata az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i z\u00e3 ta s\u00e3mi wa\u0257anda suka k\u00e3firta daga gare su."},"1326":{"id":1326,"surah":9,"ayah":91,"verse":"B\u00e3bu laifi a kan maraunana kuma haka majinyata, kuma b\u00e3bu laifi a kan wa\u0257anda b\u00e3 su s\u00e3mun abin da suke ciyarwa idan sun yi nas\u0129ha ga Allah da ManzonSa. Kuma b\u00e3bu wani laifi a kan m\u00e3su kyautat\u00e3wa. Kuma Allah ne Mai g\u00e3fara, Mai tausayi."},"1327":{"id":1327,"surah":9,"ayah":92,"verse":"Kuma b\u00e3bu (laifi) a kan wa\u0257anda idan sun je maka d\u00f5min ka \u0257auke su ka ce: \"B\u00e3 ni da abin da nake \u0257aukar ku a kansa,\" suka j\u0169ya alh\u00e3li kuwa id\u00e3nunsu sun\u00e3 zubar da haw\u00e3ye d\u00f5min ba\u0199in ciki c\u1ebdwa ba su s\u00e3mi abin da suke ciyarwa ba."},"1328":{"id":1328,"surah":9,"ayah":93,"verse":"Abin sani kawai, laifi Yan\u00e3 a kan wa\u0257anda suke n\u1ebdman izininka alh\u00e3li kuwa s\u0169 mawad\u00e3ta ne. Sun yarda su kasance t\u00e3re da m\u00e3t\u00e3 mamaya (gid\u00e3je), kuma Allah Y\u00e3 danne a kan zuk\u00e3tansu, d\u00f5min haka s\u0169, b\u00e3 su g\u00e3n\u1ebdwa."},"1329":{"id":1329,"surah":9,"ayah":94,"verse":"Sun\u00e3 k\u00e3wo uzurinsu zuwa gare ku idan kun k\u00f5ma zuwa gare su Ka ce: \"Kada ku k\u00e3wo wani uzuri, b\u00e3 z\u00e3 mu amince muku ba. Ha\u0199\u0129\u0199a, Allah Y\u00e3 b\u00e3 mu l\u00e3b\u00e3ri daga l\u00e3b\u00e3runku, Allah zai ga aikinku kuma ManzonSa (zai gani). Sa'an nan kuma a mayar da ku zuwa ga Masanin gaibi da bayyane, sai Ya b\u00e3 ku l\u00e3barin abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa.\""},"1330":{"id":1330,"surah":9,"ayah":95,"verse":"Z\u00e3 su yi rantsuwa da Allah a gare ku idan kun j\u0169ya zuwa gare su, d\u00f5min ku kau da kai daga gare su. To, ku kau da kai daga gare su don k\u00f5 s\u0169 \u0199arant\u00e3 ne, kuma Jahannama ce matattararsu bisa ga s\u00e3kamakon abin da suka kasance sun\u00e3 tsirfat\u00e3wa."},"1331":{"id":1331,"surah":9,"ayah":96,"verse":"Sun\u00e3 rantsuw\u00e3 gare ku d\u00f5min ku yarda da su. To, idan kun yarda da su, to, lalle ne Allah b\u00e3 shi yarda da mut\u00e3ne f\u00e3si\u0199ai."},"1332":{"id":1332,"surah":9,"ayah":97,"verse":"\u00a1auy\u00e3w\u00e3 ne mafi tsananin k\u00e3firci da mun\u00e3finci, kuma s\u0169ne mafi kamanta ga, rashin sanin hadd\u00f5jin abin da Allah Ya saukar a kan ManzonSa. Kuma Allah ne Masani, Mai hikima."},"1333":{"id":1333,"surah":9,"ayah":98,"verse":"Kuma daga \u0199auy\u00e3w\u00e3 akwai wa\u0257anda suke ri\u0199on abin da suke ciyarwa a kan t\u00e3ra ce, kuma sun\u00e3 saur\u00e3ron aukuwar mas\u0129fa a gare ku, aukuwar mummunar mas\u0129fa ta tabbata a kansu. Kuma Allah ne Mai ji, Masani."},"1334":{"id":1334,"surah":9,"ayah":99,"verse":"Kuma daga \u0199auy\u00e3w\u00e3 akawi wa\u0257anda suke yin \u0129manida Allah da R\u00e3nar L\u00e3hira, kuma sun\u00e3 ri\u0199on abin da suke ciyarwa (tamkar) wa\u0257ansu ib\u00e3d\u00f5din n\u1ebdman kusanta ne a wurin Allah da addu'\u00f5'in ManzonSa. To, lalle ne ita (ciyarwar nan) ib\u00e3dar n\u1ebdman kusanta ce a gare su. Allah zai shigar da su a cikin RahamarSa. Lalle Allah ne Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"1335":{"id":1335,"surah":9,"ayah":100,"verse":"Kuma m\u00e3su ts\u1ebdr\u1ebdwa na farko daga Muh\u00e3jirina da Ansar da wa\u0257anda suka bi su da kyautat\u00e3wa, Allah Ya yarda daga gare su su kuma sun yarda daga gare Shi, kuma Ya yi m\u00e3su tattalin gid\u00e3jen Aljanna; \u00a1\u00f5ramu sun\u00e3 gud\u00e3na a \u0199ar\u0199ashinsu, suna madawwam\u00e3 a cikinsu har abada. Wancan ne babban rabo mai girma."},"1336":{"id":1336,"surah":9,"ayah":101,"verse":"Kuma daga wa\u0257anda suke a g\u1ebdfenku daga \u0199auy\u00e3wa akwai mun\u00e3fukai, haka kuma daga mut\u00e3nen Madn\u0129a. Sun g\u00f5ge a kan mun\u00e3funci, b\u00e3 ka sanin su, M\u0169 ne Muke sanin su. z\u00e3 Mu yi musu az\u00e3ba sau biyu, sa'an nan a mayar da su zuwa ga az\u00e3ba mai girma."},"1337":{"id":1337,"surah":9,"ayah":102,"verse":"Kuma da wa\u0257ansu, sun yi furuci da laifinsu, sun ha\u0257a aiki na \u0199warai da wani mummuna. Akwai tsamm\u00e3nin Allah Ya kar\u0253i t\u0169ba a kansu. Lallai Allah ne Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"1338":{"id":1338,"surah":9,"ayah":103,"verse":"Ka kar\u0253i sadaka daga d\u0169kiy\u00f5yinsu kana tsarkake su, kuma kana tabbatar da kirkinsu da ita. Kuma ka yi musu addu'a. Lallai addu'\u00f5'inKa natsuw\u00e3 ne a gare su. Kuma Allah ne Mai ji, Masani."},"1339":{"id":1339,"surah":9,"ayah":104,"verse":"Shin, ba su sani ba c\u1ebdwa lallai Allah, ne Yake kar\u0253ar t\u0169b\u00e3 daga b\u00e3yinSa, kuma Yan\u00e3 kar\u0253ar sadak\u00f5kinsu, kuma lalle Allah ne Mai kar\u0253ar t\u0169ba, Mai jin \u0199ai?"},"1340":{"id":1340,"surah":9,"ayah":105,"verse":"Kuma ka ce: \"Ku yi aiki, sa'an nan Allah zai ga aikinku, da ManzonSa da Muminai kuma z\u00e3 a mayar da ku zuwa ga masanin fake da bayyane, sa'an nan Ya b\u00e3 ku l\u00e3b\u00e3ri ga abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa.\""},"1341":{"id":1341,"surah":9,"ayah":106,"verse":"Kuma da wa\u0257ansu wa\u0257anda aka jinkirtar ga umurnin Allah, k\u00f5 dai Ya yi musu az\u00e3ba k\u00f5 kuma Ya kar\u0253i t\u0169ba a kansu. Kuma Allah ne Masani, Mai hikima."},"1342":{"id":1342,"surah":9,"ayah":107,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka ri\u0199i wani masall\u00e3ci d\u00f5min c\u0169ta da k\u00e3firci da n\u1ebdman rarrab\u1ebdwa a tsak\u00e3nin muminai da fak\u1ebdw\u00e3 ga taimakon wanda ya y\u00e3\u0199i Allah da ManzonSa daga gab\u00e3ni, kuma ha\u0199\u0129\u0199a sun\u00e3 yin rantsuwa c\u1ebdwa, \"Ba mu yi nufin k\u00f5mai ba f\u00e3ce alh\u1ebdri\", alh\u00e3li kuwa Allah Yan\u00e3 yin shaida c\u1ebdwa, su, ha\u0199\u0129\u0199a, ma\u0199aryata ne."},"1343":{"id":1343,"surah":9,"ayah":108,"verse":"Kada ka tsaya a cikinsa har abada. Lalle ne, Masallaci wanda aka yi hars\u00e3shinsa a kan ta\u0199awa tun farkon yini, sh\u0129 ne mafi cancantar ka tsaya a cikinsa. A cikinsa akwai wa\u0257ansu maza sun\u00e3 son su tsarkaka. Kuma Allah Yan\u00e3 son m\u00e3su n\u1ebdman tsarkakuwa."},"1344":{"id":1344,"surah":9,"ayah":109,"verse":"Shin, wanda ya sanya hars\u00e3shin gininsa a kan ta\u0199awa daga Allah da yarda, shi ne mafi alh\u1ebdri k\u00f5 kuwa wanda ya sanya hars\u00e3shin gininsa a kan g\u00e3\u0253ar r\u00e3mi mai tusg\u00e3wa? Sai ya r\u0169sa da shi a cikin wutar Jahannama. Kuma Allah b\u00e3 Ya shiryar da mut\u00e3ne azz\u00e3lumai."},"1345":{"id":1345,"surah":9,"ayah":110,"verse":"Gininsu, wanda suka gina, b\u00e3 zai gushe ba Yan\u00e3 abin shakka a cikin zuk\u00e3tansu f\u00e3ce idan zuk\u00e3tansu sun yanyanke. Kuma Allah ne Masani, Mai Hikima."},"1346":{"id":1346,"surah":9,"ayah":111,"verse":"Lalle ne, Allah Ya saya daga mummunai, r\u00e3yukansu da d\u0169kiy\u00f5yinsu, da c\u1ebdwa sun\u00e3 da Aljanna, sun\u00e3 yin y\u00e3\u0199i a cikin hanyar Allah, sab\u00f5da haka sun\u00e3 kash\u1ebdwa an\u00e3 kash\u1ebd su. (Allah Y\u00e3 yi) wa'adi a kanSa, tabbace a cikin Attaura da Linj\u0129la da Al\u0199ur'\u00e3ni. Kuma w\u00e3ne ne mafi cik\u00e3wa da alkawarinsa daga Allah? Sab\u00f5da haka ku yi bush\u00e3ra da cinikinku wanda kuka \u0199ulla da Shi. Kuma wancan shi ne babban rabo, mai girma."},"1347":{"id":1347,"surah":9,"ayah":112,"verse":"M\u00e3su t\u0169ba, m\u00e3su baut\u00e3wa, m\u00e3su g\u00f5d\u1ebdwa, m\u00e3su tafiya, m\u00e3su ruku'i, m\u00e3su sujada m\u00e3su umurni da alh\u1ebdri da m\u00e3su hani daga abin da aka \u0199i da m\u00e3su tsar\u1ebdwa\u00e3 ga iy\u00e3k\u00f5kin Allah. Kuma ka b\u00e3yar da bush\u00e3ra ga muminai."},"1348":{"id":1348,"surah":9,"ayah":113,"verse":"B\u00e3 ya kasanc\u1ebdwa ga Annabi da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, su yi istigif\u00e3ri ga mushirikai, kuma k\u00f5 d\u00e3 sun kasance ma'ab\u0169ta zumunta ne daga b\u00e3yan sun bayyana a gare su, c\u1ebdwa lalle ne, s\u0169, 'yan Jah\u0129m ne."},"1349":{"id":1349,"surah":9,"ayah":114,"verse":"Kuma istigif\u00e3rin Ibr\u00e3h\u0129m ga ubansa bai kasance ba f\u00e3ce sab\u00f5da wani wa'adi ne da ya \u0199ulla al\u0199awarinsa da shi, sa'an nan a l\u00f5kacin da ya bayyana a gare shi (Ibr\u00e3h\u0129m) c\u1ebdwa lalle ne sh\u0129 (ubansa) ma\u0199iyi ne ga Allah, sai ya barranta daga gare shi. Lalle ne Ibrahim, ha\u0199\u0129\u0199a, mai yawan addu'a ne, mai ha\u0199uri."},"1350":{"id":1350,"surah":9,"ayah":115,"verse":"Kuma Allah bai kasance mai \u0253atar da mut\u00e3ne a b\u00e3yan Y\u00e3 shiryar da su ba, sai Ya bayyan\u00e3 musu abin da z\u00e3 su yi ta\u0199awa da shi. Lalle ne Alllh, ga k\u00f5me, Masani ne."},"1351":{"id":1351,"surah":9,"ayah":116,"verse":"Lalle ne Allah Yan\u00e3 da mulkin sammai da \u0199asa, Yan\u00e3 r\u00e3yarwa kuma Yan\u00e3 matarwa. Kuma b\u00e3 ku da wani mas\u00f5yi, kuma b\u00e3 ku da mataimaki, baicin Allah."},"1352":{"id":1352,"surah":9,"ayah":117,"verse":"Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Allah Ya kar\u0253i t\u0169bar Anbabi da Muh\u00e3jir\u0129na da Ans\u00e3r wa\u0257anda suka b\u0129 shi, a cikin s\u00e3'ar tsanani, daga b\u00e3ya zuk\u00e3tan wani \u0253angare daga gare su sun yi kusa su karkata, sa'an nan (Allah) Ya kar\u0253i t\u0169barsu. Lalle, Sh\u0129 ne Mai tausayi, Mai jin \u0199ai gare su."},"1353":{"id":1353,"surah":9,"ayah":118,"verse":"Kuma (Allah) Y\u00e3 kar\u0253i t\u0169ba a kan ukun nan wa\u0257anda aka jinkirtar har \u0199asa da yalwarta ta yi \u0199unci a kansu, kuma r\u00e3yukansu suka yi \u0199unci a kansu, kuma suka yi zaton b\u00e3bu wata mafak\u00e3 daga Allah f\u00e3ce (k\u00f5m\u00e3wa) zuwa gare Shi. Sa'an nan Allah Ya kar\u0253i t\u0169barsu, d\u00f5min su tabbata a kan t\u0169ba. Lalle Allah ne Mai kar\u0253ar t\u0169ba, Mai jin \u0199ai."},"1354":{"id":1354,"surah":9,"ayah":119,"verse":"Ya ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku bi Allah da ta\u0199awa, kuma ku kasance t\u00e3re da m\u00e3su gaskiya."},"1355":{"id":1355,"surah":9,"ayah":120,"verse":"B\u00e3 ya kasanc\u1ebdwa ga mut\u00e3nen Mad\u0129na da wanda yake a g\u1ebdfensu, daga \u0199auy\u00e3w\u00e3, su s\u00e3ba daga bin Manzon Allah, kuma kada su yi gudu da r\u00e3yukansu daga ransa. Wancan, sab\u00f5da \u0199ishirwa b\u00e3 ta s\u00e3mun su, haka kuma wata wahala, haka kuma wata yunwa, a cikin hanyai Allah, kuma b\u00e3 su t\u00e3kin wani mat\u00e3ki wanda yake takaitar da k\u00e3firai kuma b\u00e3 su s\u00e3mun wani s\u00e3mu daga ma\u0199iyi f\u00e3ce an rubuta musu da shi, l\u00e3dar aiki na \u0199warai. Lallai ne Allah b\u00e3 Ya t\u00f5zarta l\u00e3dar m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"1356":{"id":1356,"surah":9,"ayah":121,"verse":"Kuma b\u00e3 su ciyar da wata ciyarwa, \u0199arama k\u00f5 babba, kuma b\u00e3 su k\u1ebdta wani rafi sai an rubut\u00e3 musu, d\u00f5min Allah Ya s\u00e3ka musu da mafi ky\u00e3won abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"1357":{"id":1357,"surah":9,"ayah":122,"verse":"Kuma b\u00e3 ya kasanc\u1ebdw\u00e3 ga muminai su fita zuwa y\u00e3\u0199i gab\u00e3 \u0257aya. Sab\u00f5da haka, don me ne wata jama'a daga kowane \u0253angare daga gare su ba ta fita (zuwa n\u1ebdman ilimi ba) d\u00f5min su n\u1ebdmi ilimi ga fahimtar add\u0129ni kuma d\u00f5min su yi garga\u0257i ga mut\u00e3nensu idan sun k\u00f5ma zuwa gare su, tsamm\u00e3ninsu, sun\u00e3 yin sauna?"},"1358":{"id":1358,"surah":9,"ayah":123,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku y\u00e3\u0199i wa\u0257anda suke kusantar ku daga k\u00e3firai. Kuma su sami tsanani daga gare ku. Kuma ku sani c\u1ebdwa Allah Yan\u00e3 t\u00e3re da m\u00e3su ta\u0199awa."},"1359":{"id":1359,"surah":9,"ayah":124,"verse":"Kuma idan aka saukar da wata s\u0169ra, to, daga gare su akwai wa\u0257anda suke c\u1ebdwa: \"W\u00e3ne a cikinku wannan s\u0169ra ta \u0199\u00e3ra masa \u0129m\u00e3ni?\" To amma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma s\u0169, sun\u00e3 yin bush\u00e3ra (da ita)."},"1360":{"id":1360,"surah":9,"ayah":125,"verse":"Amma kuma wa\u0257anda suke a cikin zuk\u00e3tansu akwai c\u0169ta, to, t\u00e3 \u0199\u00e3ra musu \u0199azanta zuwa ga \u0199azantarsu, kuma su mutu alh\u00e3lin kuwa sun\u00e3 k\u00e3firai."},"1361":{"id":1361,"surah":9,"ayah":126,"verse":"Shin, b\u00e3 su ganin c\u1ebdwa an\u00e3 fitinar su a cikin k\u00f5wace sh\u1ebdkara: Sau \u0257aya k\u00f5 kuwa sau biyu, sa'an nan kuma b\u00e3 su t\u0169ba, kuma ba su zama sun\u00e3 tun\u00e3ni ba?"},"1362":{"id":1362,"surah":9,"ayah":127,"verse":"\"Kuma idan ha\u0199\u0129\u0199a, aka saukar da wata s\u0169ra, sai s\u00e3shensu ya yi d\u0169bi zuwa ga wani s\u00e3she, (su ce): \"Shin, wani mutum yan\u00e3 ganin ku?\" Sa'an nan kuma sai su j\u0169ya. Allah Ya j\u0169yar da zuk\u00e3tansu, d\u00f5min, ha\u0199\u0129\u0199a s\u0169 mut\u00e3ne ne, b\u00e3 su fahimta."},"1363":{"id":1363,"surah":9,"ayah":128,"verse":"Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Manzo daga cikinku y\u00e3 je muku. Abin da kuka wahala da shi mai nauyi ne a kansa. Mai kwa\u0257ayi ne sab\u00f5da ku. Ga muminai Mai tausayi ne, Mai jin \u0199ai."},"1364":{"id":1364,"surah":9,"ayah":129,"verse":"To, idan sun j\u0169ya, sai ka ce: Ma'ish\u0129na Allah ne. B\u00e3bu abin baut\u00e3wa f\u00e3ce shi. A gare Shi nake d\u00f5gara. Kuma Shi ne Ubangijin Al'arshi mai girma."},"1365":{"id":1365,"surah":10,"ayah":1,"verse":"A. L\u0303.R. Wa\u0257ancan \u00e3y\u00f5yin litt\u00e3fi ne kyautatacce."},"1366":{"id":1366,"surah":10,"ayah":2,"verse":"Shin, y\u00e3 zama abin m\u00e3maki ga mut\u00e3ne d\u00f5min Mun yi wahayi zuwa ga wani namiji daga gare su c\u1ebdwa, \"Ka yi garga\u0257i ga mut\u00e3ne kuma ka yi bush\u00e3ra ga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni da c\u1ebdwa: Lalle ne sun\u00e3 da abin gab\u00e3tarwar gaskiya a wurin Ubangijinsu.\"K\u00e3firai suka ce: \"Lalle ne wannan, ha\u0199\u0129\u0199a, masihirci ne bayyananne.\""},"1367":{"id":1367,"surah":10,"ayah":3,"verse":"Lalle Allah ne Ubangijinku wanda Ya halicci sammai da \u0199asa a cikin kw\u00e3na shida, sa'an nan kuma Ya daidaita a kan Al'arshi Yan\u00e3 gud\u00e3nar da al'amari. B\u00e3bu wani mac\u1ebdci f\u00e3ce a bayan izninSa. Wannan ne Allah, Ubangijinku, sai ku bauta Masa. Shin fa, ba ku tun\u00e3ni?"},"1368":{"id":1368,"surah":10,"ayah":4,"verse":"zuwa gare Shi mak\u00f5marku take gab\u00e3 \u0257aya, wa'adin Allah gaskiya ne. Ha\u0199\u0129\u0199a, Shi ne Yake fara halitta, sa'an nan kuma Ya mayar da ita d\u00f5min Ya s\u00e3ka wa wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka aikata ayyukan \u0199warai da \u00e3dalci, kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun\u00e3 da abin sha daga ruwan z\u00e3fi, da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i, sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 yi na k\u00e3firci."},"1369":{"id":1369,"surah":10,"ayah":5,"verse":"Sh\u0129 ne wanda Ya sanya muku r\u00e3n\u00e3, babban haske, da wat\u00e3 mai haske, kuma Ya \u0199addara shi ga Manzil\u00f5li, d\u00f5min ku san \u0199id\u00e3yar sh\u1ebdkaru da liss\u00e3fi. Allah bai halitta wannan ba, f\u00e3ce da gaskiya, Yan\u00e3 bayyana \u00e3y\u00f5yi daki-daki d\u00f5min mut\u00e3ne wa\u0257anda suke sani."},"1370":{"id":1370,"surah":10,"ayah":6,"verse":"Lalle ne a cikin s\u00e3\u0253\u00e3war dare da yini, da abin da Allah Ya halitta a cikin sammai da \u0199asa, ha\u0199\u0129\u0199aakwai \u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke yin ta\u0199awa."},"1371":{"id":1371,"surah":10,"ayah":7,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda ba su \u0199aunar gamuwa da M\u0169, kuma suka yarda da r\u00e3yuwar d\u0169niya kuma suka natsu da ita, da wa\u0257anda suke gafalallu ne daga \u00e3y\u00f5yinMu,"},"1372":{"id":1372,"surah":10,"ayah":8,"verse":"Wa\u0257annan matatt\u00e3rarsu Jahannama ce sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 tsirf\u00e3tawa."},"1373":{"id":1373,"surah":10,"ayah":9,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, Ubangijinsu Yan\u00e3 shiryar da su sab\u00f5da \u0129m\u00e3ninsu, \u0199\u00f5ramu sun\u00e3 gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, a cikin gid\u00e3jen Aljannar ni'ima."},"1374":{"id":1374,"surah":10,"ayah":10,"verse":"Kiransu a cikinta, \"TsarkinKa y\u00e3 Allah!\" Kuma gaisuwarsu a cikinta,\"Sal\u00e3mun\", kuma \u0199arshen kiransu, c\u1ebdwa, \"G\u00f5diya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.\""},"1375":{"id":1375,"surah":10,"ayah":11,"verse":"Kuma d\u00e3 Allah Yana gagg\u00e3wa ga mut\u00e3ne da sharri kamar yadda Yake gaggauta musu da alh\u1ebdri, ha\u0199\u0129\u0199a d\u00e3 an hukunta ajalinsu zuwa gare su. Sab\u00f5da haka Mun\u00e3 barin wa\u0257anda ba su \u0199aunar gamuwa da Mu, a cikin kangararsu sun\u00e3 ta \u0257imuwa."},"1376":{"id":1376,"surah":10,"ayah":12,"verse":"Kuma idan c\u0169ta ta sh\u00e3fi mutum, sai ya kir\u00e3ye Mu, yan\u00e3 (kwance) ga s\u00e3shensa k\u00f5 kuwa zaune, k\u00f5 kuwa a tsaye. To, a l\u00f5kacin, da Muka kuranye c\u0169tar daga gare shi, sai ya sh\u0169\u0257e kamar \u0257ai bai kir\u00e3ye Mu ba zuwa ga wata c\u0169ta wadda ta sh\u00e3fe shi. Kamar wannan ne aka \u0199aw\u00e3ta ga ma\u0253annata, abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"1377":{"id":1377,"surah":10,"ayah":13,"verse":"Kuma, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun halakar da al'ummomi daga gab\u00e3ninku, a l\u00f5kacin da suka yi z\u00e3lunci, kuma manzanninsu suka j\u1ebd musu da hujj\u00f5ji bayyanannu, amma ba su kasance sun\u00e3 \u0129m\u00e3ni ba. Kamar wannan ne, Muke s\u00e3k\u00e3wa ga mut\u00e3ne m\u00e3su laifi."},"1378":{"id":1378,"surah":10,"ayah":14,"verse":"Sa'an nan kuma Muka sanya ku m\u00e3su may\u1ebdwa a cikin \u0199asa daga b\u00e3yansu, d\u00f5min Mu ga y\u00e3ya kuke aikat\u00e3wa."},"1379":{"id":1379,"surah":10,"ayah":15,"verse":"Kuma idan an\u00e3 karatun \u00e3y\u00f5y\u0129nMu bayyanannu a kansu, sai wa\u0257anda b\u00e3 su \u0199aunar gawuwa da Mu, su ce: \"Ka zo da wani Al\u0199ur'\u00e3ni, wanin wannan, ko kuwa ka musuny\u00e3 shi.\" Ka ce: \"B\u00e3 ya kasanc\u1ebdwa a gare ni in musany\u00e3 shi da kaina. B\u00e3 ni biyar k\u00f5me f\u00e3ce abin da aka yiwo wahayi zuwa gare ni. Kuma, ha\u0199\u0129\u0199a ni in\u00e3 ts\u00f5ro idan na s\u00e3\u0253\u00e3 wa Ubangijina, ga az\u00e3bar wani yini mai girma.\""},"1380":{"id":1380,"surah":10,"ayah":16,"verse":"Ka ce: \"D\u00e3 Allah Ya so d\u00e3 ban karanta shi ba a kanku, kuma d\u00e3 ban sanar da k\u0169 ba gameda shi, d\u00f5min lalle ne n\u00e3 zauna a cikinku a z\u00e3mani mai tsawo daga gab\u00e3nin (f\u00e3ra saukar) sa. Shin fa, b\u00e3 ku hankalta?\""},"1381":{"id":1381,"surah":10,"ayah":17,"verse":"\"Sab\u00f5da haka w\u00e3ne ne mafi Z\u00e3lunci daga wanda ya \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah, k\u00f5 kuwa ya \u0199aryata \u00e3y\u00f5yinSa? Ha\u0199\u0129\u0199a, m\u00e3su laifib\u00e3 su cin nasara!\""},"1382":{"id":1382,"surah":10,"ayah":18,"verse":"Kuma sun\u00e3 baut\u00e3 wa, baicin Allah, abin da b\u00e3 ya c\u0169tar dasu kuma b\u00e3 ya amf\u00e3ninsu, kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa: \"Wa\u0257annan ne mac\u1ebdtanmu a wurin Allah.\"Ka ce: \"Shin, kun\u00e3 bai wa Allah l\u00e3b\u00e3ri ne, ga abin da bai sani ba, a cikin sammai ko a cikin \u0199asa? TsarkinSa ya tabbata kuma Y\u00e3 \u0257aukaka daga gabin da duk suke yin shirki da Shi.\""},"1383":{"id":1383,"surah":10,"ayah":19,"verse":"Kuma mut\u00e3ne ba su kasance ba f\u00e3ce al'umma guda, sa'an nan kuma suka s\u00e3\u0253\u00e3 wa j\u0169na, kuma ba d\u00f5min wata kalma ba wadda ta gab\u00e3ta daga Ubangijinka, d\u00e3 an yi hukunci a tsak\u00e3ninsu a kan abin da yake a cikinsa suke s\u00e3\u0253\u00e3 wa j\u0169na."},"1384":{"id":1384,"surah":10,"ayah":20,"verse":"Kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa: \"Don me ba a saukar da wata \u00e3y\u00e3 ba a gare shi, daga Ubangijinsa?\" To, ka ce: \"Abin sani kawai, gaibi ga Allah yake. Sai ku yi jira. Lalle ne n\u0129, t\u00e3re da ku, in\u00e3 daga m\u00e3su jira.\""},"1385":{"id":1385,"surah":10,"ayah":21,"verse":"Kuma idan Muka \u0257an\u0257an\u00e3 wa mut\u00e3ne wata rahama, a b\u00e3yan wata c\u0169ta t\u00e3 sh\u00e3fe su, sai g\u00e3 su da m\u00e3kirci a cikin \u00e3y\u00f5yinMu. Ka ce: \"Allah ne mafi gagg\u00e3war (sakamakon) m\u00e3kirci.\" Lalle ne ManzanninMu sun\u00e3 rub\u0169ta abin da kuke yi na m\u00e3kirci."},"1386":{"id":1386,"surah":10,"ayah":22,"verse":"Sh\u0129 ne wanda Yake tafiyar da ku a cikin tudu da (kuma) t\u1ebdku, sai idan kun kasance a cikin jir\u00e3ge, su gud\u00e3na t\u00e3re da su da iska mai d\u00e3\u0257i, kuma su yi farin ciki da ita, sai wata g\u0169guwa ta je wa jir\u00e3gen, kuma t\u00e3guwar ruwa ta j\u1ebd musu daga k\u00f5wane wuri, kuma su tabbata c\u1ebdwa s\u0169, an k\u1ebdwaye su, sai su kir\u00e3yi Allah, sun\u00e3 m\u00e3su tsarkake addini gare Shi, (sun\u00e3 c\u1ebdwa): Lalle ne idanKa ku\u0253utar da mu daga wannan, ha\u0199\u0129\u0199a mun\u00e3 kasanc\u1ebdwa daga m\u00e3su g\u00f5diya."},"1387":{"id":1387,"surah":10,"ayah":23,"verse":"To, a l\u00f5kacin da Ya ku\u0253utar da su, sai, g\u00e3 su sun\u00e3 z\u00e3lunci a cikin \u0199asa, b\u00e3 da wan\u0129 hakki ba. Y\u00e3 ku mut\u00e3ne! Abin sani kawai, z\u00e3luncinku a kanku yake, a bisa r\u00e3yuwar d\u0169niya. Sa'an nan kuma zuwa gare Mu mak\u00f5marku take, sa'an nan Mu b\u00e3 ku l\u00e3b\u00e3ri game da abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa,"},"1388":{"id":1388,"surah":10,"ayah":24,"verse":"Abin sani kawai, mis\u00e3lin r\u00e3yuwar d\u0169niya kamar ruwa ne Muka saukar da shi daga sama, sa'an nan tsiron \u0199asa ya garwaya da shi. Daga abin da mut\u00e3ne da dabb\u00f5bi suke ci, har idan \u0199asa ta ri\u0199i zin\u00e3riyarta kuma ta yi \u0199awa, kuma mut\u00e3nenta suka zaci c\u1ebdwa s\u0169 ne m\u00e3su \u0129kon yi a kanta, sai umurninMu ya je mata da dare k\u00f5 kuma da r\u00e3na, sai Mu maish\u1ebdta girbabba kamar ba ta wad\u00e3ta ba a jiya. Kamar wannan ne Muke rarrabe \u00e3y\u00f5yi, daki-daki, ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke tun\u00e3ni."},"1389":{"id":1389,"surah":10,"ayah":25,"verse":"Kuma Allah Yan\u00e3 kira zuwa ga gidan aminci, kuma, Yan\u00e3 shiryar da wanda Yake so zuwa ga tafarki madaidaici."},"1390":{"id":1390,"surah":10,"ayah":26,"verse":"Wa\u0257anda suka kyautata yi, sun\u00e3 da abu mai ky\u00e3wo kuma da \u0199ari, wata \u0199\u0169ra b\u00e3 ta rufe fusk\u00f5kinsu, kuma haka wani \u0199as\u0199anci. wa\u0257ancan ne abokan Aljanna, sun\u00e3 madawwama a cikinta."},"1391":{"id":1391,"surah":10,"ayah":27,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi tsirfar m\u0169nanan ayyuka, sakamakon mummuna da kamarsa yake, kuma \u0199as\u0199anci yan\u00e3 rufe su. B\u00e3 su da wani matsari daga Allah, kamar an rufe fuskokinsu da gunt\u00e3yen \u0199ir\u00e3ruwa daga dare mai duhu. Wa\u0257annan ne ab\u00f5kan wuta, sun\u00e3 madawwama a cikinta."},"1392":{"id":1392,"surah":10,"ayah":28,"verse":"Kuma a r\u00e3nar da Muke t\u00e3ra su gab\u00e3 \u0257aya, sa'an nan kuma Mu ce wa wa\u0257anda suka yi shirki, \"Ku k\u00e3ma matsayinku, k\u0169 da ab\u0169buwan shirk\u0129nku.\" Sa'an nan Mu rarrabe a tsak\u00e3ninsu, kuma ab\u0169buwan shirkinsu su ce: \"B\u00e3 m\u0169 kuka kasance kun\u00e3 bauta wa ba.\""},"1393":{"id":1393,"surah":10,"ayah":29,"verse":"\"To, kuma Allah Y\u00e3 isa zama shaida a tsak\u00e3ninmu da tsak\u00e3ninku. Ha\u0199\u0129\u0199a mun kasance ba mu san k\u00f5me ba na baut\u00e3warku a gare mu!\""},"1394":{"id":1394,"surah":10,"ayah":30,"verse":"A can ne k\u00f5wane rai yake jarraba abin da ya b\u00e3yar b\u00e3shi, kuma aka mayar da su zuwa ga Allah, Maji\u0253incinsu Tabbatacce kuma, abin da suka kasance sun\u00e3 \u0199ir\u0199ir\u00e3wa ya \u0253ace musu."},"1395":{"id":1395,"surah":10,"ayah":31,"verse":"Ka ce: \"W\u00e3ne ne Yake azurt\u00e3 ku daga sama da \u0199asa? Shin k\u00f5 kuma W\u00e3ne ne Yake mallakar j\u0129 da gan\u0129, kuma W\u00e3ne ne Yake fitar da mai rai daga mamaci, kuma Ya fitar da mamaci daga mai rai, Kuma W\u00e3ne ne Yake shirya al'amari?\" To, z\u00e3 su ce: \"Allah ne.\" To, ka ce: \"Shin fa, b\u00e3 z\u00e3 ku yi ta\u0199awa ba?\""},"1396":{"id":1396,"surah":10,"ayah":32,"verse":"To, Wancan ne Allah, Ubangijinku Tobbatacce. To, m\u1ebdne ne a b\u00e3yan gaskiya f\u00e3ce \u0253\u00e3ta? To, y\u00e3ya ake karkatar da ku?"},"1397":{"id":1397,"surah":10,"ayah":33,"verse":"Kamar wancan ne kalmar Ubangijinka, ta tabbata a kan wa\u0257anda suka yi f\u00e3si\u0199anci, c\u1ebdwa ha\u0199\u0129\u0199a s\u0169, b\u00e3 z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni ba."},"1398":{"id":1398,"surah":10,"ayah":34,"verse":"Ka ce: \"Shin, daga ab\u0169buwan shirkinku akwai wanda yake f\u00e3ra halitta, sa'an nan kuma ya mayar da ita?\" Ka ce: \"Allah ne Yake f\u00e3ra halitta, sa'an nan kuma Ya mayar da ita. To, y\u00e3y\u00e3 akej\u0169yar da ku?\""},"1399":{"id":1399,"surah":10,"ayah":35,"verse":"Ka ce: \"Shin, daga ab\u0169buwan shirkinku akwai wanda yake shiryarwa zuwa ga gaskiya?\" Ka ce: \"Allah ne Yake shiryarwa zuwa ga gaskiya. Shin fa, wanda Yake shiryarwa ne mafi cancantar a bi Shi, ko kuwa wanda b\u00e3 ya shiryarwa f\u00e3ce dai a shiryar da shi? To, m\u1ebdne ne a gare ku? Y\u00e3ya kuke yin hukunci?\""},"1400":{"id":1400,"surah":10,"ayah":36,"verse":"Kuma mafi yawansu b\u00e3 su biyar k\u00f5me f\u00e3ce zato. Lalle ne zato b\u00e3 ya wad\u00e3tar da k\u00f5me daga gaskiya. Lalle Allah ne Masani ga abin da suke aikat\u00e3wa."},"1401":{"id":1401,"surah":10,"ayah":37,"verse":"Kuma wannan Al\u0199ur'\u00e3ni bai kasance ga a \u0199ir\u0199ira shi ba daga wanin Allah, kuma amma shi gaskatawar wannan ne da yake a gab\u00e3ninsa da bay\u00e3nin hukuncin litt\u00e3ffan Allah, B\u00e3bu shakka a cikinsa, daga Ubangijin halittu yake."},"1402":{"id":1402,"surah":10,"ayah":38,"verse":"K\u00f5 sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Y\u00e3 \u0199ir\u0199ira shi?\" Ka ce: \"Ku zo da s\u0169ra guda mis\u00e3linsa, kuma ku kir\u00e3yi wanda kuka iya duka, baicin Allah, idan kun kasance m\u00e3su gaskiya.\""},"1403":{"id":1403,"surah":10,"ayah":39,"verse":"\u00c3'a, sun \u0199aryata game da abin da ba su k\u1ebdwaye da saninsa ba, kuma fassararsa ba ta riga ta j\u1ebd musu ba. Kamar wa\u0257ancan ne wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninsu. Sai ka d\u0169ba, y\u00e3ya \u00e3\u0199ibar azz\u00e3lumai ta kasance?"},"1404":{"id":1404,"surah":10,"ayah":40,"verse":"Kuma daga cikinsu akwai wanda yake yin \u0129m\u00e3ni da Shi, kuma daga cikinsu akwai wanda b\u00e3 ya yin \u0129m\u00e3ni da Shi. Kuma Ubangijinka ne Mafi sani ga ma\u0253arnata."},"1405":{"id":1405,"surah":10,"ayah":41,"verse":"Kuma idan sun \u0199aryata ka, to, ka ce: \"In\u00e3 da aik\u0129na kuma kun\u00e3 da aikinku, k\u0169 ku\u0253utattu ne daga abin da nake aikat\u00e3wa kuma ni ku\u0253utacce ne daga abin da kuke aikat\u00e3wa.\""},"1406":{"id":1406,"surah":10,"ayah":42,"verse":"Kuma daga cikinsu akwai wa\u0257anda suke saurare zuwa gare ka. Shin fa, kai kana jiyar da kurma, kuma k\u00f5 d\u00e3 sun kasance b\u00e3 su hankalta?"},"1407":{"id":1407,"surah":10,"ayah":43,"verse":"Kuma daga cikinsu akwai wanda yake ts\u00f5kaci zuwa gare ka. Shin fa, kai kana shiryar da mak\u00e3fi, kuma k\u00f5 d\u00e3 sun kasance b\u00e3 su gani?"},"1408":{"id":1408,"surah":10,"ayah":44,"verse":"Lalle ne Allah ba Ya z\u00e3luntar mut\u00e3ne da k\u00f5me, amma mut\u00e3nen ne ke z\u00e3luntar kansu."},"1409":{"id":1409,"surah":10,"ayah":45,"verse":"Kuma r\u00e3nar da Yake t\u00e3ra su, kamar ba su zauna ba f\u00e3ce sa'a guda daga yini. Sun\u00e3 g\u00e3ne j\u0169na a tsak\u00e3ninsu. Ha\u0199\u0129\u0199a, wa\u0257anda suka \u0199aryata game da gamuwa da Allah sun yi has\u00e3ra. Kuma ba su kasance m\u00e3su shiryuwa ba."},"1410":{"id":1410,"surah":10,"ayah":46,"verse":"Kuma imma dai, ha\u0199\u0129\u0199a, Mu n\u0169na maka s\u00e3shen abin da Muke yi musu alkawari, k\u00f5 kuwa Mu kar\u0253i ranka, to, zuwa gare Mu mak\u00f5marsu take. Sa'an nan kuma Allah ne shaida a kan abin da suke aikat\u00e3wa."},"1411":{"id":1411,"surah":10,"ayah":47,"verse":"Kuma ga k\u00f5wace al'umma akwai Manzo. Sa'an nan idan Manzonsu ya je, sai a yi hukunci a tsak\u00e3ninsu da \u00e3dalci, kuma s\u0169, b\u00e3 a z\u00e3luntar su."},"1412":{"id":1412,"surah":10,"ayah":48,"verse":"Kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"A yaushe wannan wa'adi zai auku, idan kun kasance m\u00e3su gaskiya?\""},"1413":{"id":1413,"surah":10,"ayah":49,"verse":"Ka ce: \"Ba na mallaka wa kaina wata c\u0169ta, haka kuma wani amf\u00e3ni, sai abin da Allah Ya so. Ga k\u00f5wace al'umma akwai ajali, idan ajalinsu ya zo, to, b\u00e3 z\u00e3 su yi jinkiri daga gare shi ba, k\u00f5 d\u00e3 s\u00e3'\u00e3 guda, kuma b\u00e3 z\u00e3 su gab\u00e3ta ba.\""},"1414":{"id":1414,"surah":10,"ayah":50,"verse":"Ka ce: \"Shin, kun gani, idan az\u00e3barSa ta zo muku da dare ko da r\u00e3na? M\u1ebdne ne daga gare shim\u00e3su laifi suke n\u1ebdman gagg\u00e3warsa?\""},"1415":{"id":1415,"surah":10,"ayah":51,"verse":"Shin sa'an nan kuma idan har ya auku, kun yi \u0129m\u00e3ni da shi? Ashe? Yanzu kuwa, alh\u00e3li kun kasance game da shi kun\u00e3 n\u1ebdman gagg\u00e3war aukuwarsa?"},"1416":{"id":1416,"surah":10,"ayah":52,"verse":"Sa'an nan kuma aka ce ga wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci, \"Ku \u0257an\u0257ani az\u00e3bar dawwama! Shin, an\u00e3 s\u00e3ka muku f\u00e3ce da abin da kuka kasance kuna aikat\u00e3wa?\""},"1417":{"id":1417,"surah":10,"ayah":53,"verse":"Kuma sun\u00e3 tambayar ka: Shin gaskiya ne? Ka ce: \"\u0128, ina rantsuwa da Ubangij\u0129na. Lalle gaskiya ne, kuma ba ku zama m\u00e3su buw\u00e3ya ba.\""},"1418":{"id":1418,"surah":10,"ayah":54,"verse":"Kuma d\u00e3 k\u00f5wane rai wanda ya yi z\u00e3lunci y\u00e3 mallaki duka abin da yake a cikin \u0199asa, to, d\u00e3 y\u00e3 yi fansa da shi. Kuma suka dinga nad\u00e3ma a l\u00f5kacin da suka ga az\u00e3ba. Sa'an nan aka yi hukunci a tsak\u00e3ninsu da \u00e3dalci, kuma b\u00e3 z\u00e3 a z\u00e3lunce su ba."},"1419":{"id":1419,"surah":10,"ayah":55,"verse":"To! Ha\u0199\u0129\u0199a Allah Ya mallaki abin da yake a cikin sammai da \u0199asa. To! Ha\u0199\u0129\u0199a wa'adin Allah gaskiya ne. Amma kuma mafi yawansu ba su sani ba."},"1420":{"id":1420,"surah":10,"ayah":56,"verse":"Shi ne Yake r\u00e3yarwa kuma Yake matarwa. Kuma zuwa gare Shi ne ake mayar da ku."},"1421":{"id":1421,"surah":10,"ayah":57,"verse":"Ya ku mut\u00e3ne! Lalle wa'azi y\u00e3 j\u1ebd muku daga Ubangijinku, da waraka ga abin da yake a cikin \u0199ir\u00e3za, da shiriya da rahama ga muminai."},"1422":{"id":1422,"surah":10,"ayah":58,"verse":"Ka ce: \"Da falalar Allah da rahamarSa. Sai su yi farin ciki da wannan.\" Sh\u0129 ne mafi alh\u1ebdri daga abin da suke t\u00e3r\u00e3wa."},"1423":{"id":1423,"surah":10,"ayah":59,"verse":"Ka ce: \"Shin, kun ga abin da Allah Ya saukar sab\u00f5da ku na arziki, sai kuka sanya hukuncin haramci da halacci a gare shi?\" Ka ce: \"Shin, Allah ne Ya yi muku izni, ko ga Allah kuke \u0199ir\u0199ir\u00e3war \u0199arya?\""},"1424":{"id":1424,"surah":10,"ayah":60,"verse":"Kuma m\u1ebdne ne zaton wa\u0257anda suke \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah, a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma? Lalle ha\u0199\u0129\u0199a, Allah Ma, ab\u0169cin falala ne a kan mut\u00e3ne, amma kuma mafi yawansu b\u00e3 su g\u00f5d\u1ebdwa."},"1425":{"id":1425,"surah":10,"ayah":61,"verse":"Kuma ba ka kasance a cikin wani sha'ani ba, kuma ba ka karanta wani abin karatu daga gare shi ba, kuma ba ku aikata wani aiki ba, f\u00e3ce Mun kasance Halarce a l\u00f5kacin da kuke zubuwa a cikinsa. Kuma wani ma'aunin zarra b\u00e3 zai yi n\u0129sa ba daga Ubangijinka a cikin \u0199asa, haka kuma a cikin sama, kuma b\u00e3bu wanda yake mafi \u0199aranci daga haka, kuma b\u00e3bu mafi girma, f\u00e3ce yana a cikin litt\u00e3fi bayyananne."},"1426":{"id":1426,"surah":10,"ayah":62,"verse":"To, Lalle ne mas\u00f5yan Allah b\u00e3bu ts\u00f5ro a kansu, kuma b\u00e3 z\u00e3 su kasance sun\u00e3 yin ba\u0199in ciki ba."},"1427":{"id":1427,"surah":10,"ayah":63,"verse":"Wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka kasance sun\u00e3 yin ta\u0199awa."},"1428":{"id":1428,"surah":10,"ayah":64,"verse":"Sun\u00e3 da bush\u00e3ra a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya da ta L\u00e3hira. B\u00e3bu musany\u00e3wa ga kalm\u00f5min Allah. Wancan shi ne babban rabo mai girma,"},"1429":{"id":1429,"surah":10,"ayah":65,"verse":"Kada maganarsu ta sanya ka a cikin ba\u0199in ciki. Lalle ne alfarma ga Allah take gaba \u0257aya. Shi ne Mai j\u0129, Masani."},"1430":{"id":1430,"surah":10,"ayah":66,"verse":"To! Ha\u0199\u0129\u0199a Allah Yan\u00e3 da mulkin wanda ke a cikin sammai da wanda ke a cikin \u0199asa kuma wa\u0257anda suke kiran wanin Allah, b\u00e3 su biyar wa\u0257ansu ab\u00f5kan tar\u1ebdwa (ga Allah a MulkinSa). B\u00e3 su biyar k\u00f5me f\u00e3ce zato. Kuma ba su zama ba f\u00e3ce sun\u00e3 \u0199iri fa\u0257i kawai."},"1431":{"id":1431,"surah":10,"ayah":67,"verse":"Sh\u0129 ne wanda Ya sanya muku dare, d\u00f5min ku natsu a cikinsa, da yini mai sanya a yi gani. Lalle ne a cikin wannan akwai \u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suk\u1ebd ji."},"1432":{"id":1432,"surah":10,"ayah":68,"verse":"Suka ce: \"Allah Ya ri\u0199i \u0257a.\" Tsarkinsa y\u00e3 tabbata! Shi ne wad\u00e3tacce Yan\u00e3 da mallakar abin da yake, a cikin sammai da abin da yake a cikin \u0199asa, A wurinku b\u00e3bu wani dal\u0129li game da wannan! Shin, kun\u00e3 fa\u0257ar abin da ba ku sani ba game da Allah?"},"1433":{"id":1433,"surah":10,"ayah":69,"verse":"Ka ce: \"Ha\u0199\u0129\u0199a wa\u0257anda suke \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah, b\u00e3 z\u00e3 su ci nasara ba.\""},"1434":{"id":1434,"surah":10,"ayah":70,"verse":"Jin d\u00e3\u0257i ne a cikin d\u0169niya, sa'an nan kuma mak\u00f5marsu zuwa gare Mu take, sa'an nan Mu \u0257an\u0257ana musu az\u00e3ba mai tsanani sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 yi na k\u00e3firci."},"1435":{"id":1435,"surah":10,"ayah":71,"verse":"Kuma ka karanta musu l\u00e3b\u00e3rin N\u0169hu, a l\u00f5kacin da ya ce wa mut\u00e3nensa, \"Ya mut\u00e3n\u1ebdna! Idan matsay\u0129na da tun\u00e3tarwata ameda \u00e3y\u00f5yin Allah sun kasance sun yi nauyi a kanku, to, ga Allah na d\u00f5gara. Sai ku t\u00e3ra al'amarinku, k\u0169 da ab\u0169buwan shirkinku, sa'annan kuma kada al'amarinku ya kasance rufaffe a kanku, sa'an nan kuma ku kashe ni, kada ku yi mini jinkiri.\""},"1436":{"id":1436,"surah":10,"ayah":72,"verse":"\"Kuma idan kuka j\u0169ya b\u00e3ya, to, ban tambaye ku wata ij\u00e3ra ba. lj\u00e3rata ba ta zama ba f\u00e3ce daga Allah, kuma an umurce ni da in kasance daga m\u00e3su sallam\u00e3wa.\""},"1437":{"id":1437,"surah":10,"ayah":73,"verse":"Sai suka \u0199aryata shi, sa'an nan Muka ku\u0253utar da shi da wanda yake t\u00e3re da shi, a cikin jirgi, kuma Muka sanya su m\u00e3su may\u1ebdwa, kuma Muka nutsar da wa\u0257anda suka \u0199aryata \u00e3y\u00f5yinMu. Sai ka d\u0169ba yadda \u00e3\u0199ibar wa\u0257anda aka yi wa garga\u0257i ta kasance."},"1438":{"id":1438,"surah":10,"ayah":74,"verse":"Sa'an nan kuma Muka aika wa\u0257ansu Manzanni daga b\u00e3yansa zuwa ga mut\u00e3nensu, suka j\u1ebdmusu da hujj\u00f5ji bayyanannu, to, ba su kasance z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni ba sab\u00f5da sun \u0199aryata shi a gabani. Kamar wannan ne Muke ruf\u1ebdwa a kan zuk\u00e3tan m\u00e3su ta'addi."},"1439":{"id":1439,"surah":10,"ayah":75,"verse":"Sa'an nan kuma a b\u00e3yansu Muka aika M\u0169sa da H\u00e3r\u0169na zuwa ga Fir'auna da mash\u00e3wartansa, t\u00e3re da \u00e3y\u00f5yinMu. Sai suka kangara kuma sun kasance mut\u00e3ne m\u00e3su laifi."},"1440":{"id":1440,"surah":10,"ayah":76,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da gaskiya ta j\u1ebd musu daga gare Mu, suka ce: \"Wannan ha\u0199\u0129\u0199a sihiri ne bayyananne.\""},"1441":{"id":1441,"surah":10,"ayah":77,"verse":"M\u0169s\u00e3 ya ce: \" Shin, kun\u00e3 c\u1ebdwa ga gaskiya a l\u00f5kacin data zo muku? Shin, sihiri ne wannan? Lalle masihirci, b\u00e3 ya cin nasara.\""},"1442":{"id":1442,"surah":10,"ayah":78,"verse":"Suka ce: \"Shin, ka zo mana ne d\u00f5min ka j\u0169yar da mu daga abin da muka iske ubanninmu a kansa, kuma girma ya kasance gare ku, ku biyu a cikin \u0199asa? B\u00e3 z\u00e3 mu zama m\u00e3su \u0129m\u00e3ni ba sab\u00f5da ku.\""},"1443":{"id":1443,"surah":10,"ayah":79,"verse":"Kuma Fir'auna ya ce: \"Ku zo mini da dukan masihirci, masani.\""},"1444":{"id":1444,"surah":10,"ayah":80,"verse":"To, a l\u00f5kacin da masihirta suka je, M\u0169s\u00e3 ya ce musu,\"Ku j\u1ebdfa abin da kuke j\u1ebdf\u00e3wa.\""},"1445":{"id":1445,"surah":10,"ayah":81,"verse":"To, a l\u00f5kacin da suka j\u1ebdfa, M\u0169sa ya ce: \"Abin da kuka zo da shi sihiri ne. Lalle ne Allah zai \u0253\u00e3ta shi. Ha\u0199\u0129\u0199a Allah b\u00e3 Ya gy\u00e3ra aikin ma\u0253arnata."},"1446":{"id":1446,"surah":10,"ayah":82,"verse":"\"Kuma Allah Yan\u00e3 tabbatar da gaskiya da kalm\u00f5minSa, k\u00f5 d\u00e3 m\u00e3su laifi sun \u0199i.\""},"1447":{"id":1447,"surah":10,"ayah":83,"verse":"Sa'an nan b\u00e3bu wanda ya yi \u0129m\u00e3ni da M\u0169sa f\u00e3ce zuriya daga mut\u00e3nensa, a kan ts\u00f5ron kada Fir'auna da sh\u0169gabanninsu su fitin\u1ebd su. Lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, Fir'auna marinj\u00e3yi ne a cikin \u0199asa, kuma lalle sh\u0129 ha\u0199\u0129\u0199a, yan\u00e3 daga m\u00e3su \u0253arna."},"1448":{"id":1448,"surah":10,"ayah":84,"verse":"Kuma M\u0169s\u00e3 ya ce: \"Y\u00e3 k\u0169 mut\u00e3nena! Idan kun kasance kun yi \u0129m\u00e3ni da Allah, to, a gare Shi sai ku d\u00f5gara, idan kun kasance Musulmi.\""},"1449":{"id":1449,"surah":10,"ayah":85,"verse":"Sai suka ce: \"Ga Allah muka d\u00f5gara. Y\u00e3 Ubangijinmu! Kada Ka sany\u00e3 mu fitina ga mut\u00e3ne azz\u00e3lumai."},"1450":{"id":1450,"surah":10,"ayah":86,"verse":"\"Kuma Ka ku\u0253utar da mu d\u00f5min RahamarKa, daga mut\u00e3ne k\u00e3firai.\""},"1451":{"id":1451,"surah":10,"ayah":87,"verse":"Kuma Muka yi wahayi zuwa ga M\u0169s\u00e3 da \u0257an'uwansa, c\u1ebdwa: K\u0169 biyu, ku zaunar da mut\u00e3nenku a Masar a cikin wasu gid\u00e3je. Kuma ku sanya gid\u00e3jenku su fuskanci Al\u0199ibla, kuma ku tsayar da salla. Kuma ku b\u00e3yar da bush\u00e3ra ga m\u00e3su \u0129m\u00e3ni."},"1452":{"id":1452,"surah":10,"ayah":88,"verse":"Sai M\u0169S\u00e3 ya ce: \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Ha\u0199\u0129\u0199a Kai ne Ka bai wa Fir'auna da majalisarsa \u0199awa da d\u0169kiy\u00f5yi a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya, y\u00e3 Ubangijinmu, d\u00f5min su \u0253atar (damut\u00e3ne) daga hanyarKa. Y\u00e3 Ubangijinmu! Ka sh\u00e3fe a kan d\u0169kiyarsu kuma Ka yi \u0257auri a kan zuk\u00e3tansu yadda b\u00e3 z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni ba har su ga az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i.\""},"1453":{"id":1453,"surah":10,"ayah":89,"verse":"(Allah) Y\u00e3 ce: \"Lalle ne an kar\u0253i addu'arku. Sai ku daidaitu kuma kada ku bi hanyar wa\u0257anda ba su sani ba.\""},"1454":{"id":1454,"surah":10,"ayah":90,"verse":"Kuma Muka \u0199\u1ebdt\u00e3rar da Ban\u0129 Isr\u00e3'ila t\u1ebdku sai Fir'auna da rundunarsa suka b\u0129 su bisa ga z\u00e3lunci da \u0199\u1ebdtare haddi, har a l\u00f5kacin da nuts\u1ebdwa ta riske shi ya ce: \"N\u00e3 yi \u0129m\u00e3ni c\u1ebdwa, ha\u0199\u0129\u0199a, b\u00e3bu abin bautawa f\u00e3ce wannan da Ban\u0169 Isr\u00e3'il suka yi \u0129m\u00e3ni da Shi, kuman\u0129, ina daga Musulmi.\""},"1455":{"id":1455,"surah":10,"ayah":91,"verse":"Ashe! A yanzu! Alh\u00e3li kuwa, ha\u0199\u0129\u0199a ka s\u00e3\u0253a a gab\u00e3ni, kuma ka kasance daga m\u00e3su \u0253arna?"},"1456":{"id":1456,"surah":10,"ayah":92,"verse":"To, a yau Mun\u00e3 ku\u0253utar da kai game da jikinka, d\u00f5min ka kasance \u00e3y\u00e3 ga wa\u0257anda suke a b\u00e3yanka. Kuma lalle ne m\u00e3su yawa daga mut\u00e3ne, ha\u0199\u0129\u0199a, gafalallu ne ga \u00e3y\u00f5yinMu."},"1457":{"id":1457,"surah":10,"ayah":93,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun zaunar da Ban\u0129 Isr\u00e3'ilamazaunar gaskiya kuma Muka arz\u0169ta su daga ab\u0169buwa m\u00e3su d\u00e3\u0257i. Sa'an nan ba su s\u00e3\u0253a ba har ilmi ya j\u1ebd musu. Lalle ne Ubangijinka Yan\u00e3 yin hukunci a tsak\u00e3ninsu a R\u00e3nar Kiy\u00e3ma a cikin abin da suka kasance sun\u00e3 s\u00e3\u0253a wa j\u0169na."},"1458":{"id":1458,"surah":10,"ayah":94,"verse":"To, idan ka kasance a cikin shakka daga abin da Muka saukar zuwa gare ka, sai ka tambayi wa\u0257anda suke karatun Litt\u00e3fi daga gabaninka. Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, gaskiya t\u00e3 j\u1ebd maka daga Ubangijinka d\u00f5min haka kada ka kasance daga m\u00e3su k\u00f5kanto."},"1459":{"id":1459,"surah":10,"ayah":95,"verse":"Kuma kada ka kasance daga wa\u0257anda suke \u0199aryat\u00e3wa game da \u00e3y\u00f5yin Allah, har ka kasance daga m\u00e3su has\u00e3ra."},"1460":{"id":1460,"surah":10,"ayah":96,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda kalmar Ubangijinka ta wajaba a kansu, b\u00e3 z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni ba."},"1461":{"id":1461,"surah":10,"ayah":97,"verse":"Kuma k\u00f5 d\u00e3 k\u00f5wace \u00e3y\u00e3 ta j\u1ebd musu, sai sun ga az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"1462":{"id":1462,"surah":10,"ayah":98,"verse":"To, d\u00f5min me wata al\u0199arya ba ta kasance ta yi \u0129m\u00e3niba har \u0129m\u00e3ninta ya amf\u00e3ne ta, f\u00e3cemut\u00e3nen Y\u0169nus? A l\u00f5kacin da suka yi \u0129m\u00e3ni, Munjanye az\u00e3bar wul\u00e3kanci daga gare su a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya. Kuma Muka jiyar da su d\u00e3\u0257i zuwa wani l\u00f5kaci."},"1463":{"id":1463,"surah":10,"ayah":99,"verse":"Kuma d\u00e3 Ubangijinka Ya so, d\u00e3 wa\u0257anda suke a cikin \u0199asa sun yi \u0129m\u00e3ni dukansu gab\u00e3 \u0257aya. Shin, kai kan\u00e3 t\u0129lasta mut\u00e3nene har su kasance m\u00e3su \u0129m\u00e3ni?"},"1464":{"id":1464,"surah":10,"ayah":100,"verse":"Kuma ba ya kasanc\u1ebdwa ga wani rai ya yi \u0129m\u00e3ni f\u00e3ce da iznin Allah, kuma (Allah) Yan\u00e3 sanya \u0199azanta a kan wa\u0257anda b\u00e3 su yin hankali."},"1465":{"id":1465,"surah":10,"ayah":101,"verse":"Ka ce: \"Ku d\u0169bi abin da yake cikin sammai da \u0199asa.\"Kuma \u00e3y\u00f5yi da garga\u0257i b\u00e3 su wad\u00e3tarwa ga mut\u00e3ne wa\u0257anda b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni."},"1466":{"id":1466,"surah":10,"ayah":102,"verse":"To, Shin sun\u00e3 jiran wani abu f\u00e3ce kamar mis\u00e3lin kw\u00e3nukan wa\u0257anda suka sh\u0169\u0257e daga gab\u00e3ninsu? Ka ce: \"Ku yi jira! Lalle n\u0129 t\u00e3re da ku, in\u00e3 daga m\u00e3su jira.\""},"1467":{"id":1467,"surah":10,"ayah":103,"verse":"Sa'an nan kuma Mun\u00e3 ku\u0253utar da manzanninMu da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kamar wannan ne, tabbatacce ne a gare Mu, Mu ku\u0253utar da m\u00e3su \u0129m\u00e3ni."},"1468":{"id":1468,"surah":10,"ayah":104,"verse":"Ka ce: \"Y\u00e3 k\u0169 mut\u00e3ne! Idan kun kasance a cikin k\u00f5kanto daga addin\u0129na, to b\u00e3 ni bauta wa, wa\u0257anda kuke, baut\u00e3 wa, baicin Allah, kuma amma ina bauta wa Allah wanda Yake kar\u0253ar r\u00e3yukanku. Kuma an umurce ni da in kasance daga m\u00e3su \u0129m\u00e3ni.\""},"1469":{"id":1469,"surah":10,"ayah":105,"verse":"\"Kuma (an ce mini): Ka tsayar da fuskarka ga addini, kan\u00e3 karkatl zuwa ga gaskiya, kuma kada ka kasance daga m\u00e3su shirka."},"1470":{"id":1470,"surah":10,"ayah":106,"verse":"\"Kuma kada ka kir\u00e3yi, baicin Allah, abin da b\u00e3 ya amf\u00e3nin ka kuma b\u00e3 ya c\u0169tar ka. To, idan ka aikata haka, sa'an nan lalle kai, a l\u00f5kacin, kan\u00e3 daga m\u00e3su z\u00e3lunci.\""},"1471":{"id":1471,"surah":10,"ayah":107,"verse":"Kuma idan Allah Ya sh\u00e3fe ka da wata c\u0169ta, to, b\u00e3bu mai y\u00e3y\u1ebd ta f\u00e3ce shi, kuma idan Yan\u00e3 nufin ka da wani alh\u1ebdri, to, b\u00e3bumai mayar da falalarSa. Yan\u00e3 s\u00e3mun wanda Yake so daga cikin b\u00e3yinSa da shi. Kuma Sh\u0129 ne Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"1472":{"id":1472,"surah":10,"ayah":108,"verse":"Ka ce: \"Y\u00e3 ku mut\u00e3ne! Lalle ne gaskiya, ta zo muku daga Ubangijinku. To, wanda ya shiryu, y\u00e3 shiryu ne d\u00f5min kansa kawai, kuma wanda ya \u0253ace yana \u0253acewa ne a kansa kawai. Kuma ban zama wak\u0129li a kanku ba.\""},"1473":{"id":1473,"surah":10,"ayah":109,"verse":"Kuma ka bi abin da ake yin wahayinsa zuwa gare ka, kuma ka yi ha\u0199uri har Allah Ya yi hukunci. Kuma Sh\u0129 ne Mafi alh\u1ebdrin m\u00e3su hukunci."},"1474":{"id":1474,"surah":11,"ayah":1,"verse":"A. L\u0303.R. Litt\u00e3fi ne an kyautata \u00e3y\u00f5yinsa, sa'an nan an bayyan\u00e3 su daki-daki, daga wurin Mai hikima, Mai \u0199ididdigewa."},"1475":{"id":1475,"surah":11,"ayah":2,"verse":"Kada ku baut\u00e3 wa k\u00f5wa f\u00e3ce Allah. Lalle ne ni a gare ku mai garga\u0257i ne kuma mai bush\u00e3r\u00e3 daga gare Shi."},"1476":{"id":1476,"surah":11,"ayah":3,"verse":"Kuma ku n\u1ebdmi g\u00e3fara gun Ubangijinku. Sa'an nan ku t\u0169ba zuwa gare Shi, Ya jiyar da ku d\u00e3\u0257i, jiyarwa mai kyau zuwa ga ajali ambatacce, kuma Ya bai wa dukkan ma'abucin, girma girmansa. Amma idan kun j\u0169ya, to, lalle n\u0129, in\u00e3 ts\u00f5ron az\u00e3bar yini mai girma a kanku."},"1477":{"id":1477,"surah":11,"ayah":4,"verse":"Zuwa ga Allah mak\u00f5marku take, kuma Sh\u0129 a kan k\u00f5meMai \u0129kon yi ne."},"1478":{"id":1478,"surah":11,"ayah":5,"verse":"To, lalle s\u0169 sun\u00e3 karkatar da \u0199irjinsu d\u00f5min su \u0253\u00f5ye daga gare shi. To, a l\u00f5kacin da suke lullu\u0253\u1ebdwa da tuf\u00e3finsu Yan\u00e3 sanin abin da suke \u0253oyewa da abin da suke bayyan\u00e3wa. Lalle Shi Masani ne ga abin da yake a cikin \u0199ir\u00e3z\u00e3."},"1479":{"id":1479,"surah":11,"ayah":6,"verse":"Kuma b\u00e3bu wata dabba a cikin \u0199asa f\u00e3ce ga Allah arzikinta yake, kuma Yan\u00e3 sanin matabbatarta da ma'azarta, duka sun\u00e3 cikin litt\u00e3fi bayyananne."},"1480":{"id":1480,"surah":11,"ayah":7,"verse":"Kuma shi ne wanda Ya halicci sammai da \u0199asa a cikin kwanaki shida, kuma Al'arshinSa ya kasance akan ruwa, d\u00f5min Ya jarrab\u00e3 ku, wannan ne daga cikinku mafi ky\u00e3won aiki. Kuma ha\u0199\u0129\u0199a idan ka ce: \"Lalle k\u0169 wa\u0257anda ake t\u00e3yarwa ne a b\u00e3yan mutuwa,\" ha\u0199\u0129\u0199a wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun\u00e3 c\u1ebdwa: \"Wannan bai zama ba f\u00e3ce sihiri bayyananne.\""},"1481":{"id":1481,"surah":11,"ayah":8,"verse":"Kuma lalle ne idan Mun jinkirta da az\u00e3ba gare su zuwa ga wani l\u00f5kaci \u0199id\u00e3yayye, ha\u0199\u0129\u0199a sun\u00e3c\u1ebdwa me yake tsare ta? To, a r\u00e3nar da z\u00e3 ta je musu, ba ta zama abin karkatarwa ba daga gare su. Kuma abin da suka kasance suna yin izgili da shi, y\u00e3 wajaba a kansu."},"1482":{"id":1482,"surah":11,"ayah":9,"verse":"Kuma lalle ne idan Mun \u0257an\u0257ana wa mutum wata rahama daga gare Mu, sa'an nan kuma Muka z\u00e3re ta daga gare shi, lalle ne sh\u0129, hak\u0129ka, mai yanke tsamm\u00e3nine, mai yawan k\u00e3frci."},"1483":{"id":1483,"surah":11,"ayah":10,"verse":"Kuma lalle ne idan Mun \u0257an\u0257ana masa ni'ima a b\u00e3yan c\u0169ta ta sh\u00e3fe shi, Yana c\u1ebdwa m\u0169nanan halaye sun tafi daga wurina. Lalle shi mai farin ciki ne, mai alfahari."},"1484":{"id":1484,"surah":11,"ayah":11,"verse":"Sai wa\u0257anda suka yi ha\u0199uri kuma suka aikata ayyuka na \u0199warai. Wa\u0257annan sun\u00e3 da g\u00e3fara da l\u00e3da mai girma."},"1485":{"id":1485,"surah":11,"ayah":12,"verse":"Sab\u00f5da haka tsamm\u00e3ninka kai mai barin s\u00e3shen abin da aka yi wahayi zuwa gare ka ne, kuma mai \u0199untata \u0199irjinka da shi ne d\u00f5min sun ce: \"D\u00f5min me ba a saukar masa da wata taska ba, k\u00f5 kuma Mal\u00e3'ika ya zo t\u00e3re de shi?\" Kai mai garga\u0257i ne kawai. Kuma Allah ne wakili a kan k\u00f5me."},"1486":{"id":1486,"surah":11,"ayah":13,"verse":"K\u00f5 sun\u00e3 cewa: \"Y\u00e3 \u0199ir\u0199ira shi ne.\"Ka ce: \"Sai ku zo da s\u0169r\u00f5ri g\u00f5ma mis\u00e3linsa \u0199ir\u0199irarru, kuma ku kir\u00e3yi wanda kuke iy\u00e3wa, baicin Allah, idan kun kasance m\u00e3su gaskiya.\""},"1487":{"id":1487,"surah":11,"ayah":14,"verse":"To, idan ba su amsa muku ba, to, ku sani c\u1ebdwa an saukar da shi kawai ne da sanin Allah, kuma c\u1ebdwa b\u00e3bu abin bauta wa f\u00e3ce Shi. To, shin, k\u0169 m\u00e3su sallam\u00e3wa ne?,"},"1488":{"id":1488,"surah":11,"ayah":15,"verse":"Wanda ya kasance y\u00e3 yi nufin r\u00e3yuwar d\u0169niya da \u0199awarta, Mun\u00e3 cika musu ayyukansu zuwa gare su a cikinta, kuma a cikinta b\u00e3 z\u00e3 a rage su ba."},"1489":{"id":1489,"surah":11,"ayah":16,"verse":"Wa\u0257annan ne wa\u0257anda b\u00e3 su da k\u00f5me a cikin L\u00e3hira f\u00e3ce wuta, kuma abin da suka san\u00e3'anta a cikinta (d\u0169niya) y\u00e3 \u0253\u00e3ci, kuma abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa \u0253\u00e3tacce ne."},"1490":{"id":1490,"surah":11,"ayah":17,"verse":"Shin, wanda ya kasance a kan hujja bayyananna daga Ubangijinsa, kuma wata shaida tan\u00e3 biyar sa daga gare Shi, kuma a gab\u00e3ninsa akwai litt\u00e3fin M\u0169s\u00e3abin k\u00f5yi da rahama? Wa\u0257annan sun\u00e3 yin \u0129m\u00e3ni da shi, kuma wanda ya k\u00e3firta da shi daga \u0199ungiy\u00f5yi, to, wut\u00e3 ce mak\u00f5marsa. Sab\u00f5da haka kada ka kasance a cikin shakka daga gare shi. Lalle shi ne gaskiya daga Ubangijinka, amma kuma mafi yawan mut\u00e3ne b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni."},"1491":{"id":1491,"surah":11,"ayah":18,"verse":"Kuma w\u00e3ne ne mafi z\u00e3lunci daga wanda ya \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah? Wa\u0257annan an\u00e3 gitta su ga Ubangijinsu, kuma m\u00e3su shaida su ce: \"Wa\u0257annan ne suka yi \u0199arya ga Ubangijinsu. To, la'anar Allah ta tabbata a kan azz\u00e3lumai.\""},"1492":{"id":1492,"surah":11,"ayah":19,"verse":"Wa\u0257anda suke kang\u1ebdwa daga hanyar Allah kuma sun\u00e3 n\u1ebdman ta karkace, kuma s\u0169 ga L\u00e3hira sun\u00e3 k\u00e3firta."},"1493":{"id":1493,"surah":11,"ayah":20,"verse":"Wa\u0257annan ne ba su kasance mabuw\u00e3ya ba a cikin \u0199asa, kuma wa\u0257ansu mas\u00f5ya ba su kasance ba a gare su, baicin Allah. An\u00e3 ninka musu az\u00e3ba, ba su kasance sun\u00e3 iya ji ba, kuma ba su kasance sun\u00e3 gani ba."},"1494":{"id":1494,"surah":11,"ayah":21,"verse":"Wa\u0257annan ne w\u0257anda suka yi has\u00e3rar r\u00e3yukansu, kuma abin da suka kasance sun\u00e3 \u0199ir\u0199irawa ya \u0253ace musu."},"1495":{"id":1495,"surah":11,"ayah":22,"verse":"B\u00e3bu makaw\u00e3 c\u1ebdwa, ha\u0199\u0129\u0199a, s\u0169 a l\u00e3hira, s\u0169 ne mafi has\u00e3ra."},"1496":{"id":1496,"surah":11,"ayah":23,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, kuma suka yi taw\u00e3lu'i zuwa ga Ubangijinsu, wa\u0257annan ne ab\u00f5kan Aljanna, sun\u00e3 madawwama a cikinta."},"1497":{"id":1497,"surah":11,"ayah":24,"verse":"Mis\u00e3lin \u0253angaren biyu kamar mak\u00e3ho ne da kurm\u00e3, da mai gani da mai ji. Shin, sun\u00e3 daidaita ga mis\u00e3li? Ashe, b\u00e3 ku yin tun\u00e3ni?"},"1498":{"id":1498,"surah":11,"ayah":25,"verse":"Kuma ha\u0199\u0129\u0199a Mun aika N\u0169hu zuwa ga mutanensa, (ya ce): \"Lalle ne ni, a gare ku mai garga\u0257i bayyananne ne.\""},"1499":{"id":1499,"surah":11,"ayah":26,"verse":"\"Kada ku baut\u00e3 wa k\u00f5wa f\u00e3ce Allah. Lalle n\u0129, in\u00e3 jin ts\u00f5ron az\u00e3bar yini mai ra\u0257a\u0257i a kanku.\""},"1500":{"id":1500,"surah":11,"ayah":27,"verse":"Sai mash\u00e3warta wa\u0257anda suka k\u00e3firta, daga mut\u00e3nensa, suka ce: \"B\u00e3 mu ganin ka f\u00e3ce mutum kake kamarmu, kuma ba mu ganin wani ya b\u0129 ka f\u00e3ce wa\u0257anda suke s\u0169 \u0199as\u0199antattunmu ne marasa tunani. Kuma b\u00e3 mu ganin wata falal\u00e3 agare ka a kanmu. \u00c3'a, Mun\u00e3 zaton ku ma\u0199aryata ne.\""},"1501":{"id":1501,"surah":11,"ayah":28,"verse":"Ya ce: \"Ya mut\u00e3nena! Shin, kun gani idan na kasance a kan wata hujja bayyananna daga Ubangijina, kuma Y\u00e3 b\u00e3 ni wata Rahama daga wurinSa, Sa'an nan aka rufe ta (ita Rahamar) daga gare ku, shin, z\u00e3 mu t\u0129lasta mukuita, alh\u00e3li kuwa k\u0169 m\u00e3su \u0199i gare ta ne?"},"1502":{"id":1502,"surah":11,"ayah":29,"verse":"\"Kuma y\u00e3 mut\u00e3nena! B\u00e3 zan tambaye ku wata d\u0169kiya ba akansa, ij\u00e3rata ba ta zama ba, f\u00e3ce daga Allah, kuma ban zama mai k\u00f5rar wa\u0257anda suka y\u0129 \u0129m\u00e3ni ba. Ha\u0199\u0129\u0199a s\u0169, m\u00e3su ha\u0257uwa da Ubangijinsu ne, kuma amma ni, in\u00e3 ganin ku mut\u00e3ne ne j\u00e3hilai.\""},"1503":{"id":1503,"surah":11,"ayah":30,"verse":"\"Kuma ya mut\u00e3nena! W\u00e3ne ne yake taimak\u00f5na daga Allah idan na k\u00f5re su? Ashe, b\u00e3 ku tun\u00e3ni?\""},"1504":{"id":1504,"surah":11,"ayah":31,"verse":"\"Kuma b\u00e3 ni ce muku a wur\u0129na task\u00f5kin Allah suke kuma b\u00e3 in\u00e3 sanin gaibi ba ne. Kuma ba in\u00e3 c\u1ebdwa ni Mal\u00e3'ika ba ne. Kuma ba ni c\u1ebdwa ga wa\u0257anda id\u00e3nunku suke wul\u00e3kant\u00e3wa, Allah b\u00e3 zai b\u00e3 su alh\u1ebdri ba. Allah ne Mafi sani ga abin da yake cikin zukatansu. Lalle ne ni, idan (n\u00e3 yi haka) d\u00e3 ina daga cikin azzalumai.\""},"1505":{"id":1505,"surah":11,"ayah":32,"verse":"Suka ce: \"Y\u00e3 N\u0169hu, lalle ne k\u00e3 yi jayayya da mu, sa'an nan k\u00e3 yawaita yi mana jid\u00e3li, to, ka z\u00f5 mana da abin da kake yi mana wa'adi idan k\u00e3 kasance daga m\u00e3su gaskiya.\""},"1506":{"id":1506,"surah":11,"ayah":33,"verse":"Ya ce: \"Allah kawai ne Yake zo muku da shi idan Ya so. Kuma ba ku zama mabuw\u00e3ya ba.\""},"1507":{"id":1507,"surah":11,"ayah":34,"verse":"\"Kuma nas\u0129h\u00e3ta b\u00e3 z\u00e3 ta amf\u00e3ne ku ba, idan n\u00e3 yi nufin in yi muku nas\u0129ha, idan Allah Yakasance Yan\u00e3 nufin Ya halaka ku. Sh\u0129 ne Ubangijinku, kuma zuwa gare Shi ake mayar da ku.\""},"1508":{"id":1508,"surah":11,"ayah":35,"verse":"Ko sun\u00e3 c\u1ebdwa: (N\u0169hu) ya \u0199ir\u0199ira shi. Ka ce: \"Idan n\u0129 (N\u0169hu) na \u0199ir\u0199ira shi to, laif\u0129n\u00e3 a kaina yake, kuma n\u0129 mai barrant\u00e3 ne daga abin da kuke yi na laifi.\""},"1509":{"id":1509,"surah":11,"ayah":36,"verse":"Kuma aka yi wahayi zuwa ga N\u0169hu c\u1ebdwa: Lalle ne b\u00e3bu mai yin \u0129m\u00e3ni daga mut\u00e3nenka f\u00e3ce wanda ya riga ya yi \u0129m\u00e3nin, sab\u00f5dahaka kada ka yi ba\u0199in ciki da abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"1510":{"id":1510,"surah":11,"ayah":37,"verse":"Kuma ka sassa\u0199a jirgi da kyau a kan idanunMu da wahayinMu, kuma kada ka yi Mini magana a cikin sha'anin wa\u0257anda suka k\u00e3firta, lalle ne s\u0169, wa\u0257anda akenutsarwa ne."},"1511":{"id":1511,"surah":11,"ayah":38,"verse":"Kuma Yan\u00e3 sassa\u0199a jirgin cikin natsuwa, kuma a k\u00f5 yaushe wa\u0257ansu shugabanni daga mut\u00e3nensa suka sh\u0169\u0257e a gabansa, sai su yi izgili gare shi. Ya ce: \"Idan kun yi izgili gare mu, to, ha\u0199\u0129\u0199a m\u0169 m\u00e3 z\u00e3 mu yi izgili gare ku, kamar yadda kuke yin izgili."},"1512":{"id":1512,"surah":11,"ayah":39,"verse":"\"Sa'an nan da sannu z\u00e3 ku san wanda az\u00e3ba z\u00e3 ta zo masa, ta wulakant\u00e3 shi (a d\u0169niya), kuma wata az\u00e3ba zaunanna ta sauka a kansa (a L\u00e3hira).\""},"1513":{"id":1513,"surah":11,"ayah":40,"verse":"Har a l\u00f5kacin da umurninMu ya je, kuma tand\u00e3 ta \u0253ul\u0253ula. Muka ce: \"Ka \u0257auka, a cikinta, daga k\u00f5me, ma'aura biyu, da kuma iyalanka, f\u00e3ce wanda magana ta gab\u00e3ta a kansa, da wanda ya yi \u0129m\u00e3ni.\" Amma kuma b\u00e3bu wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni t\u00e3re da shi f\u00e3ce ka\u0257an.\""},"1514":{"id":1514,"surah":11,"ayah":41,"verse":"Kuma ya ce: \"Ku hau a cikinta, da s\u0169nan Allah magud\u00e3narta da matabbatarta. Lalle ne Ubangij\u0129na, ha\u0199\u0129\u0199a, Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai.\""},"1515":{"id":1515,"surah":11,"ayah":42,"verse":"Kuma ita tan\u00e3 gud\u00e3na da su a cikin t\u00e3guwar ruwa kamai duw\u00e3tsu, sai N\u0169hu ya kir\u00e3yi \u0257ansa alh\u00e3li, kuwa ya kasance can wuri mai n\u0129sa. \"Y\u00e3 \u0199aramin \u0257\u00e3n\u00e3! zo ka hau t\u00e3re da mu, kuma kada ka kasance t\u00e3re da k\u00e3firai!\""},"1516":{"id":1516,"surah":11,"ayah":43,"verse":"Ya ce: \"Zan tattara zuwa ga wani d\u0169tse ya tsare ni daga ruwan.\" (N\u0169hu) ya ce: \"B\u00e3bu mai tsar\u1ebdwa a yau daga umurnin Allah f\u00e3ce wanda Ya yi wa rahama.\" Sai taguwar ruwa ta sh\u00e3makace a tsak\u00e3ninsu, sai ya kasance daga wa\u0257anda aka nutsar."},"1517":{"id":1517,"surah":11,"ayah":44,"verse":"Kuma aka ce: \"Y\u00e3 \u0199asa! Ki ha\u0257iye ruwanki, kuma y\u00e3 sama! Ki k\u00e3me.\"Kuma aka fa\u0199ar da ruwan kuma aka hukunta al'amarin, kuma Jirgin ya daidaita a kan J\u0169diyyi, kuma aka ce: \"N\u0129sa ya tabbata ga mut\u00e3ne azz\u00e3lumai.\""},"1518":{"id":1518,"surah":11,"ayah":45,"verse":"Kuma N\u0169hu ya kira Ubangijinsa, sa'an nan ya ce: \"Y\u00e3 Ubangijina! Lalle ne \u0257\u00e3na na daga iy\u00e3l\u0129na! Kuma ha\u0199\u0129\u0199a wa'adinKa gaskiya ne, kuma Kai ne Mafi hukuncin m\u00e3su yin hukunci.\""},"1519":{"id":1519,"surah":11,"ayah":46,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 N\u0169hu! Lalle ne shi b\u00e3 ya a ciki iy\u00e3lanka, lalle ne sh\u0129, aiki ne wanda ba na \u0199warai ba, sab\u00f5da haka kada ka tambaye Ni abin da b\u00e3 ka da ilmi a kansa. Ha\u0199\u0129\u0199a, N\u0129 In\u00e3 yi maka garga\u0257i kada ka kasance daga j\u00e3hilai.\""},"1520":{"id":1520,"surah":11,"ayah":47,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 Ubangijina! Lalle ne n\u0129, in\u00e3 n\u1ebdman tsari gare Ka da in tambaye Ka abin da b\u00e3 ni da wani ilmi a kansa. Idan ba Ka g\u00e3farta mini ba, kuma Ka yi mini rahama, zan kasance daga m\u00e3su has\u00e3ra.\""},"1521":{"id":1521,"surah":11,"ayah":48,"verse":"Aka ce: \"Ya N\u0169hu! Ka sauka da aminci da, a gare Mu da albarka a kanka, kuma rahama ta tabbata a kan wa\u0257ansu al'umm\u00f5mi daga wa\u0257anda suke t\u00e3re da kai. Da wa\u0257ansu al'umm\u00f5mi da z\u00e3 Mu jiyar da su d\u00e3\u0257i, sa'an nan kuma az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i ta shafe su daga gare Mu.\""},"1522":{"id":1522,"surah":11,"ayah":49,"verse":"Waccan \u0199issa tan\u00e3 daga l\u00e3b\u00e3ran gaibi, Mun\u00e3 yin wahayinsu zuwa gare ka (Muhammadu). Ba ka kasance kan\u00e3 sanin su ba, haka kuma mut\u00e3nenka ba su sani ba daga gab\u00e3nin wannan. Sai ka yi ha\u0199uri. Lalle ne \u00e3\u0199iba tan\u00e3 ga m\u00e3su ta\u0199awa,"},"1523":{"id":1523,"surah":11,"ayah":50,"verse":"Kuma zuwa ga \u00c3d\u00e3wa, (Mun aika) \u0257an'uwansu H\u0169du. Ya ce: \"Y\u00e3 k\u0169 mut\u00e3nena! Ku bauta wa Allah. Ba ku da wani abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Shi. Ba ku kasance ba f\u00e3ce kun\u00e3 m\u00e3su \u0199ir\u0199ir\u00e3wa."},"1524":{"id":1524,"surah":11,"ayah":51,"verse":"\"Y\u00e3 ku mut\u00e3nena! B\u00e3 ni tambayar ku wata ij\u00e3ra a kansa, ij\u00e3rata ba ta zama ba, f\u00e3ce ga wanda Ya \u0199\u00e3ga halittata. Shin fa, b\u00e3 ku hankalta?\""},"1525":{"id":1525,"surah":11,"ayah":52,"verse":"\"Kuma, ya mut\u00e3nena! Ku n\u1ebdmi Ubangijinku g\u00e3fara, sa'an nan kuma ku t\u0169ba zuwa gare Shi, zai saki sama a kanku, tan\u00e3 mai yawan zubar da ruwa, kuma Ya \u0199\u00e3ra muku wani \u0199arfi ga \u0199arfinku. Kuma kada ku j\u0169ya kun\u00e3 m\u00e3su laifi.\""},"1526":{"id":1526,"surah":11,"ayah":53,"verse":"Suka ce: \"Y\u00e3 H\u0169du! Ba ka zo mana da wata hujja bayyananna ba, kuma ba mu zama m\u00e3su barin ab\u0169buwan bautawarmu ba d\u00f5min maganarka, kuma ba mu zama m\u00e3su yin \u0129m\u00e3ni da kai ba.\""},"1527":{"id":1527,"surah":11,"ayah":54,"verse":"\"B\u00e3 mu c\u1ebdwa, sai dai kurum sashen ab\u0169buwan bautawarmu ya s\u00e3me ka da c\u0169tar hauka.\" Yace: \"Lalle ne n\u0129, in\u00e3 shaida waAllah, kuma ku yi shaidar c\u1ebdwa\" lalle ne n\u0129 mai barranta ne dagb abin da kuke yin shirki da shi.\""},"1528":{"id":1528,"surah":11,"ayah":55,"verse":"\"Baicin Allah: Sai ku yi mini kaidi gab\u00e3 \u0257aya, sa'an nan kuma kada ku yi mini jinkiri.\""},"1529":{"id":1529,"surah":11,"ayah":56,"verse":"\"Ha\u0199\u0129\u0199a, ni na d\u00f5gara ga Allah, Ubangij\u0129na kuma Ubangijinku. B\u00e3bu wata dabba f\u00e3ce Shi ne Mai riko ga kwarkwa\u0257arta. Ha\u0199\u0129\u0199a, Ubangij\u0129na Yan\u00e3 (kan) tafarki madaidaici.\""},"1530":{"id":1530,"surah":11,"ayah":57,"verse":"\"To! Idan kun j\u0169ya, ha\u0199\u0129\u0199a, n\u00e3 iyar muku abin da aka aiko ni da shi zuwa gare ku. Kuma Ubangij\u0129na Yan\u00e3 musanya wa\u0257ansu mut\u00e3ne, wa\u0257ansunku su maye muku. Kuma b\u00e3 ku c\u0169tar Sa da k\u00f5me. Lalle Ubangijina a kan dukkan k\u00f5me, Matsari ne.\""},"1531":{"id":1531,"surah":11,"ayah":58,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da umurninmu ya je, Muka ku\u0253utar da H\u0169du da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni t\u00e3re da shi, sab\u00f5dawata rahama daga gare Mu. Kuma Muka ku\u0253utr da su daga az\u00e3ba mai kauri."},"1532":{"id":1532,"surah":11,"ayah":59,"verse":"Haka \u00c3d\u00e3wa suka kasance, sun yi musun \u00e3y\u00f5yin Ubangijinsu, kuma sun s\u00e3\u0253a wa ManzanninSa, kuma sun bi umurnin dukan mai girman kai, makangari."},"1533":{"id":1533,"surah":11,"ayah":60,"verse":"Kuma an biyar musu da la'ana a cikin wannan d\u0169niyada R\u00e3nar Kiy\u00e3ma. To! Lalle ne \u00c3d\u00e3wa sun k\u00e3firta da Ubangijinsu. To, N\u0129sa ya tabbata ga \u00c3d\u00e3wa, mut\u00e3nen H\u0169du!"},"1534":{"id":1534,"surah":11,"ayah":61,"verse":"Kuma zuwa ga Sam\u0169d\u00e3wa (an aika) \u0257an'uwansu S\u00e3lihu. Ya ce: \"Ya mut\u00e3nena! Ku bauta wa Allah. B\u00e3 ku da wani abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Shi. Sh\u0129 ne Ya \u0199\u00e3ga halittarku daga \u0199asa, kuma Ya sanya ku m\u00e3su yin kyarkyara a cikinta. Sai ku n\u1ebdme Shi g\u00e3fara, sa'an nan kuma ku t\u0169ba zuwa gare Shi. Lalle Ubangijina Makusanci ne Mai kar\u0253\u00e3wa.\""},"1535":{"id":1535,"surah":11,"ayah":62,"verse":"Suka ce: \"Ya S\u00e3lihu! Ha\u0199\u0129\u0199a, k\u00e3 kasance a cikinmu, wanda ake fatan wani alh\u1ebdri da shi a gab\u00e3nin wannan. Shin kana hana mu bauta wa abin da ubanninmu suke bauta wa? Kuma ha\u0199\u0129\u0199a m\u0169, mun\u00e3 cikin shakka daga abin da kake kiran mu gare shi, mai sanya k\u00f5kanto.\""},"1536":{"id":1536,"surah":11,"ayah":63,"verse":"Ya ce: \"Ya mut\u00e3n\u1ebdna! Kun gani? Idan na kasance a kan hujja bayyananna daga Ubangijina, kuma Ya b\u00e3 ni rahama daga gare Shi, to, wane ne zai taimake ni daga Allah idan n\u00e3 s\u00e3\u0253a Masa? Sa'an nan b\u00e3 z\u00e3 ku \u0199\u00e3re ni da k\u00f5me ba f\u00e3ce has\u00e3ra.\""},"1537":{"id":1537,"surah":11,"ayah":64,"verse":"\"Kuma ya mut\u00e3nena! wannan r\u00e3\u0199umar Allah ce, tan\u00e3 \u00e3y\u00e3 a gare ku. Sai ku bar ta ta ci a cikin \u0199asar Allah, kuma kada ku sh\u00e3fe ta da wata c\u0169ta kar az\u00e3ba makusanciya ta k\u00e3ma ku.\""},"1538":{"id":1538,"surah":11,"ayah":65,"verse":"Sai suka s\u00f5ke ta. Sai ya ce: \"Kuji d\u00e3\u0257i a cikin gid\u00e3jenku kw\u00e3na uku. Wannan wa'adi ne b\u00e3 abin \u0199aryat\u00e3wa ba.\""},"1539":{"id":1539,"surah":11,"ayah":66,"verse":"To, a l\u00f5kacin da umurninMu ya je, muka ku\u0253utar da S\u00e3lihu da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni t\u00e3re da shi, sab\u00f5da wata rahama daga gare Mu, kuma daga wul\u00e3kancin r\u00e3nar nan. Lalle ne Ubangijinka Sh\u0129 neMai \u0199arfi, Mabuw\u00e3yi."},"1540":{"id":1540,"surah":11,"ayah":67,"verse":"Sai ts\u00e3wa ta k\u00e3ma wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci, sai suka w\u00e3yi gari sun\u00e3 guggurf\u00e3ne a cikin gid\u00e3jensu."},"1541":{"id":1541,"surah":11,"ayah":68,"verse":"Kamar dai ba su zauna a cikinta ba. To! Lalle ne sam\u0169d\u00e3wa sun k\u00e3firce wa Ubangijinsu. To, N\u0129sa ya tabbata ga Sam\u0169d\u00e3wa."},"1542":{"id":1542,"surah":11,"ayah":69,"verse":"Kuma ha\u0199\u0129\u0199a, manzanninMu sun je wa Ibr\u00e3him da bush\u00e3ra suka ce: \"Aminci.\" Ya ce: \"Aminci (ya tabbata a gare ku).\" Sa'an nan bai yi jinkiri ba ya je da mara\u0199i \u0199aw\u00e3tacce."},"1543":{"id":1543,"surah":11,"ayah":70,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da ya ga hannayensu b\u00e3 su s\u00e3duwa zuwa gare shi (mara\u0199in), sai ya yi \u0199y\u00e3marsu, kuma ya ji ts\u00f5ronsu. Suka ce, \"Kada kaji ts\u00f5ro lalle ne m\u0169, an aiko mu ne zuwa ga mut\u00e3nen L\u0169\u0257u\""},"1544":{"id":1544,"surah":11,"ayah":71,"verse":"Kuma m\u00e3tarsa tan\u00e3 tsaye. Ta yi d\u00e3riya. Sai Muka yi mata bush\u00e3ra (da haihuwar) Is'h\u00e3\u0199a, kuma a bayan Is'h\u00e3\u0199a, Y\u00e3\u0199\u0169bu."},"1545":{"id":1545,"surah":11,"ayah":72,"verse":"Sai ta ce: \"Y\u00e3 kait\u00f5na! Shin, zan haihu ne alh\u00e3li kuwa in\u00e3 ts\u00f5huwa, kuma ga mij\u0129na ts\u00f5ho ne? Lalle wannan, ha\u0199\u0129\u0199a, abu ne mai ban m\u00e3m\u00e3ki.\""},"1546":{"id":1546,"surah":11,"ayah":73,"verse":"Suka ce: \"Shin kin\u00e3 m\u00e3maki ne daga al'amarin Allah? Rahamar Allah da albarkarSa su tabbata a kanku, ya mut\u00e3nen babban gida! Lalle ne Sh\u0129 abin g\u00f5dewa ne, Mai girma.\""},"1547":{"id":1547,"surah":11,"ayah":74,"verse":"To, a l\u00f5kacin da firgita ta tafi daga Ibr\u00e3h\u0129m, kuma bush\u00e3ra t\u00e3 je masa, Yan\u00e3 mai jayayya a gare Mu, sab\u00f5da mut\u00e3nen L\u0169\u0257u!"},"1548":{"id":1548,"surah":11,"ayah":75,"verse":"Lalle Ibr\u00e3h\u0129m, ha\u0199\u0129\u0199a mai ha\u0199uri ne, mai yawan addu'a, mai tawakkali."},"1549":{"id":1549,"surah":11,"ayah":76,"verse":"Ya Ibr\u00e3h\u0129m! Ka bijira daga wannan. Lalle shi, ha\u0199\u0129\u0199a, umurnin Ubangijinka ne ya zo, kuma lalle ne s\u0169, abin da yake mai je musu az\u00e3ba ce wadda b\u00e3 a iya han\u00e3wa."},"1550":{"id":1550,"surah":11,"ayah":77,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da manzanninMu suka je wa L\u0169\u0257u aka \u0253\u00e3ta masa rai game da su, ya, \u0199untata rai sab\u00f5da su. Ya ce: \"Wannan yini ne mai tsananin mas\u0129fa.\""},"1551":{"id":1551,"surah":11,"ayah":78,"verse":"Kuma mut\u00e3nensa suka je masa sun\u00e3 gagg\u00e3wa zuwa gare shi, kuma a gab\u00e3ni, sun kasance sun\u00e3 aikat\u00e3war m\u0169n\u00e3nan ayyuka. Ya ce: \"Y\u00e3 mut\u00e3n\u1ebdna! wa\u0257annan, 'y\u00e3'y\u00e3 na s\u0169 ne mafiya tsarki a gare ku. Sai ku bi Allah da ta\u0199awa, kuma kada ku wul\u00e3kant\u00e3 ni a cikin b\u00e3\u0199\u0129na. Shin, b\u00e3bu wani namiji shiryayye daga gare ku?\""},"1552":{"id":1552,"surah":11,"ayah":79,"verse":"Suka ce: \"Lalle, ha\u0199\u0129\u0199a k\u00e3 sani, b\u00e3 mu da wani hakki a cikin 'ya'yanka, kuma lalle kai ha\u0199\u0129\u0199a, kan\u00e3 sane da abin da muke nufi.\""},"1553":{"id":1553,"surah":11,"ayah":80,"verse":"Ya ce: \"D\u00e3 dai in\u00e3 da wani \u0199arfi game da ku, k\u00f5 kuwa in\u00e3 da g\u00f5yon b\u00e3ya daga wani rukuni mai \u0199arfi?\""},"1554":{"id":1554,"surah":11,"ayah":81,"verse":"(Manzannin) Suka ce: \"Y\u00e3 L\u0169\u0257u! Lalle m\u0169, manzannin Ubangijinka ne. B\u00e3 z\u00e3 su iya s\u00e3duwa zuwa gare ka ba. Sai ka yi tafiyarka a wani yankin dare da iy\u00e3linka, kuma kada wani daga gare ku ya waiwaya f\u00e3ce m\u00e3tarka. Lalle ne abin da ya same su mai s\u00e3munta ne. Lalle wa'adinsu l\u00f5kacin s\u00e3fiya ne. Shin l\u00f5kacin s\u00e3fiya b\u00e3 kusa ba ne?\""},"1555":{"id":1555,"surah":11,"ayah":82,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da umurninMu ya je, Muka sanya na samanta ya zama na \u0199asanta, kuma Muka yi ruwan duw\u00e3tsu a kanta (\u0199asar L\u0169\u0257u) daga ta\u0253oc\u0169rarre."},"1556":{"id":1556,"surah":11,"ayah":83,"verse":"Alamtacce a wurin Ubangijinka. Kuma ita (\u0199asar L\u0169\u0257u) ba ta zama mai n\u0129sa ba daga azz\u00e3lumai (kuraish\u00e3wa)."},"1557":{"id":1557,"surah":11,"ayah":84,"verse":"Kuma zuwa ga Madyana (Mun aika) \u0257an'uwansu Shu'aibu. Ya ce: \"Ya Mut\u00e3nena! Ku bauta wa Allah. Ba ku da wani abin baut\u00e3wa f\u00e3ce shi kuma kada ku rage m\u0169du da sik\u1ebdli. Lalle n\u0129, in\u00e3 ganin ku da wad\u00e3ta. Kuma lalle in\u00e3 ji muku ts\u00f5ron az\u00e3bar yini mai k\u1ebdway\u1ebdwa.\""},"1558":{"id":1558,"surah":11,"ayah":85,"verse":"\"Ya mut\u00e3n\u1ebdna! Ku cika m\u0169du da sik\u1ebdli da \u00e3dalci, kuma kada ku na\u0199asta wa mut\u00e3ne k\u00e3yansu, kuma kada ku yi \u0253arn\u00e3 a cikin \u0199asa kun\u00e3 m\u00e3su fas\u00e3di.\""},"1559":{"id":1559,"surah":11,"ayah":86,"verse":"\"Falalar Allah mai wanzuwa ita ce mafi alh\u1ebdri a gare ku idan kun kasance muminai, kuma ni b\u00e3 mai tsaro ne a kanku ba.\""},"1560":{"id":1560,"surah":11,"ayah":87,"verse":"Suka ce: \"Y\u00e3 Shu'aibu! Shin sallarka ce take umurtar ka ga mu bar abin da ubanninmu suke baut\u00e3wa, k\u00f5 kuwa mu bar aikata abin da muke so a cikin d\u0169kiy\u00f5yinmu? Lalle, ha\u0199\u0129\u0199a kai ne mai ha\u0199uri shiryayye!\""},"1561":{"id":1561,"surah":11,"ayah":88,"verse":"Ya ce: \"Ya mut\u00e3nena! Kun gani idan no kasance a kan hujja bayyananniya daga Ubangijina, kuma Ya azurta n\u0129 da arzikimai ky\u00e3wo daga gare Shi? Kuma b\u00e3 ni nufin in s\u00e3\u0253a muku zuwa ga abin da nake hana ku daga gare shi. B\u00e3 ni nufin k\u00f5me f\u00e3ce gy\u00e3r\u00e3, gwargwadon da na s\u00e3mi d\u00e3ma. Kuma muw\u00e3fa\u0199\u00e3ta ba ta zama ba f\u00e3ce daga Allah. A gare shi na d\u00f5gara, kuma zuwa gare Shi na wakkala.\""},"1562":{"id":1562,"surah":11,"ayah":89,"verse":"\"Kuma ya mut\u00e3nena! Kada s\u00e3\u0253a mini ya \u0257auke ku ga mis\u00e3lin abin da ya s\u00e3mi mut\u00e3nen N\u0169hu k\u00f5 kuwa mut\u00e3nen H\u0169du k\u00f5 kuwa mut\u00e3nen S\u00e3lihu ya s\u00e3me ku. Mut\u00e3nen L\u0169\u0257u ba su zama a wuri mai n\u0129sa ba daga gare ku.\""},"1563":{"id":1563,"surah":11,"ayah":90,"verse":"\"Kuma ku n\u1ebdmi Ubangijinku g\u00e3fara, sa'an nan kuma ku t\u0169ba zuwa gare shi. Lalle Ubangij\u0129na Mai Jin \u0199ai ne, Mai n\u0169na s\u00f5yayya.\""},"1564":{"id":1564,"surah":11,"ayah":91,"verse":"Suka ce: \"Y\u00e3 Shu'aibu! B\u00e3 mu fahimta da yawa daga abin da kake fa\u0257i, kuma mun\u00e3 ganin ka mai rauni a cikinmu. Kuma b\u00e3 d\u00f5min jama'arka ba d\u00e3 mun j\u1ebdfe ka, sab\u00f5da ba ka zama mai daraja a gunmu ba.\""},"1565":{"id":1565,"surah":11,"ayah":92,"verse":"Ya ce: \"Ya mut\u00e3nena! Ashe, jama'\u00e3ta ce mafi daraja a gare ku daga Allah, kuma kun ri\u0199\u1ebd Shi a b\u00e3yanku abin j\u1ebdfarwa? Lallene Ubangij\u0129na Mai k\u1ebdway\u1ebdwa nega abin da kuke aikat\u00e3wa.\""},"1566":{"id":1566,"surah":11,"ayah":93,"verse":"\"Kuma ya mut\u00e3nena! Ku yi aiki a kan h\u00e3linku. Lalle n\u0129mai aiki ne. Da sannu z\u00e3 ku san w\u00e3ne ne az\u00e3ba z\u00e3 ta zo masa, ta wulakanta shi, kuma w\u00e3ne ne ma\u0199aryaci. Kuma ku yi jiran d\u00e3ko, lalle ni mai d\u00e3ko ne t\u00e3re da ku.\""},"1567":{"id":1567,"surah":11,"ayah":94,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da umurninMu y\u00e3 je, Muka ku\u0253utar da Shu'aibu da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni t\u00e3re da shi, sab\u00f5da wata rahama daga gare, Mu. Kuma ts\u00e3wa ta kama wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci. Sai suka w\u00e3yi gari guggurf\u00e3ne a cikin gid\u00e3jensu."},"1568":{"id":1568,"surah":11,"ayah":95,"verse":"Kamar ba su zaun\u00e3 ba a cikinsu. To, halaka ta tabbata ga Madyana kamar yadda Sam\u0169d\u00e3wa suka halaka."},"1569":{"id":1569,"surah":11,"ayah":96,"verse":"Kuma ha\u0199\u0129\u0199a Mun aiki M\u0169s\u00e3 da \u00e3y\u00f5yinMu, da dal\u0129li bayyananne."},"1570":{"id":1570,"surah":11,"ayah":97,"verse":"Zuwa ga Fir'auna da majalisarsa. Sai suka bi umurnin Fir'auna, amma al'amarin Fir'auna bai zama shiryayye ba."},"1571":{"id":1571,"surah":11,"ayah":98,"verse":"Yan\u00e3 sh\u0169gabantar mut\u00e3nensa a R\u00e3nar Kiy\u00e3ma, har ya tuzgar da su a wuta. Kuma tir da irin tuzg\u00e3warsu."},"1572":{"id":1572,"surah":11,"ayah":99,"verse":"Kuma aka biyar musu da la'ana a cikin wannan d\u0169niyada R\u00e3nar Kiy\u00e3ma. Tir da kyautar da ake yi musu."},"1573":{"id":1573,"surah":11,"ayah":100,"verse":"Wancan Yan\u00e3 daga l\u00e3b\u00e3ran al\u0199ary\u00f5yi. Mun\u00e3 b\u00e3 ka l\u00e3b\u00e3rinsu, daga gare su akwai wanda ke tsaye da kuma girbabbe."},"1574":{"id":1574,"surah":11,"ayah":101,"verse":"Kuma ba Mu z\u00e3lunce su ba, amma sun z\u00e3lunci kansu sa'an nan ab\u0169buwan bautawarsu wa\u0257anda suke kiran su, baicin Allah, ba su wad\u00e3tar musu k\u00f5me ba a l\u00f5kacin da umurnin Ubangijinka ya je, kuma (gum\u00e3kan) ba su \u0199\u00e3ra musu wani abu ba f\u00e3ce has\u00e3ra."},"1575":{"id":1575,"surah":11,"ayah":102,"verse":"Kuma kamar wancan ne k\u00e3mun Ubangijinka, idan Ya k\u00e3ma al\u0199ary\u00f5yi alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 m\u00e3su z\u00e3lunci. Lalle kam\u0169nSa mai ra\u0257a\u0257i ne, mai tsanani."},"1576":{"id":1576,"surah":11,"ayah":103,"verse":"Lalle ne a cikin wancan akwai \u00e3y\u00e3 ga wanda ya ji ts\u00f5ron az\u00e3bar L\u00e3hira. Wancan yini ne wanda ake t\u00e3ra mut\u00e3ne a cikinsa kuma wancan yini ne abin halarta."},"1577":{"id":1577,"surah":11,"ayah":104,"verse":"Ba Mu jinkirt\u00e3 shi ba f\u00e3ce d\u00f5min ajali \u0199id\u00e3yayye."},"1578":{"id":1578,"surah":11,"ayah":105,"verse":"R\u00e3nar da za ta zo wani rai ba ya iya magana f\u00e3ce da izninSa. Sa'an nan daga cikinsu akwai sha\u0199iyyi da mai arziki."},"1579":{"id":1579,"surah":11,"ayah":106,"verse":"To, amma wa\u0257anda suka yi sha\u0199\u00e3wa, to, sun\u00e3 a cikin wuta. Sun\u00e3 m\u00e3su \u0199\u00e3ra da sh\u1ebdka acikinta."},"1580":{"id":1580,"surah":11,"ayah":107,"verse":"Suna madawwama a cikinta matu\u0199ar sammai da \u0199asa sun dawwama, f\u00e3ce abin da Ubangijinka Ya so. Lalle Ubangijinka Mai aikat\u00e3wa ne ga abin da Yake nufi."},"1581":{"id":1581,"surah":11,"ayah":108,"verse":"Amma wa\u0257anda suka yi arziki to, sun\u00e3 a cikin Aljanna sun\u00e3 madawwama, a cikinta, matu\u0199ar sammai da \u0199asa sun dawwama, f\u00e3ce abin da Ubangijinka Ya so. Kyauta wadda b\u00e3 ta yank\u1ebdwa."},"1582":{"id":1582,"surah":11,"ayah":109,"verse":"Sab\u00f5da haka kada ka kasance a cikin shakka daga abin da wa\u0257annan suke bautawa. B\u00e3 su wata ib\u00e3da f\u00e3ce kamar yadda ubanninsu ke aikat\u00e3wa a gabani. Kuma ha\u0199\u0129\u0199a M\u0169, M\u00e3su cika musu rabon su ne, b\u00e3 t\u00e3re da nakas\u00e3wa ba."},"1583":{"id":1583,"surah":11,"ayah":110,"verse":"Kuma ha\u0199\u0129\u0199a, Mun bai wa M\u0169s\u00e3 litt\u00e3fi, sai aka s\u00e3\u0253\u00e3 wa j\u0169na a cikinsa. Kuma b\u00e3 d\u00f5min wata kalma wadda ta gab\u00e3ta daga Ubangijinka ba, ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 an yi hukunci a tsak\u00e3ninsu. Kuma ha\u0199\u0129\u0199a, sun\u00e3 a cikin wata shakka, game da shi, mai sanya k\u00f5kanto."},"1584":{"id":1584,"surah":11,"ayah":111,"verse":"Kuma lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, Ubangijinka Mai cika wa k\u00f5wa (sakamakon) ayyukansa ne. Lalle Sh\u0129, Mai \u0199ididdigewa ne ga abin da suke aikat\u00e3wa."},"1585":{"id":1585,"surah":11,"ayah":112,"verse":"Sai ka daidaitu kamar yadda aka umurce ka, kai da wa\u0257anda suka t\u0169ba t\u00e3re da kai kun\u00e3 b\u00e3 m\u00e3su \u0199\u1ebdtara haddi ba. Lalle sh\u0129, Mai gani ne ga abin da kuke aikat\u00e3wa."},"1586":{"id":1586,"surah":11,"ayah":113,"verse":"Kada ku karkata zuwa ga wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci har wuta ta sh\u00e3fe ku. Kuma b\u00e3 ku da wa\u0257ansu maji\u0253inta baicin Allah, sa'an nan kuma b\u00e3 z\u00e3 a taimake ku ba."},"1587":{"id":1587,"surah":11,"ayah":114,"verse":"Kuma ka tsai da salla a g\u1ebdfe guda biyu na yini da wani yanki daga dare. Lalle ne ayyukan \u0199warai sun\u00e3 k\u00f5re m\u0169n\u00e3nan ayyuka. wancan ne tun\u00e3tarwa ga m\u00e3su tun\u00e3wa."},"1588":{"id":1588,"surah":11,"ayah":115,"verse":"Kuma ka yi ha\u0199uri. Allah b\u00e3 Ya t\u00f5zartar da l\u00e3dar m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"1589":{"id":1589,"surah":11,"ayah":116,"verse":"To, don me m\u00e3su hankali ba su kasance daga mut\u00e3nen \u0199arn\u00f5nin da suke a gab\u00e3ninku ba, sun\u00e3 hani daga \u0253arna a cikin \u0199asa? f\u00e3ce ka\u0257an daga wanda Muka ku\u0253utar daga gare su (sun yi hanin). Kuma wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci suka bin abin da aka ni'imtar da su a cikinsa, suka kasance m\u00e3su laifi."},"1590":{"id":1590,"surah":11,"ayah":117,"verse":"Kuma Ubangijinka bai kasance Yan\u00e3 halakar da al\u0199aryu sab\u00f5da wani z\u00e3lunci ba, alh\u00e3li mut\u00e3nensu sun\u00e3 m\u00e3su gy\u00e3r\u00e3wa."},"1591":{"id":1591,"surah":11,"ayah":118,"verse":"Kuma d\u00e3 Ubangijinka Ya so, d\u00e3 Y\u00e3 sanya mut\u00e3ne al'umma guda. Kuma b\u00e3 z\u00e3 su gushe ba sun\u00e3 m\u00e3su s\u00e3\u0253\u00e3 wa j\u0169na."},"1592":{"id":1592,"surah":11,"ayah":119,"verse":"Sai wanda Ubangijinka Ya yi wa rahama, kuma d\u00f5min wannan ne Ya halicce su. Kuma kalmar \"Ubangijinka\" Lalle ne z\u00e3 Ni cika Jahannama da aljannu da mut\u00e3ne gaba \u0257aya\" ta cika."},"1593":{"id":1593,"surah":11,"ayah":120,"verse":"Kuma d\u0169bi dai Mun\u00e3 b\u00e3 da l\u00e3b\u00e3ri a gare ka daga l\u00e3barun Manzanni, abin da Muke tabbatar da zuciyarka da shi. Kuma gaskiya ta zo maka a cikin wannan da wa'azi da tun\u00e3tarw\u00e3 ga m\u00e3su \u0129m\u00e3ni."},"1594":{"id":1594,"surah":11,"ayah":121,"verse":"kuma kace wa wa\u0257anda b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni, \"Ku yi aiki a kan h\u00e3linku, lalle m\u0169 m\u00e3su aiki ne."},"1595":{"id":1595,"surah":11,"ayah":122,"verse":"\"Kuma ku yi Jiran d\u00e3ko, lalle mu m\u00e3su Jiran d\u00e3ko ne.\""},"1596":{"id":1596,"surah":11,"ayah":123,"verse":"Kuma ga Allah gaibin sammai da \u0199asa yake. Kuma zuwa gare Shi ake mayar da dukan al'amari. Sab\u00f5da haka ku bauta Masa kuma ku d\u00f5gara a kanSa. Kuma Ubangijinka bai zama Mai gafala daga abin da kuke aikat\u00e3wa ba."},"1597":{"id":1597,"surah":12,"ayah":1,"verse":"A. L\u0303.R. Wa\u0257ancan \u00e3yoyin Litt\u00e3fi mai bayyan\u00e3wa ne."},"1598":{"id":1598,"surah":12,"ayah":2,"verse":"Lalle ne M\u0169, Mun saukar da shi, yan\u00e3 abin karant\u00e3wa na L\u00e3rabci; tsamm\u00e3nink\u0169, kun\u00e3 hankalta."},"1599":{"id":1599,"surah":12,"ayah":3,"verse":"M\u0169, Mun\u00e3 b\u00e3yar da l\u00e3b\u00e3ri a gare ka, mafi ky\u00e3won l\u00e3b\u00e3ri ga abin da Muka yi wahayin wannan Al\u0199ur'\u00e3ni zuwa gare ka. Kuma lalle ne k\u00e3 kasance a gab\u00e3ninsa, ha\u0199\u0129\u0199a, daga gafalallu."},"1600":{"id":1600,"surah":12,"ayah":4,"verse":"A l\u00f5kacin da Y\u0169sufu ya ce wa ubansa, \"Y\u00e3 b\u00e3ba! Lalle ne n\u0129, n\u00e3 ga taur\u00e3ri g\u00f5ma sh\u00e3 \u0257aya, da r\u00e3n\u00e3 da wat\u00e3. Na gan su sun\u00e3 m\u00e3su sujada a gare ni.\""},"1601":{"id":1601,"surah":12,"ayah":5,"verse":"Ya ce: \"Ya \u0199aramin \u0257\u00e3na! Kada ka fa\u0257i mafarkinka ga 'yan'uwanka, har su \u0199ulla maka wani kaidi. Lalle ne Shaidan ga mutum, ha\u0199\u0129\u0199a, ma\u0199iyi ne bayyan\u00e3nne."},"1602":{"id":1602,"surah":12,"ayah":6,"verse":"\"Kuma k\u00e3mar wancan ne, Ubangijinka Yake z\u00e3\u0253en ka, kuma Ya sanar da kai daga fassarar l\u00e3b\u00e3rai, kuma ya cika ni'im\u00f5minSa a kanka, kuma a kan gidan Y\u00e3\u0199\u0169ba k\u00e3mar yadda ya cika su a kan ubanninka biyu, a gab\u00e3ni, Ibr\u00e3h\u0129m da Is'h\u00e3\u0199a. Lalle Ubangijinka ne Masani, Mai hikima.\""},"1603":{"id":1603,"surah":12,"ayah":7,"verse":"Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, \u00e3y\u00f5yi sun kasance ga Y\u0169sufu da 'yan'uwansa d\u00f5min m\u00e3su tambaya."},"1604":{"id":1604,"surah":12,"ayah":8,"verse":"A l\u00f5kacin da suka ce: lalle ne Y\u0169sufu da \u0257an'uwansa ne mafiya s\u00f5yuwa ga ubanmu daga gare mu, alh\u00e3li kuwa m\u0169 jama'a guda ne. Lalle ubanmu, ha\u0199\u0129\u0199a, yan\u00e3 cikin \u0253ata bayyananniya."},"1605":{"id":1605,"surah":12,"ayah":9,"verse":"Ku kashe Y\u0169sufu, k\u00f5 kuwa ku j\u1ebdfa shi a wata \u0199asa, fuskar ubanku ta w\u00f5finta sab\u00f5da ku, kuma ku kasance a b\u00e3yansa mut\u00e3ne s\u00e3lihai."},"1606":{"id":1606,"surah":12,"ayah":10,"verse":"Wani mai magana daga cikinsu ya ce: \"Kada ku kashe Y\u0169sufu. Ku j\u1ebdfa shi a cikin duhun r\u0129jiya, wasu matafiya su tsince shi, idan kun kasance m\u00e3su aikat\u00e3wa ne.\""},"1607":{"id":1607,"surah":12,"ayah":11,"verse":"Suka ce: \"Y\u00e3 b\u00e3banmu! M\u1ebdne ne a gare ka ba ka amince mana ba a kan Y\u0169sufu, alh\u00e3likuwa lalle ne m\u0169, ha\u0199\u00e3\u0199a m\u00e3su nash\u0129ha muke a gare shi?\""},"1608":{"id":1608,"surah":12,"ayah":12,"verse":"\"Ka bar shi t\u00e3re da mu a g\u00f5be, ya ji d\u00e3\u0257i, kuma ya yi w\u00e3sa. Kuma lalle ne mu, a gare shi, m\u00e3su tsaro ne.\""},"1609":{"id":1609,"surah":12,"ayah":13,"verse":"Ya ce: \"Lalle ne ni, ha\u0199\u00e3\u0199a yan\u00e3 \u0253\u00e3ta mini rai ku tafii da shi, Kuma in\u00e3 ts\u00f5ron kerk\u1ebdci ya cinye shi, alh\u00e3li ku kuwa kun\u00e3 m\u00e3su shagala daga gare shi.\""},"1610":{"id":1610,"surah":12,"ayah":14,"verse":"Suka ce: \"Ha\u0199\u0129\u0199a idan kerk\u1ebdci ya cinye shi, alh\u00e3li kuwa mun\u00e3 dangin j\u0169na, lalle ne m\u0169, a sa'an nan, hak\u0129ka, mun zama m\u00e3su has\u00e3ra.\""},"1611":{"id":1611,"surah":12,"ayah":15,"verse":"To, a l\u00f5kacin da suka tafi da shi, kuma suka yi niyyar su sanya shi a cikin duhun r\u0129jiya, Muka yi wahayi zuwa gare shi, \"Lalle ne, kan\u00e3 b\u00e3 su l\u00e3bari game da wannan al'amari n\u00e3su, kuma s\u0169 ba su sani ba.\""},"1612":{"id":1612,"surah":12,"ayah":16,"verse":"Kuma suka je wa ubansu da dare sun\u00e3 k\u0169ka."},"1613":{"id":1613,"surah":12,"ayah":17,"verse":"Suka ce: \"Y\u00e3 b\u00e3banmu! Lalle ne, mun tafi mun\u00e3 ts\u1ebdre, kuma muka bar Yusufu a wurin k\u00e3yanmu, sai kerk\u1ebdci ya cinye shi, kuma kai, b\u00e3 mai aminc\u1ebdwa da mu ba ne, kuma k\u00f5 d\u00e3 mun kasance m\u00e3su gaskiya!\"_"},"1614":{"id":1614,"surah":12,"ayah":18,"verse":"Kuma suka je, a jikin rigarsa akwai wani jinin \u0199arya. Ya ce: \"\u00c3'a, zukatanku suka \u0199aw\u00e3ta muku wani al'amari. Sai ha\u0199uri mai kyau! Kuma Allah ne wanda ake n\u1ebdman taimako (a gunSa) a kan abin da kuke siffant\u00e3wa.\""},"1615":{"id":1615,"surah":12,"ayah":19,"verse":"Kuma wani \u00e3yari ya je, sai suka aika mai n\u1ebdman musu r\u0169wa, sai ya zura gugansa, ya ce: \"Y\u00e3 bush\u00e3rata! Wannan y\u00e3ro ne.\" Kuma suka \u0253\u00f5ye shi yan\u00e3 abin sayarwa. Kuma Allah ne Masani ga abin da suke aikat\u00e3wa."},"1616":{"id":1616,"surah":12,"ayah":20,"verse":"Kuma suka sayar da shi da 'yan ku\u0257i ka\u0257an, dirham\u00f5mi \u0199id\u00e3yayyu, Kuma sun kasance, a wurinsa, daga m\u00e3su isuwa da abu ka\u0257an."},"1617":{"id":1617,"surah":12,"ayah":21,"verse":"Kuma wanda ya saye shi daga Masar ya ce wa m\u00e3tarsa, \"Ki girmama mazauninsa, akwai tsamm\u00e3nin ya amf\u00e3ne mu, k\u00f5 kuwa mu ri\u0199e shi \u0257\u00e3.\"Kuma kamar wancan ne Muka tabbatar ga Y\u0169sufu, a cikin \u0199asa kuma d\u00f5min Mu sanar da shi daia fassarar l\u0169b\u0169ru, kuma Allah ne Marinj\u00e3yi a kan al'amarinSa, kuma amma mafi yawan mut\u00e3ne ba su sani ba.\""},"1618":{"id":1618,"surah":12,"ayah":22,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da ya isa mafi \u0199arfinsa, Muka b\u00e3 shi hukunci da ilmi. Kuma kamar wancan ne Muke s\u00e3ka wa m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"1619":{"id":1619,"surah":12,"ayah":23,"verse":"Kuma wadda yake a cikin \u0257\u00e3kinta, ta n\u1ebdme shi ga kansa, kuma ta kukkulle \u0199\u00f5f\u00f5fi, kuma ta ce, \"Y\u00e3 rage a gare ka!\" ya ce: \"Ina neman tsarin Allah! Lalle sh\u0129ne Ubangijina. Y\u00e3 kyautata mazaunina. Lalle ne sh\u0129, m\u00e3su z\u00e3lunci ba su cin nasara!\""},"1620":{"id":1620,"surah":12,"ayah":24,"verse":"Kuma lalle ne, t\u00e3 himmantu da shi. Kuma y\u00e3 himmantu da ita in b\u00e3 d\u00f5min ya ga dal\u0129lin Ubangijinsa ba. K\u00e3mar haka dai, d\u00f5min Mu karkatar da mumm\u0169nan aiki da alf\u00e3sha daga gare shi. Lalle ne shi, daga b\u00e3yinMu za\u0253a\u0253\u0253u yake."},"1621":{"id":1621,"surah":12,"ayah":25,"verse":"Kuma suka yi ts\u1ebdre zuwa ga \u0199\u00f5fa. Sai ta ts\u00e3ge rigarsa daga b\u00e3ya, kuma suka iske mijinta a wurin \u0199\u00f5far. Ta ce: \"M\u1ebdnene sakamakon wanda ya yi nufin c\u0169ta game da iy\u00e3linka? F\u00e3ce a \u0257aure shi, ko kuwa a yi masa wata az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i.\""},"1622":{"id":1622,"surah":12,"ayah":26,"verse":"Ya ce: \"Ita ce ta n\u1ebdme ni a kaina.\"Kuma wani mai shaida daga mut\u00e3nenta ya b\u00e3yar da shaida: \"Idan rigarsa ta kasance an tsage ta daga gaba, to, t\u00e3 yi gaskiya, kuma sh\u0129 ne daga ma\u0199aryata.\""},"1623":{"id":1623,"surah":12,"ayah":27,"verse":"\"Kuma idan rigarsa ta kasance an ts\u00e3ge ta daga b\u00e3ya, to, t\u00e3 yi \u0199arya, kuma sh\u0129 ne daga m\u00e3su gaskiya.\""},"1624":{"id":1624,"surah":12,"ayah":28,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da ya ga r\u0129garsa an ts\u00e3ge ta daga b\u00e3ya, ya ce: \"Lalle ne shi, daga kaidinku ne, mata! Lalle ne kaidinku mai girma ne!\""},"1625":{"id":1625,"surah":12,"ayah":29,"verse":"\"Yusufu! Ka kau da kai daga wannan. Kuma ki n\u1ebdmi g\u00e3fara d\u00f5min laifinki. Lalle ne ke, kin kasance daga m\u00e3su kuskure.\""},"1626":{"id":1626,"surah":12,"ayah":30,"verse":"Kuma wa\u0257ansu m\u00e3t\u00e3 a cikin Birnin suka ce: \"Matar Az\u0129z tan\u00e3 n\u1ebdman h\u00e3diminta daga kansa! Ha\u0199\u0129\u0199a, y\u00e3 rufe z\u0169ciyarta da so. Lalle ne m\u0169, Mun\u00e3 ganin taa cikin \u0253ata bayyan\u00e3nna.\""},"1627":{"id":1627,"surah":12,"ayah":31,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da ta ji l\u00e3b\u00e3ri game da m\u00e3kircinsu, sai ta aika kiran liyafa zuwa gare su, kuma ta yi tattalin abincin da ake d\u00f5gara wajen cinsa, kuma ta bai wa k\u00f5wace \u0257aya daga cikinsu wu\u0199a, kuma ta ce: \"Ka fito a kansu.\" To, a l\u00f5kacin da, suka gan shi, suka girmam\u00e3 shi, kuma suka yanyanke hann\u00e3yensu, kuma suka ce: \"Tsarki yan\u00e3 ga Allah! Wannan b\u00e3 mutum ba ne! Wannan bai zama ba f\u00e3ce Mal\u00e3'ika ne mai daraja!\""},"1628":{"id":1628,"surah":12,"ayah":32,"verse":"Ta ce: \"To wannan ne fa wanda kuka, zarge ni a cikinsa! Kuma lalle ne, ha\u0199\u1ebd\u0199a na n\u1ebdme shi daga kansa, sai ya tsare gida, kuma n\u0129 in\u00e3 rantsuwa, idan bai aikata abin da nake umurnin sa ba, ha\u0199\u1ebd\u0199a an\u00e3 \u0257aure shi. Ha\u0199\u0129\u0199a, yan\u00e3 kasan, cewa daga \u0199as\u0199antattu.\""},"1629":{"id":1629,"surah":12,"ayah":33,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 Ubangijina! Kurkuku ne mafi s\u00f5yuwa a gare ni daga abin da suke kir\u00e3 na zuwa gare shi. Kuma idan ba Ka karkatar da kaidinsu daga gare ni ba, zan karkata zuwa gare su, kuma in kasance daga j\u00e3hilai.\""},"1630":{"id":1630,"surah":12,"ayah":34,"verse":"Sai Ubangijinsa Ya kar\u0253a masa sab\u00f5da haka Ya karkatar da kaidinsu daga gare shi. Lalle Sh\u0129 ne Mai j\u0129, Masani."},"1631":{"id":1631,"surah":12,"ayah":35,"verse":"Sa'an nan kuma ya bayyana a gare su a b\u00e3yan sun ga al\u00e3m\u00f5min, lalle ne dai su \u0257aure shi har zuwa wani l\u00f5kaci."},"1632":{"id":1632,"surah":12,"ayah":36,"verse":"Kuma wa\u0257ansu sam\u00e3ri biyu suka shiga kurkuku t\u00e3re da shi. \u00a6ayansu ya ce: \"Lalle ne n\u0129, n\u00e3 yi mafarkin g\u00e3 ni in\u00e3 m\u00e3tsar giya.\" Kuma \u0257ayan ya ce: \"Lalle ne n\u0129, n\u00e3 yi Mafarkin g\u00e3 ni in\u00e3 \u0257auke da waina a bisa kaina, tsunts\u00e3ye sun\u00e3 ci daga gare ta. Ka b\u00e3 mu l\u00e3b\u00e3ri game da fassararsu. Lalle ne m\u0169, Mun\u00e3 ganin ka daga m\u00e3su kyautat\u00e3wa.\""},"1633":{"id":1633,"surah":12,"ayah":37,"verse":"Ya ce: \"Wani abinci b\u00e3 zai zo muku ba wanda ake azurt\u00e3 ku da shi f\u00e3ce n\u00e3 b\u00e3 ku l\u00e3b\u00e3rin fassararsa, k\u00e3fin ya zo muku. Wannan kuwa yan\u00e3 daga abin da Ubangij\u0129na Ya sanar da ni. Lalle ne n\u0129 n\u00e3 bar addinin mut\u00e3ne wa\u0257anda ba su yi \u0129m\u00e3ni da Allah ba, kuma game da l\u00e3hira, s\u0169 k\u00e3firai ne.\""},"1634":{"id":1634,"surah":12,"ayah":38,"verse":"\"Kuma na bi addinin iyay\u1ebdna, Ibr\u00e3h\u0129m da Is'h\u00e3ka da Y\u00e3\u0199\u0169ba. B\u00e3 ya yiwuwa a gare mu mu yi shirka da Allah da k\u00f5me. Wannan yana daga falalar Allah a kanmu da mut\u00e3ne, amma mafi yawan mut\u00e3ne b\u00e3 su g\u00f5dewa.\""},"1635":{"id":1635,"surah":12,"ayah":39,"verse":"\"Y\u00e3 ab\u00f5kaina biyu na kurkuku! Shin iy\u00e3yen giji dabam-dabam ne mafiya alh\u1ebdri k\u00f5 kuwa Allah Maka\u0257aici Mai tan\u0199was\u00e3wa?\""},"1636":{"id":1636,"surah":12,"ayah":40,"verse":"\"Ba ku bauta wa k\u00f5me, baicinSa, f\u00e3ce wa\u0257ansu s\u0169n\u00e3ye wa\u0257anda kuka ambace su, k\u0169 da ubanninku. Allah bai saukar da wani dal\u0129li ba game da su. B\u00e3bu hukunci f\u00e3ce na Allah. Ya yi umurnin kada ku bauta wa k\u00f5wa f\u00e3ce Shi. Wancan ne addini madaidaici, kuma amma mafi yawan mut\u00e3ne ba su sani ba.\""},"1637":{"id":1637,"surah":12,"ayah":41,"verse":"\"Y\u00e3 ab\u00f5kaina biyu, na kurkuku! Amma \u0257ayanku, to, zai sh\u00e3yar da uban gidansa giya, kuma gudan, to, z\u00e3 a ts\u0129r\u1ebd shi, sa'an nan tsunts\u00e3ye su ci daga kansa. An hukunta al'amarin, wanda a cikinsa kuke yin fatawa.\""},"1638":{"id":1638,"surah":12,"ayah":42,"verse":"Kuma ya ce da wanda ya tabbatar da c\u1ebdwa shi mai ku\u0253uta ne daga gare su, \"Ka ambac\u1ebd ni a wurin uban gidanka.\" Sai Shai\u0257an ya mantar da shi tun\u00e3war Ubangijinsa, sab\u00f5da haka ya zauna a cikin kurkuku 'yan shekaru."},"1639":{"id":1639,"surah":12,"ayah":43,"verse":"Kuma sarki ya ce: \"Lalle ne, n\u00e3 yi mafarki; n\u00e3 ga sh\u00e3nu bakwai m\u00e3su \u0199iba, wa\u0257ansu bakwai r\u00e3mammu, sun\u00e3 cin su, da zangarku bakwai k\u00f5re-k\u00f5re da wa\u0257ansu \u0199e\u0199asassu. Y\u00e3 k\u0169 jama'a! Ku yi mini fatawa a cikin mafark\u0129na, idan kun kasance ga mafarki kun\u00e3 fassarawa.\""},"1640":{"id":1640,"surah":12,"ayah":44,"verse":"Suka ce: \"Y\u00e3ye-y\u00e3yen mafarki ne, kuma ba mu zamo masana ga fassarar y\u00e3ye-y\u00e3yen mafarki ba.\""},"1641":{"id":1641,"surah":12,"ayah":45,"verse":"Kuma wannan da ya ku\u0253uta daga cikinsu ya ce: a b\u00e3yan y\u00e3 yi tun\u00e3ni a l\u00f5kaci mai tsawo, \"N\u0129, in\u00e3 b\u00e3 ku l\u00e3b\u00e3ri game da fassararsa. Sai ku aike ni.\""},"1642":{"id":1642,"surah":12,"ayah":46,"verse":"\"Y\u00e3 Y\u0169sufu! Y\u00e3 kai mai yawan gaskiya! Ka yi mana fatawa a cikin sh\u00e3nu bakwai m\u00e3su \u0199iba, wa\u0257ansu bakwai r\u00e3mammu sun\u00e3 cin su, da zangarku bakwai k\u00f5r\u00e3ye da wa\u0257ansu \u0199\u1ebd\u0199asassu, tsamm\u00e3n\u0129na in k\u00f5ma ga mut\u00e3ne, tsamm\u00e3ninsu z\u00e3 su sani.\""},"1643":{"id":1643,"surah":12,"ayah":47,"verse":"Ya ce: \"Kun\u00e3 sh\u0169ka, sh\u1ebdkara bakwai tutur, sa'an nan abin da kuka girbe, sai ku bar shi, a cikin zanganniyarsa, sai ka\u0257an daga abin da kuke ci.\""},"1644":{"id":1644,"surah":12,"ayah":48,"verse":"\"Sa'an nan kuma wa\u0257ansu bakwai m\u00e3su tsanani su zo daga h\u00e3yan wancan, su cinye abin da kuka gab\u00e3tar d\u00f5minsu, f\u00e3ce ka\u0257an daga abin da kuke \u00e3dan\u00e3wa.\""},"1645":{"id":1645,"surah":12,"ayah":49,"verse":"\"Sa'an nan kuma wata sh\u1ebdkara ta zo daga b\u00e3yan wancan, a cikinta ake yi wa mut\u00e3ne ruwa mai albarka, kuma a cikinta suke m\u00e3tsar abin sha.\""},"1646":{"id":1646,"surah":12,"ayah":50,"verse":"Kuma sarkin ya ce: \"Ku zo mini da shi.\" To, a l\u00f5kacin da manzo ya je masa (Y\u0169sufu), ya ce: \"Ka k\u00f5ma zuwa ga uban gidanka, sa' an nan ka tambaye shi; M\u1ebdnene h\u00e3lin m\u00e3t\u00e3yen nan wa\u0257anda suka yanyanke hann\u00e3yensu? Lalle ne Ubangij\u0129na ne Masani game da kaidinsu.\""},"1647":{"id":1647,"surah":12,"ayah":51,"verse":"Ya ce: \"M\u1ebdne ne babban al'amarinku, a l\u00f5kacin da kaka n\u1ebdmi Y\u0169sufu daga kansa?\" Suka ce: \"Tsarki ga Allah yake! Ba mu san wani mumm\u0169nan aiki a kansaba.\" M\u00e3tar Az\u0129z ta ce: \"Yanzu fagaskiya ta bayyana. N\u0129 ce n\u00e3 n\u1ebdme shi daga kansa. Kuma lalle ne sh\u0129, ha\u0199\u0129\u0199a, yan\u00e3 daga m\u00e3su gaskiya."},"1648":{"id":1648,"surah":12,"ayah":52,"verse":"\"Wancan ne, d\u00f5min ya san c\u1ebdwa lalle ne ni ban yaudareshi ba a \u0253\u00f5ye, kuma lalle Allah b\u00e3 Ya shiryar da kaidin mayaudara.\""},"1649":{"id":1649,"surah":12,"ayah":53,"verse":"\"Kuma b\u00e3 ni ku\u0253utar da kaina. Lalle ne rai, ha\u0199\u0129\u0199a, mai yawan umurni ne da mumm\u0169nan aiki, f\u00e3ce abin da Ubangjina Ya yi na; rahama. Lalle Ubangjina Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai.\""},"1650":{"id":1650,"surah":12,"ayah":54,"verse":"Kuma sarkin ya ce: \"Ku zo mini da shi in k\u1ebd\u0253e shi ga kaina.\" To, a l\u00f5kacin da Y\u0169sufu ya yi masa magana sai ya ce: \"Lalle ne kai a yau, a gunmu, mai daraja ne, amintacce.\""},"1651":{"id":1651,"surah":12,"ayah":55,"verse":"Ya ce: \"Ka sanya ni a kan task\u00f5kin \u0199asa. Lalle ne n\u0129, mai tsar\u1ebdwa ne, kuma masani.\""},"1652":{"id":1652,"surah":12,"ayah":56,"verse":"Kuma kamar wancan ne Muka b\u00e3yar da \u0129ko ga Y\u0169sufu a cikin \u0199asa yan\u00e3 sauka a inda duk yake so. Mun\u00e3 s\u00e3mun wanda Muke so da rahamar Mu, kuma b\u00e3 Mu t\u00f5zartar da l\u00e3dar m\u00e3su kyautatawa."},"1653":{"id":1653,"surah":12,"ayah":57,"verse":"Kuma lalle l\u00e3dar L\u00e3hira ce mafi alh\u1ebdri ga wa\u0257andasuka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka kasance m\u00e3su ta\u0199awa."},"1654":{"id":1654,"surah":12,"ayah":58,"verse":"Kuma 'yan'uwan Y\u0169sufu suka j\u1ebd, sa'an nan suka shiga a gare shi, sai ya g\u00e3ne su, alh\u00e3li kuwa su, sun\u00e3 m\u00e3su musunsa."},"1655":{"id":1655,"surah":12,"ayah":59,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da ya yi musu tattali da tattalinsu, ya ce: \"Ku zo mini da wani \u0257an'uwa n\u00e3ku daga ubanku. Ba ku gani ba c\u1ebdwa lalle ne n\u0129, in\u00e3 cika ma'auni, kuma n\u0129 ne mafi alh\u1ebdrin m\u00e3su saukarwa?\""},"1656":{"id":1656,"surah":12,"ayah":60,"verse":"\"Sa'an nan idan ba ku zo mini da sh\u0129 ba, to, b\u00e3bu awoa gare ku a wur\u0129na, kuma kada ku, kasance ni.\""},"1657":{"id":1657,"surah":12,"ayah":61,"verse":"Suka ce: \"Z\u00e3 mu n\u1ebdme shi daga ubansa. Kuma lalle ne m\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, m\u00e3su aikat\u00e3wa ne.\""},"1658":{"id":1658,"surah":12,"ayah":62,"verse":"Kuma ya ce wa yaransa, \"Ku sanya hajjarsu a cikin k\u00e3yansu, tsamm\u00e3ninsu sun\u00e3 g\u00e3ne ta idan sun j\u0169ya zuwa ga mut\u00e3nensu, tsamm\u00e3 ninsu, z\u00e3 su k\u00f5mo.\""},"1659":{"id":1659,"surah":12,"ayah":63,"verse":"To, a l\u00f5kacin da suka k\u00f5ma zuwa ga ubansu, suka ce: \"Y\u00e3 b\u00e3banmu! An hana mu awo sai ka aika \u0257an'uwanmu t\u00e3re da mu. Z\u00e3 mu yi awo. Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a m\u0169, m\u00e3su l\u0169ra da Shi ne.\""},"1660":{"id":1660,"surah":12,"ayah":64,"verse":"Ya ce: \"Ashe, z\u00e3 ni amince muku a kansa? F\u00e3ce dai kamar yadda na amince muku a kan \u0257an'uwansa daga gab\u00e3ni, sai dai Allah ne Maf\u0129f\u0129cin m\u00e3su tsari, kuma Sh\u0129 ne Mafi rahamar m\u00e3su rahama.\""},"1661":{"id":1661,"surah":12,"ayah":65,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da suka b\u0169\u0257e k\u00e3yansu, suka s\u00e3mi hajjarsu an mayar musu da ita, suka ce: \"Y\u00e3 b\u00e3banmu! Ba mu z\u00e3lunci! Wannan hajjarmu ce an mayar mana da ita, kuma mu n\u1ebdmo wa iyalinmu abinci, kuma mu kiy\u00e3ye \u0257an'uwanmu, kuma mu \u0199\u00e3ra awon k\u00e3yan r\u00e3\u0199umi guda, wancan awo ne mai sauki.\""},"1662":{"id":1662,"surah":12,"ayah":66,"verse":"Ya ce: \"B\u00e3 zan sake shi t\u00e3re da k\u0169 ba, sai kun kawo mini alkawarinku baga Allah, ha\u0199\u0129\u0199a, kun\u00e3 dawo mini da shi, sai fa idan an k\u1ebdwaye ku.\" To, a, l\u00f5kacinda suka yi m\u00e3sa alkawari, ya ce: \"Allah ne wak\u0129li a kan abin da muke fa\u0257a.\""},"1663":{"id":1663,"surah":12,"ayah":67,"verse":"Kuma ya ce: \"Y\u00e3 \u0257iyana! Kada ku shiga ta \u0199\u00f5fa guda, ku shiga ta \u0199\u00f5f\u00f5fi dabam-dabam, kuma b\u00e3 na wad\u00e3tar muku k\u00f5me daga Allah. B\u00e3bu hukunci f\u00e3ce daga Allah, a gare Shi na d\u00f5gara, kuma a gare Shi m\u00e3su d\u00f5gara sai su d\u00f5gara.\""},"1664":{"id":1664,"surah":12,"ayah":68,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da suka shiga daga inda ubansu ya umurce su wani abu bai kasance yan\u00e3 wad\u00e3tarwa ga barinsu daga Allah ba f\u00e3ce wata bukata ce a ran Y\u00e3\u0199\u0169bu, ya bayyana ta. Kuma lalle ne sh\u0129, ha\u0199\u0129\u0199a, ma'ab\u0169cin wani ilmi ne ga abin da Muka sanar da shi, kuma mafi yawan mut\u00e3ne ba su sani ba."},"1665":{"id":1665,"surah":12,"ayah":69,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da suka shiga wajen Y\u0169sufu, ya tattara \u0257an'uwansa zuwa gare shi, ya ce: \"Lalle n\u0129 ne \u0257an'uwanka, sab\u00f5da haka kada ka yi ba\u0199in ciki da abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa.\""},"1666":{"id":1666,"surah":12,"ayah":70,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da ya yi musu tattali da tattalinsu, sai ya sanya ma'auni a cikin k\u00e3yan \u0257an'uwansa sa'an nan kuma mai y\u1ebdkuwa ya yi y\u1ebdkuwa,\" Y\u00e3 k\u0169 \u00e3yari! lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a k\u0169 \u0253ar\u00e3yi ne.\""},"1667":{"id":1667,"surah":12,"ayah":71,"verse":"Suka ce: kuma suka fuskanta zuwa gare su: \"M\u1ebdne ne kuke n\u1ebdma?\""},"1668":{"id":1668,"surah":12,"ayah":72,"verse":"Suka ce: \"Mun\u00e3 n\u1ebdman ma'aunin sarki. Kuma wanda ya zo da shi, yan\u00e3 da k\u00e3yan r\u00e3kumi \u0257aya, kuma ni ne l\u00e3muni game da shi.\""},"1669":{"id":1669,"surah":12,"ayah":73,"verse":"Suka ce: \"Tallahi! Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, kun sani, ba mu zodon mu yi \u0253arna a cikin \u0199asa ba, kuma ba mu kasance \u0253ar\u00e3yi ba.\""},"1670":{"id":1670,"surah":12,"ayah":74,"verse":"Suka ce: \"To m\u1ebdne ne sakamakonsa idan, kun kasance ma\u0199aryata?\""},"1671":{"id":1671,"surah":12,"ayah":75,"verse":"Suka ce: \"Sakamakonsa, wanda aka same shi a cikin k\u00e3yansa, to, shi ne sakamakonsa, kamar wancan ne muke s\u00e3ka wa azz\u00e3lumai.\""},"1672":{"id":1672,"surah":12,"ayah":76,"verse":"To, sai ya f\u00e3ra (bincike) da jikunansu a gab\u00e3nin jakar \u0257an'uwansa. Sa'an nan ya fitar da ita daga jakar \u0257an'uwansa. Kamar wancan muka shirya wa Y\u0169sufu. Bai kasance ya k\u00e3ma \u0257an'uwansa a cikin addinin (d\u00f5k\u00f5kin) sarki ba, f\u00e3ce idan Allah Ya so. Mun\u00e3 \u0257aukaka daraj\u00f5ji ga wanda Muka so, kuma a saman k\u00f5wane ma'ab\u0169cin ilmi akwai wani masani."},"1673":{"id":1673,"surah":12,"ayah":77,"verse":"Suka ce: \"Idan ya yi s\u00e3ta, to, lalle ne wani \u0257an'uwansa y\u00e3 ta\u0253a yin s\u00e3ta a gab\u00e3ninsa.\" Sai Y\u0169sufu ya b\u00f5ye ta a cikin ransa. Kuma bai bayyana ta ba a gare su, ya ce: \"K\u0169 ne mafi sharri ga wuri. Kuma Allah ne Mafi sani daga abin da kuke siffant\u00e3wa.\""},"1674":{"id":1674,"surah":12,"ayah":78,"verse":"Suka ce: \"Y\u00e3 kai Az\u0129zu! Lalle ne yan\u00e3 da wani ub\u00e3, tsoho mai daraja, sab\u00f5da haka ka k\u00e3ma \u0257ayanmu amatsayinsa. Lalle ne m\u0169, muna ganin ka daga m\u00e3su kyautat\u00e3wa.\""},"1675":{"id":1675,"surah":12,"ayah":79,"verse":"Ya ce: \"Allah Ya tsare mu daga mu k\u00e3ma wani f\u00e3ce wanda muka s\u00e3mi k\u00e3yanmu a wurinsa. Lalle ne m\u0169, a l\u00f5kacin nan, ha\u0199\u0129\u0199a, azz\u00e3lumai ne.\""},"1676":{"id":1676,"surah":12,"ayah":80,"verse":"Sab\u00f5da haka, a l\u00f5kacin da suka yanke tsamm\u00e3ni daga gare shi, sai suka fita sun\u00e3 m\u00e3su g\u00e3n\u00e3wa. Babbansu ya ce: \"Shin, ba ku sani ba c\u1ebdwa lalle ne ubanku yari\u0199i alkawari daga Allah a kanku, kuma daga gabanin haka akwai abin da kuka yi na sakaci game da Y\u0169sufu? Sab\u00f5da haka, b\u00e3 zan gushe daga \u0199asar nan ba f\u00e3ce ubana y\u00e3 yi mini izni, k\u00f5 kuwa Allah Ya yi hukunci a gare ni, kuma Sh\u0129 ne Mafi alh\u1ebdrin mahukunta.\""},"1677":{"id":1677,"surah":12,"ayah":81,"verse":"\"Ku k\u00f5ma zuwa ga ubanku, ku gaya masa: Y\u00e3 b\u00e3banmu, lalle ne \u0257anka y\u00e3 yi s\u00e3ta, kuma ba mu yi shaida ba f\u00e3ce da abin da muka sani, kuma ba mu kasance mun san gaibu ba.\""},"1678":{"id":1678,"surah":12,"ayah":82,"verse":"\"Kuma ka tambayi al\u0199arya wadda muka kasance a cikinta da \u00e3yari wanda muka gab\u00e3to acikinsa, kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a, m\u0169 m\u00e3su gaskiya ne.\""},"1679":{"id":1679,"surah":12,"ayah":83,"verse":"Ya ce: \"\u00c3'a, zukatanku sun \u0199aw\u00e3ta wani al'amari a gare ku. Sai ha\u0199uri mai ky\u00e3wo, akwai tsamm\u00e3nin Allah Ya zo mini da su gab\u00e3 \u0257aya (Y\u0169sufu da 'yan'uwansa). Lalle ne Sh\u0129 ne Masani, Mai hikima.\""},"1680":{"id":1680,"surah":12,"ayah":84,"verse":"Kuma ya j\u0169ya daga gare su, kuma ya ce: \"Y\u00e3 ba\u0199in cikina a kan Y\u0169sufu!\" Kuma id\u00e3nunsa suka yi fari sab\u00f5da huznu sa'an nan yan\u00e3 ta ha\u0257\u1ebdwar haushi."},"1681":{"id":1681,"surah":12,"ayah":85,"verse":"Suka ce: \"Tallahi! B\u00e3 z\u00e3 ka gushe ba, kan\u00e3 ambaton Y\u0169sufu, har ka kasance Mai rauni \u0199warai, k\u00f5 kuwa ka kasance daga m\u00e3su halaka.\""},"1682":{"id":1682,"surah":12,"ayah":86,"verse":"Ya ce: \"Abin sani kawai, in\u00e3 kai \u0199arar ba\u0199in cik\u0129na da sun\u00f5na zuwa ga Allah, kuma na san abin da ba ku sani ba daga Allah.\""},"1683":{"id":1683,"surah":12,"ayah":87,"verse":"\"Y\u00e3 \u0257iy\u00e3na! Sai ku tafi ku n\u1ebdmo l\u00e3b\u00e3rin Y\u0169sufu da \u0257an'uwansa. Kada ku yanke tsamm\u00e3ni daga rahamar Allah. Lalle ne, b\u00e3bu Mai yanke tsamm\u00e3ni daga rahamar Allah f\u00e3ce mut\u00e3ne k\u00e3firai.\""},"1684":{"id":1684,"surah":12,"ayah":88,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da suka shiga gare shi suka ce: \"Y\u00e3 kai Az\u0129zu! C\u0169ta ta sh\u00e3fe mu, m\u0169 da iy\u00e3linmu, kuma mun zo da wata h\u00e3ja maras kuma. Sai ka cika mana ma'auni, kuma ka yi sadaka a gare mu. Lalle ne Allah Yan\u00e3 s\u00e3ka wa m\u00e3su yin sadaka. \""},"1685":{"id":1685,"surah":12,"ayah":89,"verse":"Ya ce: \"Shin, kan san abin da kuka aikata ga Y\u0169sufu da \u0257an'uwansa a l\u00f5kacin da kuke j\u00e3hilai?\""},"1686":{"id":1686,"surah":12,"ayah":90,"verse":"Saka ce: \"Shin k\u00f5, lalle ne, kai ne Y\u0169sufu?\" Ya ce: \"N\u0129 ne Y\u0169sufu, kuma wamian sh\u0129 ne \u0257an'uw\u00e3na. H\u0199\u0129\u0199a Allah Y\u00e3 yi falala a gare mu. Lalle ne, shi wanda ya bi Allah da ta\u0199awa, kuma ya yi ha\u0199uri, to, Lalle ne Allah b\u00e3 Ya t\u00f5zarta l\u00e3dar m\u00e3su kyautat\u00e3wa.\""},"1687":{"id":1687,"surah":12,"ayah":91,"verse":"Suka ce: \"Tallahi! Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a, Allah Y\u00e3 z\u00e3\u0253e ka akannmu, kuma lalle ne mun kasance, ha\u0199\u0129\u0199a, m\u00e3su kuskure.\""},"1688":{"id":1688,"surah":12,"ayah":92,"verse":"Ya ce: \"B\u00e3bu zargi akanku a yau, Allah Yan\u00e3 g\u00e3fart\u00e3 muku, kuma Sh\u0129 ne Mafi rahamar m\u00e3su rahama.\""},"1689":{"id":1689,"surah":12,"ayah":93,"verse":"\"Ku tafi da r\u0129g\u00e3ta wannan, sa'an nan ku j\u1ebdfa ta a kan fuskar mahaifina, zai k\u00f5ma mai gani. Kuma ku zo mini da iy\u00e3linku b\u00e3ki \u0257aya.\""},"1690":{"id":1690,"surah":12,"ayah":94,"verse":"Kuma, a l\u00f5kacin da \u00e3yari ya bar (Masar) ubansa ya ce: \"Lalle ne n\u0129 in\u00e3 sh\u00e3\u0199ar iskar Y\u0169sufu, b\u00e3 d\u00f5min kan\u00e3 \u0199aryata ni ba.\""},"1691":{"id":1691,"surah":12,"ayah":95,"verse":"Suka ce: \"Tallahi lalle ne, kai, ha\u0199\u0129\u0199a, kan\u00e3 a cikin \u0253atarka da\u0257a\u0257\u0257a.\""},"1692":{"id":1692,"surah":12,"ayah":96,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da mai b\u00e3yar da bush\u00e3ra ya je, sai ya j\u1ebdfa ta a kan fuskarsa, sai ya k\u00f5ma mai gani. Ya ce: \"Shin, ban gaya muku ba, lalle ne, ni in\u00e3 sanin abin da ba ku sani ba, daga Allah?\""},"1693":{"id":1693,"surah":12,"ayah":97,"verse":"Suka ce: \"Y\u00e3 ubanmu! ka n\u1ebdma mana g\u00e3fara ga zunubanmu, lalle ne m\u0169, mun kasance m\u00e3su kuskure.\""},"1694":{"id":1694,"surah":12,"ayah":98,"verse":"Ya ce: \"Da sannu z\u00e3 ni n\u1ebdma muku g\u00e3fara daga Ubangijina. Shi ne Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai.\""},"1695":{"id":1695,"surah":12,"ayah":99,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da suka shiga gun Y\u0169sufu, y\u00e3 tattara mahaifansa biyu a gare shi, kuma ya ce: \"Ku shiga Masar in Allah Ya so, kuna amintattu.\""},"1696":{"id":1696,"surah":12,"ayah":100,"verse":"Kuma ya \u0257aukaka iy\u00e3yensa biyu a kan karaga, sa'an nan suka f\u00e3\u0257i a gare shi, suna m\u00e3su sujada. Kuma ya ce: \"Ya b\u00e3b\u00e3na! Wannan ita ce fassarar mafarkin nan n\u00e3wa. Lalle ne Ubangijina Ya sanya shi ya tabbata s\u00f5sai, kuma lalle ne Ya kyautata game da ni a l\u00f5kacin da Ya fitar da ni daga kurkuku. Kuma Ya zo da ku daga \u0199auye, a b\u00e3yan Shai\u0257an y\u00e3 yi fisgar \u0253arna a tsak\u00e3n\u0129na da tsak\u00e3nin 'yan'uwana, Lalle ne Ubangijina Mai tausasawa ne ga abin da Yake so. Lalle ne Sh\u0129, Sh\u0129 ne Masani, Mai hikima.\""},"1697":{"id":1697,"surah":12,"ayah":101,"verse":"\"Y\u00e3 Ubangijina lalle ne K\u00e3 b\u00e3 ni daga mulki, kuma K\u00e3 sanar da ni daga fassarar l\u00e3baru. Ya Mahaliccin sammai da \u0199asa! Kai ne Maji\u0253inc\u0129na a d\u0169niya da L\u00e3hira Ka kar\u0253i raina in\u00e3 Musulmi, kuma Ka riskar da ni ga s\u00e3lihai.\""},"1698":{"id":1698,"surah":12,"ayah":102,"verse":"Wannan daga l\u00e3barun gaibi ne, Mun\u00e3 yin wahayinsa zuwa gare ka, kuma ba ka kasance a wurinsu ba a l\u00f5kacin da suke yin niyyar zartar da al'amarinsu, alh\u00e3li sun\u00e3 yin m\u00e3kirci."},"1699":{"id":1699,"surah":12,"ayah":103,"verse":"Kuma mafi yawan mut\u00e3ne ba su zama m\u00e3su \u0129m\u00e3ni ba, k\u00f5 da k\u00e3 yi kwa\u0257ayin haka."},"1700":{"id":1700,"surah":12,"ayah":104,"verse":"Kuma b\u00e3 ka tambayar su wata l\u00e3d\u00e3 a kansa. Sh\u0129 bai zama ba f\u00e3ce ambato d\u00f5min halittu."},"1701":{"id":1701,"surah":12,"ayah":105,"verse":"Kuma da yawa, wata \u00e3y\u00e3 a cikin sammai da \u0199asa sun\u00e3 sh\u0169\u0257\u1ebdwa a kanta kuma s\u0169, sun\u00e3 bijir\u1ebdwa daga gare ta."},"1702":{"id":1702,"surah":12,"ayah":106,"verse":"Kuma mafi yawansu ba su yin \u0129m\u00e3ni da Allah f\u00e3ce kuma sun\u00e3 m\u00e3su shirki."},"1703":{"id":1703,"surah":12,"ayah":107,"verse":"Shin fa, sun amince c\u1ebdwa wata mas\u0129fa daga az\u00e3bar Allah ta zo musu ko kuwa T\u00e3shin \u00a1iy\u00e3ma ta zo musu kwatsam, alh\u00e3li s\u0169 ba su sani ba?"},"1704":{"id":1704,"surah":12,"ayah":108,"verse":"Ka ce: \"Wannan ce hany\u00e3ta; in\u00e3 kira zuwa ga Allah a kan bas\u0129ra, n\u0129 da wa\u0257anda suka b\u0129 ni, kuma tsarki ya tabbata ga Allah! N\u0129 kuma, ban zama daga m\u00e3su shirki ba.\""},"1705":{"id":1705,"surah":12,"ayah":109,"verse":"Kuma ba Mu aika ba a gab\u00e3ninka f\u00e3ce maz\u00e3je, Mun\u00e3 wahayi zuwa gare su, daga mut\u00e3nen \u0199auyuka. Shin fa, ba su yi tafiya a cikin \u0199asa ba, d\u00f5min su d\u0169bayadda \u00e3\u0199ibar wa\u0257anda suka kasance daga gab\u00e3ninsu ta zama? Kuma lalle ne gidan L\u00e3hira sh\u0129 ne mafi alh\u1ebdri ga wa\u0257anda suka yi ta\u0199awa? Shin fa, b\u00e3 ku hankalta?"},"1706":{"id":1706,"surah":12,"ayah":110,"verse":"Har a l\u00f5kacin da Manzanni suka yanke tsamm\u00e3ni, kuma suka yi zaton c\u1ebdwa an jingina suga \u0199arya, sai taimakonMu ya je masu, Sa'an nan Mu ts\u1ebdrar da wanda Muke so, kuma b\u00e3 a mayar da az\u00e3barMu daga mut\u00e3ne m\u00e3su laifi."},"1707":{"id":1707,"surah":12,"ayah":111,"verse":"Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a abin kula y\u00e3 kasance a cikin \u0199issoshinsu ga masu hankali. Bai kasance wani \u0199ir\u0199iran l\u00e3b\u00e3ri ba kuma amma shi gaskat\u00e3wa ne ga, abin da yake a gaba gare shi, da rarrab\u1ebdwar dukan ab\u0169buwa, da shiriya da rahama ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni."},"1708":{"id":1708,"surah":13,"ayah":1,"verse":"A. L\u0303. M\u0303.R. Wa\u0257ancan ay\u00f5yin litt\u00e3fi ne kuma abin da aka saukar gare ka daga Ubangijinka ne gaskiya, kuma amma mafi yawan mut\u00e3ne b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni."},"1709":{"id":1709,"surah":13,"ayah":2,"verse":"Allah Shi ne wanda Ya \u0257aukaka sammai, b\u00e3 da ginshi\u0199ai ba wa\u0257anda kuke ganin su. Sa'an nan kuma Ya daidaita a kan Al'arshi, kuma Ya h\u00f5re r\u00e3n\u00e3 da wat\u00e3, k\u00f5wane yan\u00e3 gud\u00e3na zuwa ga ajali ambatacce. Yan\u00e3 shirya al'amari, Yan\u00e3 rarrabe \u00e3y\u00f5yi daki-daki, mai yiwuwa ne ku yi ya\u0199\u0129ni da ha\u0257uwa da Ubangijinku."},"1710":{"id":1710,"surah":13,"ayah":3,"verse":"Kuma sh\u0129, ne wanda Ya shimfi\u0257a kasa, kuma Ya sanya duw\u00e3tsu da k\u00f5guna a cikinta, kuma daga dukan 'ya'yan it\u00e3ce Ya sanya ma'aura biyu cikinsu. Yan\u00e3 sanya dare ya rufe yini. Lalle ne a cikin wancan, ha\u0199\u0129\u0199a akwai \u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke yin tun\u00e3ni."},"1711":{"id":1711,"surah":13,"ayah":4,"verse":"Kuma a cikin \u0199asa akwai yankuna m\u00e3su ma\u0199wabtaka, da g\u00f5naki na inab\u00f5bi da sh\u0169ka da dab\u0129nai iri guda, da wa\u0257anda b\u00e3 iri guda ba, an\u00e3 shayar da su da ruwa guda. Kuma Mun\u00e3 f\u0129f\u0129ta s\u00e3shensa a kan s\u00e3she a wajen ci. Lalle ne a cikin wancan akwai \u00e3y\u00f5yi ga mui\u00e3ne wa\u0257anda suke hankalta."},"1712":{"id":1712,"surah":13,"ayah":5,"verse":"Kuma idan ka yi m\u00e3m\u00e3ki, to, m\u00e3m\u00e3kin kam shi ne maganarsu, \"Shin, idan muka kasance tur\u0253\u00e3ya, z\u00e3 mu zama a cikin wata halitta s\u00e3buwa?\" Wa\u0257ancan ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta da Ubangijinsu, kuma wa\u0257anda akwai \u0199u\u0199umai a cikin wuy\u00f5yinsu, kuma wa\u0257ancan ne ab\u00f5kan wuta. S\u0169, a cikinta, m\u00e3su dawwama ne."},"1713":{"id":1713,"surah":13,"ayah":6,"verse":"Kuma sun\u00e3 n\u1ebdman ka da gagg\u00e3wa da az\u00e3ba a gab\u00e3nin rahama, alh\u00e3li kuwa ab\u0169buwan mis\u00e3li sun gab\u00e3ta a gab\u00e3ninsu. Kuma lalle ne Ubangijinka, ha\u0199\u0129\u0199a, Ma'ab\u0169cin g\u00e3fara ne ga mut\u00e3ne a kan z\u00e3luncinsu, kuma lalle ne Ubangijinka, ha\u0199\u0129\u0199a, Mai tsananin u\u0199\u0169ba ne."},"1714":{"id":1714,"surah":13,"ayah":7,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun\u00e3 c\u1ebdwa don me ba a saukar da wata \u00e3y\u00e3 a gare shi ba daga Ubangijinsa? Abin sani kawai, kai dai mai garga\u0257i ne kuma a cikin k\u00f5wa\u0257anne mut\u00e3ne akwai mai shiryarwa."},"1715":{"id":1715,"surah":13,"ayah":8,"verse":"Allah Yan\u00e3 sanin abin da k\u00f5wace mace take \u0257auke da shi a cikinta da abin da mahaifu suke rag\u1ebdwa da abin da suke \u0199\u00e3r\u00e3wa. Kuma dukkan k\u00f5me, a wurinSa, da gwargwado yake."},"1716":{"id":1716,"surah":13,"ayah":9,"verse":"Shi ne Masanin fake da bayyane, Mai girma, Ma\u0257aukaki."},"1717":{"id":1717,"surah":13,"ayah":10,"verse":"Daidai ne daga gare ku, wanda ya asirta magana da wanda ya bayyana game da ita, da wanda yake shi mai n\u1ebdman \u0253\u00f5yewa ne da dare, da mai bayyana a cikin tafiyarsa a hanya da r\u00e3na."},"1718":{"id":1718,"surah":13,"ayah":11,"verse":"(Kowannenku) Yan\u00e3 da wa\u0257ansu mal\u00e3'iku m\u00e3su maye wa j\u0169na a gaba gare shi da b\u00e3ya gare shi, sun\u00e3 tsare shi daga umurnin Allah. Lalle ne Allah b\u00e3 Ya canja abin da yake ga, mut\u00e3ne sai sun canja abin da yake ga zukatansu. Kuma idan Allah Ya yi nufin wata az\u00e3ba game da mut\u00e3ne, to, b\u00e3bu mai mayar da ita, kuma b\u00e3 su da wani maji\u0253inci baicin Shi."},"1719":{"id":1719,"surah":13,"ayah":12,"verse":"Sh\u0129 ne Wanda Yake n\u0169na muku wal\u0199iya d\u00f5min ts\u00f5ro da tsamm\u00e3ni, kuma Ya \u0199\u00e3ga halittar gir\u00e3gizai m\u00e3su nauyi."},"1720":{"id":1720,"surah":13,"ayah":13,"verse":"Kuma ar\u00e3du tan\u00e3 tasb\u0129hi game da g\u00f5de Masa, da mal\u00e3'iku d\u00f5min tsoronsa. Kuma Yan\u00e3 aiko ts\u00e3wawwaki, sa'an nan Ya s\u00e3mi wanda Yake so da su alh\u00e3li kuwa s\u0169, sun\u00e3 j\u00e3yayya a cikin (al'amarin) Allah kuma sh\u0129 ne mai tsananin h\u0129la."},"1721":{"id":1721,"surah":13,"ayah":14,"verse":"Yan\u00e3 da kiran gaskiya, kuma wa\u0257anda (k\u00e3firai) suke kira baicinsa, b\u00e3 su kar\u0253a musu da k\u00f5me f\u00e3ce kamar mai shimfi\u0257a t\u00e3fukansa Zuwa ga ruwa (na girgije) d\u00f5min (ruwan) ya kai ga b\u00e3kinsa, kuma shi b\u00e3 mai kaiwa gare shi ba. Kuma kiran k\u00e3firai (ga wanin Allah) bai zama ba f\u00e3ce yan\u00e3 a cikin \u0253ata."},"1722":{"id":1722,"surah":13,"ayah":15,"verse":"Kuma sab\u00f5da Allah wanda yake a cikin sammai da \u0199asa suke yin sujada, so da \u0199i, kuma da inuw\u00f5yinsu, a s\u00e3fe da maraice."},"1723":{"id":1723,"surah":13,"ayah":16,"verse":"Ka ce: \"W\u00e3ne ne Ubangijin sammai da \u0199asa?\" Ka ce: \"Allah\". Ka ce: \"Ashe fa, kun ri\u0199i wa\u0257ansu mas\u00f5ya baicin Shi, wa\u0257anda ba su mallaka wa kansu wani amf\u00e3ni ba kuma haka b\u00e3 su t\u0169re wata c\u0169ta?\" Ka ce: \"Shin mak\u00e3ho da mai gani sun\u00e3 daidaita? K\u00f5 shin duhu da haske sun\u00e3 daidaita? ko sun sanya ga Allah wa\u0257ansu ab\u00f5kan t\u00e3rayya wa\u0257anda suka yi halitta kamar halittarSa sa'an nan halittar ta yi kama da j\u0169na a gare su?\" Ka ce: \"Allah ne Mai halitta k\u00f5me kuma Sh\u0129 ne Ma\u0257aukaki, Marinj\u00e3yi.\""},"1724":{"id":1724,"surah":13,"ayah":17,"verse":"Ya saukar da ruwa daga sama, sai magudanai suka gud\u00e3na da gwargwadonsu, Sa'an nan k\u00f5gi ya \u0257auki kumfa mai \u0199\u00e3ruwa, kuma daga abin da suke zuga a kansa (azurfa ko zinari k\u00f5 \u0199arfe) a cikin wuta d\u00f5min n\u1ebdman ado k\u00f5 kuwa k\u00e3yan \u0257\u00e3ki akwai kumfa mis\u00e3linsa (kumfar ruwa). Kamar wancan ne Allah Yake bayyana gaskiya da \u0199arya. To, amma kumfa, sai ya tafi \u0199\u1ebd\u0199asasshe, kumaamma abin da yake amf\u00e3nin mut\u00e3ne sai ya zauna a cikin \u0199asa. Kamar wancan ne Allah Yake bayyana mis\u00e3lai."},"1725":{"id":1725,"surah":13,"ayah":18,"verse":"Ga wa\u0257anda suka kar\u0253a wa Ubangijinsu akwai abu mafi kyau a gare su, kuma wa\u0257anda suke ba su kar\u0253a Masa ba, to, lalle d\u00e3 sun\u00e3 da abin da yake a cikin \u0199asa gaba \u0257aya da mis\u00e3linsa t\u00e3re da shi, ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 sun yi fansa da shi. Wa\u0257ancan sun\u00e3 da mummunan bincike kuma matabbatarsu Jahannama ce, kuma tir da ita ta zama shimfida."},"1726":{"id":1726,"surah":13,"ayah":19,"verse":"Shin, fa, wanda yake sanin c\u1ebdwa lalle abin da aka saukar zuwa gare ka daga Ubangijinka ne gaskiya yan\u00e3 zama kamar wanda yake mak\u00e3ho? Abin sani kawai masu hankali s\u0169 ke yin tun\u00e3ni."},"1727":{"id":1727,"surah":13,"ayah":20,"verse":"S\u0169 ne wa\u0257anda suke cik\u00e3wa da alkawarin Allah, kuma b\u00e3 su warware alkawari."},"1728":{"id":1728,"surah":13,"ayah":21,"verse":"Kuma s\u0169 ne wa\u0257anda suke s\u00e3dar da abin da Allah Ya yi umurni da shi d\u00f5min a s\u00e3dar da shi kuma sun\u00e3 ts\u00f5ron Ubangijinsu, kuma sun\u00e3 ts\u00f5ron mumm\u0169nan bincike."},"1729":{"id":1729,"surah":13,"ayah":22,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi ha\u0199uri d\u00f5min n\u1ebdman yardar Ubangijinsu, kuma suka tsayar da salla, kuma suka ciyar da abin da Muka azurta su da shi, a asirce da bayyane, kuma sun\u00e3 tunku\u0257e mummunan aiki da mai kyau. Wa\u0257ancan sun\u00e3 da \u00e3\u0199ibar gida mai kyau."},"1730":{"id":1730,"surah":13,"ayah":23,"verse":"Gid\u00e3jen Aljannar zama sun\u00e3 shigarsu, s\u0169 da wa\u0257andasuka kyautatu daga iy\u00e3yensu, da m\u00e3tansu da z\u0169riyarsu. Kuma mal\u00e3'iku sun\u00e3 shiga zuwa gunsu ta k\u00f5wace k\u00f5fa."},"1731":{"id":1731,"surah":13,"ayah":24,"verse":"\"Aminci ya tabbata a kanku sab\u00f5da abin da kuka yi wa ha\u0199uri. S\u00e3b\u00f5da haka madalla da ni'imar \u00e3\u0199ibar gida.\""},"1732":{"id":1732,"surah":13,"ayah":25,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka warware alkawarin Allah daga b\u00e3yan \u0199ulla shi, kuma sun\u00e3 yanke abin da Allah Ya yi umurui da shi d\u00f5min a s\u00e3dar da shi kuma sun\u00e3 \u0253arna a cikin \u0199asar. Wa\u0257ancan sun\u00e3 da wata la'ana, kuma sun\u00e3 da m\u0169nin gida."},"1733":{"id":1733,"surah":13,"ayah":26,"verse":"Allah ne Yake shimfi\u0257a arziki ga wanda Yake so, kuma Yan\u00e3 \u0199untat\u00e3wa. Kuma sun yi farin ciki da r\u00e3yuwar d\u0169niya, alhalikuwa r\u00e3yuwar d\u0169niya ba ta zama ba dangane ga ta L\u00e3hira f\u00e3ce jin d\u00e3\u0257i ka\u0257an."},"1734":{"id":1734,"surah":13,"ayah":27,"verse":"Kuma wan\u0257anda suka k\u00e3firta, sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Don me ba a saukar da wata \u00e3y\u00e3 ba a kansa daga Ubangijinsa?\" Ka ce: \"Lalle ne Allah Yan\u00e3 \u0253atar da wanda Yake so kuma Yan\u00e3 shiryar da wanda ya t\u0169ba zuwa gare shi.\""},"1735":{"id":1735,"surah":13,"ayah":28,"verse":"Wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma zuk\u00e3tansu sukan natsu da ambaton Allah. To, da ambaton Allah zuk\u00e3ta suke natsuwa."},"1736":{"id":1736,"surah":13,"ayah":29,"verse":"Wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata aiki nagari, farin ciki y\u00e3 tabbata a gare su, da kyakkyawar mak\u00f5ma."},"1737":{"id":1737,"surah":13,"ayah":30,"verse":"Kamar wancan ne Muka aika ka a cikin al'umma wanda take wa\u0257ansu al'ummai sun sh\u0169\u0257e daga gabaninta, d\u00f5min ka karanta musu abin da Muka yi wahayi zuwa a gare ka, alh\u00e3li kuwa s\u0169, sun\u00e3k\u00e3firta da Rahaman. Ka ce: \"Shi ne Ubangij\u0129na, b\u00e3bu abin, baut\u00e3wa f\u00e3ce Shi, a gare Shi na d\u00f5gara, kuma zuwa gare Shi t\u0169b\u00e3ta take.\""},"1738":{"id":1738,"surah":13,"ayah":31,"verse":"Kuma d\u00e3 lalle an saukar da wani littafi abin karatu wanda ake tafiyar da duw\u00e3tsu game da shi, k\u00f5 kuma aka yanyanke \u0199asa da shi, ko kuwa aka yi magana da matattu da shi (d\u00e3 ba su yi \u0129m\u00e3ni ba). \u00c3'a ga Allah al'amari yake gab\u00e3 \u0257aya! Shin fa, wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni ba su yanke tsamm\u00e3ni ba da c\u1ebdwa da Allah Y\u00e3 so, d\u00e3 Y\u00e3 shiryar da mut\u00e3ne gab\u00e3 \u0257aya? Kuma wa\u0257anda suka yi k\u00e3firci ba z\u00e3 su gushe ba wata mas\u0129fa tan\u00e3 samun su sab\u00f5da abin da suka aikata, k\u00f5 kuwa ka sauk\u00e3 kusa da gid\u00e3j\u1ebdnsu, har wa'adin Allah ya zo. Kuma lalle ne Allah b\u00e3 ya s\u00e3\u0253\u00e3 wa l\u00f5kacin alkawari."},"1739":{"id":1739,"surah":13,"ayah":32,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, an yi izgili da Manzanni k\u00e3finka, sai Na yi jinkiri ga wa\u0257anda suka k\u00e3firta, sa'an nan Na k\u00e3ma su. To, y\u00e3ya u\u0199\u0169b\u00e3ta take?"},"1740":{"id":1740,"surah":13,"ayah":33,"verse":"Shin fa, wanda sh\u0129 Yake tsaye a kan k\u00f5wane rai game da abin da ya tanada (zai zama kamar wanda ba haka ba)? Kuma suka sanya ab\u00f5kan t\u00e3rayya ga Allah! Ka ce: \"Ku ambaci s\u0169n\u00e3yensu.\"Ko kun\u00e3 bai wa Allah l\u00e3b\u00e3ri ne game da abin da bai sani ba a cikin \u0199asa? K\u00f5 da bayyananniyar magana kuke yin shirka, (banda a cikin z\u0169ciya)? \u00c3'a, an dai \u0199aw\u00e3ta wa wa\u0257anda suka kafirta m\u00e3kircinsu kuma an kange su daga hanya. Kuma wanda Allah Ya \u0253atar to, b\u00e3bu wani mai shiryarwa a gare shi!\""},"1741":{"id":1741,"surah":13,"ayah":34,"verse":"Sun\u00e3 da wata az\u00e3ba a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya, kuma ha\u0199\u0129\u0199a az\u00e3bar L\u00e3hira ce mafi tsanani kuma b\u00e3bu wani mai tsare su daga Allah."},"1742":{"id":1742,"surah":13,"ayah":35,"verse":"Mis\u00e3lin Aljanna wadda aka yi alkawarinta ga m\u00e3su ta\u0199awa, \u0199\u00f5ramu sun\u00e3 gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinta. Abincinta yana madawwami da inuwarta. Waccan ce \u00e3\u0199ibar wa\u0257anda suka yi ta\u0199awa, kuma \u00e3\u0199ibar k\u00e3firai, ita ce wuta,"},"1743":{"id":1743,"surah":13,"ayah":36,"verse":"Kuma wa\u0257anda Muka b\u00e3 su Litt\u00e3fi sun\u00e3 farin ciki da abin da aka saukar zuwa gare ka, kuma daga \u0199ungiy\u00f5yi akwai mai musun s\u00e3shensa. Ka ce: \"Abin sani kawai, an umurce ni da in bauta wa Allah kuma kada in yi shirka da Shi, zuwa gare Shi nake kira, kuma zuwa gare Shi mak\u00f5mata take.\""},"1744":{"id":1744,"surah":13,"ayah":37,"verse":"Kuma kamar wancan ne Muka saukar da shi, Hukunci a cikin L\u00e3rabci. Kuma lalle ne idan k\u00e3 bi son zuciy\u00f5yinsu a b\u00e3yan abin da ya zo maka na ilmi, b\u00e3bu wani mas\u00f5yi a gare ka mai k\u00e3re ka daga Allah, kuma b\u00e3bu matsari."},"1745":{"id":1745,"surah":13,"ayah":38,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun aika wa\u0257ansu manzanni, daga gab\u00e3ninka, kuma Muka sanya m\u00e3tan aure a gare su da z\u0169riyya, kuma ba ya kasanc\u1ebdwa ga wani Manzo ya zo da wata \u00e3y\u00e3, sai da iznin Allah. Ga k\u00f5wane ajali akwai litt\u00e3fi."},"1746":{"id":1746,"surah":13,"ayah":39,"verse":"Allah Yan\u00e3 shafe abin da Yake so, kuma Yan\u00e3 tabbatarwa kuma a wurinsa asalin Litt\u00e3fin yake."},"1747":{"id":1747,"surah":13,"ayah":40,"verse":"Kuma imma lalle Mu n\u0169na maka s\u00e3shen abin da Muke yi musu wa'adi, k\u00f5 kuwa lalle Mu kar\u0253i ranka to abin sani kawai iyarwa ce a kanka, kuma his\u00e3bi yana gare Mu."},"1748":{"id":1748,"surah":13,"ayah":41,"verse":"Shin, kuma ba su gani ba c\u1ebdwa lalle ne, Muna j\u1ebd wa \u0199asar (su), Mun\u00e3 rage ta daga g\u1ebdfunanta? Kuma Allah ne Yake yin hukuncinsa. Babu mai bincike ga hukuncinsa. Kuma sh\u0129 ne Mai gagg\u00e3war sakamako."},"1749":{"id":1749,"surah":13,"ayah":42,"verse":"Kuma lalle ne wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninsu sun yi m\u00e3kirci. To, ga Allah m\u00e3kircin yake gab\u00e3 \u0257aya. Ya san abin da k\u00f5wane rai yake t\u00e3nada. Kuma k\u00e3firai z\u00e3 su sani, ga wane \u00e3\u0199ibar gida take."},"1750":{"id":1750,"surah":13,"ayah":43,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun\u00e3 c\u1ebdwa: \"Ba a aiko ka ba.\" Ka ce, \"Allah Y\u00e3 isa zama shaida a tsak\u00e3nina da tsak\u00e3ninku da wanda yake a wurinsa akwai ilmin Litt\u00e3fi.\""},"1751":{"id":1751,"surah":14,"ayah":1,"verse":"A. L\u0303.R. Litt\u00e3fi ne mun saukar da shi zuwa gare ka d\u00f5min ka fitar da mut\u00e3ne daga duhunhuna zuwa ga haske, da iznin Ubangijinsu, zuwa ga tafarkin Mabuw\u00e3yi, Abin g\u00f5d\u1ebdwa."},"1752":{"id":1752,"surah":14,"ayah":2,"verse":"Allah wanda Yake Yan\u00e3 da abin da ke cikin sammai da cikin \u0199asa. Kuma bone y\u00e3 tabbata ga k\u00e3firai daga az\u00e3ba mai tsanani."},"1753":{"id":1753,"surah":14,"ayah":3,"verse":"Wa\u0257anda suka fi son r\u00e3yuwar d\u0169niya fiye da ta L\u00e3hira, kuma sun\u00e3 kang\u1ebdwa daga hanyar Allah, kuma sun\u00e3 n\u1ebdman ta karkace. Wa\u0257ancan na a cikin \u0253ata mai n\u0129sa."},"1754":{"id":1754,"surah":14,"ayah":4,"verse":"Kuma ba Mu aika wani Manzo ba f\u00e3ce da harshen mut\u00e3nensa d\u00f5min ya bayyan\u00e3 musu. Sa'an nan Allah Ya \u0253atar da wanda Yake so kuma Ya shiryar da wanda Yake so, Kuma sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"1755":{"id":1755,"surah":14,"ayah":5,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun aika M\u0169s\u00e3 game, da \u00e3y\u00f5in Mu c\u1ebdwa, \"Ka fitar da mut\u00e3nenkadaga duhu zuwa ga haske. Kuma ka tunar musu da kw\u00e3nukan (mas\u0129fun) Allah.\" Lalle ne a cikin wancan akwai \u00e3y\u00f5yi d\u00f5min dukan mai yawan ha\u0199uri, mai g\u00f5diya."},"1756":{"id":1756,"surah":14,"ayah":6,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da M\u0169s\u00e3 yace wa mut\u00e3nensa, \"Ku tuna ni'imar Allah a kanku a l\u00f5kacin da Ya ts\u0129rar da ku daga mut\u00e3nen Fir'auna, sun\u00e3 yi muku mummunar az\u00e3ba, kuma sun\u00e3 yanyanka \u0257iyanku, kuma sun\u00e3 r\u00e3yar da m\u00e3tanku. Kuma a cikin wancan akwai jarrab\u00e3wa mai girm\u00e3 daga Ubangijinku.\""},"1757":{"id":1757,"surah":14,"ayah":7,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Ubangijinku Ya sanar, \"Lalle ne idan kun g\u00f5de, ha\u0199\u0129\u0199a, In\u00e3 \u0199\u00e3ramuku, kuma lalle ne idan kun k\u00e3firta ha\u0199\u0129\u0199a az\u00e3b\u00e3ta, tabbas, mai tsanani ce.\""},"1758":{"id":1758,"surah":14,"ayah":8,"verse":"Kuma M\u0169s\u00e3 ya ce: \"Idan kun k\u00e3firta k\u0169 da wa\u0257anda suke a cikin \u0199asa, gab\u00e3 \u0257aya, to, lalle ne Allah ha\u0199\u0129\u0199a Mawad\u00e3ci ne, Mai yawan g\u00f5diya.\""},"1759":{"id":1759,"surah":14,"ayah":9,"verse":"Shin l\u00e3b\u00e3rin wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninku, mut\u00e3nen N\u0169hu da \u00c3d\u00e3wa da Sam\u0169dawa bai zomuku ba? Kuma da wa\u0257anda suke daga b\u00e3yansu b\u00e3bu wanda yake sanin su f\u00e3ce Allah? Manzanninsu sun j\u1ebd musu da hujj\u00f5ji mabayyana, sai suka mayar da hannayensu a cikin b\u00e3kunansu, kuma suka ce: \"Lalle ne m\u0169, mun k\u00e3firta da abinda aka aiko ku da shi. Kuma lalle ne m\u0169 ha\u0199\u0129\u0199a mun\u00e3 a cikin shakkada abin do kuke kiran mu zuwa gare shi, mai sanya k\u00f5kanto.\""},"1760":{"id":1760,"surah":14,"ayah":10,"verse":"Manzanninsu suka ce \"Ashe, akwai shakka a cikin (sha'anin) Allah, Mai \u0199\u00e3ga halittar sammai da \u0199asa Yan\u00e3 kiran ku d\u00f5min Ya g\u00e3farta muku zunubanku, kuma Ya jinkirt\u00e3 muku zuwa ga ajali ambatacce?\" Suka ce: \"Ba ku zama ba f\u00e3ce mut\u00e3ne mis\u00e3linmu kuma nufinku ku kange mu daga abin da iy\u00e3yenmu suka kasance sun\u00e3 baut\u00e3wa sai ku zo mana da dal\u0129li mabayyani.\""},"1761":{"id":1761,"surah":14,"ayah":11,"verse":"Manzanninsu suka ce musu, \"B\u00e3 mu zama ba f\u00e3ce mut\u00e3ne mis\u00e3, linku, kuma amma Allah Yan\u00e3 yin falala a kan wanda Yake so daga b\u00e3yinsa, kuma b\u00e3 ya kasanc\u1ebdwa a gare mu, mu zo muku da wani dal\u0129li f\u00e3ce da iznin Allah. Kuma ga Allah sai m\u0169minai su d\u00f5gara."},"1762":{"id":1762,"surah":14,"ayah":12,"verse":"\"Kuma m\u1ebdne ne a gare mu, b\u00e3 z\u00e3 mu d\u00f5gara ga Allah ba, alh\u00e3li kuwa ha\u0199\u0129\u0199a Y\u00e3 shiryar da mu ga hany\u00f5yinmu? Kuma lalle ne mun\u00e3 yin ha\u0199uri a kan abin da kuka c\u0169tar da mu, kuma ga Allah sai m\u00e3su d\u00f5garo su d\u00f5gara.\""},"1763":{"id":1763,"surah":14,"ayah":13,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta suka ce wa Manzanninsu, \"Lalle ne mun\u00e3 fitar da ku daga \u0199asarmu, k\u00f5 kuwa ha\u0199\u0129\u0199a, kun\u00e3 k\u00f5mow\u00e3 acikin addininmu.\" Sai Ubangijinsu Ya yi wahayi zuwa gare su, \"Lalle ne, Mun\u00e3 halakar da azz\u00e3lumai.\""},"1764":{"id":1764,"surah":14,"ayah":14,"verse":"Kuma ha\u0199\u0129\u0199a, Mun\u00e3 zaunar da ku ga \u0199asa a b\u00e3yansu. Wancan ne abin garga\u0257i ga wanda ya ji ts\u00f5ron matsayiNa, kuma ya ji ts\u00f5ron \u0199yac\u1ebdw\u00e3Ta."},"1765":{"id":1765,"surah":14,"ayah":15,"verse":"Kuma suka yi addu'ar alf\u00e3nu. Kuma k\u00f5wane kangararre mai tsaurin kai ya t\u00e3\u0253e."},"1766":{"id":1766,"surah":14,"ayah":16,"verse":"Daga b\u00e3yansa akwai Jahannama, kuma an\u00e3 sh\u00e3yar da shi daga wani ruwa, surkin jini."},"1767":{"id":1767,"surah":14,"ayah":17,"verse":"Yan\u00e3 kwankwa\u0257arsa, kuma b\u00e3 ya jin sau\u0199in ha\u0257iyarsa, kuma mutuwa ta j\u1ebd masa daga k\u00f5wane wuri kuma bai zama mai mutuwa ba, kuma daga b\u00e3yansa akwai az\u00e3ba mai kauri."},"1768":{"id":1768,"surah":14,"ayah":18,"verse":"Mis\u00e3lin wa\u0257anda suka k\u00e3firta da Ubangijinsu, ayyukansu sun yi kama da t\u00f5ka wadda iska ta yi tsananin bug\u00e3wa da ita a cikin yini mai g\u0169guwa. Ba su iya amf\u00e3ni daga abin da suka yi tsirfa a kan k\u00f5me. Wancan ita ce \u0253ata mai n\u0129sa."},"1769":{"id":1769,"surah":14,"ayah":19,"verse":"Shin, ba ka gani ba c\u1ebdwa lalle ne Allah Y\u00e3 halicci sammai bakwai da \u0199asa da mallakarSa. Idan Y\u00e3 so zai tafiyar da ku, kuma Ya zo da wata halitta s\u00e3buwa."},"1770":{"id":1770,"surah":14,"ayah":20,"verse":"Kuma wancan bai zama mabuw\u00e3yi ba ga Allah."},"1771":{"id":1771,"surah":14,"ayah":21,"verse":"Kuma suka bayyana ga Allah gab\u00e3 daya, sai m\u00e3su rauni suka ce wa wa\u0257anda suka kangara, \"Lalle ne m\u0169, mun kasance m\u00e3su bi a gare ku, to, shin, k\u0169 m\u00e3su k\u00e3rewa ga barinmu ne daga az\u00e3bar Allah daga wani abu?\" Suka ce: \"D\u00e3 Allah Ya shiryar da mu, d\u00e3 mun shiryar da ku, daidai ne a kanmu, mun yi r\u00e3ki ko mun yi ha\u0199uri ba mu da wata mafaka.\""},"1772":{"id":1772,"surah":14,"ayah":22,"verse":"Kuma Shai\u0257an ya ce a l\u00f5kacin da aka \u0199\u00e3re al'amarin, \"Lalle ne Allah Ya yi muku wa'adi, wa'adin gaskiy\u00e3, kuma na yi muku wa'adi, sa'an nan na s\u00e3\u0253\u00e3 muku. Kuma b\u00e3bu wani dal\u0129li a gare ni a kanku f\u00e3ce na kir\u00e3 ku, sa'an nan kun kar\u0253\u00e3 mini. Sab\u00f5da haka kada ku zarge ni, kuma ku zargi kanku. Ban zama mai amfaninku ba, kuma ba ku zama m\u00e3su amf\u00e3n\u0129na ba. Lalle na barranta da abin da kuka ha\u0257\u00e3 ni da shi gabanin wannan (matsayi). Lalle azz\u00e3lumai sun\u00e3 da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i.\""},"1773":{"id":1773,"surah":14,"ayah":23,"verse":"Kuma aka shigar da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyuka na \u0199warai, a gid\u00e3jen Aljanna, k\u00f5ramu sun\u00e3 gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu sun\u00e3 madawwam\u00e3 a cikinsu da iznin Ubangijinsu, gaisuwarsu a cikinta \"Sal\u00e3m\", (w\u00e3tau Aminci)."},"1774":{"id":1774,"surah":14,"ayah":24,"verse":"Shin, ba ka gan\u0129 ba, yadda Allah Ya buga wani m\u0129sali, kalma mai kyau kamar it\u00e3ciya ce mai kyau, asalinta yan\u00e3 tabbatacce, kuma r\u1ebdshenta yan\u00e3 cikin sama?"},"1775":{"id":1775,"surah":14,"ayah":25,"verse":"Tan\u00e3 b\u00e3yar da abincinta a k\u00f5wane l\u00f5kaci da iznin Ubangijinta! Kuma Allah Yan\u00e3 buga mis\u00e3li ga mut\u00e3ne, mai yiwuw\u00e3 ne, sun\u00e3 tun\u00e3wa."},"1776":{"id":1776,"surah":14,"ayah":26,"verse":"Kuma misalin kalma mumm\u0169n\u00e3 kamar it\u00e3ciya mumm\u0169n\u00e3 ce, an tum\u0253uke ta daga bisa ga \u0199asa, b\u00e3 ta da wata tabbata."},"1777":{"id":1777,"surah":14,"ayah":27,"verse":"Allah Yan\u00e3 tabbatar da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni da magana tabbatacciya a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya, da cikin L\u00e3hira, Kuma Allah Yan\u00e3 \u0253atar da azz\u00e3lumai, kuma Allah Yan\u00e3 aikata abin da Yake so."},"1778":{"id":1778,"surah":14,"ayah":28,"verse":"Shin ba ka lura ba da wa\u0257anda suka musanya ni'imar Allah da k\u00e3firci kuma suka saukar da mut\u00e3nensu a gidan halak\u00e3?"},"1779":{"id":1779,"surah":14,"ayah":29,"verse":"Sun\u00e3 \u0199\u00f5nuwa a wutar jahannama, kuma tir da matabbatarsu."},"1780":{"id":1780,"surah":14,"ayah":30,"verse":"Kuma suka sanya wa Allah k\u0129shiy\u00f5yi, d\u00f5min \u0253atarwa daga hanyarSa, Ka ce: \"Ku ji d\u00e3\u0257i, sa'an nan, lalle ne, mak\u00f5marku Wutar ce.\""},"1781":{"id":1781,"surah":14,"ayah":31,"verse":"Ka ce wa b\u00e3y\u0129Na wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni su tsayar da salla kuma su ciyar daga abin da Muka azurt\u00e3 su, a asirce da bayyane, daga gab\u00e3nin wani wuni ya zo, b\u00e3bu ciniki a ciki, kuma b\u00e3bu ab\u00f5taka."},"1782":{"id":1782,"surah":14,"ayah":32,"verse":"Allah ne wanda Ya halicci sammai da \u0199asa kuma Ya saukar da ruwa daga sama, sa'an nan Ya fitar game da shi, daga 'ya'yan it\u00e3ce arziki d\u00f5minku kuma Ya h\u00f5r\u1ebd jirgin ruwa d\u00f5min ya yi gudu a cikin t\u1ebdku da umurninSa, kuma Ya h\u00f5r\u1ebd muku k\u00f5guna."},"1783":{"id":1783,"surah":14,"ayah":33,"verse":"Kuma Ya h\u00f5r\u1ebd muku r\u00e3n\u00e3 da wat\u00e3 sun\u00e3 madawwama biyu, kuma Ya h\u00f5r\u1ebd muku dare da wuni."},"1784":{"id":1784,"surah":14,"ayah":34,"verse":"Kuma Ya b\u00e3 ku dukkan abin da kuka r\u00f5\u0199e Shi kuma idan kun \u0199idaya, ni'imar Allah b\u00e3 z\u00e3 ku lissafe ta ba. Lalle ne mutum, ha\u0199\u0129\u0199a, mai yawan z\u00e3lunci ne, mai yawan k\u00e3firci."},"1785":{"id":1785,"surah":14,"ayah":35,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Ibr\u00e3h\u0129m ya ce: \"Y\u00e3 Ubangijina! Ka sany\u00e3 wannan gari amintacce kuma Ka n\u0129santa ni, n\u0129 da \u0257iy\u00e3na daga bauta wa gum\u00e3ka."},"1786":{"id":1786,"surah":14,"ayah":36,"verse":"\"Y\u00e3 Ubangijina! Lalle ne s\u0169, sun \u0253atar da m\u00e3su yawa daga mut\u00e3ne sa'an nan wanda ya b\u0129 ni, to, lalle shi, yan\u00e3 daga gare ni, kuma wanda ya s\u00e3\u0253a mini, to, lalle ne Kai Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"1787":{"id":1787,"surah":14,"ayah":37,"verse":"\"Y\u00e3 Ubangijinmu! Lalle ne ni, na zaunar da zuriyata ga r\u00e3fi wanda ba ma'ab\u0169cin sh\u0169ka ba, a wurin \u00a6\u00e3kinka mai alfarma. Y\u00e3 Ubangijinmu! D\u00f5min su tsayar da salla. Sai Ka sanya zuk\u00e3ta daga mut\u00e3ne sun\u00e3 gagg\u00e3war b\u1ebdgenzuwa gare su, kuma ka azurt\u00e3 su daga 'ya'yan it\u00e3ce, mai yiwuw\u00e3 ne sun\u00e3 g\u00f5d\u1ebdw\u00e3.\""},"1788":{"id":1788,"surah":14,"ayah":38,"verse":"\"Y\u00e3 Ubangijinmu! Lalle ne Kai Kan\u00e3 sanin abin da muke \u0253\u00f5y\u1ebdwa, da abin da muke bayyan\u00e3wa. Kuma b\u00e3bu abin da yake \u0253\u00f5y\u1ebdwa ga A1lah, daga wani abu a cikin \u0199asa, kuma b\u00e3bu a cikin sama.\""},"1789":{"id":1789,"surah":14,"ayah":39,"verse":"\"G\u00f5diy\u00e3 ta tabbata ga Allah wanda Yake Ya b\u00e3 ni in\u00e3 a cikin tsufa Ism\u00e3'ila da Is'h\u00e3\u0199a. Lalle ne Ubangijina, ha\u0199\u0129\u0199a, Mai jin addu'a ne.\""},"1790":{"id":1790,"surah":14,"ayah":40,"verse":"\"Y\u00e3 Ubangijina! Ka sany\u00e3 ni mai tsayar da salla. Kuma daga z\u0169riyyata. Y\u00e3 Ubangijinmu! Kuma Ka kar\u0253i addu'ata.\""},"1791":{"id":1791,"surah":14,"ayah":41,"verse":"\"Y\u00e3 Ubangijinmu! Ka yi g\u00e3fara gare ni, kuma ga mahaif\u00e3na, kuma da m\u0169minai, a r\u00e3nar da his\u00e3bi yake tsay\u00e3wa.\""},"1792":{"id":1792,"surah":14,"ayah":42,"verse":"\"Kuma kada ka yi zaton Allah Mai shagal\u00e3 ne daga abin da azzalumai suke aikat\u00e3w\u00e3. Abin sani kawai, Yan\u00e3 jinkirta musu ne zuwa ga wani wuni, wanda id\u00e3nuwa suke fita turu- turu a cikinsa.\""},"1793":{"id":1793,"surah":14,"ayah":43,"verse":"\"Sun\u00e3 m\u00e3su gagg\u00e3wa, m\u00e3su \u0257aukaka k\u00e3wunansu zuwa sama \u0199iftawar ganinsu ba ta k\u00f5m\u00e3wa gare su. Kuma zuk\u00e3tansu w\u00f5fintattu.\""},"1794":{"id":1794,"surah":14,"ayah":44,"verse":"Kuma ka yi garga\u0257i ga mut\u00e3ne ga r\u00e3nar da az\u00e3ba take j\u1ebd musu, sai wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci su ce: \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Ka yi mana jinkiri zuwa ga wani ajali makusanci, mu kar\u0253a wa kiranKa, kuma mu bi Manzanni.\"(Allah Ya ce musu) \"Ashe, ba ku kasance kun yi rantsuw\u00e3 ba daga gab\u00e3ni, c\u1ebdwa b\u00e3 ku da wata gush\u1ebdwa?"},"1795":{"id":1795,"surah":14,"ayah":45,"verse":"\"Kuma kuka zaun\u00e3 a cikin gid\u00e3jen wa\u0257anda suka z\u00e3lunci kansu, kuma ya bayyana a gare ku yadda Muka aikat\u00e3 game da su, kuma Muka buga muku mis\u00e3lai.\""},"1796":{"id":1796,"surah":14,"ayah":46,"verse":"Kuma lalle sun yi m\u00e3kirci irin makircinSu kuma a wurin Allah makircinsu, yake, kuma lalle ne makircinsu y\u00e3 kasance, ha\u0199\u0129\u0199a, duw\u00e3tsu sun\u00e3 gush\u1ebdw\u00e3 sab\u00f5da shi."},"1797":{"id":1797,"surah":14,"ayah":47,"verse":"Sab\u00f5da haka, kada ka \u0199arfafa zaton Allah Mai s\u00e3\u0253a wa'adinSa ne ga ManzanninSa. Lalle ne Allah ne Mabuw\u00e3yi, Ma'ab\u0169cin az\u00e3bar r\u00e3muwa."},"1798":{"id":1798,"surah":14,"ayah":48,"verse":"A r\u00e3nar da ake musanya \u0199asa b\u00e3 \u0199asar nan ba, da sammai kuma su bayyana ga Allah Maka\u0257aici, Mai tan\u0199was\u00e3wa."},"1799":{"id":1799,"surah":14,"ayah":49,"verse":"Kuma kana ganin m\u00e3su laifi, a r\u00e3nar nan, sun\u00e3 wa\u0257anda aka yi wa ciri daidai a cikin mar\u0169ruwa."},"1800":{"id":1800,"surah":14,"ayah":50,"verse":"Rigunansu daga farar wut\u00e3 ne, kuma wuta ta rufe fusk\u00f5kinsu."},"1801":{"id":1801,"surah":14,"ayah":51,"verse":"D\u00f5min Allah Ya s\u00e3k\u00e3 wa k\u00f5wane rai da abin da ya tsuwurwurta. Lalle ne, Allah Mai gagg\u00e3war his\u00e3bi ne."},"1802":{"id":1802,"surah":14,"ayah":52,"verse":"Wannan iyarwa ce ga mut\u00e3ne, kuma d\u00f5min a yi musu garga\u0257i da shi, kuma d\u00f5min su sani c\u1ebdwa, abin sani kawai, sh\u0129 ne abin bautawa guda. Kuma d\u00f5min masu hankali su ri\u0199a tun\u00e3wa."},"1803":{"id":1803,"surah":15,"ayah":1,"verse":"A. L\u0303.R. Wa\u0257ancan \u00e3yoyin litt\u00e3fi ne da abin karant\u00e3wa mai bayyan\u00e3wa."},"1804":{"id":1804,"surah":15,"ayah":2,"verse":"Da yawa wa\u0257anda suka k\u00e3firta suke g\u0169rin d\u00e3 dai sun kasance Musulmi."},"1805":{"id":1805,"surah":15,"ayah":3,"verse":"Ka bar su su ci kuma su ji d\u00e3di, kuma g\u0169ri ya shagaltar da su, sa'an nan da sannu z\u00e3 su sani."},"1806":{"id":1806,"surah":15,"ayah":4,"verse":"Kuma ba Mu halakar da wata al\u0199arya ba f\u00e3ce tan\u00e3 da littafi sananne."},"1807":{"id":1807,"surah":15,"ayah":5,"verse":"Wata al'umma b\u00e3 ta gab\u00e3tar ajalinta, kuma b\u00e3 z\u00e3 su jinkirta ba."},"1808":{"id":1808,"surah":15,"ayah":6,"verse":"Suka ce: \"Y\u00e3 kai wanda aka saukar da Ambato (Al\u0199ur'\u00e3ni) a kansa! Lalle ne kai, ha\u0199\u0129\u0199a, mahaukaci ne.\""},"1809":{"id":1809,"surah":15,"ayah":7,"verse":"\"D\u00f5min me b\u00e3 z\u00e3 ka zo mana da mal\u00e3'\u0129ku ba idan ka kasance daga m\u00e3su gaskiya?\""},"1810":{"id":1810,"surah":15,"ayah":8,"verse":"B\u00e3 Mu sassaukar da mal\u00e3'iku f\u00e3ce da gaskiya, b\u00e3 z\u00e3 su kasance, a wannan l\u00f5kacin, wa\u0257anda ake yi wa jink\u0129ri ba."},"1811":{"id":1811,"surah":15,"ayah":9,"verse":"Lalle M\u0169 ne, Muka saukar da Ambato (Al\u0199ur'\u00e3ni), kuma lal1e M\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, M\u00e3su kiyay\u1ebdwane gare shi."},"1812":{"id":1812,"surah":15,"ayah":10,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun aika Manzanni a cikin \u0199ungiy\u00f5yin farko, gab\u00e3ninka."},"1813":{"id":1813,"surah":15,"ayah":11,"verse":"Kuma wani Manzo b\u00e3 ya zuwa gare su f\u00e3ce sun kasance sun\u00e3 m\u00e3su, izgili a gare shi."},"1814":{"id":1814,"surah":15,"ayah":12,"verse":"Kamar wancan ne Muke shigar da shi a cikin zuk\u00e3tan m\u00e3su laifi."},"1815":{"id":1815,"surah":15,"ayah":13,"verse":"B\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni da shi, kuma ha\u0199\u0129\u0199a, hanyar mut\u00e3nen farko ta shige."},"1816":{"id":1816,"surah":15,"ayah":14,"verse":"Kuma d\u00e3 Mun b\u0169\u0257e wata \u0199\u00f5fa daga sama a kansu har suka wuni a ciki sun\u00e3 t\u00e3k\u00e3wa."},"1817":{"id":1817,"surah":15,"ayah":15,"verse":"Lalle ne d\u00e3 sun ce: \"Abin sani kawai, an rufe id\u00e3nuwanmu ne. \u00c3'a, m\u0169 mut\u00e3ne ne wa\u0257anda aka sihirce.\""},"1818":{"id":1818,"surah":15,"ayah":16,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a Mun sanya wa\u0257ansu masaukai a, cikin sama, kuma Muka \u0199aw\u00e3ta ta ga masu kallo."},"1819":{"id":1819,"surah":15,"ayah":17,"verse":"Kuma Muka kiy\u00e3ye ta daga dukan Shai\u0257ani wanda ake j\u0129fa."},"1820":{"id":1820,"surah":15,"ayah":18,"verse":"F\u00e3ce wanda ya s\u00e3ci saur\u00e3re sai wutar y\u0169l\u00e3 bayyananniya ta b\u0129 shi."},"1821":{"id":1821,"surah":15,"ayah":19,"verse":"Kuma \u0199asa Mun m\u0129k\u1ebd ta kuma Mun j\u1ebdfa duw\u00e3tsu tabbatattu a cikinta kuma Mun tsirar a cikinta, daga dukan abu wanda ake aun\u00e3wa da sik\u1ebdli."},"1822":{"id":1822,"surah":15,"ayah":20,"verse":"Kuma Muka sany\u00e3 muku, a cikinta, ab\u0169buwan r\u00e3yuw\u00e3 da wanda ba ku zam\u00e3 m\u00e3su ciyarwa gare shi ba."},"1823":{"id":1823,"surah":15,"ayah":21,"verse":"Kuma b\u00e3bu wani abu f\u00e3ce a wurinMu, akwai task\u00f5k\u0129nsa kuma ba Mu saukar da shi ba f\u00e3ce kan gwargwado sananne."},"1824":{"id":1824,"surah":15,"ayah":22,"verse":"Kuma Muka aika isk\u00f5ki m\u00e3su barbarar j\u0169na sa'an nan Muka saukar da ruwa daga sama, sa'an nan Muka sh\u00e3yar da ku shi, kuma ba ku zama m\u00e3su taskac\u1ebdwa a gare shi ba."},"1825":{"id":1825,"surah":15,"ayah":23,"verse":"Kuma lalle ne Mu Muke r\u00e3yarwa, kuma Muke kash\u1ebdwa kuma M\u0169 ne magada."},"1826":{"id":1826,"surah":15,"ayah":24,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun san m\u00e3su gab\u00e3ta daga cikinku, kuma Mun san m\u00e3su jinkiri."},"1827":{"id":1827,"surah":15,"ayah":25,"verse":"Kuma lalle ne Ubangijinka Sh\u0129 ne Yake t\u00e3ra su, lalle Sh\u0129 ne Mai hikima, Masani."},"1828":{"id":1828,"surah":15,"ayah":26,"verse":"Kuma lalle ne Mun halicci mutum daga \u0199e\u0199asasshiyar l\u00e3ka, daga ba\u0199in yum\u0253u wanda ya canja."},"1829":{"id":1829,"surah":15,"ayah":27,"verse":"Kuma Aljani Mun halicc\u1ebd shi daga gab\u00e3ni, daga wutar iskar zafi."},"1830":{"id":1830,"surah":15,"ayah":28,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Ubangijinka ya ce wa mal\u00e3'iku: \"Lalle N\u0129 mai halittar wani jiki ne daga \u0199\u1ebd\u0199asasshen yum\u0253u wanda ya canja.\""},"1831":{"id":1831,"surah":15,"ayah":29,"verse":"\"To idan Na daidait\u00e3 shi kuma Na h\u0169ra daga R\u0169h\u0129Na a cikinsa, to, ku f\u00e3\u0257i a gare shi, kun\u00e3 m\u00e3su yin sujada.\""},"1832":{"id":1832,"surah":15,"ayah":30,"verse":"Sai mal\u00e3'iku suka yi sujada dukkansu gaba \u0257aya."},"1833":{"id":1833,"surah":15,"ayah":31,"verse":"F\u00e3ce Ibl\u0129s, ya \u0199i kasanc\u1ebdwa daga m\u00e3su yin sujadar."},"1834":{"id":1834,"surah":15,"ayah":32,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 Ibl\u0129s m\u1ebdne ne a gare ka, ba ka kasance t\u00e3re da m\u00e3su yin sujuda ba?\""},"1835":{"id":1835,"surah":15,"ayah":33,"verse":"Ya ce: \"Ban kasance in\u00e3 yin sujada ba ga mutum wanda Ka halicce shi daga b\u0169sasshen yum\u0253un l\u00e3ka wadda ta canja.\""},"1836":{"id":1836,"surah":15,"ayah":34,"verse":"Ya ce: \"To, ka fita daga gare ta, d\u00f5min lalle kai abin j\u0129fa ne.\""},"1837":{"id":1837,"surah":15,"ayah":35,"verse":"\"Kuma lalle ne akwai la'ana a kanka har ya zuwa r\u00e3nar sakamako.\""},"1838":{"id":1838,"surah":15,"ayah":36,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 Ubangj\u0129na! Sai Ka yi mini jinkiri zuwa r\u00e3nar da ake t\u00e3shin su.\""},"1839":{"id":1839,"surah":15,"ayah":37,"verse":"Ya ce: \"To, lalle ne kan\u00e3 daga wa\u0257anda ake yi wa jinkiri.\""},"1840":{"id":1840,"surah":15,"ayah":38,"verse":"\"Zuwa ga Yinin L\u00f5kacin nan sananne.\""},"1841":{"id":1841,"surah":15,"ayah":39,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 Ubangijina! In\u00e3 rantsuwa da abin da Ka \u0253atar da ni da shi, ha\u0199\u0129\u0199a in\u00e3 \u0199aw\u00e3ta musu (r\u00e3yuwa) a cikin \u0199as\u00e3 kuma ha\u0199\u0129\u0199a in\u00e3 \u0253atar da su gab\u00e3 \u0257aya.\""},"1842":{"id":1842,"surah":15,"ayah":40,"verse":"\"F\u00e3ce b\u00e3yinKa daga gare su, wa\u0257anda Ka tsarkake.\""},"1843":{"id":1843,"surah":15,"ayah":41,"verse":"Ya ce: \"Wannan tafarki ne a gare Ni, madaidaici.\""},"1844":{"id":1844,"surah":15,"ayah":42,"verse":"\"Lalle ne b\u00e3y\u0129Na, b\u00e3 ka da \u0129k\u00f5 a kansu, f\u00e3ce wanda ya b\u0129 ka daga \u0253atattu.\""},"1845":{"id":1845,"surah":15,"ayah":43,"verse":"Kuma lalle Jahannama ce ha\u0199\u0129\u0199a, ma'a1kawartarsu gab\u00e3 \u0257aya."},"1846":{"id":1846,"surah":15,"ayah":44,"verse":"Tan\u00e3 da \u0199\u00f5f\u00f5fi bakwai, ga k\u00f5wace \u0199\u00f5fa akwai wani juz'i daga gare su rababbe."},"1847":{"id":1847,"surah":15,"ayah":45,"verse":"Lalle m\u00e3su ta\u0199awa sun\u00e3 a cikin gid\u00e3jen Aljanna mai idandunan ruwa."},"1848":{"id":1848,"surah":15,"ayah":46,"verse":"\"Ku shig\u1ebd ta da aminci, kun\u00e3 amintattu.\""},"1849":{"id":1849,"surah":15,"ayah":47,"verse":"Kuma Muka \u0257\u1ebdbe abinda ke a cikin zuk\u00e3tansu na daga \u0199ullin z\u0169ci, suka zama 'yan'uwa a kan gad\u00e3je, sun\u00e3 m\u00e3su fuskantar jun\u00e3."},"1850":{"id":1850,"surah":15,"ayah":48,"verse":"Wata wahala b\u00e3 z\u00e3 ta sh\u00e3fe su b\u00e3 a cikinta kuma ba su zama m\u00e3su fita daga, cikinta ba."},"1851":{"id":1851,"surah":15,"ayah":49,"verse":"Ka bai wa b\u00e3yiNa l\u00e3bari c\u1ebdwa lalle ne Ni, Mai g\u00e3farane, Mai jin \u0199ai."},"1852":{"id":1852,"surah":15,"ayah":50,"verse":"Kuma az\u00e3b\u00e3Ta ita ce az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"1853":{"id":1853,"surah":15,"ayah":51,"verse":"Kuma ka b\u00e3 su l\u00e3b\u00e3rin b\u00e3\u0199in Ibr\u00e3h\u0129m."},"1854":{"id":1854,"surah":15,"ayah":52,"verse":"A l\u00f5kacin da suka shiga gunsa, sai suka ce: \"Sallama.\" Ya ce: \"Lalle m\u0169, daga gare ku, m\u00e3su firgita ne.\""},"1855":{"id":1855,"surah":15,"ayah":53,"verse":"Suka ce: \"Kada ka firgita. Lalle ne m\u0169, mun\u00e3 yi makabush\u00e3ra game da wani y\u00e3ro masani.\""},"1856":{"id":1856,"surah":15,"ayah":54,"verse":"Ya ce: \"Shin kun b\u00e3 ni bush\u00e3ra ne a kan ts\u0169fa y\u00e3 sh\u00e3fe ni? To, da me kuke b\u00e3 ni bushara?\""},"1857":{"id":1857,"surah":15,"ayah":55,"verse":"Suka ce: \"Mun\u00e3 yi maka bush\u00e3ra da gaskiya ne, sab\u00f5da haka, kada da kasance daga m\u00e3su yanke tsamm\u00e3ni.\""},"1858":{"id":1858,"surah":15,"ayah":56,"verse":"Ya ce: \"Kuma w\u00e3ne ne yake yanke tsamm\u00e3ni daga rahamar Ubangijinsa, f\u00e3ce \u0253atattu?\""},"1859":{"id":1859,"surah":15,"ayah":57,"verse":"Ya ce: \"To, m\u1ebdne ne babban al'amarinku? Y\u00e3 k\u0169 manzanni!\""},"1860":{"id":1860,"surah":15,"ayah":58,"verse":"Suka ce: \"Lalle ne m\u0169, an aika mu zuwa ga wasu mut\u00e3ne m\u00e3su laifi.\""},"1861":{"id":1861,"surah":15,"ayah":59,"verse":"\"F\u00e3ce mut\u00e3nen L\u0169\u0257u, lalle ne m\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, m\u00e3su ts\u0129rar dasu ne gab\u00e3 \u0257aya.\""},"1862":{"id":1862,"surah":15,"ayah":60,"verse":"\"F\u00e3ce m\u00e3tarsa mun \u0199addara c\u1ebdwa lalle ne ita, ha\u0199\u0129\u0199a, tan\u00e3 daga m\u00e3su halaka.\""},"1863":{"id":1863,"surah":15,"ayah":61,"verse":"To, a l\u00f5kacin da mazannin suka j\u1ebd wa mut\u00e3nen L\u0169\u0257u,"},"1864":{"id":1864,"surah":15,"ayah":62,"verse":"Ya ce: \"Lalle ne ku mut\u00e3ne ne wa\u0257anda ba a sani ba.\""},"1865":{"id":1865,"surah":15,"ayah":63,"verse":"Suka ce: \"\u00c3'a, mun zo maka sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 shakka a cikinsa.\""},"1866":{"id":1866,"surah":15,"ayah":64,"verse":"\"Kuma mun zo maka da gaskiya. Kuma lalle ne m\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, m\u00e3su gaskiya ne.\""},"1867":{"id":1867,"surah":15,"ayah":65,"verse":"\"Sai ka yi tafiya da iy\u00e3linka, a wani yanki na dare, kuma ka bi b\u00e3yansu, kuma kada wani daga cikinku ya yi waiwaye, kuma ku bi ta inda aka aumurce ku.\""},"1868":{"id":1868,"surah":15,"ayah":66,"verse":"Kuma Muka hukunta wancan al'amarin zuwa gare shi c\u1ebdwa lalle ne \u0199arshen wa\u0257ancan abin yank\u1ebdwa ne a l\u00f5kacin da suke m\u00e3su shiga asuba."},"1869":{"id":1869,"surah":15,"ayah":67,"verse":"Kuma mut\u00e3nen al\u0199aryar suka je sun\u00e3 m\u00e3su bush\u00e3ra."},"1870":{"id":1870,"surah":15,"ayah":68,"verse":"Ya ce: \"Lalle ne wa\u0257annan b\u00e3\u0199\u0129na ne, sab\u00f5da haka kada ku kunyata ni.\""},"1871":{"id":1871,"surah":15,"ayah":69,"verse":"\"Kuma ku bi Allah da ta\u0199awa, kuma kada ku sanya ni a ba\u0199in ciki.\""},"1872":{"id":1872,"surah":15,"ayah":70,"verse":"Suka ce: \"Ashe ba mu hana ka daga t\u00e3likai ba?\""},"1873":{"id":1873,"surah":15,"ayah":71,"verse":"Ya ce: \"Ga wa\u0257annan, 'ya'y\u00e3na idan kun kasance m\u00e3su aikat\u00e3wa ne.\""},"1874":{"id":1874,"surah":15,"ayah":72,"verse":"Rantsuwa da r\u00e3yuwarka! Lalle ne s\u0169 a cikin m\u00e3yensu sun\u00e3 ta \u0257\u0129muwa."},"1875":{"id":1875,"surah":15,"ayah":73,"verse":"Sa'an nan ts\u00e3wa ta k\u00e3ma su, sun\u00e3 m\u00e3su shiga l\u00f5kacin h\u0169d\u00f5war r\u00e3n\u00e3."},"1876":{"id":1876,"surah":15,"ayah":74,"verse":"Sa'an nan Muka sanya samanta ya k\u00f5ma \u0199asanta, kuma Muka yi ruwan duw\u00e3tsu na l\u00e3kar wuta a kansu."},"1877":{"id":1877,"surah":15,"ayah":75,"verse":"Lalle ne a cikin wancan akwai \u00e3y\u00f5yi ga m\u00e3su ts\u00f5kaci da hankali."},"1878":{"id":1878,"surah":15,"ayah":76,"verse":"Kuma lalle ne ita, ha\u0199\u0129\u0199a sun\u00e3 a g\u1ebdfen wata hany\u00e3 tabbatacciya."},"1879":{"id":1879,"surah":15,"ayah":77,"verse":"Lalle ne a cikin wancan akwai \u00e3y\u00e3 ga m\u00e3su \u0129m\u00e3ni."},"1880":{"id":1880,"surah":15,"ayah":78,"verse":"Kuma lalle ne ma'ab\u0169ta Al'aika sun kasance, ha\u0199\u0129\u0199a, m\u00e3su z\u00e3lunci!"},"1881":{"id":1881,"surah":15,"ayah":79,"verse":"Sai Muka yi az\u00e3bar r\u00e3muw\u00e3 a gare su, kuma lalle s\u0169 biyun, ha\u0199\u0129\u0199a, sun\u00e3 a g\u1ebdfen wani tafarki mabayyani."},"1882":{"id":1882,"surah":15,"ayah":80,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a ma'ab\u0169ta Hijiri sun \u0199aryata Manzanni."},"1883":{"id":1883,"surah":15,"ayah":81,"verse":"Kuma Kuka kai musu \u00e3y\u00f5yinMu, sai suka kasance m\u00e3su bijir\u1ebdwa daga gare su."},"1884":{"id":1884,"surah":15,"ayah":82,"verse":"Kuma sun kasance sun\u00e3 sassa\u0199a gid\u00e3je daga duw\u00e3tsu, alh\u00e3li sun\u00e3 amintattu."},"1885":{"id":1885,"surah":15,"ayah":83,"verse":"Sai ts\u00e3wa ta k\u00e3ma su sun\u00e3 m\u00e3su shiga asuba."},"1886":{"id":1886,"surah":15,"ayah":84,"verse":"Sa'an nan abin da suka kasance sun\u00e3 tsirfant\u00e3wa bai wad\u00e3tar ga barinsu ba."},"1887":{"id":1887,"surah":15,"ayah":85,"verse":"Kuma ba Mu halicci sammai da \u0199asa da abin da yake a tsak\u00e3ninsu ba f\u00e3ce da gaskiya. Kuma lalle ne S\u00e3'a (R\u00e3nar Al\u0199iy\u00e3ma) ha\u0199\u0129\u0199a mai zuwa ce. Sab\u00f5dahaka ka yi rangwame, rangwame mai kyau."},"1888":{"id":1888,"surah":15,"ayah":86,"verse":"Lalle ne Ubangijinka, shi ne Mai yawan halitta, Masani."},"1889":{"id":1889,"surah":15,"ayah":87,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun b\u00e3 ka bakwai wa\u0257anda ake maimaita karatunsu da Al\u0199ur'\u00e3ni mai girma."},"1890":{"id":1890,"surah":15,"ayah":88,"verse":"Kada lalle ka\u0199\u0129\u0199a id\u00e3nunka biyu zuwa ga abin da Muka jiyar da su d\u00e3\u0257i game da shi, nau'i-nau'i a gare su, kuma kada ka yi ba\u0199in ciki a kansu, kuma sassauta fik\u00e3fikanka ga m\u00e3su \u0129m\u00e3ni."},"1891":{"id":1891,"surah":15,"ayah":89,"verse":"Kuma ka ce: \"Lalle n\u0129 n\u0129 ne mai garga\u0257i bayyananne.\""},"1892":{"id":1892,"surah":15,"ayah":90,"verse":"Kamar yadda Muka saukar a kan m\u00e3su yin rantsuwa,"},"1893":{"id":1893,"surah":15,"ayah":91,"verse":"Wa\u0257anda suka sanya Al\u0199ur'\u00e3ni t\u00e3tsuniy\u00f5yi."},"1894":{"id":1894,"surah":15,"ayah":92,"verse":"To, rantsuwa da Ubangijinka! Ha\u0199\u0129\u0199a, Mun\u00e3 tambayarsugab\u00e3 \u0257aya."},"1895":{"id":1895,"surah":15,"ayah":93,"verse":"Daga abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"1896":{"id":1896,"surah":15,"ayah":94,"verse":"Sai ka tsage gaskiya game da abin da ake umurnin ka kuma ka kau da kai daga masu shirki."},"1897":{"id":1897,"surah":15,"ayah":95,"verse":"Lalle ne M\u0169 Mun isar maka daga m\u00e3su izgili."},"1898":{"id":1898,"surah":15,"ayah":96,"verse":"Wa\u0257anda suke sany\u00e3war wani abin baut\u00e3wa na dabam tare da Allah, sa'an nan da sannu z\u00e3 su sani."},"1899":{"id":1899,"surah":15,"ayah":97,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun\u00e3 sanin c\u1ebdwa lalle kai, \u0199irjinka yan\u00e3 yin \u0199unci game da abin da suke fa\u0257\u00e3 (na izgili)."},"1900":{"id":1900,"surah":15,"ayah":98,"verse":"Sab\u00f5da haka ka yi tasb\u0129hi game da g\u00f5de wa Ubangijinka, kuma ka kasance daga m\u00e3su sujada."},"1901":{"id":1901,"surah":15,"ayah":99,"verse":"Kuma ka bauta wa Ubangijinka, har mutuwa ta zo maka."},"1902":{"id":1902,"surah":16,"ayah":1,"verse":"Al'amarin Allah y\u00e3 zo, sab\u00f5da haka kada ku n\u1ebdmi hanzart\u00e3warsa. Tsarkin Allah ya tabbata, kuma Ya \u0257aukaka daga abin da suke yi na shirka."},"1903":{"id":1903,"surah":16,"ayah":2,"verse":"Yan\u00e3 sassaukar da mal\u00e3'iku da R\u0169hi daga umurninSaa kan wanda Yake so daga b\u00e3yinSa, c\u1ebdwa ku yi garga\u0257i c\u1ebdwa: Lalle ne sh\u0129, b\u00e3bu abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Ni, sab\u00f5da haka ku b\u0129 Ni da ta\u0199awa."},"1904":{"id":1904,"surah":16,"ayah":3,"verse":"Ya halicci sammai da \u0199asa da gaskiya. Ya \u0257aukaka daga abin da suke yi na shirka."},"1905":{"id":1905,"surah":16,"ayah":4,"verse":"Ya halicci mutum daga maniyyi, sai g\u00e3 shi yan\u00e3 mai hus\u0169ma bayyananniya."},"1906":{"id":1906,"surah":16,"ayah":5,"verse":"Da dabb\u00f5bin ni'ima, Ya halicce su d\u00f5minku. A cikinsu akwai abin yin \u0257umi da wa\u0257ansu amf\u00e3n\u00f5ni, kuma daga gare su kuke ci."},"1907":{"id":1907,"surah":16,"ayah":6,"verse":"Kuma kun\u00e3 da kyau a cikinsu a l\u00f5kacin da suke k\u00f5m\u00f5wa daga k\u0129wo da maraice da l\u00f5kacin da suke sakuw\u00e3."},"1908":{"id":1908,"surah":16,"ayah":7,"verse":"Kuma sun\u00e3 \u0257aukar k\u00e3yanku m\u00e3su nauyi zuwa ga wani gari, ba ku kasance m\u00e3su isa gare shi ba, f\u00e3ce da tsananin wahalar r\u00e3yuka, Lalle ne Ubangijinka ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mai tausayi, Maijin \u0199ai."},"1909":{"id":1909,"surah":16,"ayah":8,"verse":"Kuma da daw\u00e3ki da alfadarai da j\u00e3kuna, d\u00f5min ku hau su, kuma da \u0199awa. Kuma Yana halitta abin da ba ku sani ba."},"1910":{"id":1910,"surah":16,"ayah":9,"verse":"Kuma ga Allah madaidaiciyar hanya take kuma daga gare ta akwai mai karkac\u1ebdwa. Kuma da Y\u00e3 so, d\u00e3 Ya shiryar da ku gab\u00e3 \u0257aya."},"1911":{"id":1911,"surah":16,"ayah":10,"verse":"Sh\u0129 ne Wanda Ya saukar da ruwa daga sama d\u00f5minku, daga gare shi akwai abin sha, kuma daga gare shi it\u00e3ce yake, a cikinsa kuke yin k\u0129wo."},"1912":{"id":1912,"surah":16,"ayah":11,"verse":"Yan\u00e3 tsirar da sh\u0169ka game da shi, d\u00f5minku zait\u0169ni da dab\u0129nai da inabai, kuma daga dukan 'y\u00e3'yan it\u00e3ce. Lalle ne a cikin wancan ha\u0199\u0129\u0199a, akwai \u00e3y\u00e3 ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke yin tun\u00e3ni."},"1913":{"id":1913,"surah":16,"ayah":12,"verse":"Kuma Ya h\u00f5r\u1ebd muku dare da wuni da r\u00e3n\u00e3 da wat\u00e3 kuma taur\u00e3ri h\u00f5rarru ne da umurninSa. Lalle ne a cikin wancan, ha\u0199\u0129\u0199a, akwai \u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke hankalta."},"1914":{"id":1914,"surah":16,"ayah":13,"verse":"Kuma abin da Ya halitta muku a cikin \u0199asa, yana mai s\u00e3\u0253\u00e3nin launukansa. Lalle ne a cikin wancan, ha\u0199\u0129\u0199a, akwai \u00e3y\u00e3 ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke tun\u00e3wa."},"1915":{"id":1915,"surah":16,"ayah":14,"verse":"Kuma Sh\u0129 ne Ya h\u00f5r\u1ebd t\u1ebdku d\u00f5min ku ci wani nama s\u00e3b\u00f5 daga gare shi, kuma kun\u00e3 fitarwa, daga gare shi, \u0199aw\u00e3 wadda kuke yin ado da ita. Kuma kuna ganin jir\u00e3ge sun\u00e3 yankan ruwa a cikinsa kuma d\u00f5min ku yi n\u1ebdman (fatauci) daga falalarSa. Kuma mai yiwuwa ne kuna g\u00f5d\u1ebdwa."},"1916":{"id":1916,"surah":16,"ayah":15,"verse":"Kuma Ya j\u1ebdfa, a cikin \u0199asa, tabbatattun duwatsu d\u00f5min kada ta karkata da ku, da k\u00f5guna da hany\u00f5yi, \u0257amm\u00e3ninku kun\u00e3 shiryuwa."},"1917":{"id":1917,"surah":16,"ayah":16,"verse":"Kuma da wa\u0257ansu al\u00e3m\u00f5mi, kuma da taur\u00e3ri sun\u00e3 m\u00e3su n\u1ebdman shiryuwa (ga tafiyarsu ta fatauci)."},"1918":{"id":1918,"surah":16,"ayah":17,"verse":"Shin, wanda Yake yin halitta yan\u00e3 yin kama da wanda ba ya yin halitta? Shin fa, b\u00e3 ku tun\u00e3wa?"},"1919":{"id":1919,"surah":16,"ayah":18,"verse":"Kuma idan kun \u0199id\u00e3ya ni'imar Allah, b\u00e3 ku iya lissafa ta. Lalle ne Allah, ha\u0199\u0129\u0199a, Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"1920":{"id":1920,"surah":16,"ayah":19,"verse":"Kuma Allah Yan\u00e3 sanin abin da kuke asirt\u00e3wa da abin da kuke bayyan\u00e3wa."},"1921":{"id":1921,"surah":16,"ayah":20,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke kira, baicin Allah, ba su halicci k\u00f5me ba, kuma s\u0169 ne ake halittawa."},"1922":{"id":1922,"surah":16,"ayah":21,"verse":"Matatt\u0169 ne, b\u00e3 su da rai, kuma ba su san a wane l\u00f5kaci ake t\u00e3yar da su ba."},"1923":{"id":1923,"surah":16,"ayah":22,"verse":"Abin bautawarku, abin baut\u00e3wa ne guda, to, wa\u0257anda ba su yin \u0129m\u00e3ni da L\u00e3hira, zuk\u00e3tansu m\u00e3su musu ne, kuma su makangara ne."},"1924":{"id":1924,"surah":16,"ayah":23,"verse":"Ha\u0199\u0129\u0199a, lalle ne, Allah Yan\u00e3 sanin abin da suke asirt\u00e3wa da abin da suke bayyan\u00e3wa. Lalle ne Shi, b\u00e3 Ya Son m\u00e3su girman kai."},"1925":{"id":1925,"surah":16,"ayah":24,"verse":"Idan aka ce musu: \"M\u1ebdne ne Ubangijinku Ya saukar?\" Sai su ce: \"T\u00e3ts\u0169niy\u00f5yin mut\u00e3nen farko.\""},"1926":{"id":1926,"surah":16,"ayah":25,"verse":"D\u00f5min su \u0257auki zunubansu cikakku a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, kuma daga zunuban wa\u0257anda suke \u0253atarwa b\u00e3 da wani ilmi ba. To, abin da suke \u0257auka na zunubi ya m\u0169nana."},"1927":{"id":1927,"surah":16,"ayah":26,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninsu sun yi m\u00e3kirci, sai Allah Ya je wa gininsu daga hars\u00e3shensa, sai rufi ya f\u00e3\u0257a a kansu daga bisansu, kuma az\u00e3ba ta j\u1ebd musu daga inda ba su sani ba."},"1928":{"id":1928,"surah":16,"ayah":27,"verse":"Sa'an nan a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma (Allah) Yan\u00e3 kunyat\u00e3 su, kuma Yan\u00e3 c\u1ebdwa: \"In\u00e3 ab\u00f5kan t\u00e3rayyaTa, wa\u0257anda kuka kasance kun\u00e3 g\u00e3b\u00e3 a cikin \u0257aukaka sha'aninsu?\" Wa\u0257anda aka bai wa ilmi suka ce: \"Lalle ne wul\u00e3kanci a yau da c\u0169ta sun tabbata a kan k\u00e3firai.\""},"1929":{"id":1929,"surah":16,"ayah":28,"verse":"Wa\u0257anda mal\u00e3iku suke kar\u0253ar r\u00e3yukansu sun\u00e3 m\u00e3su z\u00e3luntar kansu. Sai suka j\u1ebdfa n\u1ebdman sulhu (suka ce) \"Ba mu kasance muna aikata wani mumm\u0169nan aiki ba.\" Kayya! Lalle Allah ne Masani ga abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"1930":{"id":1930,"surah":16,"ayah":29,"verse":"Sai ku shiga \u0199\u00f5f\u00f5fin Jahannama, kun\u00e3 madawwama a cikinta. Sa'an nan tir da mazaunin m\u00e3su girman kai."},"1931":{"id":1931,"surah":16,"ayah":30,"verse":"Kuma aka ce wa wa\u0257anda suka yi ta\u0199awa, \"M\u1ebdne ne Ubangijinku Ya saukar?\" Suka ce, \"Alh\u1ebdri Ya saukar, ga wa\u0257anda suka kyautata a cikin wannan d\u0169niya akwai wani abu mai kyau, kuma ha\u0199\u0129\u0199a, L\u00e3hira ce mafi alh\u1ebdri.\" Kuma ha\u0199\u0129\u0199a, m\u00e3dalla da gidan m\u00e3su ta\u0199awa."},"1932":{"id":1932,"surah":16,"ayah":31,"verse":"Gid\u00e3jen Aljannar zama sun\u00e3 shigarsu, \u0199\u00f5ramu sun\u00e3 gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, sun\u00e3 da abin da suke so a cikinsu. Kamar haka Allah ke s\u00e3k\u00e3 wa m\u00e3su ta\u0199awa."},"1933":{"id":1933,"surah":16,"ayah":32,"verse":"Wa\u0257anda mal\u00e3'iku suke kar\u0253ar r\u00e3yukansu sun\u00e3 m\u00e3su jin d\u00e3\u0257in rai, mal\u00e3'ikun sun\u00e3 c\u1ebdwa. \"Aminci ya tabbata a kanku. Ku shiga Aljanna sab\u00f5da abin da kuka kasance kuna aikat\u00e3wa.\""},"1934":{"id":1934,"surah":16,"ayah":33,"verse":"Shin sun\u00e3 jiran wani abu? F\u00e3ce mal\u00e3'iku su j\u1ebd musu k\u00f5 kuwa umurnin Ubangijinka. Kamar wancan ne wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninsu, suka aikata. Kuma Allah bai z\u00e3lunce su ba, kuma amma kansu suka kasance sun\u00e3 z\u00e3lunta."},"1935":{"id":1935,"surah":16,"ayah":34,"verse":"Sai m\u0169n\u00e3nan ab\u0169buwan da suka aikata ya s\u00e3me su, kuma abin da suka kasance sun\u00e3 yi na izgili ya wajaba a kansu."},"1936":{"id":1936,"surah":16,"ayah":35,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi shirki suka ce: \"D\u00e3 Allah Y\u00e3 so, d\u00e3 bamu baut\u00e3 wa k\u00f5me ba, baicinSa, m\u0169 ko ubannimmu kuma d\u00e3 ba mu haramta k\u00f5me ba, baicin abin da Ya haramta.\" Kamar wancan ne wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninsu suka aikata. To, shin, akwai wani abu a kan Manzanni, f\u00e3ce iyarwa bayyananniy\u00e3?"},"1937":{"id":1937,"surah":16,"ayah":36,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun aika a cikin k\u00f5wace al'umma da wani Manzo (ya ce): \"Ku bauta wa Allah, kuma ku n\u0129sanci \u00a6\u00e3g\u0169tu.\" To, daga gare su akwai wanda Allah Ya shiryar, kuma daga cikinsu akwai wanda \u0253ata ta wajaba a kansa. Sai ku yi tafiya a cikin \u0199asa, sa'an nan ku d\u0169ba yadda \u00e3\u0199ibar m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa ta kasance."},"1938":{"id":1938,"surah":16,"ayah":37,"verse":"Idan ka yi kwa\u0257ayi a kan shiryuwarsu, to, lalle ne, Allah b\u00e3 Ya shiryar da wanda yake \u0253atarwa, kuma b\u00e3 su da wa\u0257ansu mataimaka."},"1939":{"id":1939,"surah":16,"ayah":38,"verse":"Kuma suka rantse da Allah iy\u00e3kar rantsuwarsu (c\u1ebdwa) Allah b\u00e3 ya t\u00e3yar da wanda yake mutuwa! Na'am, Yan\u00e3 t\u00e3yarwa. Wa'adi ne (Allah) Ya yi a kanSa tabbatacce, kuma amma mafi yawan mut\u00e3ne ba su sani ba."},"1940":{"id":1940,"surah":16,"ayah":39,"verse":"D\u00f5min Ya bayyana musu abin da suke s\u00e3\u0253\u00e3 wa j\u0169na a cikinsa, kuma d\u00f5min wa\u0257anda suka k\u00e3firta su sani c\u1ebdwa lalle s\u0169 ne suka kasance ma\u0199aryat\u00e3."},"1941":{"id":1941,"surah":16,"ayah":40,"verse":"Abin sani kawai, MaganarMu ga wani abu idan Mun nufe shi, Mu ce masa, \"Ka kasance; sai yan\u00e3 kasanc\u1ebdwa."},"1942":{"id":1942,"surah":16,"ayah":41,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi hijira a cikin sha'anin Allah daga b\u00e3yan an z\u00e3lunce su, ha\u0199\u0129\u0199a Mun\u00e3 zaunar da su a cikin d\u0169niya da alh\u1ebdri kuma lalle l\u00e3dar L\u00e3hira ce mafi girm\u00e3, d\u00e3 sun kasance sun\u00e3 sani."},"1943":{"id":1943,"surah":16,"ayah":42,"verse":"Wa\u0257anda suka yi ha\u0199uri, kuma ga Ubangijinsu suke d\u00f5gara."},"1944":{"id":1944,"surah":16,"ayah":43,"verse":"Kuma ba Mu aika daga gabaninka ba, f\u00e3ce wa\u0257ansu maz\u00e3je Muna yin wahayi zuwa gare su. Sai ku tambayi mut\u00e3nen Ambato idan kun kasance ba ku sani ba."},"1945":{"id":1945,"surah":16,"ayah":44,"verse":"Da hujj\u00f5ji bayyanannu da littattafai kuma Mun saukar da Ambato zuwa gare ka, d\u00f5min ka bayyana wa mut\u00e3ne abin da aka sassaukar zuwa gare su, kuma don \u0257amm\u00e3ninsu su yi tun\u00e3ni."},"1946":{"id":1946,"surah":16,"ayah":45,"verse":"Shin fa, wa\u0257anda suka yi m\u00e3kircin m\u0169n\u00e3nan ayyuka sun amince da Allah, b\u00e3 zai shafe \u0199asa da su ba ko kuwa az\u00e3ba b\u00e3 z\u00e3 ta je musu daga inda ba su sani ba?"},"1947":{"id":1947,"surah":16,"ayah":46,"verse":"Ko kuwa Ya kama su a cikin jujjuyawarsu? Sab\u00f5da haka ba su zama masu buw\u00e3ya ba."},"1948":{"id":1948,"surah":16,"ayah":47,"verse":"Ko kuwa Ya kama su a kan na\u0199asa? To, lalle ne Ubangijinka ha\u0199\u0129\u0199a Mai tausayi ne, Mai jin \u0199ai."},"1949":{"id":1949,"surah":16,"ayah":48,"verse":"Shin, ba su Iura ba da abin da Allah Ya halitta k\u00f5 mene ne inuw\u00f5yinsu suna karkata daga d\u00e3ma da waj\u00e3jen hagu, suna masu sujada ga Allah, alh\u00e3li suna masu \u0199as\u0199antar da kai?"},"1950":{"id":1950,"surah":16,"ayah":49,"verse":"Kuma ga Allah, abin da yake a cikin sammai da \u0199asa na dabba da mala'iku, suke yin sujada, kuma b\u00e3 su kangara."},"1951":{"id":1951,"surah":16,"ayah":50,"verse":"Suna ts\u00f5ron Ubangijinsu daga bisansu, kuma suna aikata abin da ake umuruin su."},"1952":{"id":1952,"surah":16,"ayah":51,"verse":"Kuma Allah Ya ce: \"Kada ku ri\u0199i ab\u0169buwan baut\u00e3wa biyu. Abin sani kawai, wanda ake baut\u00e3wa guda ne, sa'an nan sai kuji ts\u00f5roNa, Ni kawai.\""},"1953":{"id":1953,"surah":16,"ayah":52,"verse":"Kuma Yana da abin da yake a cikin sammai da \u0199asa, kuma Yana da addini wanda yake dawwamamme. Shin fa, wanin Allah kuke b\u0129 da ta\u0199\u00e3wa?"},"1954":{"id":1954,"surah":16,"ayah":53,"verse":"Kuma abin da yake a gare ku na ni'ima, to, daga Allah ne. Sa'an nan kuma idan c\u0169ta ta sh\u00e3feku, to, zuwa gare Shi kuke harg\u00f5wa."},"1955":{"id":1955,"surah":16,"ayah":54,"verse":"sa'an nan idan Ya kuranye c\u0169tar daga gare ku, sai g\u00e3 wani \u0253angare daga gare ku game da Ubangijinsu sun\u00e3 shirki."},"1956":{"id":1956,"surah":16,"ayah":55,"verse":"D\u00f5min su k\u00e3firta da abin da Muka b\u00e3 su. To, ku ji d\u00e3\u0257i, sa'an nan da sannu z\u00e3 ku sani."},"1957":{"id":1957,"surah":16,"ayah":56,"verse":"Kuma sun\u00e3 sanya rab\u00f5 ga abin da ba su sani ba daga abin da Muka azurt\u00e3 su. Ranstuwa da Allah! Lalle ne z\u00e3 a tambaye ku daga abin da kuka kasance kun\u00e3 \u0199ir\u0199ir\u00e3wa."},"1958":{"id":1958,"surah":16,"ayah":57,"verse":"Kuma sun\u00e3 danganta 'ya'ya m\u00e3ta ga Allah. Tsarkinsa y\u00e3 tabbata! Kuma s\u0169 ne da abin da suke sha'awa."},"1959":{"id":1959,"surah":16,"ayah":58,"verse":"Kuma idan aka yi wa \u0257ayansu bush\u00e3ra da mace sai fuskarsa ta wuni ba\u0199a \u0199irin, alh\u00e3li kuwa yan\u00e3 mai cike da ba\u0199in ciki."},"1960":{"id":1960,"surah":16,"ayah":59,"verse":"Yan\u00e3 \u0253\u00f5y\u1ebdwa daga mut\u00e3ne d\u00f5min m\u0169nin abin da aka yimasa bush\u00e3ra da shi. Shin, zai ri\u0199e shi a kan wul\u00e3kanci k\u00f5 zai turbu\u0257e shi a cikin tur\u0253\u00e3ya To, abin da suke hukunt\u00e3wa ya m\u0169nana."},"1961":{"id":1961,"surah":16,"ayah":60,"verse":"Ga wa\u0257anda ba su yi \u0129m\u00e3ni da L\u00e3hira ba akwai sifar c\u0169ta kuma ga Allah akwai sifa mafi \u0257aukaka. Kuma shi ne Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"1962":{"id":1962,"surah":16,"ayah":61,"verse":"Kuma d\u00e3 Allah Yan\u00e3 k\u00e3ma mut\u00e3ne da z\u00e3luncinsu, d\u00e3 bai bar wata dabba ba a kan \u0199asa. Kuma amma Yan\u00e3 jinkirta musu zuwa ga ajali ambatacce. Sa'an nan idan ajalinsu ya zo, b\u00e3 z\u00e3 a yi musu jinkiri ba k\u00f5 da sa'a guda, kuma b\u00e3 z\u00e3 su gab\u00e3ta ba."},"1963":{"id":1963,"surah":16,"ayah":62,"verse":"Kuma sun\u00e3 sany\u00e3 wa Allah abin da suke \u0199i, kuma harsunansu na siffanta \u0199arya c\u1ebdwa lalle ne sun\u00e3 da ab\u0169buwa m\u00e3su kyau. B\u00e3bu shakka lalle ne sun\u00e3 da wuta, kuma lalle s\u0169, wa\u0257anda ake \u0199y\u00e3l\u1ebdwa ne (a cikinta)."},"1964":{"id":1964,"surah":16,"ayah":63,"verse":"Rantsuwar Allah! Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun aika zuwa ga al'ummomi daga gab\u00e3ninka, sai Shai\u0257an ya \u0199aw\u00e3ce musu ayyukansu, sab\u00f5da haka sh\u0129 ne maji\u0253incinsu, a yau, kuma sun\u00e3 da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"1965":{"id":1965,"surah":16,"ayah":64,"verse":"Lalle ba Mu saukar da Littafi ba a kanka, f\u00e3ce d\u00f5min ka bayyan\u00e3 musu abin da suka s\u00e3\u0253\u00e3 wa j\u0169na a cikinsa, kuma d\u00f5min shiriya da rahama ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke yin \u0129m\u00e3ni."},"1966":{"id":1966,"surah":16,"ayah":65,"verse":"Kuma Allah Y\u00e3 saukar da ruwa daga sama, sa'an nan Ya r\u00e3yar da \u0199asa da shi a b\u00e3yan mutuwarta. Lalle ne a cikin wannan ha\u0199\u0129\u0199a akwai \u00e3y\u00e3 ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke saur\u00e3re."},"1967":{"id":1967,"surah":16,"ayah":66,"verse":"Kuma lalle ne, kun\u00e3 da abin l\u0169ra a cikin dabb\u00f5bin ni'ima; Mun\u00e3 sh\u00e3yar da ku daga abin da yake a cikin cikunansu, daga tsak\u00e3nin tukar tumbi da jini n\u00f5no tsantsan mai sau\u0199in ha\u0257iya ga m\u00e3su sh\u00e3."},"1968":{"id":1968,"surah":16,"ayah":67,"verse":"Kuma daga 'ya'yan it\u00e3cen dab\u0129no da inabi. Kun\u00e3 s\u00e3mudaga gare shi, abin m\u00e3ye da abinci mai kyau. Lalle a cikin wannan, ha\u0199\u0129\u0199a, akwai \u00e3y\u00e3 ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke hankalta."},"1969":{"id":1969,"surah":16,"ayah":68,"verse":"Kuma Ubangjinka Y\u00e3 yi wahayi zuwa ga \u0199udan zuma c\u1ebdwa: \"Ki ri\u0199i gid\u00e3je daga duw\u00e3tsu, kuma daga it\u00e3ce, kuma daga abin da suke gin\u00e3wa.\""},"1970":{"id":1970,"surah":16,"ayah":69,"verse":"\"Sa'an nan ki ci daga dukan 'ya'yan it\u00e3ce, sab\u00f5da haka ki shiga hany\u00f5yin Ubangijinka, sun\u00e3 h\u00f5rarru.\" Wani abin sh\u00e3 yan\u00e3 fita daga cikunanta, mai s\u00e3\u0253\u00e3war launukansa a cikinsa akwai wata warkewa ga mut\u00e3ne. Lalle ne, a cikin wannan, ha\u0199\u0129\u0199a, akwai\u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke yin tun\u00e3ni."},"1971":{"id":1971,"surah":16,"ayah":70,"verse":"Kuma Allah ne Ya halicce ku, sa'an nan Yan\u00e3 kar\u0253ar r\u00e3yukanku, kuma daga gare ku akwai wanda ake mayarw\u00e3 zuwa ga mafi \u0199as\u0199ncin r\u00e3yuwa, d\u00f5min kada ya san k\u00f5me a b\u00e3yan d\u00e3 ya zama mai ilmi. Lalle Allah ne Masani Mai \u0129kon yi."},"1972":{"id":1972,"surah":16,"ayah":71,"verse":"Kuma Allah Ya fifita s\u00e3shenku a kan s\u00e3she a arziki. Sa'an nan wa\u0257anda aka f\u0129f\u0129ta ba su zama m\u00e3su mayar da arzikinsu a kan abin da hann\u00e3yensu na d\u00e3ma suka mallaka ba, har su zama daidai a cikinsa. Shin fa, da ni'imar Allah suke musu?"},"1973":{"id":1973,"surah":16,"ayah":72,"verse":"Kuma Allah Y\u00e3 sanya muku m\u00e3tan aure daga k\u00e3wunanku, kuma Ya sanya muku daga m\u00e3tan aurenku \u0257iy\u00e3 da j\u0129k\u00f5ki, kuma Ya arz\u0169ta ku daga ab\u0169buwa m\u00e3su d\u00e3\u0257i. Shin fa, da \u0199arya suke yin \u0129m\u00e3ni, kuma da ni'imar Allah s\u0169, suke k\u00e3firta?"},"1974":{"id":1974,"surah":16,"ayah":73,"verse":"Kuma sun\u00e3 baut\u00e3 wa, baicin Allah, abin da yake b\u00e3 ya mallakar wani arziki d\u00f5minsu, daga sammai da \u0199asa game da k\u00f5me, kuma b\u00e3 su iyawa (ga aikata k\u00f5me)."},"1975":{"id":1975,"surah":16,"ayah":74,"verse":"Sa'an nan kada ku b\u00e3yar da wa\u0257ansu mis\u00e3lai ga Allah. Lalle ne Allah Yan\u00e3 sani, kuma k\u0169, ba ku sani ba."},"1976":{"id":1976,"surah":16,"ayah":75,"verse":"Allah Y\u00e3 buga wani misali da wani b\u00e3wa wanda b\u00e3 ya iya s\u00e3mun \u0129ko a kan yin k\u00f5me, da (wani b\u00e3wa) wanda Muka azurt\u00e3 shi daga gare Mu da arziki mai kyau. Sa'an nan sh\u0129 yan\u00e3 ciyarwa daga arzikin, a asirce da bayyane. Shin sun\u00e3 daidaita? G\u00f5diya ta tabbata ga Allah. \u00c3'a mafi yawansu ba su sani ba."},"1977":{"id":1977,"surah":16,"ayah":76,"verse":"Kuma Allah Ya buga wani mis\u00e3li, maza biyu, \u0257ayansu b\u1ebdbe ne, ba ya iya s\u00e3mun ikon yin k\u00f5me, kuma shi nauyi ne a kan mai mallakarsa, inda duk ya fuskantar da shi, b\u00e3 ya zuwa da wani alh\u1ebdri. Shin, yan\u00e3 daidaita, shi da (namiji na biyu) wanda yake umurni da a yi \u00e3dalci kuma yan\u00e3 a kan tafarki madaidaici?"},"1978":{"id":1978,"surah":16,"ayah":77,"verse":"Kuma ga Allah gaibin sammai da \u0199asa yake, kuma al'amarin S\u00e3'a bai zama ba f\u00e3ce kamar wal\u0199\u00e3war gani, k\u00f5 kuwa sh\u0129 ne mafi kusa! Lalle Allah a kan dukan k\u00f5me Mai ikon yi ne."},"1979":{"id":1979,"surah":16,"ayah":78,"verse":"Kuma Allah ne Ya fitar da ku daga cikunan iy\u00e3yenku, ba da kun\u00e3 sanin k\u00f5me ba, kuma Ya sanya muku ji da gannai da zuk\u00e3ta, tsamm\u00e3ninku z\u00e3 ku g\u00f5de."},"1980":{"id":1980,"surah":16,"ayah":79,"verse":"Shin ba su ga tsunts\u00e3ye ba sun\u00e3 h\u00f5rarru cikin sararin sama b\u00e3bu abin da yake ri\u0199e su f\u00e3ce Allah? Lalle ne a cikin wancan ha\u0199\u0129\u0199a, akwai \u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke yin \u0129m\u00e3ni."},"1981":{"id":1981,"surah":16,"ayah":80,"verse":"Kuma Allah ne Ya sanya muku daga gidajenku wurin natsuwa, kuma Ya sanya muku daga fatun dabb\u00f5bin ni'ima wasu gid\u00e3je kun\u00e3 \u0257aukar su da sau\u0199i a r\u00e3nar tafiyarku da r\u00e3nar zamanku, kuma daga s\u0169finsu da g\u00e3shinsu da g\u1ebdzarsu (Allah) Ya sanya muku k\u00e3yan \u0257\u00e3ki da na jin d\u00e3\u0257i zuwa ga wani l\u00f5\u0199aci."},"1982":{"id":1982,"surah":16,"ayah":81,"verse":"Kuma Allah ne Ya sany\u00e3 muku inuwa daga abin da Ya halitta, kuma Ya sany\u00e3 muku \u0257\u00e3kuna daga duw\u00e3tsu, kuma Ya sany\u00e3 muku wa\u0257ansu riguna sun\u00e3 tsare muku z\u00e3fi, da wa\u0257ansu r\u0129guna sun\u00e3 tsare muku mak\u00e3minku. Kamar wancan ne (Allah) Yake cika ni'imarSa a kanku, tsamm\u00e3nin ku, kuna sallamawa."},"1983":{"id":1983,"surah":16,"ayah":82,"verse":"To, idan sun j\u0169ya, to, abin da ya wajaba a kanka, shi ne iyarw\u00e3 kawai, bayyananniy\u00e3."},"1984":{"id":1984,"surah":16,"ayah":83,"verse":"Suna sanin ni'imar Allah, sa'an nan kuma sun\u00e3 musunta, kuma mafi yawansu k\u00e3firai ne."},"1985":{"id":1985,"surah":16,"ayah":84,"verse":"Kuma a r\u00e3nar da Muke t\u00e3yar da mai shaida daga k\u00f5wace al'umma, sa'an nan kuma b\u00e3 z\u00e3 a yi izni ba ga wa\u0257anda suka k\u00e3firta, kuma ba su zama ana n\u1ebdman k\u00f5mawarsu ba."},"1986":{"id":1986,"surah":16,"ayah":85,"verse":"Kuma idan wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci suka ga az\u00e3ba, sa'an nan b\u00e3 za a saukake ta daga gare su ba, kuma b\u00e3 su zama an\u00e3 yi musu jinkiri ba."},"1987":{"id":1987,"surah":16,"ayah":86,"verse":"Kuma idan wa\u0257anda suka yi shirka suka ga ab\u0169buwan shirkarsu sai su ce: \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Wa\u0257annan ne ab\u0169buwanshirkarmu wa\u0257anda muka kasance mun\u00e3 kira baicinKa\". Sai su j\u1ebdfamagana zuwa gare su, \"Lalle ne ku, ha\u0199\u0129\u0199a, ma\u0199aryata ne.\""},"1988":{"id":1988,"surah":16,"ayah":87,"verse":"Kuma su shiga n\u1ebdman sulhu zuwa ga Allah a r\u00e3nar nan, kuma abin da suka kasance sun\u00e3 \u0199ir\u0199ir\u00e3wa ya \u0253ace daga gare su."},"1989":{"id":1989,"surah":16,"ayah":88,"verse":"Wa\u0257anda suka k\u00e3firta kuma suka kange daga hanyar, Allah, Mun \u0199\u00e3ra musu wata az\u00e3ba bisa ga az\u00e3bar, sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 yi na fas\u00e3di."},"1990":{"id":1990,"surah":16,"ayah":89,"verse":"Kuma a r\u00e3nar da Muke t\u00e3yar da shaidu a cikin k\u00f5wace al'umma a kansu daga k\u00e3wunansu, kuma Muka zo da kai kan\u00e3 mai b\u00e3yar da shaida a kan wa\u0257annan, kuma Mun saussaukar da Litt\u00e3li a kanka d\u00f5min yin b\u00e3yani ga dukkan k\u00f5me da shiriya da rahama da bush\u00e3ra ga m\u00e3su m\u0129\u0199a wuya (Musulmi)."},"1991":{"id":1991,"surah":16,"ayah":90,"verse":"Lalle Allah n\u00e3 yin umurni da \u00e3dalci da kyautat\u00e3wa, da bai wa ma'ab\u0169cin zumunta, kuma yan\u00e3 hani ga alf\u00e3sha da abin da aka \u0199i da rarrabe jama'a. Yan\u00e3 yi muku garga\u0257i, \u0257amm\u00e3nin ku, kun\u00e3 tun\u00e3wa."},"1992":{"id":1992,"surah":16,"ayah":91,"verse":"Kuma ku cika da alk\u00e3warin Allah idan kun yi alkawari, kuma kada ku warware rantsuw\u00f5yinku a b\u00e3yan \u0199arfafa su, alh\u00e3li kuma ha\u0199\u0129\u0199a kun sanya Allah Mai l\u00e3munc\u1ebdwa a kanku. Kuma lalle Allah ne Yake sanin abin da kuke aikat\u00e3wa."},"1993":{"id":1993,"surah":16,"ayah":92,"verse":"Kuma kada ku kasance kamar wadda ta warware zarenta a b\u00e3yan tukka, ya zama warwararku, kun\u00e3 ri\u0199on rantsuw\u00f5yinku d\u00f5min yaudara a tsak\u00e3ninku, d\u00f5min kasanc\u1ebdwar wata al'umma t\u00e3fi r\u0129ba daga wata al'umma! Abin sani kawai Allah Yan\u00e3 jarrabar ku da shi, kuma lalle ne yan\u00e3 bayyana muku a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, abin da kuka kasance, a cikinsa, kun\u00e3 s\u00e3\u0253\u00e3 waj\u0169na."},"1994":{"id":1994,"surah":16,"ayah":93,"verse":"Kuma d\u00e3 Allah Ya so, ha\u0199\u0129 \u0199a, d\u00e3 Ya sanya ku al'umma gud\u00e3, kuma Yan\u00e3 \u0253atar da wanda Ya so. kuma Yan\u00e3 shiryar da wanda Ya so. Lalle ne an\u00e3 tambayarku abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"1995":{"id":1995,"surah":16,"ayah":94,"verse":"Kada ku ri\u0199i rantsuw\u00f5yinku d\u00f5min yaudara a tsak\u00e3ninku, har \u0199afa ta yi sul\u0253i a b\u00e3yan tabbatarta, kuma ku \u0257an\u0257ani az\u00e3ba sab\u00f5da abin da kuka kange daga hanyar Allah. Kuma kun\u00e3 da wata az\u00e3ba mai girma."},"1996":{"id":1996,"surah":16,"ayah":95,"verse":"Kada ku sayi 'yan ku\u0257i ka\u0257an da alkawarin Allah. Lalle ne abin da yake a wurin Allah shi ne mafi alh\u1ebdri a gare ku, idan kun kasance kun\u00e3 sani."},"1997":{"id":1997,"surah":16,"ayah":96,"verse":"Abin da yake a wurinku yan\u00e3 \u0199\u00e3r\u1ebdwa, kuma abin da yake a wurin Allah ne mai wanzuw\u00e3. Kuma lalle ne, Mun\u00e3 s\u00e3ka wa wa\u0257anda suka yi ha\u0199uri da l\u00e3darsu da mafi ky\u00e3wun abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"1998":{"id":1998,"surah":16,"ayah":97,"verse":"Wanda ya aikata aiki na \u0199warai daga namiji k\u00f5 kuwa mace, alh\u00e3li yan\u00e3 m\u0169mini, to, ha\u0199\u0129\u0199a Mun\u00e3 r\u00e3yar da shi, r\u00e3yuwa mai d\u00e3\u0257i. Kuma ha\u0199\u0129\u0199a Mun\u00e3 s\u00e3k\u00e3 musu l\u00e3darsu da mafi ky\u00e3wun abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"1999":{"id":1999,"surah":16,"ayah":98,"verse":"Sa'an nan idan ka karant\u00e3 Al\u0199ur'\u00e3ni, sai ka n\u1ebdmi tsari ga Allah daga shai\u0257an j\u1ebdfaffe."},"2000":{"id":2000,"surah":16,"ayah":99,"verse":"Lalle ne shi, b\u00e3 shi da wani \u0199arfi a kan wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma sun\u00e3 d\u00f5gara ga Ubangijinsu."},"2001":{"id":2001,"surah":16,"ayah":100,"verse":"Abin sani kawai \u0199arfinsa yan\u00e3 a kan wa\u0257anda suke ji\u0253intar sa, kuma wa\u0257anda suke s\u0169, game da shi, m\u00e3su shirki ne."},"2002":{"id":2002,"surah":16,"ayah":101,"verse":"Kuma idan Muka musanya wata \u00e3y\u00e3 a matsayin wata \u00e3y\u00e3, kuma Allah ne Mafi sani ga abin da Yake saukarwa sai su ce: \"Abin sani kawai, kai, a\u0199ir\u0199iri ne.\" \u00c3'a, mafi yawansu b\u00e3 swa sani."},"2003":{"id":2003,"surah":16,"ayah":102,"verse":"Ka ce: \"R\u0169hul \u00a1udusi ne ya sassaukar da shi, daga Ubangijinka da gaskiya, d\u00f5min ya tabbatar da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma (d\u00f5min) shiriya da bush\u00e3ra ga Musulmi.\""},"2004":{"id":2004,"surah":16,"ayah":103,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a Mun\u00e3 sanin (c\u1ebdwa) lalle ne s\u0169, sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Abin sani kawai wani mutum ne yake karantar da shi.\" Harshen wanda suke karkatai da maganar zuwa gare shi, Ba'ajame ne, kuma wannan (Al\u0199ur'\u00e3ni) harshe ne Bal\u00e3rabe bayyananne."},"2005":{"id":2005,"surah":16,"ayah":104,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni da \u00e3y\u00f5yin Allah, Allahb\u00e3 zai shiryar da su ba, kuma sun\u00e3 da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"2006":{"id":2006,"surah":16,"ayah":105,"verse":"Abin sani kawai wa\u0257anda b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni da \u00e3y\u00f5yin Allah, s\u0169 ne suke \u0199ir\u0199ira \u0199arya. Kuma wa\u0257annan s\u0169 ne ma\u0199aryata."},"2007":{"id":2007,"surah":16,"ayah":106,"verse":"Wanda ya k\u00e3firta da Allah daga b\u00e3yan \u0129m\u00e3ninsa, f\u00e3ce wanda aka t\u0129lasta alh\u00e3li kuwa z\u0169ciyarsa tan\u00e3 natse da \u0129m\u00e3ni kuma wanda ya yi farin ciki da k\u00e3firci, to, akwai fushi a kansa daga Allah, kuma sun\u00e3 da wata az\u00e3ba mai girma."},"2008":{"id":2008,"surah":16,"ayah":107,"verse":"Wa\u0257ancan ne k\u00e3firai d\u00f5min sun f\u0129f\u0129ta son d\u0169niya a kan L\u00e3hira, kuma lalle ne Allah b\u00e3 Ya shiryar da mut\u00e3ne k\u00e3firai."},"2009":{"id":2009,"surah":16,"ayah":108,"verse":"Wa\u0257ancan ne wa\u0257anda Allah Ya bice hasken zuk\u00e3tansu da jinsu da gannansu. Kuma wa\u0257ancan s\u0169 ne gafalallu."},"2010":{"id":2010,"surah":16,"ayah":109,"verse":"B\u00e3bu shakka lalle ne a L\u00e3hira s\u0169 ne m\u00e3su has\u00e3ra."},"2011":{"id":2011,"surah":16,"ayah":110,"verse":"Sa'an nan kuma lalle ne Ubangijinka ga wa\u0257anda suka yi hijir\u00e3 daga b\u00e3yan an fitine su, sa'an nan kuma suka yi jih\u00e3di, kuma suka yi ha\u0199uri, lalle ne Ubangijinka, daga b\u00e3yanta ha\u0199\u0129\u0199a Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"2012":{"id":2012,"surah":16,"ayah":111,"verse":"A r\u00e3nar da k\u00f5wane rai zai je yan\u00e3 j\u00e3yayyar tunku\u0257\u1ebdwa daga kansa, kuma a cika wa k\u00f5wane rai (sakamakon) abin da ya aikata, kuma s\u0169 b\u00e3 z\u00e3 a z\u00e3lunce su ba."},"2013":{"id":2013,"surah":16,"ayah":112,"verse":"Kuma Allah Ya buga mis\u00e3li, wata al\u0199arya ta kasance amintacciy\u00e3, natsattsiy\u00e3, arzikinta yan\u00e3 je mata a wad\u00e3ce daga k\u00f5wane wuri sai ta k\u00e3firta da ni'im\u00f5min Allah, sab\u00f5da haka Allah ya \u0257an\u0257ana mata tuf\u00e3fin yunwa da ts\u00f5ro, sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 san\u00e3'ant\u00e3wa."},"2014":{"id":2014,"surah":16,"ayah":113,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a wani Manzo daga gare su, ya j\u1ebdmusu, sai suka \u0199aryata shi, sab\u00f5da haka az\u00e3ba ta k\u00e3ma su, alh\u00e3li kuwa s\u0169 ne m\u00e3su z\u00e3lunci."},"2015":{"id":2015,"surah":16,"ayah":114,"verse":"Sa'an nan ku ci daga abin da Allah Ya azurta ku da shi, halas, kuma mai d\u00e3\u0257i, kuma ku g\u00f5de wa ni'imar Allah idan kun kasance shi kuke baut\u00e3wa."},"2016":{"id":2016,"surah":16,"ayah":115,"verse":"Abin sani kawai (Allah) Ya haramta muku mussai da jini da n\u00e3man alade da abin da aka ambaci s\u0169nan wanin Allah game da shi. Sa'an nan wanda aka t\u0129lastaa kan jama'a kuma baicin mai z\u00e3lunci, to, lalle Allah ne Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"2017":{"id":2017,"surah":16,"ayah":116,"verse":"Kuma kada ku ce, d\u00f5min abin da harsunanku suke siffantawa da \u0199arya, \"Wannan halas ne, kuma wannan har\u00e3mun ne.\" D\u00f5min ku \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah. Lalle ne, wa\u0257anda suke \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah b\u00e3 z\u00e3 su ci nasara ba."},"2018":{"id":2018,"surah":16,"ayah":117,"verse":"Jin d\u00e3\u0257i ne ka\u0257an. Kuma sun\u00e3 da wata az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"2019":{"id":2019,"surah":16,"ayah":118,"verse":"Kuma kan wa\u0257anda suka t\u0169ba (Y\u00e3h\u0169du) Mun haramta abin da Muka b\u00e3yar da l\u00e3bari a gare ka daga gab\u00e3ni, kuma ba Mu z\u00e3lunce su ba, amma sun kasance kansu suke z\u00e3lunta."},"2020":{"id":2020,"surah":16,"ayah":119,"verse":"Sa'an nan kuma lalle ne Ubangijinka ga wa\u0257anda suka aikata mummunan aiki da j\u00e3hilci, sa'an nan suka t\u0169ba daga b\u00e3yan wancan, kuma suka gy\u00e3ra, lalle ne Ubangijinka, daga b\u00e3yanta ha\u0199\u0129\u0199a Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"2021":{"id":2021,"surah":16,"ayah":120,"verse":"Lalle ne Ibr\u00e3h\u0129m ya kasance sh\u0169gaba, mai \u0199as\u0199antar da kai ga Allah, mai karkat\u00e3 zuwa ga gaskiya, kuma bai kasance daga m\u00e3su shirki ba."},"2022":{"id":2022,"surah":16,"ayah":121,"verse":"Mai g\u00f5diya ga ni'imominSa (Allah), Ya z\u00e3\u0253e shi, kuma Ya shiryar da shi zuwa ga tafarki madaidaici."},"2023":{"id":2023,"surah":16,"ayah":122,"verse":"Kuma Muka ba shi alh\u1ebdri a cikin d\u0169niya, Kuma lalle sh\u0129, a L\u00e3hira, yan\u00e3 daga s\u00e3lihai."},"2024":{"id":2024,"surah":16,"ayah":123,"verse":"Sa'an nan kuma Muka yi wahayi zuwa gare ka (c\u1ebdwa), \"Ka bi a\u0199\u0129dar Ibrah\u0129m, mai karkat\u00e3 zuwa ga gaskiya, kuma bai kasance daga m\u00e3su shirki ba.'"},"2025":{"id":2025,"surah":16,"ayah":124,"verse":"Abin sani kawai, an sanya Asabar a kan wa\u0257anda suka s\u00e3\u0253\u00e3 waj\u0169na a cikin sha'aninsa. Kuma lalle ne Ubangijinka, ha\u0199\u0129\u0199a, Yan\u00e3 yin hukunci a tsakaninsu a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma a cikin abin da suka kasance a cikinsa sun\u00e3 s\u00e3\u0253\u00e3 wa j\u0169n\u00e3."},"2026":{"id":2026,"surah":16,"ayah":125,"verse":"Ka yi kira zuwa ga hanyar Ubangijinka da hikima da wa'azi mai kyau kuma ka yi j\u00e3yayya da su da magana wadda take mafi kyau. Lalle ne Ubangijinka Sh\u0129 neMafi sani ga wanda ya \u0253\u00e3ce daga hanyarSa, kuma Shi ne Mafi sani ga m\u00e3su shiryuwa."},"2027":{"id":2027,"surah":16,"ayah":126,"verse":"Kuma idan kuka s\u00e3ka wa u\u0199\u0169ba to ku s\u00e3ka wa u\u0199\u0169ba da mis\u00e3lin abin da aka yi muku u\u0199\u0169bar da shi. Kuma idan kun yi ha\u0199uri, lalle sh\u0129 ne mafi alh\u1ebdri ga m\u00e3su ha\u0199uri."},"2028":{"id":2028,"surah":16,"ayah":127,"verse":"Kuma ka yi ha\u0199uri, kuma ha\u0199urinka b\u00e3 zai zama ba f\u00e3ce d\u00f5min Allah, kuma kada ka yi ba\u0199in ciki sabo da su, kuma kada ka kasance a cikin \u0199uncin rai daga abin da suke yi na m\u00e3kirci."},"2029":{"id":2029,"surah":16,"ayah":128,"verse":"Lalle Allah Yan\u00e3 t\u00e3re da wa\u0257anda suka yi ta\u0199awa da wa\u0257anda suke s\u0169 m\u00e3su kyautat\u00e3wa ne."},"2030":{"id":2030,"surah":17,"ayah":1,"verse":"Tsarki ya tabbata ga wanda Ya yi tafiyar dare da b\u00e3wanSa da dare daga Masallaci mai alfarma zuwa ga Masallaci mafi n\u0129sa wanda Muka sanya albarka a gefensa d\u00f5min Mu n\u0169na masa daga \u00e3y\u00f5yinMu. Lalle ne Shi sh\u0129 ne Mai ji, Mai gani."},"2031":{"id":2031,"surah":17,"ayah":2,"verse":"Kuma Mun bai wa M\u0169s\u00e3 littafi, kuma Mun sanya shi shiriya ga Ban\u0129 Isr\u00e3'ila, c\u1ebdwa kada ku ri\u0199i wani wak\u0129li baiciNa."},"2032":{"id":2032,"surah":17,"ayah":3,"verse":"Zuriyar wa\u0257anda Muka \u0257auka t\u00e3re da N\u0169hu. Lalle ne shi ya kasance wani b\u00e3wa mai g\u00f5diya."},"2033":{"id":2033,"surah":17,"ayah":4,"verse":"Kuma Mun hukunta zuwa ga Bani Isr\u00e3'\u0129la a cikin Litt\u00e3fi, cewa lalle ne, kun\u00e3 yin \u0253arna a cikin \u0199asa sau biyu, kuma lalle ne kun\u00e3 z\u00e3lunci, z\u00e3lunci mai girma."},"2034":{"id":2034,"surah":17,"ayah":5,"verse":"To idan wa'adin na farkonsu yaj\u1ebd, za Mu aika, a kanku wa\u0257ansu b\u00e3yi N\u00e3mu, ma'ab\u0169ta y\u00e3\u0199i maf\u0129 tsanani, har su yi y\u00e3wo a tsak\u00e3nin gid\u00e3jenku, kuma y\u00e3 zama wa'adi abin aikatawa."},"2035":{"id":2035,"surah":17,"ayah":6,"verse":"Sa'an nan kuma Mu nwayar da \u0257auki a gare ku a kansu, kuma Mu taimake ku da d\u0169kiy\u00f5yi da \u0257iya kuma Mu sanya ku mafiya yawan m\u00e3su fita y\u00e3\u0199i."},"2036":{"id":2036,"surah":17,"ayah":7,"verse":"Idan kun kyautata, kun kyautata d\u00f5min kanku, kuma idan kun m\u0169nana to d\u00f5m\u0129nsu. Sa'an nan idan wa'adin na \u0199arshe ya j\u1ebd, (za su je) d\u00f5min su ba\u0199anta fuskokinku, kuma su shiga masallaci kamar yadda suka shige shi a farkon l\u00f5kaci, kuma d\u00f5min su halakar da abin da suka rinjaya a kansa, halakarwa."},"2037":{"id":2037,"surah":17,"ayah":8,"verse":"Akwai tsamm\u00e3nin Ubangijinku Ya yi muku rahama. Kuma idan kun s\u00e3ke Mu s\u00e3ke. Kuma Mun sanya Jahannama matsara ga k\u00e3firai."},"2038":{"id":2038,"surah":17,"ayah":9,"verse":"Lalle ne wannan Al\u0199ur'\u00e3ni yan\u00e3 shiryarwa ga (h\u00e3layen) wa\u0257anda suke mafi daidaita kuma yan\u00e3 b\u00e3yar da bush\u00e3ra ga m\u0169minai wa\u0257anda suke aikata ayyuka na \u0199warai (c\u1ebdwa) \"Lalle ne sun\u00e3 da wata ij\u00e3ra. mai girma.\""},"2039":{"id":2039,"surah":17,"ayah":10,"verse":"Kuma lalle ne, wa\u0257anda ba su yin \u0129m\u00e3ni da L\u00e3hira, Mun yimusu tattalin wata az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"2040":{"id":2040,"surah":17,"ayah":11,"verse":"Kuma mutum yan\u00e3 yin addu'a da sharri kamar addu'arsa da alh\u1ebdri, kuma mutum ya kasance mai gagg\u00e3wa."},"2041":{"id":2041,"surah":17,"ayah":12,"verse":"Kuma Mun sanya dare da r\u00e3na, \u00e3y\u00f5yi biyu, sa'an nan Muka sh\u00e3fe \u00e3yar dare, kuma Muka sanya \u00e3yar r\u00e3na mai sany\u00e3wa a yi gani, d\u00f5min ku n\u1ebdmi falala daga Ubangijinku, kuma d\u00f5min ku san \u0199id\u00e3yar sh\u1ebdkara da lissafi. Kuma dukan k\u00f5me Mun bayyana shi daki-dakin bayyan\u00e3wa."},"2042":{"id":2042,"surah":17,"ayah":13,"verse":"Kuma k\u00f5wane mutum Mun lazimta masa abin rek\u00f5dinsa a cikin wuyansa, kuma Mu fitar masa a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma da litt\u00e3fi wanda zai ha\u0257u da shi bu\u0257a\u0257\u0257e."},"2043":{"id":2043,"surah":17,"ayah":14,"verse":"\"Karanta Litt\u00e3finka. Ranka ya isa ya zama mai his\u00e3bi a kanka a yau.\""},"2044":{"id":2044,"surah":17,"ayah":15,"verse":"Wanda ya n\u1ebdmi shiryuwa, to, ya n\u1ebdmi shiryuwa ne d\u00f5minkansa kawai kuma wanda ya \u0253ace, to, ya \u0253ace ne a kansa kawai kuma rai mai \u0257aukar nauyi b\u00e3 ya \u0257aukar nauyin wani ran, kuma ba Mu zama m\u00e3su yin az\u00e3ba ba, sai Mun aika wani Manzo."},"2045":{"id":2045,"surah":17,"ayah":16,"verse":"Kuma idan Mun yi nufin Mu halakar da wata al\u0199arya, sai Mu umurci mawad\u00e3tanta, har su yi f\u00e3sicci a cikinta, sa'an nan maganar az\u00e3ba ta wajaba a kanta, sa'an nan Mu dark\u00e3ke ta, dark\u00e3k\u1ebdwa."},"2046":{"id":2046,"surah":17,"ayah":17,"verse":"Kuma da yawa Muka halakar da al'ummomi a b\u00e3yan N\u0169hu. Kuma Ubangijinka Ya isa ya zama Mai \u0199ididdigewa ga zunubban b\u00e3yinSa, Mai gani."},"2047":{"id":2047,"surah":17,"ayah":18,"verse":"Wanda ya kasance yan\u00e3 nufin mai gagg\u00e3wa, sai Mu gaggauta masa a cikinta, abin da Muke so ga wanda Muke nufi, sa'an nan kuma Mu sanya masa Jahannama, ya \u0199\u00f5nu da ita, yan\u00e3 abin zargi kuma abin tunku\u0257ewa."},"2048":{"id":2048,"surah":17,"ayah":19,"verse":"Kuma wanda ya nufi L\u00e3hira, kuma ya yi aiki sab\u00f5da ita irin aikinta alh\u00e3li kuwa yan\u00e3 m\u0169m\u0129ni, to, wa\u0257annan aikinsu ya kasance g\u00f5dadde."},"2049":{"id":2049,"surah":17,"ayah":20,"verse":"Dukkansu Mun\u00e3 taimakon wa\u0257annan da wa\u0257ancan daga kyautar Ubangijinka, kuma kyautar Ubangijinka ba ta kasance hananna ba."},"2050":{"id":2050,"surah":17,"ayah":21,"verse":"Ka duba yadda Muka f\u0129f\u0129tar da s\u00e3shensu a kan s\u00e3she! Kuma lalle ne L\u00e3hira ce mafi girman daraj\u00f5ji, kuma mafi girman f\u0129f\u0129t\u00e3wa."},"2051":{"id":2051,"surah":17,"ayah":22,"verse":"Kada ka sanya wani abin bautawa na daban t\u00e3re da Allah har ka zauna kana abin zargi, yar\u0253a\u0253\u0253e."},"2052":{"id":2052,"surah":17,"ayah":23,"verse":"Kuma Ubangijinka Ya hukunta kada ku bauta wa k\u00f5wa f\u00e3ce Shi, kum game da mahaifa biyu ku kyautata kyautatawa, ko dai \u0257ayansu ya kai ga ts\u0169fa a wurinka ko dukansu biyu, to, kada ka ce musu 'tir' kuma kada ka ts\u00e3wace su kuma ka fa\u0257a musu magana mai karimci."},"2053":{"id":2053,"surah":17,"ayah":24,"verse":"Kuma ka sassauta musu fik\u00e3fikan tausas\u00e3wa na rahama. Kuma ka ce: \"Ya Ubangijina! Ka yi musu rahama, kamar yadda suka yi r\u1ebdn\u00f5na, ina \u0199arami.\""},"2054":{"id":2054,"surah":17,"ayah":25,"verse":"Ubangijinku ne Mafi sani ga abin da yake a cikin r\u00e3yukanku. Idan kun kasance s\u00e3lihai to lalle ne sh\u0129 Ya kasance ga m\u00e3su k\u00f5mawa gare Shi, Mai g\u00e3fara."},"2055":{"id":2055,"surah":17,"ayah":26,"verse":"Kuma ka bai wa ma'ab\u0169cin zumunta hakkinsa da misk\u0129na da \u0257an hanya. Kuma kada ka bazzara d\u0169kiyarka, bazzar\u00e3wa."},"2056":{"id":2056,"surah":17,"ayah":27,"verse":"Lalle ne mubazzarai sun kasance 'yan'uwan shai\u0257anu. Kuma Shai\u0257an ya kasance ga Ubangijinsa, mai yawan k\u00e3firci."},"2057":{"id":2057,"surah":17,"ayah":28,"verse":"Ko dai ka kau da kai daga gare su d\u00f5min n\u1ebdman rahama daga Ubangijinka, wadda kake f\u00e3tanta, to sai ka gaya musu magana mai laushi."},"2058":{"id":2058,"surah":17,"ayah":29,"verse":"Kuma kada ka sanya hannunka \u0199u\u0199untacce zuwa ga wuyanka, kuma kada ka shimfi\u0257a shi dukan shimfi\u0257\u00e3wa har ka zama abin zargi, wanda ake yanke wa."},"2059":{"id":2059,"surah":17,"ayah":30,"verse":"Lalle ne Ubangijinka Yan\u00e3 shimfi\u0257a arz\u0129ki ga wanda Yake so, kuma Yan\u00e3 \u0199u\u0199unt\u00e3wa. Lalle Shi, Y\u00e3 kasance Mai sani ga b\u00e3yinSa, Mai gani."},"2060":{"id":2060,"surah":17,"ayah":31,"verse":"Kuma kada ku kashe 'y\u00e3'yanku d\u00f5min ts\u00f5ron talauci. Mu ne ke arz\u0169ta su, su da ku. Lalle ne kashe su y\u00e3 kasance kuskure babba."},"2061":{"id":2061,"surah":17,"ayah":32,"verse":"Kuma kada ku kusanci zina. Lalle ne ita ta kasance alf\u00e3sha ce kuma t\u00e3 m\u0169n\u00e3na ga zama hanya."},"2062":{"id":2062,"surah":17,"ayah":33,"verse":"Kuma kada ku kashe rai wanda Allah Ya haramta f\u00e3ce da ha\u0199\u0199i, kuma wanda aka kashe, yan\u00e3 wanda aka z\u00e3lunta to, ha\u0199\u0129\u0199a Mun sanya hujja ga waliyyinsa, sai dai kada ya \u0199\u1ebdtare haddi a cikin kash\u1ebdwar. Lalle sh\u0129 ya kasance wanda ake taimako."},"2063":{"id":2063,"surah":17,"ayah":34,"verse":"Kuma kada ku kusanci d\u0169kiyar mar\u00e3ya f\u00e3ce dai da sifa wadda take ita ce mafi kyau, har ya isa ga mafi \u0199arfinsa. Kuma ku cika alkawari. Lalle alkawari y\u00e3 kasance abin tambay\u00e3wa ne."},"2064":{"id":2064,"surah":17,"ayah":35,"verse":"Kuma ku cika m\u0169du idan kun yi awo, kuma ku auna nauyi da sik\u1ebdli madaidaici. Wancan ne mafi alh\u1ebdri, kuma mafi kyau ga fassara."},"2065":{"id":2065,"surah":17,"ayah":36,"verse":"Kuma kada ka bi abin da b\u00e3 ka da ilmi game da shi. Lalle ne j\u0129 da gani da z\u0169ciya, dukan wa\u0257ancan (mutum) y\u00e3 kasance daga gare shi wanda ake tambaya."},"2066":{"id":2066,"surah":17,"ayah":37,"verse":"Kuma kada ka yi tafiya a cikin \u0199asa da alfahari. Lalle kai b\u00e3 z\u00e3 ka h\u0169da \u0199asa ba kuma b\u00e3 z\u00e3 ka kai a duw\u00e3tsu ba ga tsawo."},"2067":{"id":2067,"surah":17,"ayah":38,"verse":"Dukan wancan mli m\u0169ninsa y\u00e3 kasance abin \u0199y\u00e3ma a wurin Ubangijinka."},"2068":{"id":2068,"surah":17,"ayah":39,"verse":"Wancan y\u00e3n\u00e3 daga abin da Ubangijinka Ya yi wahayi zuwa gare ka na hikima. Kuma kada ka sanya wani abin baut\u00e3wa na daban t\u00e3re da Allah har a j\u1ebdfa ka a cikin Jahannama kan\u00e3 wanda ake zargi, wanda ake tunku\u0257\u1ebdwa"},"2069":{"id":2069,"surah":17,"ayah":40,"verse":"Shin fa, Ubangijinku Ya z\u00e3\u0253e ku da \u0257iya maza ne, kuma Ya ri\u0199i 'ya'ya m\u00e3ta daga mal\u00e3'iku? Lalle ne k\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, kun\u00e3 fa\u0257ar magana mai girma!"},"2070":{"id":2070,"surah":17,"ayah":41,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a, Mun sarrafa bay\u00e3ni a cikin wannan Al\u0199ur'\u00e3ni d\u00f5min su yi tun\u00e3ni, kuma b\u00e3 ya \u0199\u00e3ra musu k\u00f5me f\u00e3ce gudu."},"2071":{"id":2071,"surah":17,"ayah":42,"verse":"Ka ce: \"D\u00e3 akwai wa\u0257ansu ab\u0169buwan baut\u00e3wa t\u00e3re da shi, kamar yadda suka fa\u0257a, a l\u00f5kacin, d\u00e3 (ab\u0169buwan baut\u00e3war) sun n\u1ebdmi wata hanya zuwa ga Ma'ab\u0169cin Al'arshi.\""},"2072":{"id":2072,"surah":17,"ayah":43,"verse":"TsarkinSa y\u00e3 tabbata kuma Ya \u0257aukaka daga abin da suke fa\u0257\u00e3, \u0257aukaka mai girma."},"2073":{"id":2073,"surah":17,"ayah":44,"verse":"Sammai bakwai da \u0199asa da wanda yake a cikinsu sun\u00e3 yi Masa tasb\u0129hi. Kuma b\u00e3bu wani abu f\u00e3ce yan\u00e3 tasb\u0129hi game da g\u00f5de Masa, kuma amma ba ku fahimtar tasb\u0129hinsu. Lalle ne sh\u0129, Ya kasance Mai ha\u0199uri ne, Mai g\u00e3fara."},"2074":{"id":2074,"surah":17,"ayah":45,"verse":"Kuma idan ka karanta Al\u0199ur'ani, sai Mu sanya a tsak\u00e3ninka da tsakanin wa\u0257anda b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni da L\u00e3hira wani sh\u00e3maki mai suturc\u1ebdwa."},"2075":{"id":2075,"surah":17,"ayah":46,"verse":"Kuma Mu sanya marufai a kan zuk\u00e3tansu d\u00f5min kada su fahimce shi, da, wani nauyi a cikin kunnuwansu, kuma idan ka ambaci Ubangijinka, a cikin Al\u0199ur'\u00e3ni sh\u0129 ka\u0257ai, sai su j\u0169ya a kan bayayyakinsu d\u00f5min gudu."},"2076":{"id":2076,"surah":17,"ayah":47,"verse":"M\u0169 ne Mafi sani game da abin da suke saur\u00e3re da shi a l\u00f5kacin da suke yin saur\u00e3ren zuwa gare ka, kuma a l\u00f5kacin da suke m\u00e3su g\u00e3n\u00e3wa a tsak\u00e3ninsu a l\u00f5kacin da azz\u00e3lumai suke c\u1ebdwa, \"B\u00e3 ku biyar k\u00f5wa f\u00e3ce wani namiji sihirtacce.\""},"2077":{"id":2077,"surah":17,"ayah":48,"verse":"Ka d\u0169ba yadda suka buga maka mis\u00e3lai, sai suka \u0253ace b\u00e3 su iya s\u00e3mun hanya."},"2078":{"id":2078,"surah":17,"ayah":49,"verse":"Kuma suka ce: \"Shin, idan mun kasance \u0199as\u0169suwa da, ni\u0199a\u0199\u0199un ga\u0253\u00e3\u0253uwa ashe, lalle ne m\u0169 ha\u0199\u0129\u0199a, wa\u0257anda ake t\u00e3yarwa ne a wata halitta s\u00e3buwa?\""},"2079":{"id":2079,"surah":17,"ayah":50,"verse":"Ka ce: \"Ku kasance duw\u00e3tsu ko kuwa ba\u0199in \u0199arfe.\""},"2080":{"id":2080,"surah":17,"ayah":51,"verse":"\"K\u00f5 kuwa wata halitta daga abin da yake da girma a cikin \u0199irazanku.\" To z\u00e3 su ce \"W\u00e3ne ne zai mayar da mu?\" Ka ce: \"Wanda Ya \u0199aga halittarku a fabkon l\u00f5kaci.\" To, z\u00e3 su gya\u0257a kansu zuwa gare ka, kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"A yaushene shi?\" Ka ce: \"Akwai tsamm\u00e3ninsa ya kasance kusa.\""},"2081":{"id":2081,"surah":17,"ayah":52,"verse":"\"A r\u00e3nar da Yake kiran ku, sa'an nan ku ri\u0199a kar\u0253\u00e3wa game d\u00e3 g\u00f5de Masa, kuma kun\u00e3 zaton ba ku zauna ba f\u00e3ce ka\u0257an.\""},"2082":{"id":2082,"surah":17,"ayah":53,"verse":"Kuma ka c\u1ebd wa b\u00e3yiNa, su fa\u0257i kalma wadda take mafi kyau. Lalle ne Shai\u0257an yan\u00e3 sanya \u0253arna a tsak\u00e3ninsu. Lalle ne Shai\u0257an ya kasance ga mutum, ma\u0199iyi bayyananne."},"2083":{"id":2083,"surah":17,"ayah":54,"verse":"Ubangijinku ne Mafi sani game da ku. Idan Ya so, zai yi muku rahama, k\u00f5 kuwa idan Y\u00e3 so zai azabt\u00e3ku. Kuma ba Mu aika ka kan\u00e3 wak\u0129li a kansu ba."},"2084":{"id":2084,"surah":17,"ayah":55,"verse":"Kuma Ubangijinka ne Mafi sani game da wanda yake a cikin sammai da \u0199asa. Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun f\u0129f\u0129ta s\u00e3shen Annab\u00e3wa a kan s\u00e3she kuma Mun bai wa D\u00e3w\u0169da zab\u0169ra."},"2085":{"id":2085,"surah":17,"ayah":56,"verse":"Ka ce: \"Ku kir\u00e3yi wa\u0257anda kuka riya, baicinSa.\" To, ba su mallakar kurany\u1ebdwar c\u0169ta daga gare ku, kuma haka j\u0169yarwa.\""},"2086":{"id":2086,"surah":17,"ayah":57,"verse":"Wa\u0257ancan, wa\u0257anda suke kiran, sun\u00e3 n\u1ebdman ts\u00e3ni zuwa ga Ubangijinsu. Wa\u0257anne ne suke maf\u0129f\u0129ta a kusanta? Kuma sun\u00e3 f\u00e3tan s\u00e3mun rahamarSa, kuma sun\u00e3 ts\u00f5ron az\u00e3barSa. Lalle ne az\u00e3bar Ubangijinka ta kasance abar ts\u00f5ro ce."},"2087":{"id":2087,"surah":17,"ayah":58,"verse":"Kuma b\u00e3bu wata al\u0199arya f\u00e3ce, Mu ne m\u00e3su halaka ta a gab\u00e3nin R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma k\u00f5 kuwa M\u0169 m\u00e3su az\u00e3bta ta ne da az\u00e3ba mai tsanani. Wancan ya kasance a cikin litt\u00e3fi rub\u0169tacce."},"2088":{"id":2088,"surah":17,"ayah":59,"verse":"Kuma b\u00e3bu abin da ya hana Mu, Mu aika da \u00e3y\u00f5yi f\u00e3ce sab\u00f5da mut\u00e3nen farko sun \u0199aryata game da su. Kuma Mun bai wa Sam\u0169d\u00e3wa t\u00e3guwa, \u00e3y\u00e3 bayyananna, sai suka yi z\u00e3lunci game da ita. Kuma b\u00e3 Mu aik\u00e3wa da \u00e3y\u00f5yi f\u00e3ce d\u00f5min ts\u00f5ratarwa."},"2089":{"id":2089,"surah":17,"ayah":60,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Muka ce maka, \"Lalle ne Ubangijinka Y\u00e3 k\u1ebdwaye mut\u00e3ne.\" Kuma ba Mu sanya abin da ya gani wanda Muka n\u0169na maka ba, f\u00e3ce d\u00f5min fitina ga mut\u00e3ne, da it\u00e3ciya wadda aka la'anta a cikin Al\u0199ur'ani. Kuma Mun\u00e3 ts\u00f5ratar da su, sa'an nan (ts\u00f5ratarwar) b\u00e3 ta \u0199\u00e3ra su f\u00e3ce da kangara mai girma."},"2090":{"id":2090,"surah":17,"ayah":61,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Muka c\u1ebd wa mal\u00e3'iku, \"Ku yi sujada ga \u00c3damu,\" sai suka yi sujada, f\u00e3ce Ibil\u0129sa, ya ce: \"shin, zan yi sujada ga wanda ka halitta shi yan\u00e3 l\u00e3ka?\""},"2091":{"id":2091,"surah":17,"ayah":62,"verse":"Ya ce: \"Shin, k\u00e3 gan ka! Wannan wanda ka girmama a kaina, lalle ne idan ka jinkirt\u00e3 mini zuwa ga R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma lalle ne, zan tum\u0253uke zuriyarsa, f\u00e3ce ka\u0257an.\""},"2092":{"id":2092,"surah":17,"ayah":63,"verse":"Ya ce: \"Ka tafi. Sa'an nan wanda ya b\u0129 ka daga gare su, to, Jahannama ce sakamakonku, (Mu ba ku shi) sakamako cikakke.\""},"2093":{"id":2093,"surah":17,"ayah":64,"verse":"\"Kuma ka rikitar da wanda ka s\u00e3mi \u0129ko a kansa, daga gare su, da sautinka, kuma ka yi hari a kansu da daw\u00e3kinka da d\u00e3k\u00e3runka kuma ka yi t\u00e3r\u1ebdwa da su a cikin d\u0169kiy\u00f5yi da \u0257iy\u00e3, kumaka yi musu wa'adi. Alh\u00e3li kuwa Shai\u0257an b\u00e3 ya yi musu wa'adin k\u00f5me f\u00e3ce da ru\u0257i.\""},"2094":{"id":2094,"surah":17,"ayah":65,"verse":"\"Lalle ne b\u00e3yiNa, b\u00e3 ka da wani \u0199arfi a kansu. Kuma Ubangijinka Ya isa Ya zama wak\u0129li.\""},"2095":{"id":2095,"surah":17,"ayah":66,"verse":"Ubangijinku ne Yake gud\u00e3nar da jirgi a cikin t\u1ebdku, d\u00f5min ku nema daga falalarSa. Lalle ne Sh\u0129, Y\u00e3 kasance a gare ku Mai jin \u0199ai."},"2096":{"id":2096,"surah":17,"ayah":67,"verse":"Kuma idan c\u0169ta ta sh\u00e3fe ku, a cikin t\u1ebdku, sai wanda kuke kira ya \u0253ace f\u00e3ce Shi. To, a l\u00f5kacin da Ya tsira da ku zuwa, ga tudu sai kuka bijire. Kuma mutum ya kasance mai yawan butulci."},"2097":{"id":2097,"surah":17,"ayah":68,"verse":"Shin fa kun amince c\u1ebdwa (Allah) b\u00e3 Ya sh\u00e3fe g\u1ebdfen \u0199asa game da ku k\u00f5 kuwa Ya aika da iska mai tsakuwa a kanku, sa'an nan kuma b\u00e3 z\u00e3 ku s\u00e3mi wani wak\u0129li ba d\u00f5minku?"},"2098":{"id":2098,"surah":17,"ayah":69,"verse":"Ko kun amince ga Ya mayar da ku a cikin t\u1ebdkun a wani l\u00f5kaci na dabam, sa'an na Ya aika wata g\u0169guwa mai karya ab\u0169buwa daga iska, har ya nutsar da ku sab\u00f5da abin da kuka yi na k\u00e3firci? Sa'an nan kuma b\u00e3 ku s\u00e3mun mai bin hakki sab\u00f5da ku, a kanMu, game da Shi."},"2099":{"id":2099,"surah":17,"ayah":70,"verse":"Kuma lalle ne Mun girmama 'yan Adam, kuma Muka \u0257auke su a cikin \u0199asa da t\u1ebdku kuma Muka azurta su daga ab\u0169buwa m\u00e3su d\u00e3\u0257i kuma Muka f\u0129f\u0129ta su a kan m\u00e3su yawa daga wa\u0257anda Muka halitta, f\u0129f\u0129t\u00e3wa."},"2100":{"id":2100,"surah":17,"ayah":71,"verse":"A r\u00e3nar da Muke kiran k\u00f5wane mut\u00e3ne da l\u0129m\u00e3minsu to, wanda aka bai wa littafinsa a d\u00e3, mansa, to, wa\u0257annan sun\u00e3 kar\u00e3tun litt\u00e3finsu, kuma b\u00e3 a z\u00e3luntar su da zaren b\u00e3kin gurtsin dab\u0129no."},"2101":{"id":2101,"surah":17,"ayah":72,"verse":"Kuma wanda ya kasance mak\u00e3ho a cikin wannan sab\u00f5da haka shi a L\u00e3hira mak\u00e3ho ne kuma mafi \u0253ata ga hanya."},"2102":{"id":2102,"surah":17,"ayah":73,"verse":"Kuma lalle ne sun yi kusa ha\u0199\u0129\u0199a, su fitin\u1ebd ka daga abin da Muka yi wahayi zuwa gare ka, d\u00f5min ka \u0199ir\u0199ira waninsa a gare Mu, a l\u00f5kacin, ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 sun ri\u0199e ka masoyi."},"2103":{"id":2103,"surah":17,"ayah":74,"verse":"Kuma b\u00e3 d\u00f5min Mun tabbatar da kai ba, lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 k\u00e3 yi kusa ka karkata zuwa gare su ta wani abu ka\u0257an."},"2104":{"id":2104,"surah":17,"ayah":75,"verse":"A l\u00f5kacin, lalle ne, d\u00e3 Mun \u0257an\u0257ana maka ninkin az\u00e3bar r\u00e3yuwa da ninkin az\u00e3bar mutuwa, sa'an nan kuma b\u00e3 z\u00e3 ka s\u00e3mi mataimaki ba a kanMu."},"2105":{"id":2105,"surah":17,"ayah":76,"verse":"Kuma lalle ne, sun yi kusa, ha\u0199\u0129\u0199a, su t\u00e3yar da hankalinka daga \u0199asar, d\u00f5min su fitar da kai daga gare ta. Kuma a l\u00f5kacin, b\u00e3 z\u00e3 su zauna ba a kan s\u00e3\u0253\u00e3ninka f\u00e3ce ka\u0257an."},"2106":{"id":2106,"surah":17,"ayah":77,"verse":"Hanyar wa\u0257anda, ha\u0199\u0129\u0199a, Muka aika a gab\u00e3ninka, daga ManzanninMu, kuma b\u00e3 z\u00e3 ka s\u00e3mi j\u0169yarwa ba ga hanyarMu."},"2107":{"id":2107,"surah":17,"ayah":78,"verse":"Ka tsayar da salla a karkatar r\u00e3n\u00e3 zuwa ga duhun dare da l\u00f5kacin fitar alfijir lalle ne kar\u00e3tun fitar alfijir ya kasance wanda ake halarta."},"2108":{"id":2108,"surah":17,"ayah":79,"verse":"Kuma da dare, sai ka yi h\u0129ra da shi (Al\u0199ur'\u00e3ni) akan \u0199\u00e3ri gare ka. Akwai tsamm\u00e3nin Ubangijinka Ya t\u00e3yar da kai a wani matsayi g\u00f5dadde."},"2109":{"id":2109,"surah":17,"ayah":80,"verse":"Kuma ka ce: \"Y\u00e3 Ubangij\u0129na! Ka shigar, da ni shigar gaskiya, kuma Ka fitar da ni fitar gaskiya. Kuma Ka sanya mini, daga gunKa, wani \u0199arfi mai taimako.\""},"2110":{"id":2110,"surah":17,"ayah":81,"verse":"Kuma ka ce: \"Gaskiya t\u00e3 zo, kuma \u0199arya ta l\u00e3l\u00e3ce. Lalle ne \u0199arya ta kasance l\u00e3l\u00e3tacciya.\""},"2111":{"id":2111,"surah":17,"ayah":82,"verse":"Kuma Mun\u00e3 sassaukarwa daga Al\u0199ur'\u00e3ni, abin da yake waraka ne da rahama ga m\u0169minai. Kuma b\u00e3 ya \u0199\u00e3ra wa azz\u00e3lumai (k\u00f5me) f\u00e3ce has\u00e3ra."},"2112":{"id":2112,"surah":17,"ayah":83,"verse":"Kuma idan Muka yi ni'ima a kan mutum, sai ya hinjire, kuma ya n\u0129santa da gefensa, kuma idan sharri ya sh\u00e3fe shi, sai ya kasance mai yanke \u0199auna."},"2113":{"id":2113,"surah":17,"ayah":84,"verse":"Ka ce: \"K\u00f5wa ya yi aiki a kan hanyarsa. Sa'an nan Ubangijinka ne Mafi sani ga wanda yake mafi shiryuwa ga hanya.\""},"2114":{"id":2114,"surah":17,"ayah":85,"verse":"Sun\u00e3 tambayar ka ga r\u0169hi. Ka ce: \"R\u0169hi daga al'amarin Ubangijina ne, kuma ba a b\u00e3 ku (k\u00f5me) ba daga ilmi f\u00e3ce ka\u0257an.\""},"2115":{"id":2115,"surah":17,"ayah":86,"verse":"Kuma lalle ne idan Mun so, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun\u00e3 tafiya da abinda Muka yi wahayi zuwa gare ka. Sa'an nan kuma b\u00e3 za ka s\u00e3mi wani wak\u0129li ba d\u00f5minka game da shi a kanMu."},"2116":{"id":2116,"surah":17,"ayah":87,"verse":"F\u00e3ce da rahama daga Ubangijinka. Lalle ne falalarSa ta kasance mai girma a kanka."},"2117":{"id":2117,"surah":17,"ayah":88,"verse":"Ka ce: \"Lalle ne idan mut\u00e3ne da aljannu sun t\u00e3ru a kan su zo da mis\u00e3lin wannan Al\u0199ur'\u00e3ni b\u00e3 z\u00e3 su zo da mis\u00e3linsa ba, kuma k\u00f5 d\u00e3 s\u00e3shinsu y\u00e3 kasance, mataimaki ga s\u00e3shi.\""},"2118":{"id":2118,"surah":17,"ayah":89,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun caccanza d\u00f5min mut\u00e3ne, a cikin wannan Al\u0199ur'\u00e3ni, daga k\u00f5wane mis\u00e3li sai mafi yawan mut\u00e3ne suka \u0199i (k\u00f5me) f\u00e3ce k\u00e3firci,"},"2119":{"id":2119,"surah":17,"ayah":90,"verse":"Kuma suka ce: \"B\u00e3 z\u00e3 mu yi \u0129m\u00e3ni ba d\u00f5minka sai k\u00e3 \u0253u\u0253\u0253ugar da idan ruwa daga \u0199asa."},"2120":{"id":2120,"surah":17,"ayah":91,"verse":"\"K\u00f5 kuma wata g\u00f5na daga dab\u0129nai da inabi ta kasance a gare ka. Sa'an nan ka \u0253u\u0253\u0253ugar da \u0199\u00f5ramu a tsak\u00e3ninta \u0253u\u0253\u0253ugarwa.\""},"2121":{"id":2121,"surah":17,"ayah":92,"verse":"\"K\u00f5 kuwa ka k\u00e3yar da sama a kanmu ka\u0253ukka k\u00f5 kuwa ka zo da Allah, da mal\u00e3'iku banga-banga.\""},"2122":{"id":2122,"surah":17,"ayah":93,"verse":"\"K\u00f5 kuwa wani gida na z\u0129n\u00e3riya ya kasance a gare ka, k\u00f5 kuwa ka t\u00e3ka a cikin sama. Kuma b\u00e3 z\u00e3 mu yi \u0129m\u00e3ni ba ga t\u00e3kawarka, sai ka sassauk\u00f5 da wani litt\u00e3fi a kanmu, mun\u00e3 karant\u00e3 shi.\" Ka ce: \"Tsarki ya tabbata ga Ubangij\u0129na! Ban kasance ba f\u00e3ce mutum, Manzo.\""},"2123":{"id":2123,"surah":17,"ayah":94,"verse":"Kuma b\u00e3bu abin da ya hana mut\u00e3ne su yi \u0129m\u00e3ni, a l\u00f5kacin da shiriya ta j\u1ebd musu, f\u00e3ce sunce, \"Shin, Allah zai aiko mutum ya zamo yana Manzo.\""},"2124":{"id":2124,"surah":17,"ayah":95,"verse":"Ka ce: \"D\u00e3 mal\u00e3'iku sun kasance a cikin \u0199asa, kuma sun\u00e3 tafiya, sun\u00e3 masu natsuwa, lalle ne d\u00e3 mun saukar da mal\u00e3'ika daga sama ya zama manzo a kansu.\""},"2125":{"id":2125,"surah":17,"ayah":96,"verse":"Ka ce: \"Allah Y\u00e3 isa zama shaida a tsak\u00e3nina da ku. Lalle Shi Ya kasance ga b\u00e3yinsa, mai \u0199ididdigewa ne Mai gani.\""},"2126":{"id":2126,"surah":17,"ayah":97,"verse":"Kuma wanda Allah Ya shiryar, to, sh\u0129 ne shiryayye, kuma wanda Ya \u0253atar to b\u00e3 z\u00e3 ka s\u00e3mi wa\u0257ansu mas\u00f5ya gare su ba baicinSa. Kuma Mun\u00e3 t\u00e3ra su a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma a kan fusk\u00f5kinsu, sun\u00e3 mak\u00e3fi, kuma b\u1ebdb\u00e3ye da kur\u00e3me. Matattararsu Jahannama ce, k\u00f5 da yaushe ta bice, sai Mu \u0199\u00e3ra musu wata wuta mai tsanani."},"2127":{"id":2127,"surah":17,"ayah":98,"verse":"Wancan ne s\u00e3kamakonsu sab\u00f5da lalle s\u0169, sun k\u00e3firta da \u00e3y\u00f5 yinMu, kuma suka ce: \"Shin idan muka kasance \u0199as\u0169suwa da n\u0129\u0199a\u0199\u0199un ga\u0253\u0169\u0253uwa, shin lalle m\u0169, ha\u0199\u0129 ka, wa\u0257anda ake t\u00e3yarwa ne a cikin wata halitta s\u00e3buwa?\""},"2128":{"id":2128,"surah":17,"ayah":99,"verse":"Shin, kuma ba su gan\u0129 ba (c\u1ebdwa) lalle ne Allah, wandaYa halicci sammai da \u0199asa, Mai ikon yi ne a kan Ya halicci mis\u00e3linsu? Kuma Ya sanya wani ajali wanda b\u00e3bu k\u00f5kwanto a cikinsa? Sai azz\u00e3lumai suka \u0199i f\u00e3ce k\u00e3firci."},"2129":{"id":2129,"surah":17,"ayah":100,"verse":"Ka ce: \"D\u00e3 dai k\u0169, kun\u00e3 mallakar task\u00f5kin rahamar Ubangij\u0129na, a l\u00f5kacin, ha\u0199\u0129\u0199a d\u00e3 kun k\u00e3me d\u00f5min ts\u00f5ron \u0199\u00e3r\u1ebdwar task\u00f5kin. Kuma mutum y\u00e3 kasance mai \u0199wauro ne.\""},"2130":{"id":2130,"surah":17,"ayah":101,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun bai wa M\u0169s\u00e3 \u00e3y\u00f5yi guda tara bayyanannu, sai ka tambayi Ban\u0129 Isr\u00e3'ila, a l\u00f5kacin da ya j\u1ebd musu, sai Fir'auna ya ce masa, \"Lalle n\u0129, in\u00e3 zaton ka, ya M\u0169s\u00e3, sihirtacce.\""},"2131":{"id":2131,"surah":17,"ayah":102,"verse":"Ya ce: \"lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a ka sani b\u00e3bu wanda ya saukar da wa\u0257annan, f\u00e3ce Ubangijin sammai da \u0199asa d\u00f5m\u0129n su zama ab\u0169buwan l\u0169ra. Kuma lalle ne ni, ha\u0199\u0129\u0199a, ina zaton ka, y\u00e3 Fir'auna, halakakke.\""},"2132":{"id":2132,"surah":17,"ayah":103,"verse":"Sai ya yi nufin fitar da su daga \u0199asar, sai Muka nutsar da shi, shi da wanda yake t\u00e3re da shi gab\u00e3 \u0257aya."},"2133":{"id":2133,"surah":17,"ayah":104,"verse":"Kuma Muka ce: daga b\u00e3yansa ga Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la, \"Ku zauni \u0199asar. Sa'an nan idan wa'adin \u0199arshe ya zo, z\u00e3 Mu j\u1ebd da ku jama'a-jama'a.\""},"2134":{"id":2134,"surah":17,"ayah":105,"verse":"Kuma da gaskiya Muka saukar da shi, kuma da gaskiya ya sauka. Kuma ba Mu aike ka ba f\u00e3ce kan\u00e3 mai b\u00e3yar da bush\u00e3ra kuma mai garga\u0257i."},"2135":{"id":2135,"surah":17,"ayah":106,"verse":"Kuma yan\u00e3 abin kar\u00e3tu Mun rarraba shi d\u00f5min ka karanta shi ga mutane a kan jinkiri kuma Mun sassaukar da shi sassaukarwa."},"2136":{"id":2136,"surah":17,"ayah":107,"verse":"Ka ce: \"Ku yi \u0129m\u00e3ni da Shi, ko kuwa kada ku yi \u0129m\u00e3ni, lalle ne wa\u0257anda aka bai wa ilmi daga gab\u00e3ninsa, idan an\u00e3 kar\u00e3tunsa a kansu, sun\u00e3 f\u00e3\u0257uwa ga ha\u0253\u00f5\u0253insu, sun\u00e3 m\u00e3su sujada.\""},"2137":{"id":2137,"surah":17,"ayah":108,"verse":"\"Kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa: Tsarki ya tabbata ga Ubangijinmu! Lalle ne wa'adin Ubangijinmu ya kasance, ha\u0199\u0129\u0199a, abin aikat\u00e3wa.\""},"2138":{"id":2138,"surah":17,"ayah":109,"verse":"Kuma sun\u00e3 f\u00e3\u0257uwa ga ha\u0253\u00f5\u0253insu sun\u00e3 k\u0169ka, kuma yan\u00e3 \u0199ara musu ts\u00f5ro."},"2139":{"id":2139,"surah":17,"ayah":110,"verse":"Ka ce: \"Ku kirayi Allah k\u00f5 kuwa ku kir\u00e3yi Mai rahama. K\u00f5wane kuka kira to Yan\u00e3 da s\u0169n\u00e3ye mafi kyau. Kuma, kada ka bayyana ga sallarka, kuma kada ka \u0253\u00f5ye ta. Ka n\u1ebdmi hanya a tsak\u00e3nin wancan.\""},"2140":{"id":2140,"surah":17,"ayah":111,"verse":"Kuma ka ce: \"G\u00f5diy\u00e3 ta tabbata ga Allah wanda bai ri\u0199i \u0257\u00e3 ba kuma ab\u00f5kin t\u00e3rayya bai kasance a gare Shi ba a cikin mulkinSa, kuma wani mas\u00f5yi sab\u00f5da wul\u00e3kancin bai kasance a gare Shi ba.\" Kuma ka girmama Shi, girmam\u00e3wa."},"2141":{"id":2141,"surah":18,"ayah":1,"verse":"G\u00f5diya ta tabbata ga Allah wanda Ya saukar da Littafi a kan b\u00e3wansa kuma bai sanya karkata ba a gare shi."},"2142":{"id":2142,"surah":18,"ayah":2,"verse":"Madaidaici, d\u00f5min Ya yi garga\u0257i da az\u00e3ba mai tsanani daga gare shi, kuma Ya yi bush\u00e3ra ga m\u0169minai, wa\u0257anda suke aikata ayyuka na \u0199warai da (c\u1ebdwa) sun\u00e3 da wata l\u00e3d\u00e3 mai kyau."},"2143":{"id":2143,"surah":18,"ayah":3,"verse":"Sun\u00e3 m\u00e3su zama a cikinta har abada."},"2144":{"id":2144,"surah":18,"ayah":4,"verse":"Kuma Ya yi garga\u0257i ga wa\u0257anda suka ce: \"Allah yan\u00e3 da \u0257a.\""},"2145":{"id":2145,"surah":18,"ayah":5,"verse":"Ba su da wani ilmi game da wannan magana, kuma iy\u00e3yensu b\u00e3 su da shi, abin da ke fita daga b\u00e3kunansu ya girma ga ya zama kalmar fa\u0257a! Ba su fa\u0257an k\u00f5me f\u00e3ce \u0199arya."},"2146":{"id":2146,"surah":18,"ayah":6,"verse":"To, k\u00e3 yi kusa ka halaka ranka a gurabbansu, wai d\u00f5min ba su yi \u0129m\u00e3ni da wannan l\u00e3b\u00e3ri ba sab\u00f5da ba\u0199in ciki."},"2147":{"id":2147,"surah":18,"ayah":7,"verse":"Lalle ne M\u0169, Mun sanya abin da ke kan \u0199asa wata \u0199awa ce gare ta, d\u00f5min Mu jarraba su; wanne daga cikinsu zai zama mafi kyau ga aiki."},"2148":{"id":2148,"surah":18,"ayah":8,"verse":"Kuma lalle M\u0169, M\u00e3su sanya abin da ke a kanta (ya zama) tur\u0253\u00e3ya \u0199e\u0199asasshiya ne."},"2149":{"id":2149,"surah":18,"ayah":9,"verse":"Ko kuwa k\u00e3 yi zaton c\u1ebdwa ma'ab\u0169ta k\u00f5go da allo sun kasance abin m\u00e3m\u00e3ki daga \u00e3y\u00f5yin Allah?"},"2150":{"id":2150,"surah":18,"ayah":10,"verse":"A l\u00f5kacin da samarin suka tattara zuwa ga k\u00f5gon, sai suka ce: \"Ya Ubangijinmu! Ka b\u00e3 mu wata rahama daga gare Ka, kuma Ka sau\u0199a\u0199e mana (s\u00e3mun) shiriya daga al'amarinmu.\""},"2151":{"id":2151,"surah":18,"ayah":11,"verse":"Sai Muka yi d\u0169ka a kan kunnunwansu, a cikin k\u00f5gon, sh\u1ebdkaru m\u00e3su yawa."},"2152":{"id":2152,"surah":18,"ayah":12,"verse":"Sa'an nan Muka t\u00e3yar da su, d\u00f5min Mu san wane \u0257ayan \u0199ungiy\u00f5yin biyu suka fi liss\u00e3fi ga abin da suka zauna na l\u00f5kacin."},"2153":{"id":2153,"surah":18,"ayah":13,"verse":"Mu ne ke j\u1ebdranta maka l\u00e3b\u00e3rinsu da gaskiya. Lalle ne s\u0169, wa\u0257ansu sam\u00e3ri ne. Sun yi \u0129m\u00e3ni da Ubangijinsu, kuma Muka \u0199\u00e3ra musu wata shiriya."},"2154":{"id":2154,"surah":18,"ayah":14,"verse":"Kuma Muka \u0257aure a kan zuk\u00e3tansu, a l\u00f5kacin da suka tsayu, sa'an nan suka ce: \"Ubangijinmu Sh\u0129 ne Ubangijin sammai da\u0199asa. B\u00e3 z\u00e3 mu kir\u00e3yi waninSa abin bautawa ba. (Idan mun yi haka) lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, mun fa\u0257i abin da ya \u0199\u1ebdtare haddi a sa'an nan.\""},"2155":{"id":2155,"surah":18,"ayah":15,"verse":"\"Ga wa\u0257annan mut\u00e3nenmu sun ri\u0199i waninSa abin baut\u00e3wa! Don me b\u00e3 su zuwa da wata hujja bayyananna a kansu (wa\u0257anda ake bautawar)? To, w\u00e3ne ne mafi z\u00e3lunci daga wanda ya \u0199\u00e3ga \u0199arya ga Allah?\""},"2156":{"id":2156,"surah":18,"ayah":16,"verse":"\"Kuma idan kun n\u0129sance su s\u0169 da abin da suke baut\u00e3wa, f\u00e3ce Allah, to, ku tattara zuwa ga k\u00f5gon sai Ubangijinku Ya watsa muku daga rahamarSa kuma Ya sau\u0199a\u0199e muku mad\u00f5gara daga al'amarinku.\""},"2157":{"id":2157,"surah":18,"ayah":17,"verse":"Kuma kan\u00e3 ganin r\u00e3n\u00e3 idan ta fito tan\u00e3 karkata daga k\u00f5gonsu wajen d\u00e3ma kuma idan ta f\u00e3\u0257i tan\u00e3 gurgura su wajen hagu, kuma su, sun\u00e3 a cikin wani fili daga gare shi. Wannan abu yan\u00e3 daga \u00e3y\u00f5yin Allah. Wanda Allah Ya shiryar, to sh\u0129 ne mai shiryuwa, kuma wanda Allah Ya \u0253atar to b\u00e3 z\u00e3 ka s\u00e3mar masa wani maji\u0253inci mai shiryarwa ba."},"2158":{"id":2158,"surah":18,"ayah":18,"verse":"Kuma kan\u00e3 zaton su farkakku ne, alh\u00e3li kuwa s\u0169 m\u00e3su barci ne. Mun\u00e3 j\u0169ya su wajen d\u00e3ma da wajen hagu, kuma karensu yan\u00e3 shimfi\u0257e da zir\u00e3'\u00f5'in \u0199af\u00e3fuwansa ga farf\u00e3jiya (ta k\u00f5gon). D\u00e3 ka l\u1ebdka (a kan) su (d\u00e3) lalle ne, ka j\u0169ya daga gare su a guje kuma (d\u00e3) lalle ne ka cika da ts\u00f5ro daga gare su."},"2159":{"id":2159,"surah":18,"ayah":19,"verse":"Kuma kamar wannan ne Muka t\u00e3yar da su, d\u00f5min su tambayi j\u0169na a tsak\u00e3ninsu. Wani mai magana daga cikinsu ya ce: \"M\u1ebdne ne l\u00f5kacin da kuka zauna?\" suka ce: \"Mun zauna yini \u0257aya ko s\u00e3shen yini.\" Suka ce: \"Ubangijinku ne Mafi sani ga abin da kuka zauna. To, ku aika da \u0257ayanku, game da azurfarku wannan, zuwa ga birnin. Sai ya d\u0169ba wanne ne mafi tsarki ga abin daf\u00e3wa, sai ya zo muku da abinci daga gare shi. Kuma sai ya yi da hankali, kada ya sanar da ku ga wani mutum.\""},"2160":{"id":2160,"surah":18,"ayah":20,"verse":"\"Lalle ne s\u0169 idan sun k\u00e3m\u00e3 ku, z\u00e3 su j\u1ebdf\u1ebd ku, k\u00f5 kuwa su mayar da ku a cikin addininsu kuma b\u00e3 z\u00e3 ku s\u00e3mi babban rabo, ba, a sa'an nan har abada.\""},"2161":{"id":2161,"surah":18,"ayah":21,"verse":"Kuma kamar wancan ne, Muka n\u0169na su (gare su) d\u00f5min su san lalle wa'adin Allah gaskiya ne, kuma lalle ne Sa'a b\u00e3bu shakka a cikinta. A l\u00f5kacin da suke j\u00e3yayyar al'amarinsu a tsak\u00e3ninsu sai suka ce: \"Ku gina wani gini a kansu, Ubangijinsu ne Mafi sani game da su.\" Wa\u0257anda suka rinj\u00e3ya a kan al'amarinsu suka ce: \"Lalle mu ri\u0199i mas\u00e3ll\u00e3ci a kansu.\""},"2162":{"id":2162,"surah":18,"ayah":22,"verse":"Z\u00e3 su ce: \"Uku ne da na hu\u0257unsu karensu.\"Kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Biyar ne da na shidansu karensu,\" a kan j\u0129fa a cikin duhu. Kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Bakwaine da na takwas \u0257insu karensu.\"Ka ce: \"Ubangij\u0129na ne Mafi saniga \u0199id\u00e3yarsu, b\u00e3bu wanda ya san su f\u00e3ce ka\u0257an.\"Kada ka yi j\u00e3yayya bayyananna. Kuma kada ka yi fatawa ga k\u00f5wa daga gare su a cikin al'amarinsu."},"2163":{"id":2163,"surah":18,"ayah":23,"verse":"Kuma kada lalle ka ce ga wani abu, \"Lalle ni, mai aikat\u00e3wa ne ga wancan a g\u00f5be.\""},"2164":{"id":2164,"surah":18,"ayah":24,"verse":"F\u00e3ce idan Allah Ya so. Kuma ka ambaci Ubangijinka idan ka manta, kuma ka ce: \"\u00a6amm\u00e3ni ga Ubangij\u0129na, Ya shiryar da ni ga abin da yake shi ne mafi kusa ga wannan na shiriya.\""},"2165":{"id":2165,"surah":18,"ayah":25,"verse":"Kuma suka zauna a cikin k\u00f5gonsu sh\u1ebdkaru \u0257ar\u0129 uku kuma suka da\u0257a tara."},"2166":{"id":2166,"surah":18,"ayah":26,"verse":"Ka ce: \"Allah ne Mafi sani ga abin da suka zauna. Sh\u0129 ne da (sanin) gaibin sammai da \u0199asa. M\u0169ne ne ya yi ganinSa da jinSa! B\u00e3 su da wani maji\u0253inci baicinSa kuma b\u00e3 Ya t\u00e3rayya da k\u00f5wa a cikin hukuncinsa.\""},"2167":{"id":2167,"surah":18,"ayah":27,"verse":"Ka karanta abin da aka yi wahayi zuwa gare ka, na litt\u00e3fin Ubangijinka. B\u00e3bu mai musany\u00e3wa ga kalm\u00f5minSa kuma b\u00e3 z\u00e3 k\u00e3 s\u00e3mi wata mad\u00f5gara ba daga waninsa."},"2168":{"id":2168,"surah":18,"ayah":28,"verse":"Ka ha\u0199urtar da ranka t\u00e3re da wa\u0257anda ke kiran Ubangijinsu, s\u00e3fe da maraice, sun\u00e3 nufin yardarSa. Kuma kada id\u00e3nunka su j\u0169ya daga barinsu, kan\u00e3 nufin \u0199awar r\u00e3yuwar d\u0169niya. Kuma kada ka biwanda Muka shagaltar da z\u0169ciyarsa daga hukuncinMu, kuma ya bi son zuciyarsa, alh\u00e3li kuwa al'amarinsa ya kasance yin \u0253arna."},"2169":{"id":2169,"surah":18,"ayah":29,"verse":"Kuma ka ce: \"Gaskiya daga Ubangijinku take.\" Sab\u00f5da haka wanda ya so, to, ya yi \u0129m\u00e3ni, kuma wanda ya so, to, ya k\u00e3firta. Lalle ne M\u0169, Mun yi tattali d\u00f5min azz\u00e3lumai wata wuta wadda sh\u00e3makunta, sun \u0199\u1ebdwaye da su. Kuma idan sun n\u1ebdmi taimako sai a taimake su da wani ruwa kamar dabzar mai, yan\u00e3 s\u00f5ye fusk\u00f5ki. Tir da abin shansu, kuma wutar ta yi m\u0169nin zama mah\u0169tarsu."},"2170":{"id":2170,"surah":18,"ayah":30,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka aikata ayyukan \u0199warai lalle ne M\u0169 b\u00e3 Mu t\u00f5zartar da l\u00e3dar wanda ya kyautata aiki."},"2171":{"id":2171,"surah":18,"ayah":31,"verse":"Wa\u0257annan sun\u00e3 da gid\u00e3jen Aljannar zama, \u0199\u00f5ramu na gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, an\u00e3 sanya musu \u0199awa, a cikinsu, daga mund\u00e3ye na zinariya, kuma sun\u00e3 tufantar wa\u0257ansu t\u0169f\u00e3fi k\u00f5re, na alhar\u0129ni ra\u0199\u0129\u0199i da alharini mai kauri sun\u00e3 kishingi\u0257e a cikinsu, a kan, karagu. M\u00e3dalla da sakamakonsu. Kuma Aljanna ta kyautatu da zama wurin hut\u00e3wa."},"2172":{"id":2172,"surah":18,"ayah":32,"verse":"Kuma ka buga musu mis\u00e3li da wa\u0257ansu maza biyu. Mun sanya wa \u0257ayansu g\u00f5naki biyu na inab\u00f5bi, kuma Muka k\u1ebdwayesu da it\u00e3cen dab\u0129nai, kuma Muka sanya sh\u0169ka a tsak\u00e3ninsu (s\u0169 g\u00f5nakin)."},"2173":{"id":2173,"surah":18,"ayah":33,"verse":"K\u00f5wace g\u00f5na daga biyun, t\u00e3 b\u00e3yar da amf\u00e3ninta, kuma ba ta yi z\u00e3luncin k\u00f5me ba daga gare shi. Kuma Muka \u0253u\u0253\u0253ugar da \u0199oramu a tsak\u00e3ninsu."},"2174":{"id":2174,"surah":18,"ayah":34,"verse":"Kuma \u0257an \u0129t\u00e3ce ya kasance gare shi. Sai ya ce wa ab\u00f5kinsa, alhali kuwa yan\u00e3 muh\u00e3wara da shi, \"N\u0129 ne maf\u0129f\u0129ci daga gare ka a wajen d\u0169kiya, kuma mafi izza a wajen jama'a.\""},"2175":{"id":2175,"surah":18,"ayah":35,"verse":"Kuma ya shiga g\u00f5narsa, alh\u00e3li yan\u00e3 mai z\u00e3lunci ga kansa, ya ce: \"B\u00e3 ni zaton wannan z\u00e3 ta halaka har abada.\""},"2176":{"id":2176,"surah":18,"ayah":36,"verse":"\"Kuma b\u00e3 ni zaton sa'a mai tsayuwa ce, kuma lalle ne, idan an mayar da ni zuwa ga Ubangiji\u0129na, to, lalle ne, zan s\u00e3mi abin da yake mafi alh\u1ebdri daga gare ta ya zama mak\u00f5ma.\""},"2177":{"id":2177,"surah":18,"ayah":37,"verse":"Ab\u00f5kinsa ya ce masa, alh\u00e3li kuwa yan\u00e3 muh\u00e3wara da shi, \"Ashe k\u00e3 k\u00e3firta da wanda Ya halitta ka daga tur\u0253aya, sa'an nan daga \u0257igon maniyi, sa, an nan Ya daidaita ka, ka zama mutum?\""},"2178":{"id":2178,"surah":18,"ayah":38,"verse":"\"Amma ni, sh\u0129 ne Allah Ubangijina, kuma b\u00e3 zan t\u00e3ra k\u00f5wa da Ubangijina ba\""},"2179":{"id":2179,"surah":18,"ayah":39,"verse":"\"Kuma don me, a l\u00f5kacin da ka shiga g\u00f5narka, ka, ce, 'Abin da Allah ya so (shi ke tabbata) b\u00e3bu wani \u0199arfi f\u00e3ce game da Allah.' Idan ka gan ni, ni ne mafi \u0199aranci daga gare ka a wajen d\u0169kiya da \u0257iya.\""},"2180":{"id":2180,"surah":18,"ayah":40,"verse":"\"To, akwai f\u00e3tan Ubangij\u0129na Ya ba ni abin da yake mafi alh\u1ebdri daga g\u00f5narka, kuma ya aika az\u00e3ba a kanta (ita g\u00f5narka) daga sama, sai ta w\u00e3yi gari tur\u0253\u00e3ya mai santsi.\""},"2181":{"id":2181,"surah":18,"ayah":41,"verse":"\"K\u00f5 kuma ruwanta ya w\u00e3yi gari fa\u0199a\u0199\u0199e, sab\u00f5da haka, b\u00e3 z\u00e3 ka iya n\u1ebdmo shi ba d\u00f5minta.\""},"2182":{"id":2182,"surah":18,"ayah":42,"verse":"Kuma aka halaka dukan 'ya'yan it\u00e3censa, sai ya w\u00e3yi gari yan\u00e3 j\u0169yar da t\u00e3funansa biyu, sab\u00f5da abin da ya kashe a cikinta, alh\u00e3li kuwa ita tan\u00e3 kwance a kan rassanta, kuma yan\u00e3 c\u1ebdwa, \"Kait\u00f5na, d\u00e3 dai ban t\u00e3ra wani da Ubangijina ba!\""},"2183":{"id":2183,"surah":18,"ayah":43,"verse":"Kuma wata jama'a ba ta kasance a gare shi ba, wa\u0257anda ke taimakon sa, baicin Allah, kuma bai kasance mai taimakon kansa ba."},"2184":{"id":2184,"surah":18,"ayah":44,"verse":"A can taimako da ji\u0253inta ga Allah yake. Sh\u0129 ne kawai Gaskiya, sh\u0129 ne Maf\u0129f\u0129ci ga l\u00e3da kumaMaf\u0129 f\u0129ci ga \u00e3\u0199iba."},"2185":{"id":2185,"surah":18,"ayah":45,"verse":"Ka buga musu mis\u00e3lin r\u00e3yuwar d\u0169niya, kamar ruwane wanda Muka saukar da shi daga sama sa'an nan tsirin \u0199asa ya garwaya da shi, sa'an nan ya w\u00e3yi gari dudduga, iska tan\u00e3 shi\u0199ar sa. Kuma Allah Ya kasance Mai yawan \u0129kon yi ne a kan dukan k\u00f5me."},"2186":{"id":2186,"surah":18,"ayah":46,"verse":"D\u0169kiya da \u0257iya, s\u0169 ne \u0199awar r\u00e3yuwar d\u0169niya, kuma ayyuka m\u00e3su wanzuwa na \u0199warai sun fi zama alh\u1ebdri a wurin Ubangijinka ga l\u00e3da kuma sun fi alh\u1ebdri ga b\u0169ri."},"2187":{"id":2187,"surah":18,"ayah":47,"verse":"Kuma a r\u00e3nar da Muke tafiyar da duw\u00e3tsu, kuma ka ga \u0199asa bayyane, kuma Mu t\u00e3ra su har ba Mu bar k\u00f5wa ba daga gare su."},"2188":{"id":2188,"surah":18,"ayah":48,"verse":"Kuma a gitt\u00e3 su ga Ubangijinka sun\u00e3 sahu guda, (Mu ce musu), \"Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a kun zo Mana, kamar yadda Muka halitta ku a farkon l\u00f5kaci. \u00c3'a, kun riya c\u1ebdwa b\u00e3 z\u00e3 Mu sanya mukuwani l\u00f5kacin ha\u0257uwa ba.\""},"2189":{"id":2189,"surah":18,"ayah":49,"verse":"Kuma aka aza litt\u00e3fin ayyuka, sai ka ga m\u00e3su laifi sun\u00e3 m\u00e3su jin ts\u00f5ro daga abin da ke cikinsa, kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa \"Kaitonmu! M\u1ebdne ne ga wannan litt\u00e3fi, b\u00e3 ya barin \u0199arama, kuma b\u00e3 ya barin babba, f\u00e3ce y\u00e3 \u0199ididdige ta?\" Kuma suka s\u00e3mi abin da suka aikata halarce. Kuma Ubangijinka b\u00e3 Ya z\u00e3luntar k\u00f5wa."},"2190":{"id":2190,"surah":18,"ayah":50,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Muka ce wa mal\u00e3iku, \"Ku yi sujada ga \u00c3damu.\" Sai suka yi sujada f\u00e3ce Ibl\u0129sa, y\u00e3 kasance daga aljannu sai ya yi f\u00e3si\u0199anci ga barin umurnin Ubangijinsa, To fa, ashe, kun\u00e3 ri\u0199on sa, shi da z\u0169riyarsa, su zama maji\u0253inta baicin Ni, alh\u00e3li kuwa su ma\u0199iya ne a gare ku? Tir da ya zama musanya ga azz\u00e3lumai."},"2191":{"id":2191,"surah":18,"ayah":51,"verse":"Ban shaida musu halittar sammai da \u0199asa ba, kuma ban (shaida musu) halittar r\u00e3yukansu ba kuma ban kasance mai ri\u0199on m\u00e3su \u0253atarwa (da wani) su zama mataimaka ba."},"2192":{"id":2192,"surah":18,"ayah":52,"verse":"Kuma da r\u00e3nar da Allah Yake c\u1ebdwa, \"Ku kir\u00e3yi ab\u00f5kan tarayy\u00e3Ta, wa\u0257anda kuka riya.\" Sai su kir\u00e3ye su, sai b\u00e3 z\u00e3 su kar\u0253a musu ba, kuma Mu sanya Maubi\u0199a (Mahalaka) a tsak\u00e3ninsu,"},"2193":{"id":2193,"surah":18,"ayah":53,"verse":"Kuma m\u00e3su laifi suka ga wut\u00e3 suka tabbata lalle ne, s\u0169 m\u00e3su, auka mata ne, kuma ba su s\u00e3mi maj\u0169ya ba daga gare ta."},"2194":{"id":2194,"surah":18,"ayah":54,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun jujj\u0169ya, a cikin wannan Al\u0199ur'\u00e3ni, daga k\u00f5wane irin mis\u00e3li ga mut\u00e3ne (d\u00f5min su g\u00e3ne, su bi shar\u0129'a), kuma mutum y\u00e3 kasance mafi yawan abu ga jid\u00e3li."},"2195":{"id":2195,"surah":18,"ayah":55,"verse":"Kuma b\u00e3bu abin da ya hana mut\u00e3ne su yi \u0129m\u00e3ni a l\u00f5kacinda shiriya ta zo musu, kuma su n\u1ebdmi g\u00e3fara daga Ubangijinsu, f\u00e3ce hanyar farko ta je musu k\u00f5 kuma az\u00e3ba ta j\u1ebd musu nau'i-nau'i."},"2196":{"id":2196,"surah":18,"ayah":56,"verse":"Kuma ba Mu aika Manzanni ba f\u00e3ce sun\u00e3 m\u00e3su b\u00e3yar da bush\u00e3ra kuma m\u00e3su garga\u0257i, kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun\u00e3 jid\u00e3li da \u0199arya d\u00f5min su \u0253\u00e3ta gaskiya da ita, kuma suka ri\u0199i \u00e3y\u00f5yiNa da abin da aka yi musu garga\u0257i da shi abin izgili."},"2197":{"id":2197,"surah":18,"ayah":57,"verse":"Kuma w\u00e3ne ne mafi z\u00e3lunci daga wanda aka tun\u00e3tar game da \u00e3y\u00f5yin Ubangijinsa, sai ya bijire daga barinsu, kuma ya manta abin da hann\u00e3yensa suka gab\u00e3tar? Lalle ne M\u0169, Mun sanya ab\u0169buwan rufi a kan zuk\u00e3tansu d\u00f5min kada su fahimc\u1ebd shi, kuma a cikin kunnuwansu (Mun sanya) wani nauyi, kuma idan k\u00e3 k\u0129ray\u1ebd su zuwa ga shiriya, to, b\u00e3 z\u00e3 su shiryu ba, a sa'an nan, har abada."},"2198":{"id":2198,"surah":18,"ayah":58,"verse":"Kuma Ubangijinka Mai g\u00e3fara ne, Ma'ab\u0169cin rahama. D\u00e3 Yan\u00e3 k\u00e3ma su sab\u00f5da abin da suka san\u00e3'anta, lalle ne, d\u00e3 Ya gaggauta az\u00e3ba a gare su. \u00c3'a, sun\u00e3 da l\u00f5kacin alkawari, (wanda) b\u00e3 z\u00e3 su s\u00e3mi wata mak\u00f5ma ba, baicinSa."},"2199":{"id":2199,"surah":18,"ayah":59,"verse":"Kuma wa\u0257ancan al\u0199aryu Mun halaka su, a l\u00f5kacin da suka yi z\u00e3lunci, kuma Muka sanya l\u00f5kacin alkawarin, ga halaka su."},"2200":{"id":2200,"surah":18,"ayah":60,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da M\u0169s\u00e3 ya ce wa y\u00e3ronsa, \"B\u00e3 zan gushe ba sai na isa maha\u0257ar t\u1ebdku biyu, k\u00f5 in sh\u0169\u0257e da tafiya shekara da sh\u1ebdkaru.\""},"2201":{"id":2201,"surah":18,"ayah":61,"verse":"To, a l\u00f5kacin da suka isa maha\u0257ar tsak\u00e3ninsu sai suka manta k\u0129finsu, sai ya k\u00e3ma tafarkinsa a cikin t\u1ebdku kamar b\u0129ga."},"2202":{"id":2202,"surah":18,"ayah":62,"verse":"To, a l\u00f5kacin da suka wuce ya ce wa y\u00e3ronsa, \"Ka k\u00e3wo mana k\u00e3l\u00e3cinmu. Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a mun ha\u0257u da wahala daga tafiyarmu wannan.\""},"2203":{"id":2203,"surah":18,"ayah":63,"verse":"(Y\u00e3ron) ya ce: \"K\u00e3 gani! A l\u00f5kacin da muka tattara zuwa ga falalen nan to, lalle n\u0129, na manta k\u0129fin, kuma b\u00e3bu abin da yamantar da n\u0129 shi, f\u00e3ce Shai\u0257an, d\u00f5min kada in tuna shi, sai ya kama tafarkinsa a cikin t\u1ebdku, da m\u00e3m\u00e3ki!\""},"2204":{"id":2204,"surah":18,"ayah":64,"verse":"Ya ce: \"Wancan ne abin da muka kasance mun\u00e3 bi\u0257\u00e3.\" Sai suka k\u00f5ma a kan gur\u00e3bunsu, sun\u00e3 b\u0129biya."},"2205":{"id":2205,"surah":18,"ayah":65,"verse":"Sai suka s\u00e3mi wani b\u00e3wa daga b\u00e3yinMu, Mun b\u00e3 shi wata rahama daga wurinMu, kuma Mun sanar da shi wani ilmi daga gunMu."},"2206":{"id":2206,"surah":18,"ayah":66,"verse":"M\u0169s\u00e3 ya ce masa, \"Ko in b\u0129 ka a kan ka sanar da ni daga abin da aka sanar da kai na shiriya?\""},"2207":{"id":2207,"surah":18,"ayah":67,"verse":"Ya ce: \"Lalle ne kai b\u00e3 z\u00e3 ka iya yin ha\u0199uri t\u00e3re da n\u0129, ba.\""},"2208":{"id":2208,"surah":18,"ayah":68,"verse":"\"Kuma y\u00e3ya z\u00e3 ka yi ha\u0199uri a kan abin da ba ka k\u1ebdwayeda shi ba ga jarrab\u00e3wa?\""},"2209":{"id":2209,"surah":18,"ayah":69,"verse":"Ya ce: \"Za ka s\u00e3me ni, in Allah Y\u00e3 so mai ha\u0199uri kuma b\u00e3 zan s\u00e3\u0253a maka ba ga wani umurni.\""},"2210":{"id":2210,"surah":18,"ayah":70,"verse":"Ya ce: \"To idan ka b\u0129 ni to kada ka tambaye ni daga k\u00f5me sai na l\u00e3barta maka ambato daga gare shi.\""},"2211":{"id":2211,"surah":18,"ayah":71,"verse":"Sai suka tafi har a l\u00f5kacin da suka hau a cikin jirgi, ya h\u0169je shi, ya ce, \"K\u00e3 h\u0169je shi d\u00f5min ya nutsar da mut\u00e3nensa? Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, k\u00e3 zo da wani babban abu!\""},"2212":{"id":2212,"surah":18,"ayah":72,"verse":"Ya ce: \"Ashe ban ce, lalle kai, b\u00e3 za ka iya yin ha\u0199uri t\u00e3re da ni ba?\""},"2213":{"id":2213,"surah":18,"ayah":73,"verse":"Ya ce: \"Kada ka k\u00e3ma ni da abin da na manta kuma kada ka kallafa mini tsanani ga al'amar\u0129na.\""},"2214":{"id":2214,"surah":18,"ayah":74,"verse":"Sai suka tafi, har suka ha\u0257u da wani y\u00e3ro, sai ya kashe shi. Ya ce: \"Ashe k\u00e3 kashe rai tsarkakakke, b\u00e3 da wani rai ba? Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a ka zo da wani abu na \u0199y\u00e3ma.\""},"2215":{"id":2215,"surah":18,"ayah":75,"verse":"Ya ce: \"Shin, ban ce maka ba, lalle ne kai b\u00e3 z\u00e3 ka iya yin ha\u0199uri t\u00e3re da n\u0129 ba?\""},"2216":{"id":2216,"surah":18,"ayah":76,"verse":"Ya ce: \"Idan na tambaye ka daga wani abu a b\u00e3yanta, to, kada ka ab\u0169ce ni. Lalle ne, k\u00e3 isa ga iyakar uzuri daga gare ni.\""},"2217":{"id":2217,"surah":18,"ayah":77,"verse":"Sai suka tafi, har a l\u00f5kacin da suka je wa mut\u00e3nen wata al\u0199arya, suka n\u1ebdmi mut\u00e3nenta da su b\u00e3 su abinci, sai suka \u0199i su yi musu liy\u00e3fa. Sai suka s\u00e3mi wani bango a cikinta yan\u00e3 nufin ya karye, sai (Halliru) ya t\u00e3yar da shi m\u0129\u0199e. (M\u0169s\u00e3) ya ce: \"D\u00e3 k\u00e3 so, lalle ne d\u00e3 k\u00e3 kar\u0253i ij\u00e3ra a kansa.\""},"2218":{"id":2218,"surah":18,"ayah":78,"verse":"Ya ce: \"Wannan shi ne rabuwar tsakanina da tsakaninka. Z\u00e3 ni gaya maka fassarar abin da ba ka iya yin ha\u0199uri ba a kansa.\""},"2219":{"id":2219,"surah":18,"ayah":79,"verse":"\"Amma Jirgin, to, ya zama na wa\u0257ansu matalauta ne sun\u00e3 aiki a cikin t\u1ebdku, sai na yi niyyar in aibanta shi, alh\u00e3li kuwa wani sarki ya kasance a gaba gare su, yan\u00e3 kar\u0253\u1ebdwar k\u00f5wane jirgi (l\u00e3fiyayye) da \u0199w\u00e3ce."},"2220":{"id":2220,"surah":18,"ayah":80,"verse":"\"Kuma amma yaron, to, uw\u00e3yensa sun kasance m\u0169minai, to, sai muka ji ts\u00f5ron ya kallafa musu kangara da k\u00e3firci.\""},"2221":{"id":2221,"surah":18,"ayah":81,"verse":"\"Sai muka yi nufin Ubangijinsu Ya musanya musu mafi alh\u1ebdri daga gare shi ga tsarkakuwa, kuma mafi kusantar tausayi.\""},"2222":{"id":2222,"surah":18,"ayah":82,"verse":"\"Kuma amma bangon, to, y\u00e3 kasance na wa\u0257ansu y\u00e3ra biyu ne, mar\u00e3yu a cikin birnin, kuma akwai wata taska t\u00e3su a \u0199ar\u0199ashinsa, kuma ubansu ya kasance sah\u0129hin mutum ne, d\u00f5min haka Ubangijinka Ya yi nufin su isa iy\u00e3kar \u0199arfinsu, kuma s\u0169, su fitar da taskarsu, sab\u00f5da rahama ne daga Ubangijinka. Kuma ban yi shi ba daga umurn\u0129na. Wancan sh\u0129 ne fassarar abin da ba ka iya yin ha\u0199uri ba a kansa.\""},"2223":{"id":2223,"surah":18,"ayah":83,"verse":"Kuma suna tambayar ka daga zul\u0199arnaini, ka ce: \"Zan karanta muku ambato daga gare shi.\""},"2224":{"id":2224,"surah":18,"ayah":84,"verse":"Lalle ne M\u0169 Mun b\u00e3 shi mulki a cikin \u0199asa kuma Muka b\u00e3 shi daga k\u00f5wane abu, hanya (zuwa ga mur\u00e3dinsa)."},"2225":{"id":2225,"surah":18,"ayah":85,"verse":"Sai ya bi hanya."},"2226":{"id":2226,"surah":18,"ayah":86,"verse":"Har a l\u00f5kacin da ya isa ga maf\u00e3\u0257ar r\u00e3n\u00e3, kuma ya s\u00e3me ta tan\u00e3 \u0253ac\u1ebdwa a cikin wani ruwa mai ba\u0199ar l\u00e3k\u00e3, kuma ya s\u00e3mi wa\u0257ansu mut\u00e3ne a wurinta. Muka ce: \"Y\u00e3 Zul\u0199arnaini imma dai ka azabtar kuma imma ka ri\u0199i kyautat\u00e3wa a cikinsu.\""},"2227":{"id":2227,"surah":18,"ayah":87,"verse":"Ya ce: \"Amma wanda ya yi z\u00e3lunci, to z\u00e3 mu azabta shi, sa'an nan a mayar da shi zuwa ga Ubangijinsa, sai kuma Ya yi masa az\u00e3ba, az\u00e3ba abar \u0199y\u00e3ma.\""},"2228":{"id":2228,"surah":18,"ayah":88,"verse":"\"Kuma amma wanda ya yi \u0129m\u00e3ni kuma ya aikata aikin \u0199warai to, z\u00e3 mu yi sakamako a gare shi (watau kyauta) mai kyau, kuma z\u00e3 mu gaya masa sau\u0199i daga umurninmu.\""},"2229":{"id":2229,"surah":18,"ayah":89,"verse":"Sa'an nan kuma ya bi hanya."},"2230":{"id":2230,"surah":18,"ayah":90,"verse":"Har a l\u00f5kacin da ya isa ga mafitar r\u00e3n\u00e3, ya s\u00e3me ta tan\u00e3 fita a kan wa\u0257ansu mut\u00e3ne (wa\u0257anda) ba Mu sanya musu wata k\u00e3riya ba daga barinta."},"2231":{"id":2231,"surah":18,"ayah":91,"verse":"Kamar wancan alh\u00e3li kuwa ha\u0199\u0129\u0199a, Mun k\u1ebdwaye da jarrab\u00e3wa ga abin da ke gunsa."},"2232":{"id":2232,"surah":18,"ayah":92,"verse":"Sa'an nan kuma ya bi hanya."},"2233":{"id":2233,"surah":18,"ayah":93,"verse":"Har a l\u00f5kacin da ya isa a tsak\u00e3nin duw\u00e3tsu biyu, ya s\u00e3mi wa\u0257ansu mut\u00e3ne daga gab\u00e3ninsu. Ba su yi kusa su fahimci magana ba."},"2234":{"id":2234,"surah":18,"ayah":94,"verse":"Suka ce: \"Y\u00e3 Zul\u0199arnaini! Lalle ne Y\u00e3j\u0169ja da Maj\u0169ja m\u00e3su \u0253arna ne a cikin \u0199asa. To, ko z\u00e3 mu Sanya har\u00e3ji sab\u00f5da kai, a kan ka sanya wani danni a tsak\u00e3ninmu da tsak\u00e3ninsu?\""},"2235":{"id":2235,"surah":18,"ayah":95,"verse":"Ya ce: \"Abin da Ubangij\u0129na Ya mallaka mini, a cikinsa y\u00e3 fi zama alh\u1ebdri. Sai ku taimakeni da \u0199arfi, in sanya babbar katanga a tsak\u00e3ninku da tsak\u00e3ninsu.\""},"2236":{"id":2236,"surah":18,"ayah":96,"verse":"\"Ku k\u00e3wo mini gunt\u00e3yen ba\u0199in \u0199arfe\". (Suka kai masa) har a l\u00f5kacin da ya daidaita a tsak\u00e3nin duw\u00e3tsun biyu (ya sanya wut\u00e3 a cikin \u0199arfen) ya ce: \"Ku h\u0169ra (da zug\u00e3zugai).\" Har a l\u00f5kacin da ya mayar da shi wut\u00e3, ya ce: \"Ku k\u00e3wo mini gaci (narkakke) in zuba a kansa.\""},"2237":{"id":2237,"surah":18,"ayah":97,"verse":"D\u00f5min haka b\u00e3 za su iya hawansa ba, kuma b\u00e3 z\u00e3 su iya huj\u1ebdwa gare shi ba."},"2238":{"id":2238,"surah":18,"ayah":98,"verse":"Ya ce: \"Wannan wata rahama ce daga Ubangij\u0129na. Sai idan wa'adin Ubangij\u0129na ya zo, ya mayar da shi ni\u0199a\u0199\u0199e. Kuma wa'adin Ubangij\u0129na ya kasance tabbatacce.\""},"2239":{"id":2239,"surah":18,"ayah":99,"verse":"Kuma Muka bar s\u00e3shensu a r\u00e3nar nan, yan\u00e3 garwaya a cikin s\u00e3she, kuma aka b\u0169sa a cikin \u0199aho sai muka t\u00e3ra su, t\u00e3r\u00e3wa."},"2240":{"id":2240,"surah":18,"ayah":100,"verse":"Kuma Muka gitta Jahannama, a r\u00e3nar nan ga k\u00e3firai gitt\u00e3wa."},"2241":{"id":2241,"surah":18,"ayah":101,"verse":"Wa\u0257anda id\u00e3nunsu suka kasance a cikin rufi daga tun\u00e3 Ni, kuma sun kasance b\u00e3 su iya saur\u00e3r\u00e3wa."},"2242":{"id":2242,"surah":18,"ayah":102,"verse":"Shin fa, wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun yi zaton (daidai ne) su ri\u0199i wa\u0257ansu b\u00e3y\u0129Na, maji\u0253inta baiciNa? Lalle ne, Mun yi tattalin Jahannama ta zama liy\u00e3fa ga k\u00e3firai."},"2243":{"id":2243,"surah":18,"ayah":103,"verse":"Ka ce: \"K\u00f5 mu gaya muku game da maf\u0129fita has\u00e3ra ga ayyuka?\""},"2244":{"id":2244,"surah":18,"ayah":104,"verse":"\"Wa\u0257anda aikinsu ya \u0253ace a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya, alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 zaton lalle ne s\u0169, sun\u00e3 kyautata, (abin da suke gani) aikin \u0199warai?\""},"2245":{"id":2245,"surah":18,"ayah":105,"verse":"Wa\u0257ancan ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta da \u00e3y\u00f5yin Ubangijinsu, da kuma ha\u0257uwa da Shi, sai ayyukansu suka \u0253\u00e3ci. Sab\u00f5da haka b\u00e3 z\u00e3 Mu tsayar musu da awo ba a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma."},"2246":{"id":2246,"surah":18,"ayah":106,"verse":"Wancan ne sakamakonsu sh\u0129 ne Jahannama, sab\u00f5da k\u00e3fircinsu, kuma suka ri\u0199i \u00e3y\u00f5yiNa da ManzanniNa abin izgili."},"2247":{"id":2247,"surah":18,"ayah":107,"verse":"Lalle ne, wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka aikata ayyuka na \u0199warai, Aljannar Firdausi ta kasance ita ce liy\u00e3fa a gare su."},"2248":{"id":2248,"surah":18,"ayah":108,"verse":"Suna madawwama a cikinta, b\u00e3 su n\u1ebdman makarkata daga barinta."},"2249":{"id":2249,"surah":18,"ayah":109,"verse":"Ka ce: \"D\u00e3 t\u1ebdku ta kasance tawada ga (rub\u0169tun) kalm\u00f5min Ubangijina, lalle ne d\u00e3 t\u1ebdkun ta \u0199\u00e3re a gab\u00e3nin kalm\u00f5min Ubangij\u0129na su \u0199\u00e3re, kuma k\u00f5da mun j\u1ebd da mis\u00e3linsa d\u00f5min \u0199ari.\""},"2250":{"id":2250,"surah":18,"ayah":110,"verse":"Ka ce: \"N\u0129, mutum ne kawai kamarku, an\u00e3 yin wahayi zuwa gare ni cewa: Lalle ne, Abin bautawarku, Abin bautawa Guda ne, sab\u00f5da haka wanda ya kasance yan\u00e3 f\u00e3tan ha\u0257uwa da Ubangijinsa, to, sai ya yi aiki na \u0199warai. Kuma kada ya ha\u0257a k\u00f5wa ga bauta wa Ubangijinsa.\""},"2251":{"id":2251,"surah":19,"ayah":1,"verse":"K\u0303.H. Y.I. S\u0303\u0323."},"2252":{"id":2252,"surah":19,"ayah":2,"verse":"Ambaton rahamar Ubangijinka ne ga BawanSa Zakariyya."},"2253":{"id":2253,"surah":19,"ayah":3,"verse":"A l\u00f5kacin da ya kir\u00e3yi Ubangijinsa, kira \u0253\u00f5yayye."},"2254":{"id":2254,"surah":19,"ayah":4,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 Ubangijina! Lalle ne n\u0129, \u0199ashi na daga gare ni ya yi rauni, kuma kaina ya kunnu da furfura, kuma ban kasance marashin arziki ba game da kiranKa, y\u00e3 Ubangiji!\""},"2255":{"id":2255,"surah":19,"ayah":5,"verse":"\"Kuma lalle n\u0129, na ji ts\u00f5ron dangi a b\u00e3y\u00e3na, kuma m\u00e3t\u00e3ta ta kasance bakar\u00e3riya! Sai ka b\u00e3 ni wani mataimaki daga wajenKa.\""},"2256":{"id":2256,"surah":19,"ayah":6,"verse":"\"Ya g\u00e3j\u1ebd ni, kuma ya yi g\u00e3do daga gidan Y\u00e3\u0199\u0169ba. Kuma Ka sanya shi yardajje, y\u00e3 Ubangiji!\""},"2257":{"id":2257,"surah":19,"ayah":7,"verse":"(Allah Ya kar\u0253a) \"Y\u00e3 zakariyya! Lalle ne M\u0169, Mun\u00e3 yi maka bush\u00e3ra da wani y\u00e3ro, sunansa Yahaya. Ba Mu sanya masa wani takwara ba a gab\u00e3ni.\""},"2258":{"id":2258,"surah":19,"ayah":8,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 Ubangij\u0129na! Y\u00e3ya wani y\u00e3ro zai kasance a gare ni, alh\u00e3li kuwa m\u00e3t\u00e3ta ta kasance bakar\u00e3riya, kuma g\u00e3 shi n\u00e3 kai ga matu\u0199a ta ts\u0169fa?\""},"2259":{"id":2259,"surah":19,"ayah":9,"verse":"Ya ce: \"Kamar wancan Ubangijinka Ya ce. Sh\u0129, a gare Ni mai sau\u0199i ne, kuma ha\u0199\u0129\u0199a Na halitta ka a gab\u00e3nin haka, alh\u00e3li ba ka kasance k\u00f5me ba.\""},"2260":{"id":2260,"surah":19,"ayah":10,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 Ubangijina! Ka sanya mini al\u00e3ma.\" Ya ce: \"Alamarka ita ce ka k\u00e3sa yi wa mut\u00e3ne magana a dar\u0169ruwa uku daidai.\""},"2261":{"id":2261,"surah":19,"ayah":11,"verse":"Sai ya fita a kan mut\u00e3nensa daga masall\u00e3ci, sa'an nan ya yi ish\u00e3ra zuwa gare su da c\u1ebdwa, \"Ku yi tasb\u0129hi s\u00e3fe da yamma.\""},"2262":{"id":2262,"surah":19,"ayah":12,"verse":"Y\u00e3 Yahaya! Ka k\u00e3ma litt\u00e3fi da \u0199arfi. Kuma Muka b\u00e3 shi hukunci yan\u00e3 y\u00e3ro."},"2263":{"id":2263,"surah":19,"ayah":13,"verse":"Kuma (Muka sanya shi) abin girmam\u00e3wa daga gunMu, kuma mai albarka, kuma ya kasance mai \u0257\u00e3'\u00e3 da ta\u0199awa."},"2264":{"id":2264,"surah":19,"ayah":14,"verse":"Kuma mai biyayya ga mahaifansa biyu, kuma bai kasance mai girman kai mai s\u00e3\u0253o ba."},"2265":{"id":2265,"surah":19,"ayah":15,"verse":"Kuma aminci ya tabbata a gare shi a r\u00e3nar da aka haife shi da r\u00e3nar da yake mutuwa da r\u00e3nar da ake t\u00e3yar da shi yan\u00e3 mai rai."},"2266":{"id":2266,"surah":19,"ayah":16,"verse":"Kuma ka ambaci Maryamu a cikin Litt\u00e3fi, a l\u00f5kacin da ta tsallake daga mut\u00e3nenta a wani wuri, a g\u1ebdfen gabas."},"2267":{"id":2267,"surah":19,"ayah":17,"verse":"Sa'an nan ta ri\u0199i wani sh\u00e3maki daga barinsu. Sai Muka aika r\u0169hinMu zuwa gare ta. Sai ya bayyana a gare ta da siffar mutum madaidaci."},"2268":{"id":2268,"surah":19,"ayah":18,"verse":"Ta ce: \"Lalle n\u0129 in\u00e3 n\u1ebdman tsari ga Mai, rahama daga gare ka, idan ka kasance mai tsaron addini!\""},"2269":{"id":2269,"surah":19,"ayah":19,"verse":"Ya ce: \"Abin sani kawai, ni Manzon Ubangijinki ne d\u00f5min in b\u00e3yar da wani y\u00e3ro tsarkakke gare ki.\""},"2270":{"id":2270,"surah":19,"ayah":20,"verse":"Ta ce: \"A in\u00e3 y\u00e3ro zai kasance a gare ni alh\u00e3li kuwa wani mutum bai sh\u00e3fe ni ba, kuma ban kasance k\u00e3ruwa ba?\""},"2271":{"id":2271,"surah":19,"ayah":21,"verse":"Ya ce: \"Kamar wancan Ubangijinki Ya ce. Sh\u0129, a gare Ni mai sau\u0199i ne. Kuma d\u00f5min Mu sanya shi wata al\u00e3ma ga mut\u00e3ne, kuma wata rahama ce daga gare Mu.' Kuma abin y\u00e3 kasance wani al'amari hukuntacce.\""},"2272":{"id":2272,"surah":19,"ayah":22,"verse":"Sai ta yi cikinsa, sai ta tsallake da shi ga wani wuri mai n\u0129sa."},"2273":{"id":2273,"surah":19,"ayah":23,"verse":"Sai n\u00e3\u0199uda ta kai ta zuwa ga wani kututturen dab\u0129niya, ta ce \"Kaitona, d\u00e3 dai na mutu a gab\u00e3nin wannan kuma na kasance wani abu wulakantacce wanda aka manta!\""},"2274":{"id":2274,"surah":19,"ayah":24,"verse":"Sai (y\u00e3ron da ta haifa) ya kira ta daga \u0199ar\u0199ashinta, \"Kada ki yi ba\u0199in ciki! Ha\u0199\u0129\u0199a Ubangijinki Ya sanya wani marmaro a \u0199ar\u0199ashinki."},"2275":{"id":2275,"surah":19,"ayah":25,"verse":"\"Kuma ki girgiza zuwa gare ki game da kututturen dab\u0129non ya zuba a kanki yan\u00e3 'ya'yan dab\u0129no, ru\u0257abi nunannu.\""},"2276":{"id":2276,"surah":19,"ayah":26,"verse":"\"Sai ki ci kuma ki sha kuma ki ji sanyi ga id\u00e3nunki. To, idan kin ga wani aya daga mut\u00e3ne, sai ki ce, 'Lalle n\u0129, na yi alw\u00e3shin azumi d\u00f5min Mai rahama sab\u00f5da haka b\u00e3 zan yi wa wani mutum magana ba.\""},"2277":{"id":2277,"surah":19,"ayah":27,"verse":"Sai ta je wa mut\u00e3nenta tan\u00e3 auke da shi. Suka ce: \"Y\u00e3 Maryamu! Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a kin zo da wani abu mai girma!"},"2278":{"id":2278,"surah":19,"ayah":28,"verse":"\"Y\u00e3 'yar'uwar H\u00e3r\u0169na! Ubanki bai kasance mutumin alf\u00e3sha ba, kuma uwarki ba ta kasance k\u00e3ruwa ba.\""},"2279":{"id":2279,"surah":19,"ayah":29,"verse":"Sai ta yi ish\u00e3ra zuwa gare shi, suka ce: \"Y\u00e3ya z\u00e3 mu yi magana da wanda ya kasance a cikin shimfiar tsumma yan\u00e3 j\u00e3r\u0129ri?\""},"2280":{"id":2280,"surah":19,"ayah":30,"verse":"Ya ce: \"Lalle ne, n\u0129 b\u00e3wan Allah ne Allah Y\u00e3 b\u00e3 ni Litt\u00e3fi kuma Ya sanya ni Annabi.\""},"2281":{"id":2281,"surah":19,"ayah":31,"verse":"\"Kuma Y\u00e3 sanya ni mai albarka a inda duk na kasance kuma Ya umurce ni da yin salla da zakka matu\u0199ar in\u00e3 da rai.\""},"2282":{"id":2282,"surah":19,"ayah":32,"verse":"\"Kuma mai biyayya ga uw\u00e3ta, kuma bai sanya ni mai kaushin z\u0169ciya ba marashin alh\u1ebdri.\""},"2283":{"id":2283,"surah":19,"ayah":33,"verse":"\"Kuma aminci ya tabbata a gare ni a r\u00e3nar da aka haife ni da r\u00e3nar da nake mut\u0169wa da r\u00e3nar da ake t\u00e3yar da ni in\u00e3 mai rai.\""},"2284":{"id":2284,"surah":19,"ayah":34,"verse":"Wancan ne \u0128s\u00e3 \u0257an Maryamu, maganar gaskiya wadda suke shakka a cikinta."},"2285":{"id":2285,"surah":19,"ayah":35,"verse":"B\u00e3 ya kasanc\u1ebdwa ga Allah Ya ri\u0199i wani \u0257\u00e3. Tsarki ya tabbata a gare shi! Idan Y\u00e3 hukunta wani al'amari sai kawai Ya ce masa, \"Kasance.\" Sai ya dinga kasan c\u1ebdwa."},"2286":{"id":2286,"surah":19,"ayah":36,"verse":"\"Kuma lalle Allah ne Ubangijina kuma Ubangijinku, sai ku bauta Masa. Wannan shi ne tafarki madaidaici.\""},"2287":{"id":2287,"surah":19,"ayah":37,"verse":"Sai \u0199ungiy\u00f5yin suka s\u00e3\u0253\u00e3 wa j\u0169na a tsak\u00e3ninsu. To, b\u00f5ne ya tabbata ga wa\u0257anda suka k\u00e3firta daga halartar yini mai girma."},"2288":{"id":2288,"surah":19,"ayah":38,"verse":"M\u1ebdne ne ya yi jinsu, kuma m\u1ebdne ne ya yi ganinsu a r\u00e3nar da suke zo Mana! Amma azz\u00e3lumai sun\u00e3 a cikin \u0253ata bayyananna."},"2289":{"id":2289,"surah":19,"ayah":39,"verse":"Kuma ka yi musu garga\u0257i da r\u00e3nar nad\u00e3ma a l\u00f5kacin da aka hukunta al'amari alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 a cikin \u0253\u00e3ta, kuma s\u0169 b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni."},"2290":{"id":2290,"surah":19,"ayah":40,"verse":"Lalle ne M\u0169, M\u0169 ne ke g\u00e3don \u0199asa da wanda yake a kanta, kuma zuwa gare Mu ake mayar da su."},"2291":{"id":2291,"surah":19,"ayah":41,"verse":"Kuma ambaci Ibr\u00e3h\u0129m a cikin Littafi. Lalle shi ya kasance mai yawan gaskat\u00e3wa, Annabi."},"2292":{"id":2292,"surah":19,"ayah":42,"verse":"A l\u00f5kacin da ya ce wa ubansa, \"Y\u00e3 b\u00e3ba! Don me kake bauta wa abin da b\u00e3 ya ji, kuma b\u00e3 ya ga ni, kuma ba ya wad\u00e3tar da k\u00f5me daga barinka?\""},"2293":{"id":2293,"surah":19,"ayah":43,"verse":"\"Y\u00e3 b\u00e3ba! Lalle ni, ha\u0199\u0129\u0199a abin da bai je maka ba na ilmi ya zo mini, sab\u00f5da haka ka b\u0129 ni in shiryar da kai wani tafarki madaidaici.\""},"2294":{"id":2294,"surah":19,"ayah":44,"verse":"\"Y\u00e3 b\u00e3ba! Kada ka bauta wa Shai\u0257an. Lalle Shai\u0257an ya kasance mai sa\u0253\u00e3wa ga Mai rahama.\""},"2295":{"id":2295,"surah":19,"ayah":45,"verse":"\"Y\u00e3 b\u00e3ba! Lalle ne ni in\u00e3 ts\u00f5ron wata az\u00e3ba daga Mai rahama ta sh\u00e3fe ka, har ka zama mas\u00f5yi ga Shai\u0257an.\""},"2296":{"id":2296,"surah":19,"ayah":46,"verse":"Ya ce: \"Ashe, mai gudu ne kai daga gum\u00e3k\u00e3na? Y\u00e3 Ibr\u00e3\u0129m! Lalle ne, idan ba ka hanu ba, ha\u0199\u0129 \u0199a, zan j\u1ebdfe ka. Kuma ka \u0199aurace mini tun kan\u00e3 mai mutunci.\""},"2297":{"id":2297,"surah":19,"ayah":47,"verse":"Ya ce: \"Aminci ya tabbata a gare ka! zan n\u1ebdmi Ubangijina Ya g\u00e3farta maka. Lalle Shi Ya kasance Mai girmam\u00e3wa gare ni.\""},"2298":{"id":2298,"surah":19,"ayah":48,"verse":"\"Kuma in\u00e3 n\u0129santar ku da abin da kuke kira, baicin Allah kuma in\u00e3 kiran Ubangijina, tsamm\u00e3nin kada in zama marashin arziki game da kiran Ubangijina.\""},"2299":{"id":2299,"surah":19,"ayah":49,"verse":"To, sa'ad da ya n\u0129sance su da abin da suke baut\u00e3wa baicin Allah, Muka b\u00e3 shi Is'h\u00e3\u0199a da Ya'a\u0199uba alh\u00e3li kuwa k\u00f5wanensu Mun mayar da shi Annabi."},"2300":{"id":2300,"surah":19,"ayah":50,"verse":"Kuma Muka yi musu kyauta daga RahamarMu, kuma Muka sanya musu harshen gaskiya ma\u0257aukaki."},"2301":{"id":2301,"surah":19,"ayah":51,"verse":"Kuma ka ambaci M\u0169s\u00e3 a cikin Litt\u00e3fi. Lalle ne shi, y\u00e3 kasance z\u00e3\u0253a\u0253\u0253e, kuma y\u00e3 kasance Manzo, Annabi."},"2302":{"id":2302,"surah":19,"ayah":52,"verse":"Kuma Muka kira shi daga g\u1ebdfen d\u0169tse na d\u00e3ma kuma Muka kusanta shi yan\u00e3 ab\u00f5kin g\u00e3n\u00e3wa."},"2303":{"id":2303,"surah":19,"ayah":53,"verse":"Kuma Muka yi masa kyauta daga RahamarMu da \u0257an'uwansa H\u00e3r\u0169na, ya zama Annabi."},"2304":{"id":2304,"surah":19,"ayah":54,"verse":"Kuma ka ambaci Ism\u00e3'ila a cikin Litt\u00e3fi. Lalle shi, y\u00e3 kasance mai gaskiyar alkawari, kuma y\u00e3 kasance Manzo, Annabi."},"2305":{"id":2305,"surah":19,"ayah":55,"verse":"Kuma y\u00e3 kasance yan\u00e3 umurnin mut\u00e3nens da salla da zakka. Kuma y\u00e3 kasance yardajje a wurin Ubangijinsa."},"2306":{"id":2306,"surah":19,"ayah":56,"verse":"Kuma ka ambaci Idr\u0129sa a cikin Litt\u00e3fi. Lalle shi, ya kasance mai yawan gaskat\u00e3wa, Annabi."},"2307":{"id":2307,"surah":19,"ayah":57,"verse":"Muka \u0257aukaka shi a wuri ma\u0257aukaki."},"2308":{"id":2308,"surah":19,"ayah":58,"verse":"Wa\u0257ancan s\u0169 ne wa\u0257anda Allah Ya yi wa ni'ima daga Annab\u00e3wa daga zurriyar \u00c3damu, kuma daga wa\u0257anda muka \u0257auka t\u00e3re da N\u0169hu, kuma daga zurriyar Ibr\u00e3h\u0129m da Isr\u00e3'ila, kuma daga wa\u0257anda Muka shiryar kuma Muka z\u00e3\u0253e su. Idan an\u00e3 kar\u00e3tun \u00e3y\u00f5yin Mai rahama a kansu, sai su f\u00e3\u0257i sun\u00e3 m\u00e3su sujada kuma m\u00e3su k\u0169ka."},"2309":{"id":2309,"surah":19,"ayah":59,"verse":"Sai wa\u0257ansu 'yan b\u00e3ya suka maye a b\u00e3yansu suka t\u00f5zarta salla, kuma suka bi sha'aw\u00f5winsu. To, da sannu z\u00e3 su hau da wani sharri."},"2310":{"id":2310,"surah":19,"ayah":60,"verse":"F\u00e3ce wanda ya t\u0169ba, kuma ya yi \u0129m\u00e3ni, kuma ya aikata aiki na \u0199warai. To, wa\u0257annan sun\u00e3 shiga Aljanna, kuma b\u00e3 a z\u00e3luntar su da k\u00f5me."},"2311":{"id":2311,"surah":19,"ayah":61,"verse":"Gid\u00e3jen Aljannar zama wadda Mai rahama ya yi alkawarin b\u00e3yarwa ga b\u00e3yinSa (m\u00e3su aikin \u0129m\u00e3ni) a fake. Lalle ne sh\u0129, alkawarin ya kasance abin riskuwa."},"2312":{"id":2312,"surah":19,"ayah":62,"verse":"B\u00e3 su jin yasassar magana a cikinta, f\u00e3ce sallama. Kuma sun\u00e3 da abinci, a cikinta, s\u00e3fe da maraice."},"2313":{"id":2313,"surah":19,"ayah":63,"verse":"Wancan Aljannar ce wadda Muke g\u00e3dar da wanda ya kasance mai aiki da ta\u0199awa daga b\u00e3yiNa."},"2314":{"id":2314,"surah":19,"ayah":64,"verse":"(Sun\u00e3 m\u00e3su c\u1ebdwa) \"Kuma b\u00e3 mu sauka F\u00e3ce da umuruin Ubangijinka (Muhammad). Sh\u0129 ne da mulkin abin da ke a gaba gare mu da abin da ke a b\u00e3yanmu da abin da ke a tsak\u00e3nin wannan.\" Kuma (Ubangijinka bai kasance wanda ake mant\u00e3wa ba."},"2315":{"id":2315,"surah":19,"ayah":65,"verse":"Shi ne Ubangijin sammai da \u0199asa da abin da yake a tsak\u00e3ninsu. sai ka bauta Masa, kuma ka yi ha\u0199uri ga bautarsa. Shin k\u00e3 san wani takwara a gare shi?"},"2316":{"id":2316,"surah":19,"ayah":66,"verse":"Kuma mutum yana c\u1ebdwa, \"Shin idan na mutu lalle ne ha\u0199\u0129 \u0199a da sannu z\u00e3 a fitar da ni in\u00e3 mai rai?\""},"2317":{"id":2317,"surah":19,"ayah":67,"verse":"Shin, kuma mutum b\u00e3 zai tuna ba c\u1ebdwa lalle ne Mun halitta shi a gab\u00e3ni, alh\u00e3li kuwa bai kasance k\u00f5me ba?"},"2318":{"id":2318,"surah":19,"ayah":68,"verse":"To, Mun\u00e3 rantsuwa da Ubangijinka, lalle ne, Muna t\u00e3yar da su da kuma shaianun sa'an nan, kuma lalle Muna halatar da su da kuma Shai\u0257anun sa'an nan, kuma, lalle Muna halatar da su a g\u1ebdfen Jahannama sun\u00e3 gurf\u00e3ne."},"2319":{"id":2319,"surah":19,"ayah":69,"verse":"Sa'an nan kuma lalle Mun\u00e3 fizge wanda yake mafi tsananin girman kai ga Mai rahama daga k\u00f5wace \u0199ungiya."},"2320":{"id":2320,"surah":19,"ayah":70,"verse":"Sa'an nan kuma lalle M\u0169 ne Mafi sani ga wa\u0257anda suke s\u0169 ne mafiya cancantar \u0199\u00f5nuwa da ita."},"2321":{"id":2321,"surah":19,"ayah":71,"verse":"Kuma b\u00e3bu k\u00f5wa daga gare ku sai mai tuzga mata. Y\u00e3 kasance wajibi ga Ubangijinka, hukuntacce."},"2322":{"id":2322,"surah":19,"ayah":72,"verse":"Sa'an nan kuma Mu ts\u1ebdrar da wa\u0257anda suka yi aiki da ta\u0199awa, kuma Mu bar azz\u00e3lumai a cikinta gurf\u00e3ne."},"2323":{"id":2323,"surah":19,"ayah":73,"verse":"Kuma idan an\u00e3 karatun \u00e3y\u00f5yinMu, bayyanannu a kansu, sai wa\u0257anda suka k\u00e3firta su ce wa wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, \"Wanne daga \u0199ungiy\u00f5yin biyu ya fi zama mafi alh\u1ebdri ga matsayi, kuma mafi kyaun majalisa?\""},"2324":{"id":2324,"surah":19,"ayah":74,"verse":"Kuma da yawa daga mut\u00e3nen \u0199arni Muka halakar a gab\u00e3ninsu s\u0169 (wa\u0257andaMuka halakar) in ne mafi kyaun k\u00e3yan \u00e3ki da mag\u00e3n\u00e3."},"2325":{"id":2325,"surah":19,"ayah":75,"verse":"Ka ce: \"Wanda ya kasance a cikin \u0253ata sai Mai rahama Ya yalwata masa yalwat\u00e3wa, har idan sun ga abin da ake yi musu wa'adi, imma az\u00e3ba k\u00f5 s\u00e3'a, to z\u00e3 su sani, wane ne yake sh\u0129 ne, mafi sharri ga wuri, kuma mafi rauni ga runduna!\""},"2326":{"id":2326,"surah":19,"ayah":76,"verse":"Kuma Allah na \u0199\u00e3ra wa wa \u0257anda suka n\u1ebdmi shiryuwa da shiriya. Kuma ayyuka m\u00e3su wanzuwa na \u0199warai ne mafi alh\u1ebdri awurin Ubangijinka ga l\u00e3da, kuma mafi alh\u1ebdri ga mak\u00f5ma."},"2327":{"id":2327,"surah":19,"ayah":77,"verse":"Shin, ka ga wanda ya k\u00e3firta da ay\u00f5yinMu, kuma ya ce: \"Lalle ne z\u00e3 a b\u00e3 ni d\u0169kiya da \u0257iya?\""},"2328":{"id":2328,"surah":19,"ayah":78,"verse":"Shin, y\u00e3 tsink\u00e3yi gaibi ne, k\u00f5 kuwa y\u00e3 \u0257auki wani alkawari daga Mai rahama ne?"},"2329":{"id":2329,"surah":19,"ayah":79,"verse":"\u00c3'aha! z\u00e3 mu rub\u0169ta abin da yake fa\u0257a, kuma Mu yalwata masa, daga az\u00e3ba, yalwat\u00e3wa."},"2330":{"id":2330,"surah":19,"ayah":80,"verse":"Kuma Mu g\u00e3de shi ga abin da yake fa\u0257a, kuma ya zo Mana yan\u00e3 shi k\u0257ai."},"2331":{"id":2331,"surah":19,"ayah":81,"verse":"Kuma suka ri\u0199i gum\u00e3ka, baicin Allah, d\u00f5min su k\u00e3sance mataimaka a gare su."},"2332":{"id":2332,"surah":19,"ayah":82,"verse":"\u00c3'aha! Z\u00e3 su k\u00e3firta da ib\u00e3darsu, kuma su kasance ma\u0199iya a kansu."},"2333":{"id":2333,"surah":19,"ayah":83,"verse":"Shin, ba ka gani ba c\u1ebdwa Mun saki shai\u0257anu a kan k\u00e3firai sun\u00e3 sh\u0169sh\u0169ta su ga zunubi sh\u0169sh\u0169t\u00e3wa?"},"2334":{"id":2334,"surah":19,"ayah":84,"verse":"Sab\u00f5da haka kada ka yi gaggawa a kansu, Mun\u00e3 yi musu \u0199id\u00e3yar ajali ne kawai, \u0199id\u00e3y\u00e3wa."},"2335":{"id":2335,"surah":19,"ayah":85,"verse":"A r\u00e3nar da Muka t\u00e3ra m\u00e3su ta\u0199awa zuwa ga Mai rahama sun\u00e3 b\u00e3\u0199in girma."},"2336":{"id":2336,"surah":19,"ayah":86,"verse":"Kuma Mun\u00e3 k\u00f5ra m\u00e3su laifi zuwa Jahannama, garga\u00e3wa."},"2337":{"id":2337,"surah":19,"ayah":87,"verse":"Ba su mal1akar c\u1ebdto f\u00e3ce wanda ya ri\u0199i alkawari a wurin Mai rahama."},"2338":{"id":2338,"surah":19,"ayah":88,"verse":"Kuma suka ce: \"Mai rahama Y\u00e3 ri\u0199i \u00e3!\""},"2339":{"id":2339,"surah":19,"ayah":89,"verse":"Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a kun zo da wani abu mai girman m\u0169ni."},"2340":{"id":2340,"surah":19,"ayah":90,"verse":"Sammai sun\u00e3 kusa su tsattsage sab\u00f5da shi, kuma \u0199asa ke k\u1ebdce kuma duw\u00e3tsu su fa\u0257i sun\u00e3 karyayyu."},"2341":{"id":2341,"surah":19,"ayah":91,"verse":"D\u00f5min sun yi da'awar \u0257\u00e3 ga Mai rahama."},"2342":{"id":2342,"surah":19,"ayah":92,"verse":"Alh\u00e3li b\u00e3 ya kamata ga Mai rahama ya ri\u0199i wani \u0257\u00e3."},"2343":{"id":2343,"surah":19,"ayah":93,"verse":"Dukkan wanda yake a cikin sammai da \u0199asa bai zama ba f\u00e3ce mai j\u1ebd wa Mai rahama ne yan\u00e3 b\u00e3w\u00e3."},"2344":{"id":2344,"surah":19,"ayah":94,"verse":"Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Y\u00e3 lissafe su, kuma ya \u0199id\u00e3ye su, \u0199id\u00e3ya."},"2345":{"id":2345,"surah":19,"ayah":95,"verse":"Kuma dukan k\u00f5wanensu mai j\u1ebd Masa ne a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma yan\u00e3 shi ka\u0257ai."},"2346":{"id":2346,"surah":19,"ayah":96,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyuka na \u0199warai, Mai rahama zai sanya musu so."},"2347":{"id":2347,"surah":19,"ayah":97,"verse":"Sa'an nan Ibin sani kawai Mun sau\u0199a\u0199ar da shi (Al\u0199ur'\u00e3ni) a harshenka, d\u00f5min ka yi bush\u00e3ra da shi ga m\u00e3su aiki da ta\u0199awa kuma ka yi garga\u0257i da shi ga mut\u00e3ne m\u00e3su tsananin hus\u0169ma."},"2348":{"id":2348,"surah":19,"ayah":98,"verse":"Kuma da yawa Muka halakar da mut\u00e3nen \u0199arn\u00f5ni a gab\u00e3ninsu. Shin kan\u00e3 jin m\u00f5tsin wani guda daga gare su, k\u00f5 kuwa kan\u00e3 jin wata \u0257uriya t\u00e3su?"},"2349":{"id":2349,"surah":20,"ayah":1,"verse":"\u00a6.H."},"2350":{"id":2350,"surah":20,"ayah":2,"verse":"Ba Mu saukar da Al\u0199ur'\u00e3ni a gare ka d\u00f5min ka wahala ba."},"2351":{"id":2351,"surah":20,"ayah":3,"verse":"F\u00e3ce d\u00f5min tun\u00e3tarwa ga wanda ke ts\u00f5ron Allah."},"2352":{"id":2352,"surah":20,"ayah":4,"verse":"(An saukar da shi) saukarwa daga wanda Ya halitta \u0199asa da sammai ma\u0257aukaka."},"2353":{"id":2353,"surah":20,"ayah":5,"verse":"Mai rahama, Ya daidaita a kan Al'arshi."},"2354":{"id":2354,"surah":20,"ayah":6,"verse":"Abin da yake a cikin sammai n\u00e3Sa ne, da abin da yake a cikin \u0199asa da abin da yake a tsak\u00e3ninsu da abin da ke \u0199ar\u0199ashin tur\u0253\u00e3ya."},"2355":{"id":2355,"surah":20,"ayah":7,"verse":"Kuma idan ka bayyana da magana, to, lalle Shi, Yan\u00e3 sanin as\u0129ri da mafi b\u00f5yuwa."},"2356":{"id":2356,"surah":20,"ayah":8,"verse":"Allah b\u00e3bu abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Shi. Yan\u00e3 da sun\u00e3ye mafiya kyau."},"2357":{"id":2357,"surah":20,"ayah":9,"verse":"Kuma shin, l\u00e3barin M\u0169s\u00e3 y\u00e3je maka?"},"2358":{"id":2358,"surah":20,"ayah":10,"verse":"A l\u00f5kacin da ya ga wata wuta, sai ya ce wa iy\u00e3linsa, \"Ku d\u00e3kata. Lalle ne n\u0129, na tsink\u00e3yi wata wuta tsamm\u00e3n\u0129na in zo mukuda mak\u00e3mashi daga gare ta, k\u00f5 kuwa in s\u00e3mi wata shiriya a kan wutar.\""},"2359":{"id":2359,"surah":20,"ayah":11,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da ya je mata, aka kira shi, \"Ya M\u0169s\u00e3!\""},"2360":{"id":2360,"surah":20,"ayah":12,"verse":"\"Lalle ne, N\u0129 ne Ubangijnka, sai ka \u0257\u1ebdbe takalmanka Lalle ne kan\u00e3 a r\u00e3fin nan abin tsarkak\u1ebdwa, \u00a6uwa.\""},"2361":{"id":2361,"surah":20,"ayah":13,"verse":"\"Kuma N\u0129 N\u00e3 z\u00e3\u0253e ka. Sai ka saur\u00e3ra ga abin da ake yin wahayi.\""},"2362":{"id":2362,"surah":20,"ayah":14,"verse":"\"Lalle, N\u0129 Ni ne Allah. B\u00e3bu abin bautawa f\u00e3ce Ni. Sai ka bauta Mini, kuma ka tsayar da salla d\u00f5min tuna Ni.\""},"2363":{"id":2363,"surah":20,"ayah":15,"verse":"\"Lalle ne Sa'a mai zuwa ce, ln\u00e3 kusa da In \u0253\u00f5ye ta d\u00f5min a s\u00e3ka wa dukan rai da abin da yake aikat\u00e3wa.\""},"2364":{"id":2364,"surah":20,"ayah":16,"verse":"\"Sab\u00f5da haka, kada wanda b\u00e3 ya yin \u0129m\u00e3ni da ita kumaya bi son zuciyarsa, ya taushe ka daga gare ta har ka halaka.\""},"2365":{"id":2365,"surah":20,"ayah":17,"verse":"\"Kuma w\u00e3ce ce waccan ga d\u00e3manka y\u00e3 M\u0169sa!\""},"2366":{"id":2366,"surah":20,"ayah":18,"verse":"Ya ce: \"Ita sand\u00e3ta ce, in\u00e3 d\u00f5gara a kanta, kuma in\u00e3 kakka\u0253ar ganye da ita a kan \u0199ananan bis\u00e3sh\u1ebdna kuma in\u00e3 da wa\u0257ansu buk\u00e3t\u00f5ci na dabam a gare ta.\""},"2367":{"id":2367,"surah":20,"ayah":19,"verse":"Ya ce: \"Ka yi j\u0129fa da \u0129ta, y\u00e3 M\u0169s\u00e3!\""},"2368":{"id":2368,"surah":20,"ayah":20,"verse":"Sai ya j\u1ebdfa ta. Sai g\u00e3 ta dabbar mac\u0129jiya, tan\u00e3 tafiya da gagg\u00e3wa."},"2369":{"id":2369,"surah":20,"ayah":21,"verse":"Ya ce: \"Ka k\u00e3ma ta kuma kada ka ji ts\u00f5ro. Za Mu mayar da ita ga h\u00e3linta na farko.\""},"2370":{"id":2370,"surah":20,"ayah":22,"verse":"\"Kuma ka ha\u0257a hannunka zuwa ga damtsenka, ya fita yan\u00e3 fari, b\u00e3bu s\u00f5fane, wata \u00e3y\u00e3 ta dabam.\""},"2371":{"id":2371,"surah":20,"ayah":23,"verse":"\"D\u00f5min Mu n\u0169na maka daga \u00e3y\u00f5yinMu manya.\""},"2372":{"id":2372,"surah":20,"ayah":24,"verse":"\"Ka tafi zuwa ga F\u0129r'auna. Lalle sh\u0129 ya \u0199\u1ebdtare haddi (da girman kai).\""},"2373":{"id":2373,"surah":20,"ayah":25,"verse":"Ya ce: \"Ya Ubangiji! Ka bu\u0257a mini, \u0199irj\u0129na."},"2374":{"id":2374,"surah":20,"ayah":26,"verse":"\"Kuma ka sau\u0199a\u0199e mini al'amar\u0129na.\""},"2375":{"id":2375,"surah":20,"ayah":27,"verse":"\"Kuma Ka warware mini wani \u0199ulli daga harsh\u1ebdna.\""},"2376":{"id":2376,"surah":20,"ayah":28,"verse":"\"Su fahimci magan\u00e3ta.\""},"2377":{"id":2377,"surah":20,"ayah":29,"verse":"\"Kuma Ka sanya mini wani mataimaki daga mut\u00e3nena.\""},"2378":{"id":2378,"surah":20,"ayah":30,"verse":"\"H\u00e3r\u0169na \u0257an'uwana.\""},"2379":{"id":2379,"surah":20,"ayah":31,"verse":"\"Ka \u0199arfafa halittata da shi.\""},"2380":{"id":2380,"surah":20,"ayah":32,"verse":"\"Kuma Ka shigar da shi a cikin al'amarina.\""},"2381":{"id":2381,"surah":20,"ayah":33,"verse":"\"D\u00f5min mu tsarkake Ka da yawa.\""},"2382":{"id":2382,"surah":20,"ayah":34,"verse":"\"Kuma mu tuna Ka da yawa.\""},"2383":{"id":2383,"surah":20,"ayah":35,"verse":"\"Lalle Kai, Ka kasance Mai gani gare mu.\""},"2384":{"id":2384,"surah":20,"ayah":36,"verse":"Ya ce: \"Lalle ne, an b\u00e3 ka r\u00f5\u0199onka, y\u00e3 M\u0169s\u00e3!\""},"2385":{"id":2385,"surah":20,"ayah":37,"verse":"\"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a, Mun yi wata baiwa gare ka a wani l\u00f5kacin na dabam.\""},"2386":{"id":2386,"surah":20,"ayah":38,"verse":"\"A l\u00f5kacin da Muka yi wahayin abin da aka yi wahayi zuwa ga uwarka.\""},"2387":{"id":2387,"surah":20,"ayah":39,"verse":"\"C\u1ebdwa, Ki j\u1ebdfa shi a cikin akwatin nan, sa'an nan ki j\u1ebdfa shi a cikin k\u00f5gi, sa'an nan kogin ya jefa shi a g\u00e3\u0253a, wani ma\u0199iyi N\u00e3wa kuma ma\u0199iyi n\u00e3sa ya \u0257auke shi.' Kuma Na j\u1ebdfa wani so daga gare Ni a kanka. Kuma d\u00f5min a ri\u0199e ka da kyau a kan ganiNa.\""},"2388":{"id":2388,"surah":20,"ayah":40,"verse":"\"A sa'ad da 'yar'uwrka ke tafiya har ta ce, shin, in shiryar da ku ga wanda ke r\u1ebdnonsa?' Sai Muka mayar da kai zuwa ga uwarka d\u00f5min idonta ya yi sanyi kuma b\u00e3 z\u00e3 ta yi ba\u0199in ciki ba. Kuma k\u00e3 kashe wani rai, sa'an nan Muka ts\u1ebdrar da kai daga ba\u0199in ciki, kuma Muka fitine ka da wa\u0257ansu fitin\u00f5ni. Sa'an nan ka zauna sh\u1ebdkaru a cikin mut\u00e3nen Madyana. Sa'an nan kuma ka zo a kan wata \u0199addara, y\u00e3 M\u0169s\u00e3!"},"2389":{"id":2389,"surah":20,"ayah":41,"verse":"\"Kuma Na z\u00e3\u0253e ka d\u00f5min Kaina.\""},"2390":{"id":2390,"surah":20,"ayah":42,"verse":"\"Ka tafi kai da \u0257an'uwanka game da \u00e3y\u00f5yiNa, kuma kada ku yi rauni ga ambat\u00f5Na.\""},"2391":{"id":2391,"surah":20,"ayah":43,"verse":"\"Ku tafi k\u0169 biyu zuwa ga Fir'auna. Lalle sh\u0129 ya \u0199\u1ebdtare haddi (ga girman kai).\""},"2392":{"id":2392,"surah":20,"ayah":44,"verse":"\"Sai ku gaya masa magana mai laushi, tsamm\u00e3ninsa yan\u00e3 tun\u00e3wa k\u00f5 kuwa ya ji ts\u00f5ro.\""},"2393":{"id":2393,"surah":20,"ayah":45,"verse":"Su biyu suka ce: \"Ya Ubangijinmu! Lalle ne mun\u00e3 ts\u00f5ron ya yi gaggawa a kanmu, k\u00f5 ya \u0199\u1ebdtare haddi.\""},"2394":{"id":2394,"surah":20,"ayah":46,"verse":"Ya ce: \"Kada ku ji ts\u00f5ro. Lalle N\u0129, In\u00e3 t\u00e3re da ku, Inaji, kuma In\u00e3 gani.\""},"2395":{"id":2395,"surah":20,"ayah":47,"verse":"\"Sai ku j\u1ebd masa sa'an nan ku ce, Lalle m\u0169, Manzanni biyune na Ubangijinka, sai ka saki Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la t\u00e3re da mu. Kuma kada ka yi musu az\u00e3ba. Ha\u0199\u0129\u0199a mun zomaka da wata \u00e3y\u00e3 daga, Ubangijinka. Kuma aminci ya tabbata ga wanda ya bi shiriya.\""},"2396":{"id":2396,"surah":20,"ayah":48,"verse":"\"Lalle m\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, an yi wahayi zuwa gare mu, c\u1ebdwaaz\u00e3ba tan\u00e3 a kan wanda ya \u0199aryata, kuma ya j\u0169ya b\u00e3ya.\""},"2397":{"id":2397,"surah":20,"ayah":49,"verse":"Ya ce: \"To, w\u00e3ne ne Ubangijinku? Ya M\u0169s\u00e3!\""},"2398":{"id":2398,"surah":20,"ayah":50,"verse":"Ya ce: \"Ubangijinmu Shi ne wanda Ya bai wa dukan k\u00f5me halittarsa, sa'an nan Ya shiryar.\""},"2399":{"id":2399,"surah":20,"ayah":51,"verse":"Ya ce: \"To, m\u1ebdne h\u00e3lin \u0199arn\u00f5nin farko?\""},"2400":{"id":2400,"surah":20,"ayah":52,"verse":"Ya ce: \"Saninsu yan\u00e3 a wurin Ubangij\u0129na, Ubangij\u0129na b\u00e3 Ya \u0253ac\u1ebdwa kuma b\u00e3 Ya mantuwa.\""},"2401":{"id":2401,"surah":20,"ayah":53,"verse":"\"Wanda Ya sanya muku \u0199asa shimfi\u0257a, kuma Ya shigar muku da hany\u00f5yi a cikinta, kuma Ya saukar da ruwa daga sama.\" Sa'an nan game da shi Muka fitar da nau'i-nau'i daga tsir\u0169ruwa dabam-dabam."},"2402":{"id":2402,"surah":20,"ayah":54,"verse":"Ku ci kuma ku yi kiwon dabb\u00f5bin ni'imarku. Lalle ne, a cikin wannan akwai \u00e3y\u00f5yi ga masu hankali."},"2403":{"id":2403,"surah":20,"ayah":55,"verse":"Daga gare ta Muka halitta ku, kuma a cikinta Muke mayar da ku, kuma daga gare ta Muke fitar da ku a wani l\u00f5kaci na dabam."},"2404":{"id":2404,"surah":20,"ayah":56,"verse":"Kuma lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun n\u0169na masa \u00e3y\u00f5yinMu dukansu sai ya \u0199aryata, kuma ya \u0199iya!"},"2405":{"id":2405,"surah":20,"ayah":57,"verse":"Ya ce: \"Shin k\u00e3 zo mana ne d\u00f5min ka fitar da mu daga \u0199asarmu game da sihirinka, y\u00e3 M\u0169s\u00e3?\""},"2406":{"id":2406,"surah":20,"ayah":58,"verse":"\"To, lalle ne mun\u00e3 zo maka da wani sihiri irinsa. Sai ka sanya wani wa'adi a tsak\u00e3ninmu da tsak\u00e3ninka b\u00e3 mu s\u00e3\u0253a masa m\u0169 kai kuma, b\u00e3 ka s\u00e3\u0253\u00e3wa, a wani wuri mai d\u00e3c\u1ebdwa.\""},"2407":{"id":2407,"surah":20,"ayah":59,"verse":"Ya ce: \"Wa'adinku shi ne r\u00e3nar \u0199awa kuma a t\u00e3ra mut\u00e3ne da hantsi.\""},"2408":{"id":2408,"surah":20,"ayah":60,"verse":"Sai Fir'auna ya j\u0169ya, sa'an nan ya t\u00e3ra mugunyar dab\u00e3rarsa, sa'an nan kuma ya zo."},"2409":{"id":2409,"surah":20,"ayah":61,"verse":"M\u0169s\u00e3 ya ce musu, \"Kait\u00f5nku! Kada ku \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah har Ya tum\u0253uke ku da wata az\u00e3ba. Kuma wanda ya \u0199ir\u0199ira \u0199arya, y\u00e3 t\u00e3\u0253e.\""},"2410":{"id":2410,"surah":20,"ayah":62,"verse":"Sai suka yi j\u00e3yayya ga al'amarinsu a tsak\u00e3ninsu kuma suka asirta g\u00e3nawa."},"2411":{"id":2411,"surah":20,"ayah":63,"verse":"Suka ce: \"Lalle ne wa\u0257annan biyun, ha\u0199\u0129\u0199a masihirta ne sun\u00e3 nufin su fitar da ku daga \u0199asarku game da sihirinsu kuma su tafi da tab\u0129'arku maf\u0129ficiya.\""},"2412":{"id":2412,"surah":20,"ayah":64,"verse":"\"Sai ku ha\u0257a dab\u00e3rarku sa'an nan kuma ku tafi a sahu guda, kuma ha\u0199\u0129\u0199a, wanda ya rinj\u00e3ya, a yau, ya rabbanta.\""},"2413":{"id":2413,"surah":20,"ayah":65,"verse":"Suka ce: \"Ya M\u0169s\u00e3! Imma ka jefa, ko kuma mu kasance farkon mai j\u1ebdfawa.\""},"2414":{"id":2414,"surah":20,"ayah":66,"verse":"Ya ce: \"\u00c3'a, ku j\u1ebdfa.\" Sai g\u00e3 igiyoyinsu da sandunansu an\u00e3 s\u0169ranta su a gare shi, daga sihirinsu, lalle sun\u00e3 tafiya da sauri."},"2415":{"id":2415,"surah":20,"ayah":67,"verse":"Sai M\u0169s\u00e3 ya ji ts\u00f5ro a cikin ransa."},"2416":{"id":2416,"surah":20,"ayah":68,"verse":"Muka ce: \"Kada ka ji ts\u00f5ro. lalle kai ne mafi \u0257aukaka.\""},"2417":{"id":2417,"surah":20,"ayah":69,"verse":"\"Kuma ka j\u1ebdfa abin da ke a cikin hannun d\u00e3manka, ta cafe abin da suka aikata. Lalle ne abin da suka aikata m\u00e3kircin masihirci ne kuma masihirci b\u00e3 ya cin nasara a duk inda ya je.\""},"2418":{"id":2418,"surah":20,"ayah":70,"verse":"Sai aka j\u1ebdfar da masihirtan sun\u00e3 m\u00e3su sujada, suka ce: \"Mun yi \u0129m\u00e3ni da Ubangijin H\u00e3r\u0169na da M\u0169s\u00e3.\""},"2419":{"id":2419,"surah":20,"ayah":71,"verse":"Ya ce: \"Kun yi \u0129m\u00e3ni sab\u00f5da shi a gab\u00e3nin in yi muku izni? Lalle sh\u0129, ha\u0199\u0129\u0199a, babbanku ne wanda ya sanar da ku sihirin! To, lalle ne zan kakk\u00e3tse hannayenku da \u0199af\u00e3funku a tarna\u0199i kuma lalle zan ts\u0129re ku a cikin kututturan it\u00e3cen dab\u0129no, kuma lalle z\u00e3 ku sani wanenmu ne mafi tsananin az\u00e3ba kuma w\u00e3ne ne mafi wanzuwar (az\u00e3ba).\""},"2420":{"id":2420,"surah":20,"ayah":72,"verse":"Suka ce: \"B\u00e3 z\u00e3 mu f\u0129f\u0129ta ka ba faufau a kan abin da ya zo mana na hujj\u00f5ji. Mun\u00e3 rantsuwa da wanda Ya \u0199\u00e3ga halittarmu sai ka hukunta abin da kake mai hukunt\u00e3wa, ai kan\u00e3 \u0199\u00e3re wannan r\u00e3yuwar d\u0169niya kawai ne.\""},"2421":{"id":2421,"surah":20,"ayah":73,"verse":"\"Lalle m\u0169, mun yi \u0129m\u00e3ni da Ubangijinmu d\u00f5min Ya g\u00e3farta mana laifuffukanmu da abin da ka t\u0129lasta mu a kansa na sihiri. Kuma Allah ne Mafi alh\u1ebdri, kumaMafi wanzuwa.\""},"2422":{"id":2422,"surah":20,"ayah":74,"verse":"Lalle sh\u0129 wanda ya je wa Ubangijinsa yan\u00e3 mai laifi, to lalle ne yan\u00e3 da Jahannama, b\u00e3 ya mutuwa a cikinta kuma b\u00e3 ya r\u00e3yuwa."},"2423":{"id":2423,"surah":20,"ayah":75,"verse":"Kuma wanda ya je Masa yan\u00e3 mai \u0129m\u00e3ni, alh\u00e3li kuwaya aikata aikin \u0199warai to wa\u0257annan sun\u00e3 da daraj\u00f5ji ma\u0257aukaka."},"2424":{"id":2424,"surah":20,"ayah":76,"verse":"Gid\u00e3jen Aljannar zama k\u00f5guna na gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, sun\u00e3 madawwama a cikinsu. Kuma wannan ne sakamakon wanda ya tsarkaku."},"2425":{"id":2425,"surah":20,"ayah":77,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun yi wahayi zuwa ga M\u0169s\u00e3 c\u1ebdwa, \"Ka yi tafiyar dare da b\u00e3yiNa. Sa'an nan ka d\u00f5ka musu hanya a cikin t\u1ebdku tana \u0199\u1ebd\u0199asasshiya, b\u00e3 ka ts\u00f5ron riskuwa, kuma b\u00e3 ka fargabar nuts\u1ebdwa.\""},"2426":{"id":2426,"surah":20,"ayah":78,"verse":"Sai Fir'auna ya bi su game da rundunarsa. Sai abin da ya rufe su daga t\u1ebdku ya rufe su."},"2427":{"id":2427,"surah":20,"ayah":79,"verse":"Kuma Fir'auna ya \u0253atar da mut\u00e3nensa, kuma bai shiryar (dasu) ba."},"2428":{"id":2428,"surah":20,"ayah":80,"verse":"Y\u00e3 Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la! Lalle Mun ts\u1ebdrar da ku daga ma\u0199iyinku, kuma mun yi muku wa'adi a g\u1ebdfen D\u0169tsen nan na d\u00e3ma, kuma Mun sassaukar da dar\u0253a da tattabaru d\u00f5minku."},"2429":{"id":2429,"surah":20,"ayah":81,"verse":"Ku ci daga m\u00e3su d\u00e3\u0257in abin da Muka azurt\u00e3 ku kuma kada ku \u0199\u1ebdtare haddi a cikinsa har hush\u0129Na ya sauka a kanku. Kuma wanda hush\u0129Na ya sauka a kansa, to, lalle ne, ya f\u00e3\u0257i."},"2430":{"id":2430,"surah":20,"ayah":82,"verse":"Kuma lalle N\u0129 ha\u0199\u0129\u0199a Mai g\u00e3fara ne ga wanda ya t\u0169ba kuma ya yi \u0129m\u00e3ni, kuma ya aikata aikin \u0199warai, sa'an nan kuma ya n\u1ebdmi shiryuwa."},"2431":{"id":2431,"surah":20,"ayah":83,"verse":"\"Kuma m\u1ebdne ne ya gaggautar da kai ga barin mut\u00e3nenka? Y\u00e3 M\u0169s\u00e3!\""},"2432":{"id":2432,"surah":20,"ayah":84,"verse":"Ya ce: \"Su ne wa\u0257annan a kan s\u00e3w\u0169na, kuma na yi gagg\u00e3wa zuwa gare Ka, y\u00e3 Ubangiji! D\u00f5min Ka yarda.\""},"2433":{"id":2433,"surah":20,"ayah":85,"verse":"Ya ce: \"To, lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun fitini, mut\u00e3nenka daga bay\u00e3nka, kuma s\u00e3miri ya \u0253atar da su.\""},"2434":{"id":2434,"surah":20,"ayah":86,"verse":"Sai M\u0169s\u00e3 ya k\u00f5ma zuwa ga mut\u00e3nensa yan\u00e3 mai hushi, mai ba\u0199in ciki, ya ce: \"Y\u00e3 mut\u00e3n\u1ebdna! shin, Ubangijinku bai yi muku wa'adi ba, wa'adi mai kyau? Shin, l\u00f5kacin ya yi ts\u00e3wo a kanku ne, k\u00f5 kun yi nufi ne wani hushi ya sauka a kanku daga Ubangijinku, sab\u00f5da haka kuka s\u00e3\u0253\u00e3 wa alkawar\u0129na?\""},"2435":{"id":2435,"surah":20,"ayah":87,"verse":"Suka ce: \"Ba mu s\u00e3\u0253a wa alkawarinka ba da \u0129konmu kuma amma an \u0257\u00f5ra mana wa\u0257ansu k\u00e3ya masu nauyi daga abin \u0199awar mut\u00e3nen ne, sai muka j\u1ebdfar da su. Sa'an nan kamar haka ne s\u00e3miri ya j\u1ebdfa.\""},"2436":{"id":2436,"surah":20,"ayah":88,"verse":"\"Sai ya fitar musu da wani mara\u0199i, jikin mut\u00e3ne, yan\u00e3 r\u0169ri, sa'an nan suka ce: wannan ne gunkinku kuma gunkin M\u0169s\u00e3, sai ya manta.\""},"2437":{"id":2437,"surah":20,"ayah":89,"verse":"Shin, to, b\u00e3 su ganin c\u1ebdwab\u00e3 ya mayar musu da magana, kuma b\u00e3 ya mallakar wata c\u0169ta a gare su, kuma b\u00e3 ya mallakar amf\u00e3ni?"},"2438":{"id":2438,"surah":20,"ayah":90,"verse":"Kuma, ha\u0199\u0129\u0199a, H\u00e3r\u0169na y\u00e3 ce musu daga gab\u00e3ni, \"Y\u00e3 mut\u00e3n\u1ebdna! Lalle an fitin\u1ebd ku da shi ne kawai. Kuma lalle Ubangijinku Mai rahama ne, sai ku bi ni, kuma ku yi \u0257\u00e3'\u00e3 ga umurn\u0129na.\""},"2439":{"id":2439,"surah":20,"ayah":91,"verse":"Suka ce: \"Ba z\u00e3 mu gushe ba faufau a kansa mun\u00e3 m\u00e3su lazimta, sai M\u0169s\u00e3 ya k\u00f5mo zuwa gare mu.\""},"2440":{"id":2440,"surah":20,"ayah":92,"verse":"(M\u0169s\u00e3) ya ce: \"Y\u00e3 H\u00e3r\u0169na! M\u1ebd ya hane ka, sa'ad da kagan su sun \u0253ace.\""},"2441":{"id":2441,"surah":20,"ayah":93,"verse":"\"Ba ka b\u0129 ni ba! Shin, to, ka s\u00e3\u0253\u00e3 wa umurnina ne?\""},"2442":{"id":2442,"surah":20,"ayah":94,"verse":"(H\u00e3r\u0169na) ya ce: \"Y\u00e3 \u0257\u00e3n'uw\u00e3na! Kada ka yi k\u00e3mu ga g\u1ebdm\u0169na k\u00f5 ga kaina. Lalle n\u0129, n\u00e3 ji ts\u00f5ron ka ce: Ka rarraba a tsak\u00e3nin Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la kuma ba ka tsare maganata ba.\""},"2443":{"id":2443,"surah":20,"ayah":95,"verse":"(M\u0169s\u00e3) ya ce: \"M\u1ebdne ne babban al'amarinka? Ya S\u00e3miri!\""},"2444":{"id":2444,"surah":20,"ayah":96,"verse":"(S\u00e3miri) ya ce: \"N\u00e3 ga abin da ba su gan shi ba shi, sai na yi dam\u0199a, dam\u0199a guda daga kufan s\u00e3wun Manzon, sa'an nan na j\u1ebdfa ta. Kuma haka dai raina ya \u0199aw\u00e3ta mini.\""},"2445":{"id":2445,"surah":20,"ayah":97,"verse":"(M\u0169s\u00e3) ya ce: \"To, ka tafi, sab\u00f5da haka lalle ne kan\u00e3 da a cikin r\u00e3yuwarka, ka ce 'B\u00e3bu sh\u00e3fa' kuma kan\u00e3 da wani ma'alkawarta, b\u00e3 z\u00e3 a s\u00e3\u0253a maka gare ta ba. Kuma ka d\u0169ba zuwa ga gunkinka wanda ka yini a kansa kan\u00e3 mai lazimta. Lalle ne muna \u0199\u00f5ne shi, sa'an nan kuma mun\u00e3 sh\u1ebd\u0199e shi, a cikin t\u1ebdku, sh\u1ebd\u0199\u1ebdwa.\""},"2446":{"id":2446,"surah":20,"ayah":98,"verse":"Abin sani kawai abin baut\u00e3warku Allah kawai ne wanda b\u00e3bu wani abin baut\u00e3wa, f\u00e3ce Shi kuma Y\u00e3 yalwaci dukkan k\u00f5me da ilmi."},"2447":{"id":2447,"surah":20,"ayah":99,"verse":"Kamar wancan ne Muke l\u00e3bart\u00e3wa a gare ka, daga l\u00e3b\u00e3ran abin da ya gab\u00e3ta, alh\u00e3li kuwa ha\u0199\u0129\u0199a, Mun b\u00e3 ka zikiri (Al\u0199ur'\u00e3ni) daga gunMu."},"2448":{"id":2448,"surah":20,"ayah":100,"verse":"Wanda ya kau da kai daga gare shi, to, lalle sh\u0129, yan\u00e3\u0257aukar wani nauyi a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma."},"2449":{"id":2449,"surah":20,"ayah":101,"verse":"Sun\u00e3 madawwama a cikinsa, kuma y\u00e3 m\u0169nana ya zama abin \u0257auka, a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma."},"2450":{"id":2450,"surah":20,"ayah":102,"verse":"A R\u00e3nar da ake h\u0169r\u00e3wa a cikin \u0199\u00e3ho kuma Mun\u00e3 t\u00e3ra m\u00e3su laifi, a r\u00e3nar nan, sun\u00e3 m\u00e3su sh\u0169\u0257\u00e3yen id\u00e3nu."},"2451":{"id":2451,"surah":20,"ayah":103,"verse":"Suna \u0253\u00f5ye magana a tsak\u00e3ninsu, (Sun\u00e3 ce wa j\u0169na) \"Ba ku zauna ba (a cikin d\u0169niya) f\u00e3ce kw\u00e3na g\u00f5ma.\""},"2452":{"id":2452,"surah":20,"ayah":104,"verse":"Mu ne mafi sani ga abin da suke fa\u0257a a sa'ad da maf\u0129ficinsu ga hanya ke c\u1ebdwa, \"Ba ku zauna ba f\u00e3ce a yini guda.\""},"2453":{"id":2453,"surah":20,"ayah":105,"verse":"Kuma sun\u00e3 tambayar ka daga duw\u00e3tsu sai ka ce: \"Ubangijina Yana sh\u1ebd\u0199e su sh\u1ebd\u0199\u1ebdwa,"},"2454":{"id":2454,"surah":20,"ayah":106,"verse":"Sa'an nan Yan\u00e3 barin (wurinsu) fa\u0199o mai santsi."},"2455":{"id":2455,"surah":20,"ayah":107,"verse":"\"B\u00e3 ka ganin karkata a cikinsa, kuma b\u00e3 ka ganin wani tudu.\""},"2456":{"id":2456,"surah":20,"ayah":108,"verse":"A r\u00e3nar nan sun\u00e3 biyar mai kira, b\u00e3bu karkata a gare shi, kuma sautuka suka yi kawaici ga Mai rahama, b\u00e3 ka sauraren k\u00f5me f\u00e3ce sautin tafiya."},"2457":{"id":2457,"surah":20,"ayah":109,"verse":"A yinin nan c\u1ebdto b\u00e3 ya yin amf\u00e3ni f\u00e3ce wanda Mai rahama Ya yi masa izni kuma Ya yarda da shi, da magan"},"2458":{"id":2458,"surah":20,"ayah":110,"verse":"Yan\u00e3 sanin abin da ke a gaba gare su da abin da ke b\u00e3yansu, kuma b\u00e3 su k\u1ebdway\u1ebdwa da shi ga sani."},"2459":{"id":2459,"surah":20,"ayah":111,"verse":"Kuma fusk\u00f5ki suka \u0199an\u0199an da kai ga R\u00e3yayye, Tsayayye, alh\u00e3li kuwa wanda ya \u0257auko wani z\u00e3lunci ya t\u00e3\u0253e."},"2460":{"id":2460,"surah":20,"ayah":112,"verse":"Kuma wanda ya aikata wani abu daga ayyukan \u0199warai alh\u00e3li kuwa yan\u00e3 mai \u0129m\u00e3ni, to, b\u00e3 ya ts\u00f5ron wani z\u00e3lunci ko wata na\u0199asa."},"2461":{"id":2461,"surah":20,"ayah":113,"verse":"Kuma haka Muka saukar da shi, Al\u0199ur'\u00e3ni, yan\u00e3 abin karant\u00e3wa, da Larabci kuma Muka jujjuya mis\u00e3lai, a cikinsa, na ts\u00f5ratarwa, tsamm\u00e3ninsu, sun\u00e3 yin ta\u0199awa ko ya sabbaba musu wata wa'aztuwa."},"2462":{"id":2462,"surah":20,"ayah":114,"verse":"Sa'an nan Allah Mamallaki, Tabbatacce Y\u00e3 \u0257aukaka. Kuma kada ka yi gagg\u00e3wa da Al\u0199ur'\u00e3ni a gab\u00e3nin a \u0199\u00e3re wahayinsa zuwa gare ka. Kuma ka ce: \"Y\u00e3 Ubangiji! Ka \u0199\u00e3ra mini ilmi.\""},"2463":{"id":2463,"surah":20,"ayah":115,"verse":"Kuma lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun yi alkawari zuwa ga \u00c3damu a gab\u00e3nin wannan, sai ya manta, kuma ba Mu s\u00e3mi \u0199arfin z\u0169ciya a gare shiba."},"2464":{"id":2464,"surah":20,"ayah":116,"verse":"Kuma sa'ad da Muka ce wa mal\u00e3'iku, \"Ku yi sujada ga \u00c3damu.\" Sai suka yi sujada, f\u00e3ce Ibl\u0129sa, y\u00e3 \u0199iya."},"2465":{"id":2465,"surah":20,"ayah":117,"verse":"Sai Muka ce: \"Ya \u00c3damu! Lalle ne wannan ma\u0199iyi ne gare ka da kuma ga m\u00e3tarka, sab\u00f5da haka kada ya fitar da ku daga Aljanna har ku wahala.\""},"2466":{"id":2466,"surah":20,"ayah":118,"verse":"Lalle ne k\u00e3 s\u00e3mu b\u00e3 z\u00e3 ka ji yunwa ba a cikinta, kuma b\u00e3 z\u00e3 ka yi tsiraici ba."},"2467":{"id":2467,"surah":20,"ayah":119,"verse":"\"Lalle kai, b\u00e3 z\u00e3 ka ji \u0199ishirwa ba, kuma b\u00e3 z\u00e3 ka shiga hantsi ba.\""},"2468":{"id":2468,"surah":20,"ayah":120,"verse":"Sai shai\u0257an ya sanya wasw\u00e3si zuwa gare shi, ya ce: \"Y\u00e3 \u00c3damu! Shin, in shiryar da kai ga it\u00e3ciyar dawwama da mulki wanda b\u00e3 ya \u0199\u00e3r\u1ebdwa?\""},"2469":{"id":2469,"surah":20,"ayah":121,"verse":"Sai suka ci daga gare ta, sab\u00f5da haka al'aurunsu suka bayyana, kuma suka shiga sun\u00e3 lullu\u0253\u00e3wa a kansu daga ganyen Aljanna. Kuma \u00c3damu ya s\u00e3\u0253\u00e3 wa Ubangijinsa, sab\u00f5da haka ya \u0253ace."},"2470":{"id":2470,"surah":20,"ayah":122,"verse":"Sa'an nan kuma Ubangjinsa Ya z\u00e3\u0253\u1ebd shi, Ya kar\u0253i t\u0169ba gare shi, kuma Ya shiryar (da shi)."},"2471":{"id":2471,"surah":20,"ayah":123,"verse":"Ya ce: \"Ku sauka k\u0169 biyu daga gare ta gab\u00e3 \u0257aya, s\u00e3shenku yan\u00e3 ma\u0199iyi ga s\u00e3she. To, imma dai wata shitiya ta j\u1ebd muku daga gare Ni, to, wanda ya bi shiryarw\u00e3ta, to, b\u00e3 ya \u0253ac\u1ebdwa, kuma b\u00e3 ya wahala.\""},"2472":{"id":2472,"surah":20,"ayah":124,"verse":"\"Kuma wanda ya bijire daga ambat\u00f5Na (Al\u0199ur'\u00e3ni) to, lalle ne r\u00e3yuwa mai \u0199unci ta tabbata a gare shi, kuma Mun\u00e3 t\u00e3yar da shi a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma yan\u00e3 mak\u00e3ho.\""},"2473":{"id":2473,"surah":20,"ayah":125,"verse":"Ya ce: \"Ya Ubangiji! Don me Ka t\u00e3yar da ni mak\u00e3ho alh\u00e3li kuwa n\u00e3 kasance mai gani?\""},"2474":{"id":2474,"surah":20,"ayah":126,"verse":"Ya ce: \"Kamar wancan ne \u00e3y\u00f5yinMu suka j\u1ebd maka sai ka mance su, kuma kamar hakar a yau ake mance ka.\""},"2475":{"id":2475,"surah":20,"ayah":127,"verse":"Kuma kamar haka Muke s\u00e3ka wa wanda ya yawaita, kuma bai yi \u0129m\u00e3ni da \u00e3y\u00f5yin Ubangijinsa ba. Kuma lalle ne az\u00e3bar L\u00e3hira ce mafi tsanani, kuma mafi wanzuwa"},"2476":{"id":2476,"surah":20,"ayah":128,"verse":"Shin, to, bai shiryar da su ba c\u1ebdwa da yawa Muka halakarda (k\u00e3firai) daga \u0199arnuka, a gab\u00e3ninsu, sun\u00e3 tafiya a cikin masaukansu? Lalle ne, a cikin wancan akwai \u00e3y\u00f5yi ga m\u00e3su hankula."},"2477":{"id":2477,"surah":20,"ayah":129,"verse":"Kuma b\u00e3 d\u00f5min wata kalma ba wadda ta gab\u00e3ta daga Ubangijinka, da kuma ajali ambatacce ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 az\u00e3barta kasance mai lazimta."},"2478":{"id":2478,"surah":20,"ayah":130,"verse":"Sai ka yi ha\u0199uri a kan abin da suke c\u1ebdwa, kuma ka yi tasb\u0129hi da g\u00f5d\u1ebd wa Ubangijinka a gab\u00e3nin fit\u00f5war r\u00e3n\u00e3 da gab\u00e3nin \u0253ac\u1ebdwarta, kuma daga s\u00e3'\u00f5'in dare sai ka yi tasb\u0129hi da s\u00e3sannin yini, tsamm\u00e3ninka z\u00e3 ka s\u00e3mi yarda."},"2479":{"id":2479,"surah":20,"ayah":131,"verse":"Kuma kada ka m\u0129\u0199ar da id\u00e3nunka zuwa ga abin da Muka jiyar da su d\u00e3\u0257i da shi, nau'i-nau'i daga gare su, kamar huren r\u00e3yuwar d\u0169niya yake, d\u00f5min Mu fitine su a cikinsa, alh\u00e3li kuwa arzikin Ubangijinka, ne mafi alh\u1ebdri kuma mafi wanzuwa."},"2480":{"id":2480,"surah":20,"ayah":132,"verse":"Kuma ka umurci iy\u00e3lanka da salla, kuma ka yi ha\u0199uri a kanta. B\u00e3 Mu tambayar ka wani arziki Mu ne Muke azurta ka. Kuma \u00e3\u0199iba mai kyau tan\u00e3 ga ta\u0199awa."},"2481":{"id":2481,"surah":20,"ayah":133,"verse":"Kuma suka ce: \"Don me b\u00e3 ya zo mana da wata \u00e3y\u00e3 daga Ubangijinsa?\" Shin, kuwa hujjar abin da ke a cikin littattafan farko, ba ta j\u1ebd musu ba?"},"2482":{"id":2482,"surah":20,"ayah":134,"verse":"Kuma d\u00e3 dai Mun halaka s\u0169 da wata az\u00e3ba daga gab\u00e3ninsa, lalle ne d\u00e3 sun ce: \"Y\u00e3 Ubangijinmu! D\u00e3 K\u00e3 aiko da wani Manzo zuwa gare mu har mu bibiyi \u00e3y\u00f5yinKa daga gab\u00e3nin mu \u0199as\u0199anta, kuma mu wul\u00e3kantu!\""},"2483":{"id":2483,"surah":20,"ayah":135,"verse":"Ka ce: \"K\u00f5wa mai tsum\u00e3ye ne. Sai ku yi tsum\u00e3ye. Sa'an nan z\u00e3 ku san su wa ne ma'ab\u0169ta tafarki madaidaici, kuma wane ne ya n\u1ebdmi shiryuwa.\""},"2484":{"id":2484,"surah":21,"ayah":1,"verse":"His\u00e3bin mut\u00e3ne ya kusanta gare su, ah\u00e3li kuwa sun\u00e3 a cikin gafala, sun\u00e3 m\u00e3su bijir\u1ebdwa."},"2485":{"id":2485,"surah":21,"ayah":2,"verse":"Wani ambat\u00f5 daga Ubangijinsu s\u00e3bo, b\u00e3 ya zuwa gare su f\u00e3ce sun saur\u00e3re shi, alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 m\u00e3su yin w\u00e3sa."},"2486":{"id":2486,"surah":21,"ayah":3,"verse":"San\u00e3 m\u00e3su shagaltacin zuk\u00e3tansu, kuma su asirta g\u00e3n\u00e3wa: Wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunce (sun\u00e3 c\u1ebdwa) \"Wannan b\u00e3 K\u00f5wa ba ne f\u00e3ce mutum mis\u00e3linku. Shin, to, kun\u00e3 j\u1ebd wa sihiri, ah\u00e3li kuwa k\u0169, kun\u00e3 fahimta?\""},"2487":{"id":2487,"surah":21,"ayah":4,"verse":"Ya ce: \"Ubangijina Yan\u00e3 sanin magana a cikin sama da \u0199asa kuma Shi ne Mai ji, Masani.\""},"2488":{"id":2488,"surah":21,"ayah":5,"verse":"\u00c3'a, suka ce: \"Y\u00e3ye-y\u00e3yen mafarki ne. \u00c3'a, y\u00e3 \u0199ir\u0199ira shi ne. \u00c3'a, shi maw\u00e3\u0199i ne. Sai ya zo mana da wata \u00e3y\u00e3 kamar yadda aka aiko manzanni na farko.\""},"2489":{"id":2489,"surah":21,"ayah":6,"verse":"Wata al\u0199arya da Muka halaka ta a gab\u00e3ninsu, ba ta yi \u0129m\u00e3ni ba. Shin, to, s\u0169, sun\u00e3 yin \u0129m\u00e3ni?"},"2490":{"id":2490,"surah":21,"ayah":7,"verse":"Kuma ba Mu aika ba a gab\u00e3ninka f\u00e3ce maz\u00e3je, Mun\u00e3 yin wahayi zuwa gare su. Ku tambayi ma'ab\u0169ta ambato idan kun kasance ba ku sani ba."},"2491":{"id":2491,"surah":21,"ayah":8,"verse":"Kuma ba Mu sanya su jiki, b\u00e3 su cin abin ci ba, kuma ba su kasance madawwama ba."},"2492":{"id":2492,"surah":21,"ayah":9,"verse":"Sa'an nan kuma Muka gaskata musu alkawari; sai Muka ts\u1ebdrar da su da wanda Muke so, kuma Muka halakar da m\u00e3su yawait\u00e3wa."},"2493":{"id":2493,"surah":21,"ayah":10,"verse":"Lalle ha\u0199\u0129\u0199a Mun saukar da wani litt\u00e3fi zuwa gare ku, a cikinsa akwai ambatonku. Shin, to, b\u00e3 ku hankalta?"},"2494":{"id":2494,"surah":21,"ayah":11,"verse":"Kuma da yawa Muka karya wata al\u0199arya t\u00e3 kasance mai z\u00e3lunci, kuma Muka \u0199\u00e3ga halittar wa\u0257ansu mut\u00e3ne na dabam a b\u00e3yanta."},"2495":{"id":2495,"surah":21,"ayah":12,"verse":"Sai a l\u00f5kacin da suka hangi az\u00e3barMu, sai g\u00e3 su sun\u00e3 gudu daga gare ta."},"2496":{"id":2496,"surah":21,"ayah":13,"verse":"\"Kada ku yi gudu. Ku k\u00f5mo zuwa ga abin da aka ni'imtar da ku a cikinsa da gid\u00e3jenku tsamm\u00e3ninku an\u00e3 tambayar ku.\""},"2497":{"id":2497,"surah":21,"ayah":14,"verse":"Suka ce: \"Kaitonmu! Lalle m\u0169 ne muka kasance m\u00e3su z\u00e3lunci.\""},"2498":{"id":2498,"surah":21,"ayah":15,"verse":"Sa'an nan waccan ba ta gushe ba, ita ce da'awarsu har Muka mayar da su girbabbu, bitattu."},"2499":{"id":2499,"surah":21,"ayah":16,"verse":"Kuma ba Mu halitta sama da \u0199asa da abin da ke a tsak\u00e3ninsu Muna M\u00e3su w\u00e3s\u00e3 ba."},"2500":{"id":2500,"surah":21,"ayah":17,"verse":"Da Mun yi nufin Mu ri\u0199i wani abin w\u00e3sa d\u00e3 Mun ri\u0199e shi daga gunMu, idan Mun kasance m\u00e3su aikat\u00e3wa."},"2501":{"id":2501,"surah":21,"ayah":18,"verse":"\u00c3'a, Mun\u00e3 j\u0129fa da gaskiya a kan \u0199arya, sai ta dark\u00e3ke ta, sai ga t\u00e3 halakakka. Kuma bone y\u00e3 tabbata a gare ku sab\u00f5da abin da kuke siffant\u00e3wa."},"2502":{"id":2502,"surah":21,"ayah":19,"verse":"Kuma sh\u0129 ne da mallakar wanda yake a cikin sammai da \u0199asa. Kuma wa\u0257anda suke wurinSa (watau mal\u00e3'iku), b\u00e3 su yin girman kai ga ib\u00e3darSa. kuma b\u00e3 su gajiya."},"2503":{"id":2503,"surah":21,"ayah":20,"verse":"Sun\u00e3 tasb\u0129hi dare da r\u00e3n\u00e3, b\u00e3 su yin rauni."},"2504":{"id":2504,"surah":21,"ayah":21,"verse":"K\u00f5 (k\u00e3firai) sun ri\u0199i wa\u0257ansu ab\u0169buwan baut\u00e3wa ne ga \u0199as\u00e3, su ne m\u00e3su t\u00e3yarwa (gare su)?"},"2505":{"id":2505,"surah":21,"ayah":22,"verse":"D\u00e3 wa\u0257ansu ab\u0169buwan bautawa sun kasance a cikinsu (sama da \u0199asa) f\u00e3ce Allah, ha\u0199\u0129\u0199a d\u00e3 su biyun sun \u0253\u00e3ci. Sab\u00f5da haka tsarki ya tabbata ga Allah Ubangijin Al'arshi daga abin da suke siffant\u00e3wa."},"2506":{"id":2506,"surah":21,"ayah":23,"verse":"B\u00e3 a tambayar Sa ga abin da Yake aikat\u00e3wa, alh\u00e3li kuwa s\u0169an\u00e3 tambayar su."},"2507":{"id":2507,"surah":21,"ayah":24,"verse":"K\u00f5 sun ri\u0199i wa\u0257ansu ab\u0169buwan baut\u00e3wa baicinSa? Ka ce: \"Ku k\u00e3wo hujjarku, wannan shi ne ambaton wanda yake t\u00e3re da ni, kuma shi ne ambaton wanda yake a gab\u00e3n\u0129na. \u00c3'a, mafi yawansub\u00e3 su sanin gaskiya, sab\u00f5da haka s\u0169 m\u00e3su bijir\u1ebdwa ne.\""},"2508":{"id":2508,"surah":21,"ayah":25,"verse":"Kuma ba Mu aiki wani Manzo ba a gab\u00e3ninka f\u00e3ce Mun\u00e3 yin wahayi zuwa gare shi, c\u1ebdwa \"Lalle ne Shi, b\u00e3bu abin baut\u00e3wa f\u00e3ce N\u0129, sai ku bauta Mini.\""},"2509":{"id":2509,"surah":21,"ayah":26,"verse":"Kuma suka ce: \"Mai rahama ya ri\u0199i \u0257\u00e3.\" Tsarkinsa, ya tabbata! \u00c3'a, (mal\u00e3'iku) b\u00e3yi ne m\u00e3su daraja."},"2510":{"id":2510,"surah":21,"ayah":27,"verse":"B\u00e3 su gab\u00e3tarSa da magana, kuma su da umurninSa suke aiki."},"2511":{"id":2511,"surah":21,"ayah":28,"verse":"Yan\u00e3 sanin abin da yake gaba gare su da abin da yake a b\u00e3yansu, kuma b\u00e3 su yin c\u1ebdto f\u00e3ce ga wanda Ya yarda, kuma s\u0169masu sauna ne sab\u00f5da ts\u00f5ronSa."},"2512":{"id":2512,"surah":21,"ayah":29,"verse":"Kuma wanda ya ce daga gare su, \"Lalle n\u0129 abin baut\u00e3wa ne baicinSa,\" to, wannan Mun\u00e3 s\u00e3k\u00e3 masa da, Jahannama. Kamar haka Muke s\u00e3k\u00e3 wa azz\u00e3lumai."},"2513":{"id":2513,"surah":21,"ayah":30,"verse":"Shin kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta ba, su gani da c\u1ebdwa lalle sammai da \u0199asa sun kasance \u0257inke, sai Muka b\u0169\u0257e su, kuma Muka sanya dukan kome mai rai daga ruwa? Shin, b\u00e3 z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni ba?"},"2514":{"id":2514,"surah":21,"ayah":31,"verse":"Kuma Mun sanya tabbatattun duw\u00e3tsu a cikin \u0199asa d\u00f5min kada ta karkata da su kuma Mun sanya ranguna, hany\u00f5yi, a cikinsu (duw\u00e3tsun), tsamm\u00e3ninsu sun\u00e3 shiryuwa."},"2515":{"id":2515,"surah":21,"ayah":32,"verse":"Kuma Mun sanya sama rufi tsararre, alh\u00e3li kuwa su daga \u00e3y\u00f5yinta m\u00e3su bijir\u1ebdwa ne."},"2516":{"id":2516,"surah":21,"ayah":33,"verse":"Kuma sh\u0129 ne wanda Ya halitta dare da yini da r\u00e3n\u00e3 da wat\u00e3 dukansu a cikin wani sarari suKe iyo."},"2517":{"id":2517,"surah":21,"ayah":34,"verse":"Kuma ba Mu sanya dawwama ga wani mutum ba, a gab\u00e3ninka. Shin to idan ka mutu to s\u0169 ne madawwama?"},"2518":{"id":2518,"surah":21,"ayah":35,"verse":"K\u00f5wane rai mai \u0257an\u0257anar mutuwa ne. Kuma Mun\u00e3 jarraba ku da sharri da alh\u1ebdri d\u00f5min fitina. Kuma zuwa gare Mu ake mayar da ku."},"2519":{"id":2519,"surah":21,"ayah":36,"verse":"Kuma idan wa\u0257anda suka k\u00e3firta suka gan ka, b\u00e3 su ri\u0199on ka f\u00e3ce da izgili (sun\u00e3 c\u1ebdwa), \"Shin, wannan ne ke ambatar gum\u00e3kanku?\" Alh\u00e3li kuwa s\u0169, ga ambatar Mai rahama, m\u00e3su k\u00e3firta ne."},"2520":{"id":2520,"surah":21,"ayah":37,"verse":"An halitta mutum daga gagg\u00e3wa, zan n\u0169na muku \u00e3y\u00f5yiNa. Sab\u00f5da haka kada ku n\u1ebdmiyin gagg\u00e3wa."},"2521":{"id":2521,"surah":21,"ayah":38,"verse":"Kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"A yaushe wannan wa'adi zai tabbata, idan kun kasance m\u00e3su gaskiya?\""},"2522":{"id":2522,"surah":21,"ayah":39,"verse":"D\u00e3 wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun\u00e3 sanin l\u00f5kacin da b\u00e3 su kange wuta daga fusk\u00f5kinsu, kuma haka daga b\u00e3yayyakinsu, alh\u00e3li kuwa ba su zama ana taimakon su ba."},"2523":{"id":2523,"surah":21,"ayah":40,"verse":"\u00c3'a, tan\u00e3 j\u1ebd musu bisa ga auke sai ta \u0257imautar da su, sa'an nan b\u00e3 su iya mayar da ita, kuma ba su zama an\u00e3 yi musu jinkiri ba."},"2524":{"id":2524,"surah":21,"ayah":41,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, an yi izgili ga wa\u0257ansu Manzanni daga gab\u00e3ninka, sai abin da suka kasance sun\u00e3 izgili da shi ya auku ga wa\u0257anda suka yi izgilin daga gare su."},"2525":{"id":2525,"surah":21,"ayah":42,"verse":"Ka ce: \"W\u00e3ne ne yake tsare ku a dare da yini daga Mai rahama?\" \u00c3'a, s\u0169 m\u00e3su bijir\u1ebdwa ne daga ambaton Ubangijinsu."},"2526":{"id":2526,"surah":21,"ayah":43,"verse":"Ko kuwa sun\u00e3 da wa\u0257ansu ab\u0169buwan baut\u00e3wa wa\u0257anda ke tsare su, daga gare Mu? B\u00e3 su iya taimakon kansu kuma ba su kasance an\u00e3 ab\u0169tar su ba daga gareMu."},"2527":{"id":2527,"surah":21,"ayah":44,"verse":"\u00c3'a, Mun yalwata wa wa\u0257annan da ubanninsu ni'imarMu, har r\u00e3yuwa ta yi tsawo a kansu. Shin, to, b\u00e3 su ganin c\u1ebdwa lalle M\u0169, Mun\u00e3 je wa \u0199asarsu, Mun\u00e3 rage ta daga s\u00e3sanninta? Shin, to, su ne marinjaya?"},"2528":{"id":2528,"surah":21,"ayah":45,"verse":"Ka ce: \"Abin sani, in\u00e3 yi muku garga\u0257i kawai da wahayi,\" kuma kurma ba ya jin kira a l\u00f5kacin da ake yi musu garga\u0257i."},"2529":{"id":2529,"surah":21,"ayah":46,"verse":"Kuma ha\u0199\u0129\u0199a idan wata iska daga az\u00e3bar Ubangiji ta sh\u00e3fe su, ha\u0199\u0129\u0199a sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Y\u00e3 kaitonmu! Lalle m\u0169 ne muka kasance m\u00e3su z\u00e3lunci.\""},"2530":{"id":2530,"surah":21,"ayah":47,"verse":"Kuma Mun\u00e3 aza ma'aunan \u00e3dalci ga R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, sab\u00f5da haka ba a z\u00e3luntar rai da k\u00f5me. Kuma k\u00f5 d\u00e3 ya kasance nauyin \u0199w\u00e3ya daga k\u00f5mayya ne Mun zo da ita. Kuma Mun isa zama M\u00e3su his\u00e3bi."},"2531":{"id":2531,"surah":21,"ayah":48,"verse":"Kuma lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun k\u00e3wo wa M\u0169s\u00e3 da H\u00e3r\u0169na Rarrabewa da haske da ambato ga m\u00e3su aiki da ta\u0199awa."},"2532":{"id":2532,"surah":21,"ayah":49,"verse":"Wa\u0257anda suke ts\u00e3ron Ubangijinsu a fake, alh\u00e3li kuwa s\u0169, m\u00e3su sauna ne daga Sa'a."},"2533":{"id":2533,"surah":21,"ayah":50,"verse":"Kuma wannan ambato ne mai albarka Mun saukar da shi. Shin, to, k\u0169 m\u00e3su musu ne gare shi?"},"2534":{"id":2534,"surah":21,"ayah":51,"verse":"Kuma lalle ha\u0199\u0129\u0199a Mun k\u00e3wo wa Ibr\u00e3h\u0129m shiryuwarsa daga gab\u00e3ni, kuma Mun kasance Masana gare shi."},"2535":{"id":2535,"surah":21,"ayah":52,"verse":"Ya ce wa ubansa da mutanensa, \"M\u1ebdne ne wa\u0257annan mutummutumai wa\u0257anda kuke m\u00e3su lazimta a kansu?\""},"2536":{"id":2536,"surah":21,"ayah":53,"verse":"Suka ce: \"Mun s\u00e3mi Ubanninmu m\u00e3su lazimta a kansu.\""},"2537":{"id":2537,"surah":21,"ayah":54,"verse":"Ya ce: \"Lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, kun kasance k\u0169 da Ubanninku a cikin \u0253ata bayyananna.\""},"2538":{"id":2538,"surah":21,"ayah":55,"verse":"Suka ce: \"Shin k\u00e3 zo mana da gaskiya ne, K\u00f5 kuwa kai kan\u00e3 daga m\u00e3Su w\u00e3s\u00e3 ne?\""},"2539":{"id":2539,"surah":21,"ayah":56,"verse":"Ya ce: \"\u00c3'a, Ubangijinku Shi ne Ubangijin sammai da \u0199asa, wanda Ya \u0199\u00e3ga halittarsu. Kuma Ni in\u00e3 daga m\u00e3su shaida a kan haka.\""},"2540":{"id":2540,"surah":21,"ayah":57,"verse":"\"Kuma in\u00e3 rantsuwa da Allah, lalle zan yi wani shiri ga gum\u00e3kanku a b\u00e3yan kun j\u0169ya kun\u00e3 m\u00e3su b\u00e3yar da b\u00e3ya.\""},"2541":{"id":2541,"surah":21,"ayah":58,"verse":"Sai ya sanya su guntu-guntu f\u00e3ce wani babba gare su, tsamm\u00e3nins\u0169 sun\u00e3 K\u00f5m\u00e3wa zuwa gare shi."},"2542":{"id":2542,"surah":21,"ayah":59,"verse":"Suka ce: \"Wane ne ya aikata wannan ga gum\u00e3kanmu? Lalle sh\u0129, ha\u0199\u0129\u0199a, yan\u00e3 daga azz\u00e3lumai.\""},"2543":{"id":2543,"surah":21,"ayah":60,"verse":"Suka ce: \"Mun ji wani saurayi yan\u00e3 ambatar su. An\u00e3 ce masa Ibrah\u0129m.\""},"2544":{"id":2544,"surah":21,"ayah":61,"verse":"Suka ce: \"To, ku zo da shi a kan idanun mut\u00e3ne, tsamm\u00e3nin su z\u00e3 su b\u00e3yar da shaida.\""},"2545":{"id":2545,"surah":21,"ayah":62,"verse":"Suka ce: \"Shin kai ne ka aikata wannan ga gum\u00e3kanmu? Y\u00e3 Ibrah\u0129m!\""},"2546":{"id":2546,"surah":21,"ayah":63,"verse":"Ya ce: \"\u00c3'a, babbansu, wannan, sh\u0129 ya aikata, shi. Sai ku tambaye su idan sun kasance sun\u00e3 yin magana.\""},"2547":{"id":2547,"surah":21,"ayah":64,"verse":"Sai suka k\u00f5ma wa j\u0169nansu suka ce: \"Lalle ne k\u0169, k\u0169 ne azz\u00e3lumai.\""},"2548":{"id":2548,"surah":21,"ayah":65,"verse":"Sa'an nan kuma aka sunkuyar da su a kan k\u00e3wunansu (sukace,) \"Lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, k\u00e3 sani wa\u0257annan b\u00e3 su yin magana.\""},"2549":{"id":2549,"surah":21,"ayah":66,"verse":"Ya ce: \"Shin to, kun\u00e3 baut\u00e3 wa abin da, b\u00e3 ya, amf\u00e3nin ku da K\u00f5me kuma b\u00e3 ya c\u0169tar da ku baicin Allah?\""},"2550":{"id":2550,"surah":21,"ayah":67,"verse":"\"Tir da ku, kuma da abin da kuke bauta wa, baicin Allah! Shin to, b\u00e3 ku hankalta?\""},"2551":{"id":2551,"surah":21,"ayah":68,"verse":"Suka ce: \"Ku \u0199\u00f5ne shi kuma ku taimaki gum\u00e3kanku, idan kun kasance m\u00e3su aikat\u00e3wa.\""},"2552":{"id":2552,"surah":21,"ayah":69,"verse":"Muka ce: \"Y\u00e3 wuta! Ki kasance sanyi da aminci ga Ibrah\u0129m.\""},"2553":{"id":2553,"surah":21,"ayah":70,"verse":"Kuma suka yi nufin wani m\u0169gun shiri da shi, sai Mukasanya su mafiya has\u00e3ra."},"2554":{"id":2554,"surah":21,"ayah":71,"verse":"Kuma Muka ts\u1ebdrar da shi da L\u0169\u0257u zuwa ga \u0199asar nan wadda Muka sanya albarka a cikinta ga t\u00e3likai."},"2555":{"id":2555,"surah":21,"ayah":72,"verse":"Kuma Muka ba shi Is'haka da Ya'a\u0199uba a kan da\u0257i alh\u00e3li kuwa dukansu Mun sanya su s\u00e3lihai."},"2556":{"id":2556,"surah":21,"ayah":73,"verse":"Kuma Muka sanya su shugabanni, sun\u00e3 shiryarwa da umurninMu. Kuma Muka yi wahayi zuwa gare su da ayyukan alh\u1ebdri da tsayar da salla da b\u00e3yar da zakka. Kuma sun kasance m\u00e3su bauta gare Mu."},"2557":{"id":2557,"surah":21,"ayah":74,"verse":"Kuma L\u0169\u0257u Mun b\u00e3 shi hukunci da ilmi. Kuma Mun ts\u0129rar da shi daga al\u0199aryar nan wadda ke aikata m\u0169n\u00e3nan ayyuka. Lalles\u0169, sun kasance mut\u00e3nen m\u0169gun aiki, f\u00e3si\u0199ai."},"2558":{"id":2558,"surah":21,"ayah":75,"verse":"Kuma Muka shigar da shi a cikin rahamarMu. Lalle ne sh\u0129, yan\u00e3 daga s\u00e3lihai."},"2559":{"id":2559,"surah":21,"ayah":76,"verse":"Kuma N\u0169hu, a sa'ad da ya yi kira a gab\u00e3ni, sai Muka kar\u0253a masa, sa'an nan Muka tsirar da shi da mut\u00e3nensa daga ba\u0199in ciki mai girma."},"2560":{"id":2560,"surah":21,"ayah":77,"verse":"Kuma Muka taimake shi daga mut\u00e3nen nan wa\u0257anda suka \u0199aryata da \u00e3y\u00f5yinMu. Lalle ne s\u0169, sun kasance mut\u00e3nen mugun aiki. Sai Muka nutsar da su gab\u00e3 \u0257aya."},"2561":{"id":2561,"surah":21,"ayah":78,"verse":"Kuma D\u00e3w\u0169da da Sulaim\u00e3n sa'ad da suke yin hukunci a cikin sha'anin sh\u0169ka a l\u00f5kacin da tum\u00e3kin mut\u00e3ne suka yi ki\u0129won dare a cikinsa. Kuma Mun kasance M\u00e3su halarta ga hukuncinsu."},"2562":{"id":2562,"surah":21,"ayah":79,"verse":"Sai Muka fahimtar da ita (mats'alar) ga Sulaiman. Kuma dukansu Mun b\u00e3 su hukunci da ilmi kuma Muka h\u00f5re duwatsu t\u00e3re da D\u00e3w\u0169da, sun\u00e3 tasb\u0129hi, da tsunts\u00e3ye. Kuma Mun kasance M\u00e3su aikat\u00e3wa."},"2563":{"id":2563,"surah":21,"ayah":80,"verse":"Kuma Muka sanar da shi sana'ar wata tufa sab\u00f5da ku d\u00f5min ya tsare ku daga mak\u00e3minku. To, shin, ku m\u00e3su g\u00f5d\u1ebdwa ne?"},"2564":{"id":2564,"surah":21,"ayah":81,"verse":"Kuma (Muka h\u00f5re) wa Sulaim\u00e3n iska mai tsananin bug\u00e3wa, tan\u00e3 gud\u00e3na da umuruinsa zuwa ga \u0199asar nan wadda Muka sanya albarka a cikinta. Kuma Mun kasance Masana ga dukkan K\u00f5me."},"2565":{"id":2565,"surah":21,"ayah":82,"verse":"Kuma daga Shai\u0257annu (Mun h\u00f5re) wanda ke nutso sab\u00f5da shi. Kuma sun\u00e3 yin wani aiki baicin wancan. Kuma Mun kasance M\u00e3su tsaro a gare su."},"2566":{"id":2566,"surah":21,"ayah":83,"verse":"Kuma da Ayy\u0169ba a s\u00e3'ad da ya yi kiran Ubangijinsa, (ya ce:) \"Lalle n\u0129, c\u0169ta ta sh\u00e3fe ni, alh\u00e3li kuwa Kai ne Mafi rahamar m\u00e3su rahama.\""},"2567":{"id":2567,"surah":21,"ayah":84,"verse":"Sai Muka kar\u0253a masa, sa'an nan Muka kuranye abin da ke a gare shi na c\u0169ta, kuma Muka k\u00e3wo masa mut\u00e3nesa da kwatank wacinsu t\u00e3re da su, sab\u00f5da rahama daga wurinMu da tun\u00e3tarwa ga m\u00e3su ib\u00e3da."},"2568":{"id":2568,"surah":21,"ayah":85,"verse":"Kuma da Ism\u00e3\u0129la da Idr\u0129sa da Zulkifli, dukansu sun\u00e3 daga m\u00e3su ha\u0199uri."},"2569":{"id":2569,"surah":21,"ayah":86,"verse":"Kuma Muka shigar da su a cikin rahamarMu. Lalle ne, sun\u00e3 daga s\u00e3lihai."},"2570":{"id":2570,"surah":21,"ayah":87,"verse":"Kuma mai kifi a s\u00e3'ad da ya tafi yan\u00e3 mai hushi, sai ya yi zaton c\u1ebdwa ba z\u00e3 Mu \u0199u\u0199unta masa ba. Sai ya yi kira a cikin duffai c\u1ebdwa, \"B\u00e3bu ab\u0129n baut\u00e3wa f\u00e3ce Kai. Tsarki ya tabbata a gare Ka. Lalle ne n\u0129, na kasance daga azz\u00e3lumai.\""},"2571":{"id":2571,"surah":21,"ayah":88,"verse":"Sai Muka kar\u0253a masa kuma Muka ts\u0129rar da shi daga ba\u0199in ciki. Kamar haka ne Muke ts\u0129rarda masu \u0129m\u00e3ni."},"2572":{"id":2572,"surah":21,"ayah":89,"verse":"Kuma da Zakariyya a sa'ad da ya kir\u00e3yi Ubangijinsa c\u1ebdwa, \"Ya Ubangiji! Kada Ka bar ni maka\u0257aici alh\u00e3li kuwa Kai ne Mafi alh\u1ebdrin m\u00e3su g\u00e3do.\""},"2573":{"id":2573,"surah":21,"ayah":90,"verse":"Sai Muka kar\u0253a masa kuma Muka kyautata masa m\u00e3tarsa. Lalle ne s\u0169, sun kasance sun\u00e3 gudun ts\u1ebdre zuwa ga ayyukan alh\u1ebdri. Kuma sun\u00e3 kiran Mu a kan kwa\u0257ayi da fargaba. Kuma sun kasance m\u00e3su saunar (aikata s\u00e3\u0253o) gare Mu."},"2574":{"id":2574,"surah":21,"ayah":91,"verse":"Kuma da wadda ta tsare farJinta daga alf\u00e3sha. Sai Muka h\u0169ra a cikinta daga r\u0169hinMu. Kuma Muka sanya ta ita da \u0257anta wata \u00e3y\u00e3 ga d\u0169niya."},"2575":{"id":2575,"surah":21,"ayah":92,"verse":"Lalle ne wannan ita ce al'ummarku ta zama al'umma guda, kuma N\u0129 ne Ubangijinku. Sai ku bauta Mini."},"2576":{"id":2576,"surah":21,"ayah":93,"verse":"Kuma suka kakk\u00e3tse al'amarinsu a tsakaninsu. Dukan K\u00f5wanensu m\u00e3su K\u00f5m\u00f5wa zuwa gare Ni"},"2577":{"id":2577,"surah":21,"ayah":94,"verse":"D\u00f5min wanda ya aikata daga ayyukan kwarai alh\u00e3li kuwa yan\u00e3 mai \u0129m\u00e3ni, to, b\u00e3bu musu ga aikinsa, kuma Mu M\u00e3su rub\u0169t\u00e3wa gare shi ne."},"2578":{"id":2578,"surah":21,"ayah":95,"verse":"Kuma hananne ne a kan wata al\u0199arya da Muka halakar c\u1ebdwa lalle s\u0169, b\u00e3 su k\u00f5m\u00f5wa."},"2579":{"id":2579,"surah":21,"ayah":96,"verse":"Har sa'ad da aka b\u0169de Y\u00e3j\u0169ju da M\u00e3j\u0169ju alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 gagg\u00e3wa daga k\u00f5wane tudun \u0199asa."},"2580":{"id":2580,"surah":21,"ayah":97,"verse":"Kuma wa'adin nan tabbatacce ya kusanto, sai g\u00e3 ta id\u00e3nun wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun\u00e3 bayyanannu, (sun\u00e3 c\u1ebdwa), \"Y\u00e3 kaitonmu! Ha\u0199\u0129\u0199a mun kasance a cikin gafala daga wannan! \u00c3'a, mun kasance dai m\u00e3su z\u00e3lunci!\""},"2581":{"id":2581,"surah":21,"ayah":98,"verse":"(A ce musu) \"Lalle ne, k\u0169 da abin da kuke baut\u00e3wa, baicin Allah mak\u00e3mashin Jahannama ne. K\u0169 m\u00e3su tusg\u00e3wa gare ta ne.\""},"2582":{"id":2582,"surah":21,"ayah":99,"verse":"D\u00e3 wa\u0257annan (ab\u0169buwanbaut\u00e3war) sun kasance ab\u0169buwan baut\u00e3war gaskiya ne, d\u00e3 ba su tusga mata ba, alh\u00e3li kuwa dukansu madawwama a cikinta ne."},"2583":{"id":2583,"surah":21,"ayah":100,"verse":"Sun\u00e3 da wata harg\u00f5wa a cikinta, alh\u00e3li kuwa s\u0169, a cikinta, b\u00e3 su saur\u00e3ren k\u00f5me."},"2584":{"id":2584,"surah":21,"ayah":101,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda kalmar yabo t\u00e3 gab\u00e3ta a gar\u1ebd su daga gar\u1ebd Mu, wa\u0257annan wa\u0257anda ake n\u0129santarwa daga barinta ne."},"2585":{"id":2585,"surah":21,"ayah":102,"verse":"B\u00e3 su jin sautin m\u00f5tsinta alh\u00e3li kuwa s\u0169 madawwam\u00e3ne a cikin abin da r\u00e3yukansu suka yi marmarinsa."},"2586":{"id":2586,"surah":21,"ayah":103,"verse":"Firgitar nan mafi girma, b\u00e3 z\u00e3 ta ba\u0199ant\u00e3 musu rai ba. Kuma mal\u00e3'iku na yi musu mar\u00e3ba (sun\u00e3 c\u1ebdwa) \"Wannan yininku n\u1ebd wanda kuka kasance an\u00e3 yi muku wa'adi da shi.\""},"2587":{"id":2587,"surah":21,"ayah":104,"verse":"A r\u00e3nar da Muke na\u0257e s\u00e3ma kamar ne\u0257\u1ebdwar takarda ga ab\u0169buwan rub\u0169t\u00e3wa kamar yadda Muka f\u00e3ra a farKon halitta Muke m\u00e3yar da ita. Wa'adi ne a Kanmu. Lalle ne Mun kasance M\u00e3su aikat\u00e3wa."},"2588":{"id":2588,"surah":21,"ayah":105,"verse":"Kuma lalle ha\u0199\u0129\u0199a Mun rub\u0169ta a cikin Litt\u00e3fi baicin Ambato (Lauhul Mahf\u0169z) c\u1ebdwa \u0199as\u00e3, bay\u0129Na s\u00e3lihai, sun\u00e3 g\u00e3donta."},"2589":{"id":2589,"surah":21,"ayah":106,"verse":"Lalle ne a cikin wannan (Al\u0199ur'\u00e3ni), ha\u0199\u0129\u0199a, akwai iyarwa (ga maganar da ta gab\u00e3ta ga wa\u0257ansu mut\u00e3ne m\u00e3su ib\u00e3da."},"2590":{"id":2590,"surah":21,"ayah":107,"verse":"Kuma ba Mu aike ka ba f\u00e3ce d\u00f5min wata rahama ga talikai."},"2591":{"id":2591,"surah":21,"ayah":108,"verse":"Ka ce: \"Abin sani kawai, an\u00e3 yin wahayi zuwa gare ni ne, c\u1ebdwa, lalle ne, Abin baut\u00e3warku, Abin baut\u00e3wa ne Guda. To shin k\u0169 m\u00e3su m\u0129\u0199a wuya ne?\""},"2592":{"id":2592,"surah":21,"ayah":109,"verse":"Sa'an nan idan suka j\u0169ya, to, ka ce: \"N\u00e3 sanar da ku, a kan daidaita, kuma ban sani ba, shin, abin da ake yi muku wa'adi makusanci ne K\u00f5 kuwa man\u0129sanci?\""},"2593":{"id":2593,"surah":21,"ayah":110,"verse":"\"Lalle ne Sh\u0129 (Allah) Yan\u00e3 sanin bayyane daga magana, kuma Yan\u00e3 sanin abin da kuke \u0253\u00f5y\u1ebdwa."},"2594":{"id":2594,"surah":21,"ayah":111,"verse":"\"Kuma ban sani ba, tsamm\u00e3ninsa ya zama fitina a gare ku, k\u00f5 kuma don jin d\u00e3\u0257i, zuwa ga wani \u0257an l\u00f5kaci.\""},"2595":{"id":2595,"surah":21,"ayah":112,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 Ubangiji! Ka yi hukunci da gaskiya. Kuma Ubangijinmu Mai rahama ne Wanda ake n\u1ebdman taimakonSa a kan abinda kuke siffant\u00e3wa.\""},"2596":{"id":2596,"surah":22,"ayah":1,"verse":"Y\u00e3 ku mut\u00e3ne! Ku bi Ubangijinku da ta\u0199awa. Lalle ne girgizar \u0199asa ta tsayuwar Sa'a wata aba ce mai girma."},"2597":{"id":2597,"surah":22,"ayah":2,"verse":"A r\u00e3nar da kuke ganin ta dukan mai sh\u00e3yar da m\u00e3ma tan\u00e3 shagala daga abin da ta sh\u00e3yar, kuma dukan mai ciki tan\u00e3 haihuwar cikinta, kuma kan\u00e3 ganin mut\u00e3ne sun\u00e3 m\u00e3su m\u00e3y\u1ebd alh\u00e3li kuwa su b\u00e3 m\u00e3su m\u00e3ye ba, amma az\u00e3bar Allah ce mai tsanani."},"2598":{"id":2598,"surah":22,"ayah":3,"verse":"Akwai daga mut\u00e3ne wanda yake yin mus\u0169 ga sha'anin Allah b\u00e3 da wani ilmi ba, kuma yan\u00e3 biyar k\u00f5wane Shai\u0257an mai taurin kai."},"2599":{"id":2599,"surah":22,"ayah":4,"verse":"An wajabta masa c\u1ebdwa wanda ya ji\u0253ince shi, to, lalle ne sai ya \u0253atar da shi, kuma ya shiryar da shi zuwa ga az\u00e3bar sa'\u0129r."},"2600":{"id":2600,"surah":22,"ayah":5,"verse":"Ya ku mut\u00e3ne! Idan kun kasance a cikin shakka a T\u00e3shin \u00a1iy\u00e3ma, to, lalle ne M\u0169, Man halittaku daga tur\u0253aya, sa'an nan kuma daga gud\u00e3jin jini, sa'an nan kuma daga ta\u00f5ka wadda ake halitt\u00e3wa da wadda ba a halittawa d\u00f5min, Mu bayyana muku. Kuma Mun\u00e3 tab batar da abin da Muke so a cikin mahaifa zuwa ga wani ajali ambatacce, sa'an nan kuma Mun\u00e3 fitar da ku kun\u00e3 j\u00e3r\u0129ri, sa'an nan kuma d\u00f5min ku kai ga cikar \u0199arfinku. Kuma daga cikin ku akwai wanda ke mutuwa, kuma daga gare ku akwai wanda ake mayarwa zuwa ga mafi \u0199as\u0199ancin r\u00e3yuwa d\u00f5min kada ya san k\u00f5me a b\u00e3yan ya sani. Kuma kan\u00e3 ganin \u0199asa shiru, sa'an nan idan Muka saukar da ruwa a kanta, sai ta girgiza kuma ta kumbura, kuma ta tsirar da tsirrai daga k\u00f5wane nau'i mai ban sha'awa."},"2601":{"id":2601,"surah":22,"ayah":6,"verse":"Wancan ne d\u00f5min lalle Allah Shi ne Gaskiya, kuma lalle ne shi Yake r\u00e3yar da matattu, kuma lalle Shi Mai ikon yi ne a kan k\u00f5me."},"2602":{"id":2602,"surah":22,"ayah":7,"verse":"Kuma lalle ne Sa'ar T\u00e3shin \u00a1iy\u00e3ma mai zuwa ce, b\u00e3bu shakka a cikinta kuma lalle ne Allah Yan\u00e3 t\u00e3yar da wa\u0257anda suke a cikin \u0199aburbura."},"2603":{"id":2603,"surah":22,"ayah":8,"verse":"Kuma daga mut\u00e3ne akwai mai yin musu ga Allah b\u00e3 da wani ilmi ba kuma b\u00e3 da wata shiriya ba, kuma b\u00e3 da wani litt\u00e3fi mai haskak\u00e3wa ba."},"2604":{"id":2604,"surah":22,"ayah":9,"verse":"Yan\u00e3 mai karkatar da s\u00e3shensa d\u00f5min ya \u0253atar (da wasu) daga tafarkin Allah! Yan\u00e3 da wani wul\u00e3kanci a d\u0169niya, kuma Mun\u00e3 \u0257an\u0257ana masa az\u00e3bar g\u00f5bara a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma."},"2605":{"id":2605,"surah":22,"ayah":10,"verse":"(A ce masa): \"Wancan azaba sab\u00f5da abin da hannayenka biyu suka gabatar ne, kuma lalle ne Allah bai zama Mai z\u00e3lunci ga b\u00e3yinSa ba.\""},"2606":{"id":2606,"surah":22,"ayah":11,"verse":"Kuma daga mut\u00e3ne akwai mai bauta wa Allah a kan wani gefe. Sa'an nan idan wani alh\u1ebdri ya s\u00e3me shi, sai ya natsu da shi, kuma idan wata fitina ta s\u00e3me shi, sai ya j\u0169ya b\u00e3ya a kan fuskarsa. Y\u00e3 yi has\u00e3rar d\u0169niya da L\u00e3hira. Waccan ita ce has\u00e3ra bayyananna."},"2607":{"id":2607,"surah":22,"ayah":12,"verse":"Yan\u00e3 kiran baicin Allah, abin da b\u00e3 ya c\u0169tarsa da abin da b\u00e3 ya amf\u00e3ninsa! waccan ita ce \u0253ata mai n\u0129sa."},"2608":{"id":2608,"surah":22,"ayah":13,"verse":"Yan\u00e3 kiran wanda yake lalle c\u0169tarwarsa ce mafi kusa daga amf\u00e3ninsa! Lalle ne, tir da shi ya zama maji\u0253inci, kuma tir da ya zama ab\u00f5kin zama!"},"2609":{"id":2609,"surah":22,"ayah":14,"verse":"Lalle ne Allah Yan\u00e3 shigar da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka aikata ayyukan \u0199warai a cikin gid\u00e3jen Aljanna, \u0199oramu na gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu. Lalle ne Allah Yan\u00e3 aikata abin da Yake nufi."},"2610":{"id":2610,"surah":22,"ayah":15,"verse":"Wanda ya kasance yan\u00e3 zaton c\u1ebdwa Allah b\u00e3 zai taimake shi ba a cikin d\u0169niya da L\u00e3hira to sai ya m\u0129\u0199a wata igiya zuwa sama, sa'an nan kuma ya yanke ta, sa'an nan ya d\u0169ba. Shin, ko lalle kaidinsa zai gusar da abin da yake ji na takaici?"},"2611":{"id":2611,"surah":22,"ayah":16,"verse":"Kuma kamar haka Muka saukar da shi (Al\u0199ur'\u00e3ni) yan\u00e3 \u00e3y\u00f5yi bayyanannu. Kuma lalle ne Allah Yan\u00e3 shiryar da wanda Yake nufi."},"2612":{"id":2612,"surah":22,"ayah":17,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni da wa\u0257anda suka t\u0169ba (Yah\u0169du) da wa\u0257anda suka karkace (Saba'\u00e3wa) da Nas\u00e3ra da Maj\u0169s\u00e3wa da wa\u0257anda suka yi shirka, lalle ne Allah Yan\u00e3 yin hukunci a tsak\u00e3ninsu a Ran\u00e3r \u00a1iy\u00e3ma. Lalle ne Allah Mahalarci ne a kan dukkan k\u00f5me."},"2613":{"id":2613,"surah":22,"ayah":18,"verse":"Ashe, ba ka gani ba, lalle Allah, wanda yake a cikin sammai da wanda yake a cikin \u0199asa yan\u00e3 yin sujada a gare shi, da kuma r\u00e3na da wat\u00e3 da taur\u00e3ri da duw\u00e3tsu da it\u00e3ce da dabb\u00f5bi, da kuma m\u00e3su yawa daga mut\u00e3ne? Kuma wa\u0257ansu m\u00e3su yawa az\u00e3ba t\u00e3 tabbata a kansu. Kuma wanda Allah Ya wul\u00e3kantar, to, b\u00e3 ya da wani mai girmam\u00e3wa. Kuma Lalle ne Allah Yan\u00e3 aikata abin da Yake so."},"2614":{"id":2614,"surah":22,"ayah":19,"verse":"wa\u0257annan \u0199ungiy\u00f5yi biyu ne m\u00e3su hus\u0169ma, sun yi hus\u0169ma ga sha'anin Ubangijinsu. To, wa\u0257anda suka k\u00e3firta an yanka musu wa\u0257ansu tufafi daga wata irin wuta, an\u00e3 zuba tafasasshen ruwa daga bisa k\u00e3wunansu."},"2615":{"id":2615,"surah":22,"ayah":20,"verse":"Da sh\u0129 ake narkar da abin da yake a cikin cikunansu da f\u00e3tun jikinsu."},"2616":{"id":2616,"surah":22,"ayah":21,"verse":"Kuma sun\u00e3 da wa\u0257ansu gwalm\u00f5min d\u0169ka na ba\u0199in \u0199arfe."},"2617":{"id":2617,"surah":22,"ayah":22,"verse":"A k\u00f5yaushe suka yi nufin fita daga gare ta, daga ba\u0199in ciki, sai a mayar da su a cikinta, (a ce musu) \"Ku \u0257an\u0257ani az\u00e3bar g\u00f5bara.\""},"2618":{"id":2618,"surah":22,"ayah":23,"verse":"Lalle ne, Allah Yana shigar da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka aikata ayyukan \u0199warai a cikin gid\u00e3jen Aljanna, \u0199oramu sun\u00e3 gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, an\u00e3 \u0199aw\u00e3ta su, a cikinsu, da wa\u0257ansu mund\u00e3ye na z\u0129n\u00e3ri da lu'u-lu'u. Kuma tuf\u00e3finsu a cikinsu alhar\u0129ni ne."},"2619":{"id":2619,"surah":22,"ayah":24,"verse":"Kuma an shiryar da su zuwa ga mai kyau na zance kuma an shiryar da su zuwa ga, hanyar wanda ake gode wa."},"2620":{"id":2620,"surah":22,"ayah":25,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta kuma suka taushe (mut\u00e3ne) daga hanyar Allah da masallaci mai alfarma wanda Muka sanya shi ga mut\u00e3ne alh\u00e3li kuwa mazauni a ciki da ba\u0199auye daidai suke kuma wanda ya yi nufin karkatar da gaskiya a cikinsa da z\u00e3lunci z\u00e3 Mu \u0257an\u0257ana masa daga wata az\u00e3ba mai ra\u0257adi."},"2621":{"id":2621,"surah":22,"ayah":26,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Muka iy\u00e3kance wa Ibr\u00e3him wurin \u00a6akin (Muka ce masa), \"Kada ka ha\u0257a k\u00f5me da Ni ga bauta, kuma ka tsarkake \u00a6\u00e3kiNa d\u00f5min m\u00e3su \u0257aw\u00e3fi da m\u00e3su tsayuwa da m\u00e3su ruku'u da m\u00e3su sujada."},"2622":{"id":2622,"surah":22,"ayah":27,"verse":"\"Kuma ka yi y\u1ebdkuwa ga mut\u00e3ne da wajabcin Hajji su je maka suna m\u00e3su tafiya da \u0199af\u00e3fu da kuma a kan k\u00f5wane ma\u0257ankwarin r\u00e3\u0199umi m\u00e3su zuwa daga k\u00f5wane rango mai zurfi.\""},"2623":{"id":2623,"surah":22,"ayah":28,"verse":"\"D\u00f5min su halarci ab\u0169buwan amf\u00e3ni a gare su, kuma su amb\u00e3ci sunan Allah a cikin 'yan kw\u00e3nuka sanannu sab\u00f5da abin da Ya azurta su da sh\u0129 daga dabb\u00f5bin jin d\u00e3\u0257i. Sai ku ci daga gare su, kuma ku ciyar da matsattse matalauci.\""},"2624":{"id":2624,"surah":22,"ayah":29,"verse":"\"Sa'an nan kuma sai su \u0199\u00e3re ib\u00e3darsu da gusar da \u0199azanta, knma sai su cika alkawuransu kuma sai su yi \u0257aw\u00e3fi (sun\u00e3 g\u1ebdwaya) ga \u00a6\u00e3kin nin 'yantacce.\""},"2625":{"id":2625,"surah":22,"ayah":30,"verse":"Wancan ne. Kuma wanda ya girmama hukunce-hukuncen Allah to sh\u0129 ne maf\u0129f\u0129ci a gare shi, a wurin Ubangijinsa. Kuma an halatta muku dabb\u00f5bin ni'ima f\u00e3ce abin da ake karant\u00e3wa a kanku. Sab\u00f5da haka ku n\u0129sanci \u0199azanta daga gum\u00e3ka kuma ku n\u0129sanci \u0199azanta daga shaidar zur."},"2626":{"id":2626,"surah":22,"ayah":31,"verse":"Kuna m\u00e3su tsayuwa ga gaskiya d\u00f5min Allah, ba masu yin shirka da Shi ba. Kuma wanda ya yi shirka da Allah, to, yan\u00e3 kamar abin da ya f\u00e3\u0257o daga sama, sa'an nan tsunts\u00e3ye su cafe shi, ko iska ta f\u00e3\u0257a da shi a cikin wani wuri mai nisa."},"2627":{"id":2627,"surah":22,"ayah":32,"verse":"Wancan ne. Kuma wanda ya girmama ib\u00e3d\u00f5din Allah, to, lalle ne ita (girmam\u00e3war) tan\u00e3 daga ayyukan zuk\u00e3ta na ib\u00e3da."},"2628":{"id":2628,"surah":22,"ayah":33,"verse":"Kuna da wa\u0257ansu ab\u0169buwan amf\u00e3ni a cikinta (dabbar hadaya) har ya zuwa ga wani ajali ambatacce, sa'an nan kuma wurin halatt\u00e3ta zuwa ga \u00a6\u00e3kin 'yantacce ne."},"2629":{"id":2629,"surah":22,"ayah":34,"verse":"Kuma ga k\u00f5wace al'umma Mun sanya ib\u00e3dar yanka, d\u00f5min su ambaci s\u0169nan Allah a kan abin da Ya azurta su da shi daga dabb\u00f5bin ni'ima. Sa'an nan kuma Abin bautawarku Abin bautawa ne Guda, sai ku sallama Masa. Kuma ka yi bush\u00e3ra ga m\u00e3su \u0199an\u0199antar da kai."},"2630":{"id":2630,"surah":22,"ayah":35,"verse":"Wa\u0257anda suke idan an ambaci Allah sai zuk\u00e3tansu su firgita, da m\u00e3su ha\u0199uri a kan abin da ya s\u00e3me su, da m\u00e3su tsayar da salla, kuma sun\u00e3 ciyarwa daga abin da Muka azurta su."},"2631":{"id":2631,"surah":22,"ayah":36,"verse":"Kuma r\u00e3\u0199uman, Mun sanya su a gare ku, a ib\u00e3d\u00f5jin Allah. Kun\u00e3 da wani alh\u1ebdri babba a cikinsu. Sai ku ambaci s\u0169nan Allah a kansu sun\u00e3 tsaye a kan \u0199af\u00e3fu uku. Sa'an nan idan s\u00e3sanninsu suka f\u00e3\u0257i, to, ku ci daga gare su, kuma ku ciyar da mai wadar z\u0169ci da mai bara. Kamar haka Muka h\u00f5re muku su, tsamm\u00e3ninku kun\u00e3 g\u00f5d\u1ebdwa."},"2632":{"id":2632,"surah":22,"ayah":37,"verse":"N\u00e3m\u00f5minsu b\u00e3 za su s\u00e3mi Allah ba haka jinainansu amma ta\u0199awa daga gare ku tan\u00e3, s\u00e3mun Sa. Kamar haka Ya h\u00f5re su sab\u00f5da ku d\u00f5min ku girmama Allah sab\u00f5da shiriyar da Ya yi muku. Kuma ka yi bush\u00e3ra ga m\u00e3su kyautata yi."},"2633":{"id":2633,"surah":22,"ayah":38,"verse":"Lalle ne, Allah Yan\u00e3 yin fa\u0257a sab\u00f5da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni. Lalle ne Allah b\u00e3 Ya son dukkan mayaudari, mai yawan k\u00e3firci."},"2634":{"id":2634,"surah":22,"ayah":39,"verse":"An yi izni ga wa\u0257anda ake y\u00e3\u0199ar su da c\u1ebdwa lalle an z\u00e3lunce su, kuma lalle ne Allah, ha\u0199\u0129\u0199a, Mai \u0129kon yi ne a kan taimakonsu."},"2635":{"id":2635,"surah":22,"ayah":40,"verse":"Wa\u0257anda aka fitina daga gidajensu b\u00e3 da wani hakki ba f\u00e3ce sun\u00e3 c\u1ebdwa, Ubangijinmu Allah ne.\"Kuma ba d\u00f5min tunku\u0257\u1ebdwar Allah ga mut\u00e3ne ba, s\u00e3shensu da s\u00e3she, ha\u0199\u0129\u0199a, da an r\u0169sa sauma'\u00f5'in (Ruhb\u00e3n\u00e3wa) d\u00e3 maj\u00e3mi'\u00f5'in Nas\u00e3ra da gid\u00e3jen ib\u00e3dar Yahudu da masallatai wa\u0257anda ake ambatar Allah a cikinsu da yawa. Kuma lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, Allah Yan\u00e3 taimakon wanda yake taimakon Sa. Lalle Allah ne ha\u0199\u0129\u0199a Mai \u0199arfi Mabuw\u00e3yi."},"2636":{"id":2636,"surah":22,"ayah":41,"verse":"Wa\u0257anda suke idan Muka b\u00e3 su \u0129ko a cikin \u0199asa sai su tsai da salla, kuma su baybr da zakka kuma su yi umurni da abin da aka sani, kuma su hana daga abin da ba a sani ba. Kuma \u00e3\u0199ibar al'amura ga Allah take."},"2637":{"id":2637,"surah":22,"ayah":42,"verse":"Kuma idan sun \u0199aryata ka, to lalle ha\u0199\u0129\u0199a, mut\u00e3nen N\u0169hu da \u00c3d\u00e3wa da Sam\u0169dawa, sun \u0199aryata a gabaninsu."},"2638":{"id":2638,"surah":22,"ayah":43,"verse":"Da mut\u00e3nen Ibrahim da mut\u00e3nen L\u0169\u0257u."},"2639":{"id":2639,"surah":22,"ayah":44,"verse":"Da m\u00e3su Madyana, kuma an \u0199aryata M\u0169s\u00e3. Sai Na jinkirtawa k\u00e3firan, sa'an nan kuma Na k\u00e3ma su. To, y\u00e3ya mus\u0169Na (gare su) ya kasance?"},"2640":{"id":2640,"surah":22,"ayah":45,"verse":"Sa'an nan da yawa daga al\u0199arya, Muka halaka ta, alh\u00e3li kuwa tan\u00e3 mai zal\u0169nci sai ta zama f\u00e3\u0257a\u0257\u0257a a kan rassanta, da yawa daga r\u0129jiya wadda aka w\u00f5fintar, da kuma gid\u00e3jen sarauta ma\u0257aukaka."},"2641":{"id":2641,"surah":22,"ayah":46,"verse":"Shin, to, ba su yi tafiya ba a cikin \u0199asa d\u00f5min zuk\u00e3ta wa\u0257anda z\u00e3 su yi hankali da su da kunnuwa da za su yi saur\u00e3re da su su kasance a gare su? D\u00f5min lalle ne id\u00e3nun ba su makanta, amma zuk\u00e3ta wa\u0257anda ke a cikin \u0199ir\u00e3za s\u0169 ke makanta."},"2642":{"id":2642,"surah":22,"ayah":47,"verse":"Kuma sun\u00e3 n\u1ebdman ka yi gagg\u00e3wa da az\u00e3ba, alh\u00e3li kuwa Allah b\u00e3 zai s\u00e3\u0253a wa'adinSa ba kuma lalle ne, yini \u0257aya a wurin Ubangijinka kamar sh\u1ebdkara dubu yake daga abin da kuke \u0199id\u00e3y\u00e3wa."},"2643":{"id":2643,"surah":22,"ayah":48,"verse":"Kuma da yawa daga al\u0199arya, Na yi jinkirin az\u00e3ba gare ta (da laifinta) sa'an nan Na k\u00e3ma ta, kuma zuwa gare Ni mak\u00f5ma take."},"2644":{"id":2644,"surah":22,"ayah":49,"verse":"Ka ce: \"Ya ku mut\u00e3ne! N\u0129 wani mai garga\u0257i ne kawai zuwa gare ku, mai bayyanawa.\""},"2645":{"id":2645,"surah":22,"ayah":50,"verse":"To, wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyuka na \u0199warai, sun\u00e3 da g\u00e3fara da arziki na karimci."},"2646":{"id":2646,"surah":22,"ayah":51,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi aikin \u0253\u00e3t\u00e3wa a cikin ay\u00f5yinMu, sun\u00e3 m\u00e3su gajiyarwa, wa\u0257ancan 'yan Jah\u0129m ne."},"2647":{"id":2647,"surah":22,"ayah":52,"verse":"Kuma ba Mu aika wani manzo ba a gab\u00e3ninka, kuma ba Mu umurci wani Annabi ba f\u00e3ce idan ya yi b\u0169ri, sai Shai\u0257an ya j\u1ebdfa (wani abu) a cikin b\u0169rinsa, sa'an nan Allah Ya sh\u00e3fe abin da Shai\u0257an ke jef\u00e3wa. Sa'an nan kuma Allah Ya kyautata \u00e3y\u00f5yinSa. Kuma Allah Masani ne, Mai hikima."},"2648":{"id":2648,"surah":22,"ayah":53,"verse":"D\u00f5min Ya sanya abin da Shai\u0257an ke j\u1ebdf\u00e3wa ya zama fitina ga wa\u0257anda a cikin zuk\u00e3tansu akwai c\u0169ta, da m\u00e3su \u0199\u1ebd\u0199asassun zuk\u00e3tansu. Kuma lalle ne azz\u00e3lumai ha\u0199\u0129\u0199a, sun\u00e3 a cikin s\u00e3\u0253\u00e3nimai n\u0129sa."},"2649":{"id":2649,"surah":22,"ayah":54,"verse":"Kuma d\u00f5min wa\u0257anda aka bai wa ilmi su sani lalle shi ne gaskiya daga Ubangijinka d\u00f5min su yi \u0129m\u00e3ni da shi sab\u00f5da zuk\u00e3tansu su natsu gare shi. Kuma lalle ne Allah, ha\u0199\u0129\u0199a, Mai shiryar da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni ne zuwa ga hanya madaidaiciya."},"2650":{"id":2650,"surah":22,"ayah":55,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta b\u00e3 z\u00e3 su gushe ba sun\u00e3 a cikin shakka daga gare shi, har Sa'a ta j\u1ebd musu bisa ga abke, k\u00f5 kuwa az\u00e3bar wani yini bakar\u00e3re ta j\u1ebd musu."},"2651":{"id":2651,"surah":22,"ayah":56,"verse":"Mulki a r\u00e3nar nan ga Allah yake, Yan\u00e3 hukunci a tsak\u00e3ninsu. To, wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, sun\u00e3 a cikin gid\u00e3jen Aljannar ni'ima."},"2652":{"id":2652,"surah":22,"ayah":57,"verse":"Kuma wa\u0257andra suka k\u00e3firta kuma suka \u0199aryata, game da \u00e3y\u00f5yinMu, to, wa\u0257annan sun\u00e3 da az\u00e3ba mai wul\u00e3kantarwa."},"2653":{"id":2653,"surah":22,"ayah":58,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi hijira a cikin tafarkin Allah sa'an nan kuma aka kashe su, k\u00f5 suka mutu, lalle ne Allah Yan\u00e3 azurta su da arziki mai kyau. Kuma lalle ne Allah, ha\u0199\u0129\u0199a, Sh\u0129 ne Mafi alh\u1ebdrin m\u00e3su azurt\u00e3wa."},"2654":{"id":2654,"surah":22,"ayah":59,"verse":"Lalle ne, Yan\u00e3 shigar da su a wata mashiga wadda z\u00e3 su yarda da ita. Kuma lalle ne Allah, ha\u0199\u0129\u0199a Masani ne, Mai ha\u0199uri."},"2655":{"id":2655,"surah":22,"ayah":60,"verse":"Wancan! Kuma wanda ya r\u00e3ma az\u00e3ba da mis\u00e3lin abin da aka yi masa, sa'an nan kuma aka z\u00e3lunce shi, lalle ne Allah Yan\u00e3 taimakon sa. Lalle ne Allah ha\u0199\u0129\u0199a Mai y\u00e3f\u1ebdwa ne, Mai g\u00e3fara."},"2656":{"id":2656,"surah":22,"ayah":61,"verse":"Wancan! sab\u00f5da Allah Yan\u00e3 shigar da dare a cikin yini, kuma Yan\u00e3 shigar da yini a cikin dare, kuma lalle, Allah Mai j\u0129 ne, Mai gani."},"2657":{"id":2657,"surah":22,"ayah":62,"verse":"Wancan! sab\u00f5da lalle ne Allah, sh\u0129 ne Gaskiya, kuma lalle ne, abin da suke kira waninSa shi ne \u0199arya. Kuma lalle ne Allah, Sh\u0129 ne Ma\u0257aukaki, Mai girma."},"2658":{"id":2658,"surah":22,"ayah":63,"verse":"Ashe, ba ka gani ba, lalle ne, Allah Y\u00e3 saukar da ruwa daga sama, sai \u0199asa ta w\u00e3yi gari k\u00f5riya? Lalle Allah Mai tausasawa ne, Mai \u0199ididdigewa."},"2659":{"id":2659,"surah":22,"ayah":64,"verse":"Abin da ke a cikin sammai, da abin da ke a cikin \u0199asa, Nasa ne, kuma lalle ne Allah, ha\u0199\u0129\u0199a, Shi ne wadatacce, G\u00f5dadde."},"2660":{"id":2660,"surah":22,"ayah":65,"verse":"Shin ba ka gani ba, lalle ne Allah Ya h\u00f5re muku abin da yake a cikin \u0199asa, kuma jir\u00e3ge sun\u00e3 gud\u00e3na a cikin t\u1ebdku, da umurninSa kuma Yan\u00e3 ri\u0199e sama d\u00f5min kada ta f\u00e3\u0257i a kan \u0199asa f\u00e3ce da izninsa? Lalle ne Allah ga mut\u00e3ne ha\u0199\u0129\u0199a, Mai tausayi ne, Mai jin \u0199ai."},"2661":{"id":2661,"surah":22,"ayah":66,"verse":"Kuma sh\u0129 ne wanda Ya r\u00e3ya ku, sa'an nan kuma Yan\u00e3 matar da ku, sa'an nan kuma Yan\u00e3 r\u00e3yar da ku. Lalle mutum, ha\u0199\u0129\u0199a, mai k\u00e3firci ne."},"2662":{"id":2662,"surah":22,"ayah":67,"verse":"Ga k\u00f5wace al'umma Mun sanya wurin yanka, su ne masu yin baiko gare Shi, sab\u00f5da haka, kada su yi maka j\u00e3yayya a cikin al'amarin (hadaya). Kuma ka yi kira zuwa ga Ubangijinka lalle kai kana a kan shiriya madaidaiciya."},"2663":{"id":2663,"surah":22,"ayah":68,"verse":"Kuma idan sun yi maka jid\u00e3li, sai ka ce: \"Allah ne Mafi sani game da abin da kuke aikat\u00e3wa.\""},"2664":{"id":2664,"surah":22,"ayah":69,"verse":"\"Allah ne zai yi hukunci a tsak\u00e3ninku, a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma a cikin abin da kuka kasance a cikinsa kun\u00e3 s\u00e3\u0253awa j\u0169na.\""},"2665":{"id":2665,"surah":22,"ayah":70,"verse":"Ashe, ba ka sani ba, lalle ne Allah Yan\u00e3 sanin abin da yake a cikin sama da \u0199asa? Lalle ne wancan yan\u00e3 cikin Littafi lalle wancan ga Allah mai sau\u0199i ne."},"2666":{"id":2666,"surah":22,"ayah":71,"verse":"Kuma sun\u00e3 baut\u00e3wa baicin Allah, abin da (Allah) bai saukar da wani dalili ba game da shi, kuma abin da b\u00e3 su da wani ilmi game da shi, kuma b\u00e3bu wani mai taimako ga azz\u00e3lumai."},"2667":{"id":2667,"surah":22,"ayah":72,"verse":"Kuma idan an\u00e3 karanta \u00e3y\u00f5yinMu bayyanannu a kansu kan\u00e3 sanin abin \u0199y\u00e3ma a cikin fusk\u00f5kin wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun\u00e3 kusa su yi dan\u0199a ga wa\u0257anda ke kar\u00e3tun ay\u00f5yinMu a kansu. Ka ce: \"Shin to in gaya muku abin da yake mafi sharri daga wannan? (Ita ce) Wuta.\" Allah Y\u00e3 yi alkawarinta ga wa\u0257anda suka k\u00e3firta. Kuma mak\u00f5marsu ta m\u0169nana."},"2668":{"id":2668,"surah":22,"ayah":73,"verse":"\"Ya ku mut\u00e3ne! An buga wani mis\u00e3li, sai ku saur\u00e3ra zuwa gare shi. Lalle ne wa\u0257anda kuke kira baicin Allah, b\u00e3 z\u00e3 su halitta \u0199ud\u00e3 ba, k\u00f5 da sun t\u00e3ru gare shi, kuma idan \u0199ud\u00e3n ya \u0199w\u00e3ce musu wani abu, b\u00e3 z\u00e3 su ku\u0253utar da shi ba daga gare shi. Mai n\u1ebdma da wanda ake n\u1ebdman gare shi sun raunana.\""},"2669":{"id":2669,"surah":22,"ayah":74,"verse":"Ba su \u0199addara wa Allah hakkin girmanSa ba. Lalle ne Allah, ha\u0199\u0129\u0199a, Mai \u0199arfi ne, Mabuw\u00e3yi."},"2670":{"id":2670,"surah":22,"ayah":75,"verse":"Allah n\u00e3 z\u00e3\u0253en Manzanni daga mal\u00e3'iku kuma daga mut\u00e3ne. Lalle Allah, Mai ji ne, Mai gani."},"2671":{"id":2671,"surah":22,"ayah":76,"verse":"Yan\u00e3 sanin abin da ke gaba gare su da abin da ke b\u00e3yansu, kuma zuwa ga Allah ake mayar da al'amura."},"2672":{"id":2672,"surah":22,"ayah":77,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku yi ruk\u0169'i, kuma ku yi sujada, kuma ku bauta wa Ubangijinku, kuma ku aikata alh\u1ebdri, tsamm\u00e3ninku, ku sami babban rabo."},"2673":{"id":2673,"surah":22,"ayah":78,"verse":"Kuma ku yi jih\u00e3di a cikin (al'amarin) Allah, hakkin Jih\u00e3dinSa. sh\u0129 ne Ya z\u00e3\u0253e ku alh\u00e3li kuwa bai sanya wani \u0199unci ba a kanku a cikin add\u0129ni. Bisa \u0199udurc\u1ebdwar ubanku Ibr\u00e3h\u0129m, sh\u0129 ne ya yi muku s\u0169na Musulmi daga gab\u00e3nin haka. Kuma a cikin wannan (Litt\u00e3fi ya yi muku s\u0169na Musulmi), d\u00f5min Manzo ya kasance mai shaida a kanku, k\u0169 kuma ku kasancem\u00e3su shaida a kan mut\u00e3ne. Sab\u00f5da haka ku tsayar da salla kuma ku b\u00e3yar da zakka kuma ku amince da Allah, Shi ne Maji\u0253incinku. S\u00e3b\u00f5da haka m\u00e3dalla da Shi Ya zama Maji\u0253inci, m\u00e3dalla da Shi ya zama Mai taimako."},"2674":{"id":2674,"surah":23,"ayah":1,"verse":"Lalle ne, M\u0169minai sun s\u00e3mi babban rab\u00f5."},"2675":{"id":2675,"surah":23,"ayah":2,"verse":"Wa\u0257anda suke a cikin sallarsu m\u00e3su taw\u00e3li'u ne."},"2676":{"id":2676,"surah":23,"ayah":3,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke, s\u0169daga barin yasassar magana, m\u00e3su kau da kai ne."},"2677":{"id":2677,"surah":23,"ayah":4,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke ga zakka m\u00e3su aikat\u00e3wa ne."},"2678":{"id":2678,"surah":23,"ayah":5,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke ga farj\u00f5jinsu m\u00e3su tsar\u1ebdwa ne."},"2679":{"id":2679,"surah":23,"ayah":6,"verse":"F\u00e3ce a kan m\u00e3tan aurensu, k\u00f5 kuwa abin da hannayen d\u00e3mansu suka mallaka to lalle s\u0169 b\u00e3 wa\u0257anda ake zargi, ba, ne."},"2680":{"id":2680,"surah":23,"ayah":7,"verse":"Sab\u00f5da haka wanda ya n\u1ebdmi abin da ke b\u00e3yan wancan, to, wa\u0257ancan s\u0169 ne m\u00e3su \u0199\u1ebdtar\u1ebdwar haddi."},"2681":{"id":2681,"surah":23,"ayah":8,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke, s\u0169ga am\u00e3n\u00f5ninsu da alkawarinsu m\u00e3su tsar\u1ebdwa ne."},"2682":{"id":2682,"surah":23,"ayah":9,"verse":"Kuma da wa\u0257anda suke, s\u0169 a kan sall\u00f5linsu sun\u00e3 tsar\u1ebdwa."},"2683":{"id":2683,"surah":23,"ayah":10,"verse":"Wa\u0257annan, s\u0169 ne mag\u00e3da."},"2684":{"id":2684,"surah":23,"ayah":11,"verse":"Wa\u0257anda suke g\u00e3d\u00f5n (Aljannar) Firdausi, su a cikinta madawwama ne."},"2685":{"id":2685,"surah":23,"ayah":12,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun halitta mutum daga wani tsantsa daga l\u00e3ka."},"2686":{"id":2686,"surah":23,"ayah":13,"verse":"Sa'an nan kuma Muka sanya shi, \u0257igon maniyyi a cikin matabbata natsattsiya."},"2687":{"id":2687,"surah":23,"ayah":14,"verse":"Sa'an nan kuma Muka halitta shi gudan jini, sa'an nan Muka halitta gudan jinin ts\u00f5ka, sa'an nan Muka halitta ts\u00f5kar ta zama \u0199as\u0169suwa, sa'an nan Muka tuf\u00e3tar da \u0199as\u0169suwan da wani n\u00e3ma sa'an nan kuma Muka \u0199\u00e3ga shi wata halitta dabam. Sab\u00f5da haka albarkun Allah sun bayyana, Shi ne Mafi kyaun m\u00e3su halittawa."},"2688":{"id":2688,"surah":23,"ayah":15,"verse":"Sa'an nan kuma ku, b\u00e3yan wannan, lalle ne masu mutuwa ne."},"2689":{"id":2689,"surah":23,"ayah":16,"verse":"Sa'an nan kuma lalle ne k\u0169 a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, za a i\u00e3yar da ku,"},"2690":{"id":2690,"surah":23,"ayah":17,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun halitta, a samanku, hany\u00f5yi bakwai, kuma ba Mu kasance, daga barin halittar, M\u00e3su shagala ba."},"2691":{"id":2691,"surah":23,"ayah":18,"verse":"Muka saukar da ruwa daga sama bisa gwargwado, sa'an nan Muka zaunar da shi a cikin \u0199asa alh\u00e3li, lalle ne M\u0169, a kan tafiyar da shi, M\u00e3su iy\u00e3wa ne."},"2692":{"id":2692,"surah":23,"ayah":19,"verse":"Sai Muka \u0199\u00e3ga muku, game da shi (ruwan), g\u00f5naki daga da\u0129nai da inab\u00f5bi, kun\u00e3 da, a cikinsu, 'ya'yan it\u00e3cen marmari m\u00e3su yawa, kuma daga gare su kuke ci."},"2693":{"id":2693,"surah":23,"ayah":20,"verse":"Da wata it\u00e3ciya, tan\u00e3 fita daga d\u0169tsin Sain\u00e3'a, tan\u00e3 tsira da man sh\u00e3f\u00e3wa, da man miya d\u00f5min masu c\u0129."},"2694":{"id":2694,"surah":23,"ayah":21,"verse":"Kuma lalle ne kun\u00e3 da abin l\u0169ra a cikin dabb\u00f5bin ni'im\u00f5mi Mun\u00e3 sh\u00e3yar da ku daga abin da yake a cikinsu, kuma kun\u00e3 da a cikinsu ab\u0169buwan amf\u00e3ni m\u00e3su yawa, kuma daga gare su kuke c\u0129"},"2695":{"id":2695,"surah":23,"ayah":22,"verse":"Kuma a kansu da a kan jirgin ruwa ake \u0257aukar ku."},"2696":{"id":2696,"surah":23,"ayah":23,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun aika N\u0169hu zuwa ga mut\u00e3nensa, sai ya ce: \"Y\u00e3 mut\u00e3n\u1ebdna! Ku bauta wa Allah. B\u00e3 ku da wani abin baut\u00e3wa waninsa. Shin, to, b\u00e3 za ku yi ta\u0199awa ba?\""},"2697":{"id":2697,"surah":23,"ayah":24,"verse":"Sai mash\u00e3warta wa\u0257anda suka k\u00e3firta daga mut\u00e3nensa, suka ce: \"Wannan ba k\u00f5wa ba ne, f\u00e3ce mutum mis\u00e3linku, yan\u00e3 nufin ya \u0257aukaka a kanku. D\u00e3 Allah Y\u00e3 so, lalle ne d\u00e3 Y\u00e3 saukar da Mal\u00e3'iku, Ba muji (k\u00f5me) ba, game da wannan, a cikin ubanninmu na farko.\""},"2698":{"id":2698,"surah":23,"ayah":25,"verse":"\"Shi bai zamo k\u00f5wa ba f\u00e3ce wani namiji ne, a gare shi akwai hauka, sai ku yi jinkiri da shi har wani l\u00f5kaci.\""},"2699":{"id":2699,"surah":23,"ayah":26,"verse":"Ya ce: \"Ya Ubangij\u0129na! Ka taimakeni sab\u00f5da sun \u0199aryatani.\""},"2700":{"id":2700,"surah":23,"ayah":27,"verse":"Sai Muka yi wahayi zuwa gare shi. \"Ka sana'anta jirgin bisa ga idonMu, da wahayinMu. To, idan umuminMu ya j\u1ebd, kuma tand\u00e3 ta \u0253u\u0253\u0253uga da ruwa, to, ka shigar a cikinta daga k\u00f5me, ma'aura biyu, da iy\u00e3lanka, sai wanda Magana ta gab\u00e3ta a kansa, daga gare su, kuma kada ka r\u00f5\u0199\u1ebd Ni (sab\u00f5da wani) a cikin wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci, lalle ne s\u0169 wa\u0257anda ake nutsarwa ne."},"2701":{"id":2701,"surah":23,"ayah":28,"verse":"\"Sa'an nan idan ka daidaitu kai da wa\u0257anda ke t\u00e3re da kai a kan jirgin, sai ka ce: \"G\u00f5diya ta tabbata ga Allah wanda Ya ts\u0129rar damu daga mut\u00e3ne azz\u00e3lumai.\""},"2702":{"id":2702,"surah":23,"ayah":29,"verse":"\"Kuma ka ce: 'Ya Ubangij\u0129na! Ka saukar da ni, saukarwa mai albarka. Kuma Kai ne Mafi alh\u1ebdrin m\u00e3su saukarwa.'\""},"2703":{"id":2703,"surah":23,"ayah":30,"verse":"Lalle ne a cikin wancan akwai \u00e3y\u00f5yi, ko da yake Mun kasance, ha\u0199\u1ebd\u0199a' M\u00e3su jarrab\u00e3wa."},"2704":{"id":2704,"surah":23,"ayah":31,"verse":"Sa'an nan kuma Muka \u0199\u00e3ga wani \u0199arni na wa\u0257ansu dabam daga b\u00e3yansu."},"2705":{"id":2705,"surah":23,"ayah":32,"verse":"Sai Muka aika a cikinsu Manzo daga gare su. \"Ku bauta wa Allah. B\u00e3 ku da wani abin baut\u00e3wa, sai Shi. Shin to, b\u00e3 z\u00e3 ku yi ta\u0199awa ba?\""},"2706":{"id":2706,"surah":23,"ayah":33,"verse":"Mash\u00e3warta daga mut\u00e3nensa, wa\u0257anda suka k\u00e3firta kuma suka \u0199aryata game da ha\u0257uwa da L\u00e3hira, kuma Muka ni'imtar da su a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya, suka ce: \"Wannan b\u00e3 k\u00f5wa ba f\u00e3ce wani mutum ne kamarku, yan\u00e3 c\u0129 daga abin da kuke c\u0129 daga gare shi, kuma yan\u00e3 sh\u00e3 daga abin da kuke sh\u00e3.\""},"2707":{"id":2707,"surah":23,"ayah":34,"verse":"\"Kuma lalle ne idan kun yi \u0257\u00e3' a ga mutum mis\u00e3linku, lalle ne, a l\u00f5kacin nan, ha\u0199\u0129\u0199a, k\u0169 m\u00e3su has\u00e3ra ne.\""},"2708":{"id":2708,"surah":23,"ayah":35,"verse":"\"Shin, yan\u00e3 yi muku wa'adin (c\u1ebdwa) lalle k\u0169, idan kun mutu kuma kuka kasance tur\u0253\u00e3ya da \u0253as\u0169suwa lalle ne k\u0169 wa\u0257anda ake fitarwa ne?\""},"2709":{"id":2709,"surah":23,"ayah":36,"verse":"\"Faufau faufau ga abin da ake yi muku wa'adi da shi.\""},"2710":{"id":2710,"surah":23,"ayah":37,"verse":"\"R\u00e3yuwa ba ta zama ba f\u00e3ce r\u00e3yuwarmu ta d\u0169niya, mun\u00e3 mutuwa kuma mun\u00e3 r\u00e3yuwa, kuma ba mu zama wa\u0257anda ake t\u00e3yarwa ba.\""},"2711":{"id":2711,"surah":23,"ayah":38,"verse":"\"Bai zama k\u00f5wa ba f\u00e3ce namiji, ya \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah, kuma ba mu zama, sab\u00f5da shi, m\u00e3su \u0129m\u00e3ni ba.\""},"2712":{"id":2712,"surah":23,"ayah":39,"verse":"Ya ce: \"Ya Ubangij\u0129na! Ka taimake ni sab\u00f5da sun \u0199aryat\u00e3 ni.\""},"2713":{"id":2713,"surah":23,"ayah":40,"verse":"Ya ce: \"Daga abu ka\u0257an, lalle ne z\u00e3 su w\u00e3yi gari sun\u00e3 m\u00e3su nad\u00e3ma.\""},"2714":{"id":2714,"surah":23,"ayah":41,"verse":"Sai ts\u00e3wa ta k\u00e3ma su da gaskiya, sai Muka sanya su tunku\u0253a. Sab\u00f5da haka n\u0129sa ya tabbataga mut\u00e3ne azz\u00e3lumai!"},"2715":{"id":2715,"surah":23,"ayah":42,"verse":"Sa'an kuma Muka \u0199\u00e3ga halittar wasu \u0199arn\u00f5ni dabam daga bay\u00e3nsu."},"2716":{"id":2716,"surah":23,"ayah":43,"verse":"Wata al'umma b\u00e3 ta gab\u00e3tar ajalinta, kuma b\u00e3 z\u00e3 su jinkirta ba."},"2717":{"id":2717,"surah":23,"ayah":44,"verse":"Sa'an nan kuma Muka aika da ManzanninMu j\u1ebdre a k\u00f5da yaushe Manzon wata al'umma ya j\u1ebd mata, sai su \u0199aryata shi, sab\u00f5da haka Muka biyar da s\u00e3shensu ga s\u00e3she, kuma Muka sanya su l\u00e3b\u00e3run h\u0129ra. To, n\u0129sa ya tabbata ga mut\u00e3ne (wa\u0257anda) b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni!"},"2718":{"id":2718,"surah":23,"ayah":45,"verse":"Sa'an nan kuma Muka aika M\u0169s\u00e3 da \u0257an'uwansa H\u00e3r\u0169na, game da \u00e3y\u00f5yinMu da, dal\u0129li bayyananne."},"2719":{"id":2719,"surah":23,"ayah":46,"verse":"Zuwa ga Fir'auna da majalisarsa, sai suka kangara, alh\u00e3li sun kasance mut\u00e3ne ne marinj\u00e3ya."},"2720":{"id":2720,"surah":23,"ayah":47,"verse":"Sai suka ce: \"Shin, z\u00e3 Mu yi \u0129m\u00e3ni sab\u00f5da wasu mut\u00e3ne biyu mis\u00e3linmu, alh\u00e3li kuwa mut\u00e3nensu a gare mu, m\u00e3su bauta ne.\""},"2721":{"id":2721,"surah":23,"ayah":48,"verse":"Sai suka \u0199aryata su sab\u00f5da haka suka kasance halakakku."},"2722":{"id":2722,"surah":23,"ayah":49,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun bai wa M\u0169s\u00e3 litt\u00e3fi tsammaninsu z\u00e3 su shiryu."},"2723":{"id":2723,"surah":23,"ayah":50,"verse":"Kuma Mun sanya \u00a6an Maryama, shi da uwarsa wata \u00e3y\u00e3 Kuma Muka tattara su zuwa ga wani tsauni ma'ab\u0169cin natsuwa da mar\u1ebdmari."},"2724":{"id":2724,"surah":23,"ayah":51,"verse":"Y\u00e3 ku Manzanni! Ku ci daga ab\u0169buwa m\u00e3su d\u00e3\u0257i kuma ku aikata aikin \u0199warai. Lalle N\u0129ga abin da kuke aikat\u00e3wa, Masani ne."},"2725":{"id":2725,"surah":23,"ayah":52,"verse":"Kuma lalle ne, wannan al'ummarku ce, al'umma guda, kuma N\u0129, Ubangijinku ne, sai ku b\u0129 Ni da ta\u0199awa."},"2726":{"id":2726,"surah":23,"ayah":53,"verse":"Sai (al'ummar) suka yanyanke al'amarinsu a tsak\u00e3ninsu guntu-guntu, k\u00f5wace \u0199ungiya sun\u00e3 m\u00e3su farin ciki da abin da yake a gare su."},"2727":{"id":2727,"surah":23,"ayah":54,"verse":"To, ka bar su a cikin \u0253atarsu har a wani l\u00f5kaci."},"2728":{"id":2728,"surah":23,"ayah":55,"verse":"Shin, sun\u00e3 zaton c\u1ebdwa abin da Muke taimakon su da shi daga d\u0169kiya da \u0257iya,"},"2729":{"id":2729,"surah":23,"ayah":56,"verse":"Mun\u00e3 yi musu gagg\u00e3wa ne a cikin alh\u1ebdr\u00f5ri?"},"2730":{"id":2730,"surah":23,"ayah":57,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suke m\u00e3su sauna sabo da ts\u00f5ron Ubangijinsu,"},"2731":{"id":2731,"surah":23,"ayah":58,"verse":"Da wa\u0257anda suke, game da \u00e3y\u00f5yin Ubangijinsu sun\u00e3 \u0129m\u00e3ni,"},"2732":{"id":2732,"surah":23,"ayah":59,"verse":"Da wa\u0257anda suke game da Ubangijinsu b\u00e3 su yin shirki,"},"2733":{"id":2733,"surah":23,"ayah":60,"verse":"Da wa\u0257anda ke b\u00e3yar da abin da suka b\u00e3yar, alh\u00e3li kuwa zuk\u00e3tansu sun\u00e3 ts\u00f5race d\u00f5min sun\u00e3 k\u00f5m\u00e3wa zuwa ga Ubangijinsu,"},"2734":{"id":2734,"surah":23,"ayah":61,"verse":"Wa\u0257ancan sun\u00e3 gagg\u00e3war ts\u1ebdre a cikin ayyukan alh\u1ebdri, alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 m\u00e3su ts\u1ebdr\u1ebdwa zuwa gare su (ayyukan alh\u1ebdri)."},"2735":{"id":2735,"surah":23,"ayah":62,"verse":"Kuma b\u00e3 Mu kallafa wa rai f\u00e3ce abin iyawarsa, kuma a wurinMu akwai wani Litt\u00e3fi wanda yake magana da gakiya, kuma s\u0169 b\u00e3 a z\u00e3luntar su."},"2736":{"id":2736,"surah":23,"ayah":63,"verse":"\u00c3'a, zuk\u00e3tansu sun\u00e3 cikin j\u00e3hilci daga wannan (magana), kuma sun\u00e3 da wa\u0257ansu ayyuka, baicin wancan, s\u0169 a gare su, m\u00e3su aikat\u00e3wa ne."},"2737":{"id":2737,"surah":23,"ayah":64,"verse":"Har idan Mun k\u00e3ma mani'imtansu da az\u00e3ba, sai g\u00e3 su sun\u00e3 harg\u00f5wa."},"2738":{"id":2738,"surah":23,"ayah":65,"verse":"Kada ku yi hargowa a yau, lalle ne k\u0169, daga gare Mu b\u00e3 a taimakon ku."},"2739":{"id":2739,"surah":23,"ayah":66,"verse":"Lalle ne, \u00e3y\u00f5y\u0129Na sun kasance an\u00e3 kar\u00e3tun su a kanku, sai kuka kasance, a kan dug\u00e3duganku, kun\u00e3 k\u00f5m\u00e3wa b\u00e3ya."},"2740":{"id":2740,"surah":23,"ayah":67,"verse":"Kun\u00e3 m\u00e3su girman kai gare shi (Annabi), da h\u0129r\u00e3 kun\u00e3 alf\u00e3sha."},"2741":{"id":2741,"surah":23,"ayah":68,"verse":"Shin fa, ba su yi ta'ammalin maganar (Al\u0199ur'\u00e3ni) ba, k\u00f5 abin da bai j\u1ebd wa ubanninsu na farko ba ne ya j\u1ebd musu?"},"2742":{"id":2742,"surah":23,"ayah":69,"verse":"K\u00f5 ba su san Manzonsu ba ne d\u00f5min haka suke m\u00e3su musu a gare shi?"},"2743":{"id":2743,"surah":23,"ayah":70,"verse":"K\u00f5 sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Akwai hauka gare shi?\" \u00c3'a, y\u00e3 zo musu da gaskiya, alh\u00e3li kuwa mafi yawansu, ga gaskiya, m\u00e3su \u0199i ne."},"2744":{"id":2744,"surah":23,"ayah":71,"verse":"Kuma d\u00e3 gaskiya (Al\u0199ur'\u00e3ni) y\u00e3 bi son zuciyoyinsu, ha\u0199\u0129\u0199a d\u00e3 sammai da \u0199asa da wanda yake a cikinsu sun \u0253\u00e3ci. \u00c3'a, Mun tafo musu da ambaton (darajar) su, sa'an nan s\u0169 daga barin ambaton su m\u00e3su bijir\u1ebdwa ne, bijir\u1ebdwa."},"2745":{"id":2745,"surah":23,"ayah":72,"verse":"K\u00f5 kan\u00e3 tambayar su wani har\u00e3ji ne (a kan iyar da Manzanci a gare su)? To, har\u00e3jin Ubangijinka ne mafi alh\u1ebdri kuma Sh\u0129 ne Mafi alh\u1ebdrin m\u00e3su ciyarwa."},"2746":{"id":2746,"surah":23,"ayah":73,"verse":"Kuma lalle ne kai ha\u0199\u0129\u0199a kan\u00e3 kiran su zuwa ga hanya madaidaiciya."},"2747":{"id":2747,"surah":23,"ayah":74,"verse":"Kuma lalle wa\u0257anda ba su yi \u0129m\u00e3ni da L\u00e3hira ba m\u00e3su karkac\u1ebdwa daga hanya ne."},"2748":{"id":2748,"surah":23,"ayah":75,"verse":"Kuma d\u00e3 Mun ji tausayinsu, kuma Muka kuranye musu abin da yake t\u00e3re da su na c\u0169ta, lalle ne d\u00e3 sun yi zurfi a cikin \u0253atarsu, sun\u00e3 \u0257imuwa."},"2749":{"id":2749,"surah":23,"ayah":76,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun\u00e3 k\u00e3ma su da az\u00e3ba sai dai ba su saukar da kai ba, ga Ubangijinsu, kama b\u00e3 su yin taw\u00e3li'u."},"2750":{"id":2750,"surah":23,"ayah":77,"verse":"Har idan Mun b\u0169\u0257e, akansu, wata \u0199\u00f5fa mai az\u00e3ba mai tsanani sai g\u00e3 su a cikinta sun\u00e3 m\u00e3su mugi."},"2751":{"id":2751,"surah":23,"ayah":78,"verse":"Kuma Shi ne Wanda Ya \u0199\u00e3ga halittar ji da gani da zuk\u00e3ta dominku. Ka\u0257an \u0199warai kuke g\u00f5d\u1ebdwa."},"2752":{"id":2752,"surah":23,"ayah":79,"verse":"Kuma Sh\u0129 ne Ya halitta ku a cikin \u0199asa, kuma zuwa gare Shi ake t\u00e3yar da ku."},"2753":{"id":2753,"surah":23,"ayah":80,"verse":"Kuma Sh\u0129 ne Wanda Yake r\u00e3yarwa, kuma Yan\u00e3 matarwa, kuma a gare Shi ne s\u00e3\u0253awar dare da yini take. Shin, to, b\u00e3 z\u00e3 ku hankalta ba?"},"2754":{"id":2754,"surah":23,"ayah":81,"verse":"\u00c3'a, sun fa\u0257i mis\u00e3lin abin da na farko suka fa\u0257a."},"2755":{"id":2755,"surah":23,"ayah":82,"verse":"Suka ce: \"Shin idan mun mutu kuma muka kasance tur\u0253aya da \u0199as\u0169suwa shin lal1e ne mu ha\u0199\u0129\u0199a wa\u0257anda ake t\u00e3yarwa ne?"},"2756":{"id":2756,"surah":23,"ayah":83,"verse":"\"Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, an yi mana wa'adi, m\u0169 da ubanninmu ga wannan a gab\u00e3ni, wannan abu bai zama k\u00f5me ba, f\u00e3ce t\u00e3ts\u0169niy\u00f5yin na farko.\""},"2757":{"id":2757,"surah":23,"ayah":84,"verse":"Ka ce: \"Wane ne da mulkin \u0199asa da wanda ke a cikinta, idan kun kasance kun\u00e3 sani?\""},"2758":{"id":2758,"surah":23,"ayah":85,"verse":"Z\u00e3 su ce: \"Ta Allah ne.\" Ka ce, \"Shin, to, b\u00e3 z\u00e3 ku yi tun\u00e3ni ba?\""},"2759":{"id":2759,"surah":23,"ayah":86,"verse":"Ka ce: \"W\u00e3ne ne Ubangijin sammai bakwai kuma Ubangijin Al'arshi mai girma?\""},"2760":{"id":2760,"surah":23,"ayah":87,"verse":"Z\u00e3 su ce: \"Na Allah ne.\" Ka ce, \"Shin, to, b\u00e3 z\u00e3 ku b\u0129 Shi da ta\u0199awa ba?\""},"2761":{"id":2761,"surah":23,"ayah":88,"verse":"Ka ce: \"W\u00e3ne ne ga hannunsa mallakar k\u00f5wane abu take alh\u00e3li kuwa shi yan\u00e3 tsar\u1ebdwar wani, kuma ba a tsare k\u00f5wa daga gare shi, idan kun kasance kun\u00e3 sani?\""},"2762":{"id":2762,"surah":23,"ayah":89,"verse":"Z\u00e3 su ce: \"Ga Allah yake.\" Ka ce: \"To, y\u00e3ya ake sihirce ku?\""},"2763":{"id":2763,"surah":23,"ayah":90,"verse":"\u00c3'a, Mun zo musu da gaskiya, kuma lalle ne s\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, ma\u0199aryata ne."},"2764":{"id":2764,"surah":23,"ayah":91,"verse":"Allah bai ri\u0199i wani abin haihuwa ba, kuma b\u00e3bu wani abin baut\u00e3wa t\u00e3re da Shi. Idan haka ne (akwai abin bautawa tare da Shi), lalle ne d\u00e3 k\u00f5wane abin bautawar ya tafi da abin da ya halitta, kuma lalle ne, d\u00e3 wa\u0257ansu sun rinj\u00e3ya a kan wa\u0257ansu, tsarki ya tabbata ga Allah, daga abin da suke siffant\u00e3wa."},"2765":{"id":2765,"surah":23,"ayah":92,"verse":"Masanin \u0253\u00f5ye da bayyane. sa'an nan Ya \u0257aukaka daga barin abin da suke yi na shirka."},"2766":{"id":2766,"surah":23,"ayah":93,"verse":"Ka ce: \"Y\u00e3 Ubangijina! Ko dai Ka n\u0169na mini abin da ake yi musu wa'adi da shi.\""},"2767":{"id":2767,"surah":23,"ayah":94,"verse":"\"Y\u00e3 Ubangijina, to, kada Ka sanya ni a cikin mut\u00e3ne azz\u00e3lumai.\""},"2768":{"id":2768,"surah":23,"ayah":95,"verse":"Kuma lalle ne M\u0169 ha\u0199\u0129\u0199a M\u00e3su iyawa ne a kan Mu n\u0169na maka abin da Muke yi musu wa'adi da shi."},"2769":{"id":2769,"surah":23,"ayah":96,"verse":"Ka tunku\u0257e c\u0169ta da wadda take ita ce mafi kyau. M\u0169 neMafi sani game da abin da suke siffant\u00e3wa."},"2770":{"id":2770,"surah":23,"ayah":97,"verse":"Ka ce: \"Y\u00e3 Ubangij\u0129na, in\u00e3 n\u1ebdman tsari da Kai daga fizge-fizgen Shai\u0257\u00e3nu.\""},"2771":{"id":2771,"surah":23,"ayah":98,"verse":"\"Kuma in\u00e3 n\u1ebdman tsari da Kai, ya Ubangij\u0129na! D\u00f5min kada su halarto ni, \""},"2772":{"id":2772,"surah":23,"ayah":99,"verse":"Har idan mutuwa ta j\u1ebd wa \u0257ayansu, sai ya ce: \"Y\u00e3 Ubangijina, Ku mayar da ni (d\u0169niya).\""},"2773":{"id":2773,"surah":23,"ayah":100,"verse":"\"Tsamm\u00e3nina in aikata aiki na \u0199warai cikin abin da na bari.\" Kayya! Lalle ne ita kalma ce, sh\u0129 ne mafa\u0257inta, alh\u00e3li kuwa a b\u00e3ya gare su akwai wani sh\u00e3maki har r\u00e3nar da z\u00e3 a t\u00e3yar da su."},"2774":{"id":2774,"surah":23,"ayah":101,"verse":"Sa'an nan idan an yi b\u0169sa a cikin \u0199aho, to, b\u00e3bu dangantak\u00f5ki a tsak\u00e3ninsu a r\u00e3nar nan kuma b\u00e3 z\u00e3 su tambayi j\u0169nansu ba."},"2775":{"id":2775,"surah":23,"ayah":102,"verse":"To, wadanda sik\u1ebdlinsu ya yi nauyi, to, wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su babban rabo."},"2776":{"id":2776,"surah":23,"ayah":103,"verse":"Kuma wa\u0257anda sik\u1ebdlinsu ya yi sau\u0199i, to, wa\u0257annan ne wa\u0257anda suka yi has\u00e3rar r\u00e3yukansu sun\u00e3 madawwama a cikin Jahannama."},"2777":{"id":2777,"surah":23,"ayah":104,"verse":"Fuskokinsu sun\u00e3 balbalar wuta, kuma su a cikinta m\u00e3su y\u00e3gaggun le\u0253\u0253a daga ha\u0199\u00f5ra ne."},"2778":{"id":2778,"surah":23,"ayah":105,"verse":"\"Shin, ay\u00f5y\u0129Na ba su kasance an\u00e3 karanta su a kanku ba sai kuka kasance game da su kun\u00e3 \u0199aryat\u00e3wa?\""},"2779":{"id":2779,"surah":23,"ayah":106,"verse":"Suka ce: \"Y\u00e3 Ubangijinmu, sha\u0199\u00e3wamiu ce ta rinj\u00e3ya a kanmu, kuma mun kasance mut\u00e3ne \u0253atattu.\""},"2780":{"id":2780,"surah":23,"ayah":107,"verse":"\"Y\u00e3 Ubangjinmu! Ka fitar da mu daga gare ta, sa'an nan idan mun k\u00f5ma, to, lalle ne, m\u0169 ne m\u00e3su z\u00e3lunci.\""},"2781":{"id":2781,"surah":23,"ayah":108,"verse":"Ya ce: \"Ku tafi (da wul\u00e3kanci) a cikinta. Kada ku yi Mini magana.\""},"2782":{"id":2782,"surah":23,"ayah":109,"verse":"Lalle ne wa\u0257ansu \u0199ungiyoyi daga b\u00e3yiNa sun kasance sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Mun yi \u0129m\u00e3ni, sai Ka g\u00e3farta mana, kuma Ka yi mana rahama, kuma Kai ne Mafi alh\u1ebdrin m\u00e3su tausayi.\""},"2783":{"id":2783,"surah":23,"ayah":110,"verse":"Sai kuka ri\u0199e su l\u1ebdbur\u00f5ri har suka mantar da ku ambat\u00f5Na kuma kun kasance, daga gare su kuke yin d\u00e3riya."},"2784":{"id":2784,"surah":23,"ayah":111,"verse":"Lalle ne N\u0129 In\u00e3 s\u00e3ka musu a yau, sab\u00f5da abin da suka yi wa ha\u0199uri. D\u00f5min lalle ne s\u0169 s\u0169 ne m\u00e3su s\u00e3mun babban rabo."},"2785":{"id":2785,"surah":23,"ayah":112,"verse":"Ya ce: \"Nawa kuka zauna a cikin \u0199asa na \u0199id\u00e3yar sh\u1ebdkaru?\""},"2786":{"id":2786,"surah":23,"ayah":113,"verse":"Suka ce: \"Mun zauna a yini \u0257aya ko rabin yini, sai ka tambayi m\u00e3su \u0199id\u00e3y\u00e3wa.\""},"2787":{"id":2787,"surah":23,"ayah":114,"verse":"Ya ce: \"Ba ku zauna ba f\u00e3ce ka\u0257an, d\u00e3 dai kun kasance kun\u00e3 sani.\""},"2788":{"id":2788,"surah":23,"ayah":115,"verse":"\"Shin, to, kun yi zaton c\u1ebdwa Mun halitta ku ne da w\u00e3sa kuma lalle ku, zuwa gare Mu, b\u00e3 z\u00e3 ku k\u00f5mo ba?\""},"2789":{"id":2789,"surah":23,"ayah":116,"verse":"Allah Mamallaki gaskiya, Y\u00e3 \u0257aukaka. B\u00e3bu abin baut\u00e3wa, f\u00e3ce Shi. Sh\u0129 ne Ubangijin Al'arshi, mai daraja."},"2790":{"id":2790,"surah":23,"ayah":117,"verse":"Kuma wanda ya kira, t\u00e3re da Allah, wa\u0257ansu ab\u0169buwan baut\u00e3wa na dabam, b\u00e3 yan\u00e3 da wani dal\u0129li game da sh\u0129 (kiran) ba, to his\u00e3binsa yan\u00e3 wurin Ubangijinsa kawai. Lalle ne, k\u00e3firai b\u00e3 su cin nasara."},"2791":{"id":2791,"surah":23,"ayah":118,"verse":"Kuma ka ce: \"Y\u00e3 Ubangijina! Ka yi g\u00e3fara, Ka yi rahama, kuma Kai ne Mafi alh\u1ebdrin m\u00e3su rahama.\""},"2792":{"id":2792,"surah":24,"ayah":1,"verse":"(Wannan) s\u0169ra ce. Mun saukar da ita, kuma Mun wajabta ta, kuma Mun saukar da \u00e3y\u00f5yi bayyanannu a cikinta, d\u00f5min ku ri\u0199a tun\u00e3wa."},"2793":{"id":2793,"surah":24,"ayah":2,"verse":"Mazin\u00e3ciya da mazin\u00e3ci, to, ku yi b\u0169l\u00e3la ga k\u00f5wane \u0257aya daga gare su, b\u0169l\u00e3la \u0257ari. Kuma kada tausayi ya k\u00e3ma ku game da su a cikin addinin Allah idan kun kasance kun\u00e3 yin \u0129m\u00e3ni da Allah da R\u00e3nar L\u00e3hira. Kuma wani yankin jama, a daga m\u0169minai, su halarci az\u00e3barsu."},"2794":{"id":2794,"surah":24,"ayah":3,"verse":"Mazin\u00e3ci b\u00e3 ya aure f\u00e3ce da mazin\u00e3ciya k\u00f5 mushirika, kuma mazin\u00e3ciya b\u00e3bu mai aurenta f\u00e3ce mazin\u00e3ci k\u00f5 mushiriki. Kuma an haramta wannan a kan m\u0169minai."},"2795":{"id":2795,"surah":24,"ayah":4,"verse":"Kuma wa\u0257anda ke j\u0129far m\u00e3t\u00e3 masu k\u00e3mun kai, sa'an nan kuma ba su j\u1ebd da shaidu hu\u0257u ba to, ku yi musu b\u0169l\u00e3la, b\u0169l\u00e3la tam\u00e3nin, kuma kada ku kar\u0253i wata shaida t\u00e3su, har abada. Wa\u0257ancan su ne f\u00e3si\u0199ai."},"2796":{"id":2796,"surah":24,"ayah":5,"verse":"F\u00e3ce wa\u0257anda suka t\u0169badaga b\u00e3yan wannan, kuma suka gy\u00e3ru, to lalle ne Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"2797":{"id":2797,"surah":24,"ayah":6,"verse":"Kuma wa\u0257anda ke j\u0129far m\u00e3tan aurensu kuma wa\u0257ansu shaidu ba su kasance a gare su ba, f\u00e3ce dai kansu, to, shaidar \u0257ayansu, shaida hu\u0257u ce da Allah, 'Lalle sh\u0129, ha\u0199\u0129\u0199a, yan\u00e3 daga magasganta.'"},"2798":{"id":2798,"surah":24,"ayah":7,"verse":"Kuma ta biyar c\u1ebdwa 'La'anar Allah ta tabbata a kansa, idan ya kasance daga ma\u0199aryata.'"},"2799":{"id":2799,"surah":24,"ayah":8,"verse":"Kuma yan\u00e3 tunku\u0257e mata az\u00e3ba ta yi shaida, shaida hu\u0257u da Allah, 'Lalle sh\u0129 ha\u0199\u0129\u0199a, yan\u00e3 daga ma\u0199aryata.'"},"2800":{"id":2800,"surah":24,"ayah":9,"verse":"Kuma t\u00e3 biyar c\u1ebdwa 'Hushin Allah ya tabbata a kanta idan ya kasance daga magasganta.'"},"2801":{"id":2801,"surah":24,"ayah":10,"verse":"Kuma b\u00e3 d\u00f5min falalar Allah ba a kanku, da rahamarSa, kuma c\u1ebdwa Allah Mai kar\u0253ar t\u0169ba ne, Mai hikima!"},"2802":{"id":2802,"surah":24,"ayah":11,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka zo da \u0199iren \u0199arya wa\u0257ansu jama'a ne daga gare ku, kada ku yi zatonsa sharri ne a gare ku. \u00c3'a, alh\u1ebdri ne gare ku. K\u00f5wane mutum daga gare su na da sakamakon abin da ya san\u00e3'anta na zunubi, kuma wanda ya ji\u0253inci girmansa, daga gare su, yan\u00e3 da az\u00e3ba mai girma."},"2803":{"id":2803,"surah":24,"ayah":12,"verse":"Don me a l\u00f5kacin da kuka ji shi m\u0169minai maza da m\u0169minai m\u00e3ta ba su yi zaton alh\u1ebdri game da kansu ba kuma su ce: \"Wannan \u0199iren \u0199arya ne bayyananne?\""},"2804":{"id":2804,"surah":24,"ayah":13,"verse":"Don me ba su zo da shaidu hu\u0257u a kansa ba? To idan ba su k\u00e3wo shaidun nan ba to, wa\u0257annan, a wurin Allah, s\u0169 ne ma\u0199aryata."},"2805":{"id":2805,"surah":24,"ayah":14,"verse":"Kuma b\u00e3 d\u00f5min falalar Allah ba a kanku da rahamarSa a cikin d\u0169niya da L\u00e3hira. Lalle ne, d\u00e3 az\u00e3ba mai girma ta sh\u00e3fe ku a cikin abin da kuka k\u0169tsa da magana a cikinsa."},"2806":{"id":2806,"surah":24,"ayah":15,"verse":"A l\u00f5kacin da kuke mar\u00e3barsa da harsunanku kuma kun\u00e3 c\u1ebdwa da bakunanku abin da b\u00e3 ku da wani ilmi game da shi, kuma kun\u00e3 zaton sa mai sau\u0199i alh\u00e3li kuwa, shi a wurin Allah, babba ne."},"2807":{"id":2807,"surah":24,"ayah":16,"verse":"Kuma don me a l\u00f5kacin da kuka ji shi, ba ku ce ba, \"B\u00e3 ya yiwuwa a gare mu, mu yi magana a game da wannan. Tsarki ya tabbata a gare Ka, wannan \u0199iren \u0199arya ne mai girma\"?"},"2808":{"id":2808,"surah":24,"ayah":17,"verse":"Allah Yan\u00e3 yi muku wa'azi, kada ku k\u00f5ma ga irinsa, har abada, idan kun kasance m\u0169minai."},"2809":{"id":2809,"surah":24,"ayah":18,"verse":"Kuma Allah Yan\u00e3 bayyana muku \u00e3y\u00f5yinSa, kuma Allah Masani ne, Mai hikima."},"2810":{"id":2810,"surah":24,"ayah":19,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda ke son alf\u00e3sha ta w\u00e3tsu ga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni sun\u00e3 da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i a cikin d\u0169niya da L\u00e3hira. KumaAllah, Shi ne Ya sani, alh\u00e3li kuwa, k\u0169 ba ku sani ba."},"2811":{"id":2811,"surah":24,"ayah":20,"verse":"Kuma b\u00e3 d\u00f5min falalar Allah ba a kanku da rahamarSa. Kuma lalle ne Allah Mai tausayi ne, Mai jin \u0199ai!"},"2812":{"id":2812,"surah":24,"ayah":21,"verse":"Ya ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kada ku bi hany\u00f5yin Shai\u0257an. Kuma wanda ke bin hany\u00f5yin Shai\u0257an, to, lalle ne shi, yan\u00e3 umurni da yin alf\u00e3sha da abin da ba a sani ba, kuma b\u00e3 d\u00f5min falalar Allah ba a kanku da rahamarSa, b\u00e3bu wani mutum daga gare ku da zai tsarkaka har abada, kuma amma Allah Yan\u00e3 tsarkake wanda Yake so kuma Allah Mai ji ne, Masani."},"2813":{"id":2813,"surah":24,"ayah":22,"verse":"Kuma kada ma'ab\u0169ta falala daga gare ku da mawad\u00e3ta su rantse ga rashin su b\u00e3yar da alh\u1ebdri ga ma'ab\u0169ta zumunta da misk\u0129nai da muh\u00e3jirai, a cikin hanyar Allah. Kuma su y\u00e3fe, kuma su kau da kai. shin, b\u00e3 ku son Allah Ya g\u00e3farta muku, alh\u00e3li Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai?"},"2814":{"id":2814,"surah":24,"ayah":23,"verse":"Lalle ne wa\u0257annan da suke j\u0129far m\u00e3t\u00e3 m\u00e3su k\u00e3mun kai g\u00e3filai m\u0169minai, an la'ane su, a cikin d\u0169niya da L\u00e3hira, kuma sun\u00e3da az\u00e3ba mai girma."},"2815":{"id":2815,"surah":24,"ayah":24,"verse":"A r\u00e3nar da harsunansu da hann\u00e3yensu, da \u0199af\u00e3funsu suke b\u00e3yar da shaida a kansu, game da abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"2816":{"id":2816,"surah":24,"ayah":25,"verse":"a r\u00e3nar dl Allah Yake cika musu sakamakonsu tabbatacce kuma sun\u00e3 sanin (c\u1ebdwa) lalle Allah, Shi ne Gaskiya bayyananna."},"2817":{"id":2817,"surah":24,"ayah":26,"verse":"Miy\u00e3gun m\u00e3t\u00e3 d\u00f5min miyagun maza suke, kuma miy\u00e3gun maza d\u00f5min miy\u00e3gun m\u00e3t\u00e3 suke kuma tsark\u00e3kan m\u00e3t\u00e3 d\u00f5min tsark\u00e3kan maza suke kuma tsark\u00e3kan maza d\u00f5min tsark\u00e3kan m\u00e3t\u00e3 suke. wa\u0257ancan s\u0169 ne wa\u0257anda ake barrant\u00e3wa daga abin da (m\u00e3su \u0199azafi) suke fa\u0257a kuma sun\u00e3 da g\u00e3fara da arziki na karimci."},"2818":{"id":2818,"surah":24,"ayah":27,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku shiga gid\u00e3je wa\u0257anda b\u00e3 gid\u00e3jenku ba sai kun s\u00e3mi izni, kuma kun yi sallama a kan ma'ab\u0169tansu. Wannan ne mafi alh\u1ebdri gare ku, tsammaninku, z\u00e3 ku tuna."},"2819":{"id":2819,"surah":24,"ayah":28,"verse":"To, idan ba ku s\u00e3mi k\u00f5wa a cikinsu ba, to, kada ku shige su, sai an yi muku izni. Kuma idan an ce muku, \"Ku k\u00f5ma.\" Sai ku k\u00f5ma, shi ne mafi tsarkaka a gare ku. Kuma Allah game da abin da kuke aikat\u00e3wa, Masani ne."},"2820":{"id":2820,"surah":24,"ayah":29,"verse":"B\u00e3bu laifi a kanku, ga ku shiga gid\u00e3je wa\u0257anda b\u00e3 zaunannu ba, a cikinsu akwai wa\u0257ansu k\u00e3ya n\u00e3ku. Kuma Allah Yan\u00e3 sanin abin da kuke n\u0169n\u00e3wa, da abin dakuke \u0253\u00e3y\u1ebdwa."},"2821":{"id":2821,"surah":24,"ayah":30,"verse":"Ka ce wa m\u0169minai maza su runtse daga ganinsu, kuma su tsare farj\u00f5jinsu. wannan sh\u0129 ne mafi tsarki a gare su. Lalle ne, Allah, Mai \u0199ididdigewa ne ga abin da suke san\u00e3'ant\u00e3wa."},"2822":{"id":2822,"surah":24,"ayah":31,"verse":"Kuma ka ce wa m\u0169minai m\u00e3ta su runtse daga gannansu, kuma su tsare farj\u00f5jinsu kuma kada su bayyana \u0199awarsu f\u00e3ce abin da ya bayyana daga gare ta, kuma su d\u00f5ka da may\u00e3fansu a kan wuyan rigunansu, kuma kada su n\u0169na \u0199awarsu f\u00e3ce ga mazansu ko ubanninsu ko ubannin mazansu, ko \u0257iyansu, ko \u0257iyan mazansu, ko 'yan'uwansu, ko \u0257iyan 'yan'uwansu m\u00e3t\u00e3, k\u00f5 m\u00e3tan \u0199ungiyarsu, ko abin da hann\u00e3yensu na d\u00e3ma suka mallaka, ko mabiya wasun m\u00e3su buk\u00e3tar m\u00e3ta daga maza, k\u00f5 j\u00e3rirai wa\u0257anda. b\u00e3 su tsink\u00e3ya a kan al'aurar m\u00e3t\u00e3. Kuma kada su yi d\u0169ka da \u0199af\u00e3funsu d\u00f5min a san abin da suke \u0253\u00f5y\u1ebdwa daga \u0199awarsu. Kuma ku t\u0169ba zuwa ga Allah gab\u00e3 \u0257aya, y\u00e3 ku m\u0169minai! Tsamm\u00e3ninku, ku s\u00e3mi babban rabo."},"2823":{"id":2823,"surah":24,"ayah":32,"verse":"Kuma ku aurar da gwaur\u00e3ye daga gare ku, da s\u00e3lihai daga b\u00e3yinku, da kuyanginku. Idan sun kasance matalauta Allah zai wad\u00e3tar da su daga falalarSa. Kuma Allah Mawad\u00e3ci ne, Masani."},"2824":{"id":2824,"surah":24,"ayah":33,"verse":"Kuma wa\u0257annan da ba su s\u00e3mi aure ba su k\u00e3me kansu har Allah Ya wad\u00e3tar da su daga, falalarsa. Kuma wa\u0257anda ke n\u1ebdman fansa daga abin da hannuwanku na d\u00e3ma suka mallaka, to, ku \u0257aura musu fans\u00e3 idan kun san akwai wani alh\u1ebdri a cikinsu kuma ku b\u00e3 su wani abu daga d\u0169kiyar Allah wannan da Ya b\u00e3 ku. Kuma kada ku t\u0129lasta kuyanginku a kan yin zina, idan sun yi nufin tsaron kansu, d\u00f5min ku n\u1ebdmi r\u00e3yuwar d\u0169niya, kuma wanda ya t\u0129lasta su to, lalle Allah, a b\u00e3yan t\u0129lasta su, Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"2825":{"id":2825,"surah":24,"ayah":34,"verse":"Kuma lalle ne Mun saukar zuwa gare ku, \u00e3y\u00f5yi m\u00e3su bayyan\u00e3wa, da mis\u00e3li daga wa\u0257anda suka shige daga gab\u00e3ninku, da wa'azi ga m\u00e3su ta\u0199awa."},"2826":{"id":2826,"surah":24,"ayah":35,"verse":"Allah ne Hasken sammai da \u0199asa, mis\u00e3lin HaskenSa, kamar t\u00e3g\u00e3, a cikinta akwai fitila, fitilar a cikin \u0199arau, \u0199arau \u0257in kamar shi taur\u00e3ro ne mai tsananin haske, an\u00e3 kunna shi daga wata it\u00e3ciya mai albarka, ta zait\u0169ni, b\u00e3 bagabashiya ba kuma b\u00e3 bayammaciya ba, manta na kusa ya yi haske, kuma k\u00f5 wuta ba ta sh\u00e3fe shi ba, haske a kan haske, Allah na shiryar da wanda Yake so zuwa ga HaskenSa. Kuma Allah na buga mis\u00e3lai ga mut\u00e3ne, kuma Allah game da dukan k\u00f5me, Masani ne."},"2827":{"id":2827,"surah":24,"ayah":36,"verse":"A cikin wa\u0257ansu gid\u00e3je wa\u0257anda Allah Y\u00e3 yi umurnin a \u0257aukaka kuma a ambaci s\u0169nansa a cikinsu, sun\u00e3 yin tasb\u0129hi a gare Shi a cikinsu, s\u00e3fe da maraice."},"2828":{"id":2828,"surah":24,"ayah":37,"verse":"Wa\u0257ansu maza, wa\u0257anda wani fatauci b\u00e3 ya shagaltar da su, kuma sayarwa b\u00e3 ta shagaltar da su daga ambaton Allah, da tsai da salla da b\u00e3yar da zakka, sun\u00e3 ts\u00f5ron wani yini wanda zuk\u00e3ta sun\u00e3 bibbirkita a cikinsa, da gannai."},"2829":{"id":2829,"surah":24,"ayah":38,"verse":"D\u00f5min Allah Ya s\u00e3ka musu da mafi kyaun abin da suka aikata, kuma Ya \u0199\u00e3ra musu daga falalarsa. Kuma Allah Yan\u00e3 azurta wanda Yake so, b\u00e3 da lissafi ba."},"2830":{"id":2830,"surah":24,"ayah":39,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka \u0199\u00e3firta ayyukansu sun\u00e3 kamar \u0199awalwalniy\u00e3 ga fa\u0199o, mai \u0199ishirwa yan\u00e3 zaton sa ruwa, har idan ya j\u1ebd masa bai iske shi k\u00f5me ba, kuma ya s\u00e3mi Allah a wurinsa, sai Ya cika masa his\u00e3binsa. Kuma Allah Mai gagg\u00e3war sakamako ne."},"2831":{"id":2831,"surah":24,"ayah":40,"verse":"K\u00f5 kuwa kamar duffai a cikin t\u1ebdku mai zurfi, t\u00e3guwar ruwa tan\u00e3 rufe da shi, daga bisansa akwai wata t\u00e3guwa, daga bisansa akwai wani girgije, duffai s\u00e3shensu a bisa s\u00e3she, idan ya fitar da t\u00e3finsa ba ya kusa ya gan shi. Kuma wanda Allah bai sanya masa haske ba, to, b\u00e3 ya da wani haske."},"2832":{"id":2832,"surah":24,"ayah":41,"verse":"Shin, ba ka gani ba (c\u1ebdwa) lalle ne Allah, Wanda yake a cikin sammai da \u0199asa sun\u00e3 yi Masa tasb\u0129hi, kuma tsuntsaye sun\u00e3 m\u00e3su sanwa, k\u00f5wane lalle ya san sallarsa da tasb\u0129hinsa kuma Allah Masani ne ga abin da suke aikat\u00e3wa?"},"2833":{"id":2833,"surah":24,"ayah":42,"verse":"Mulkin sammai da \u0199asa ga Allah kawai yake, kuma zuwa ga Allah mak\u00f5ma take."},"2834":{"id":2834,"surah":24,"ayah":43,"verse":"Ashe, ba ka gan\u0129 ba, lalle ne Allah Yan\u00e3 k\u00f5ra girgije, sa'an nan kuma Ya ha\u0257a a tsak\u00e3ninsa sa'an nan kuma Ya sanya shi mai hauhawar j\u0169na? Sai ka ga ruwa yan\u00e3 fita daga tsattsakinsa, kuma Ya saukar daga wa\u0257ansu duw\u00e3tsu a cikinsa na \u0199an\u0199ar\u00e3 daga sama, sai ya s\u00e3mu wanda Yake so da shi, kuma Ya karkatar da shi daga barin wanda Yake so. Hasken wal\u0199iyarsa Yan\u00e3 kusa ya tafi da gannai."},"2835":{"id":2835,"surah":24,"ayah":44,"verse":"Allah Yan\u00e3 j\u0169yar da dare da yini. Lalle ne a cikin wannan akwai abin kula ga ma'ab\u0169ta gannai."},"2836":{"id":2836,"surah":24,"ayah":45,"verse":"Kuma Allah ne Ya halitta k\u00f5wace dabba daga ruwa. To, daga cikinsu akwai wa\u0257anda ke tafiya a kan cikinsu, kuma daga cikinsu akwai wa\u0257anda ke tafiya a kan \u0199af\u00e3fu biyu, kuma daga cikinsu akwai wa\u0257anda ke tafiya akan hu\u0257u. Allah Y\u00e3na halitta abin da Yake so, lalle Allah, a kan k\u00f5wane abu, Mai \u0129kon yi ne."},"2837":{"id":2837,"surah":24,"ayah":46,"verse":"Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun saukar da \u00e3y\u00f5yi, m\u00e3su bayyan\u00e3wa. Kuma Allah Yan\u00e3 shiryar da wanda Yake so zuwa ga hanya madaidaiciya."},"2838":{"id":2838,"surah":24,"ayah":47,"verse":"Kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Mun yi \u0129m\u00e3ni da Allah da kuma Manzo, kuma mun yi \u0257\u00e3'\u00e3.\" Sa'an nan kuma wata \u0199ungiya daga gare su, su j\u0169ya daga b\u00e3yan wancan. Kuma wa\u0257ancan ba m\u0169minai ba ne."},"2839":{"id":2839,"surah":24,"ayah":48,"verse":"Kuma idan aka kir\u00e3 su zuwa ga Allah da ManzonSa, d\u00f5min Ya yi hukunci a tsak\u00e3ninsu, sai g\u00e3 wata \u0199nngiya daga gare su sun\u00e3 m\u00e3su bijirewa."},"2840":{"id":2840,"surah":24,"ayah":49,"verse":"Kuma idan hakki ya kasance a gare su, z\u00e3 su j\u1ebd zuwa gare shi, snn\u00e3 m\u00e3su m\u0129\u0199a wuya."},"2841":{"id":2841,"surah":24,"ayah":50,"verse":"Shin, a cikin zuk\u00e3tansu akwai c\u0169ta ne, ko kuwa sun\u00e3 ts\u00f5ron Allah Ya yi z\u00e3lunci a kansu da ManzonSa? \u00c3'a, wa\u0257ancan s\u0169 ne azz\u00e3lumai."},"2842":{"id":2842,"surah":24,"ayah":51,"verse":"Maganar m\u0169minai, idan aka kira su zuwa ga Allah da ManzonSa d\u00f5min Ya yi hukunci a tsak\u00e3ninsu takan kasance kawai su ce \"Mun ji, kuma mun yi \u0257\u00e3'\u00e3, Kuma wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su cin nasara.\""},"2843":{"id":2843,"surah":24,"ayah":52,"verse":"Kuma wanda ya yi \u0257\u00e3'\u00e3 ga Allah da ManzonSa, kuma ya ji ts\u00f5ron Allah, ya kuma b\u0129 Shi da ta\u0199awa to wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su babban rabo."},"2844":{"id":2844,"surah":24,"ayah":53,"verse":"Kuma suka rantse da Allah iy\u00e3kar rantsuwarsu, 'Lalle ne idan ka umurce su ha\u0199\u0129\u0199a sun\u00e3 fita.' Ka ce, \"Kada ku rantse, \u0257\u00e3'\u00e3 sananna ce! Lalle ne, Allah Mai \u0199ididdigew\u00e3 ne ga abin da kuke aikat\u00e3w\u00e3.\""},"2845":{"id":2845,"surah":24,"ayah":54,"verse":"Ka ce: \"Ku yi \u0257\u00e3'\u00e3 ga Allah kuma ku yi \u0257\u00e3'\u00e3 ga Manzo. To, idan kun j\u0169ya, to, a kansa akwai abin da aka aza masa kawai, kuma a kanku akwai abin da aka aza muku kawai, Kuma idan kun yi masa \u0257\u00e3'\u00e3 za ku shiryu. Kuma b\u00e3bu abin da yake a kan Manzo f\u00e3ce iyarwa bayyananna.\""},"2846":{"id":2846,"surah":24,"ayah":55,"verse":"Allah Ya yi wa'adi ga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni daga gare. Ku, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, lalle zai shugabantar da su a cikin \u0199asa kamar yadda Ya shugabantar da wa\u0257anda suke daga gab\u00e3ninsu, kuma lalle ne zai tabbatar musu da addininsu wanda Ya yardar musu, kuma lalle ne Yan\u00e3 musanya musu daga b\u00e3yan ts\u00f5ronsu da aminci, sun\u00e3 bauta Mini b\u00e3 su ha\u0257a k\u00f5me da N\u0129. Kuma wanda ya k\u00e3firta a b\u00e3yan wannan, to, wa\u0257ancan, su ne f\u00e3si\u0199ai."},"2847":{"id":2847,"surah":24,"ayah":56,"verse":"Kuma ku tsayar da salla, kuma ku b\u00e3yar da zakka, kuma ku yi \u0257\u00e3'\u00e3 ga Manzo, tsamm\u00e3ninku a yi muku rahama."},"2848":{"id":2848,"surah":24,"ayah":57,"verse":"Kada lalle ka yi zaton wa\u0257anda suka k\u00e3firta z\u00e3 su buw\u00e3ya a cikin \u0199asa, kuma mak\u00f5marsu wuta ce, kuma lalle ne makomar t\u00e3 m\u0169nana."},"2849":{"id":2849,"surah":24,"ayah":58,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Wa\u0257annan da hannuwanku na d\u00e3ma suka mallaka da wa\u0257anda ba su isa mafarki ba daga cikinku, su n\u1ebdmi izni sau uku; daga gab\u00e3nin sallar alfijir da l\u00f5kacin da kuke ajiye tuf\u00e3finku sab\u00f5da z\u00e3fin r\u00e3n\u00e3, kuma daga b\u00e3yan sallar ish\u00e3'i. S\u0169 ne al'aur\u00f5ri uku a gare ku. B\u00e3bu laifi a kanku kuma b\u00e3bu a kansu a b\u00e3yansu. S\u0169 m\u00e3su k\u1ebdwaya ne a kanku s\u00e3shenku a kan s\u00e3she. Kamar wannan ne Allah Yake bayyana \u00e3y\u00f5yinSa a gare ku. Kuma Allah Masani ne, Mai hikima."},"2850":{"id":2850,"surah":24,"ayah":59,"verse":"Kuma idan y\u00e3ra daga cikinku suka isa mafarki to su n\u1ebdmi izni, kamar yadda wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninsu suka n\u1ebdmi iznin. Kamar wannan ne Allah Yake bayyana \u00e3y\u00f5yinSa a gare ku, kuma Allah Masani ne, Mai hikima."},"2851":{"id":2851,"surah":24,"ayah":60,"verse":"Kuma ts\u00f5faffi daga m\u00e3t\u00e3, wa\u0257anda b\u00e3 su fatan wani aure to, b\u00e3bu laifi a kansu su ajiye tuf\u00e3finsu, b\u00e3 sun\u00e3 m\u00e3su fitar da \u0199awa ba, kuma su tsare mutuncinsu sh\u0129 ne mafi alh\u1ebdri a gare su. Kuma Allah Mai j\u0129 ne, Masani."},"2852":{"id":2852,"surah":24,"ayah":61,"verse":"B\u00e3bu laifi a kan mak\u00e3ho, kuma b\u00e3bu laifi a kan gurgu, kuma b\u00e3bu laifi a kan majiyyaci, kuma b\u00e3bu laifi a kan k\u00f5wanenku, ga ku ci (abinci) daga gid\u00e3jenku, k\u00f5 daga gid\u00e3jen ubanninku, k\u00f5 daga gid\u00e3jen uw\u00e3yenku, k\u00f5 daga gid\u00e3jen 'yan'uwanku maz\u00e3, k\u00f5 daga gid\u00e3jen 'yan'uwanku m\u00e3t\u00e3, k\u00f5 daga gid\u00e3jen baffanninku, k\u00f5 daga gid\u00e3jen gwaggwanninku, k\u00f5 daga gid\u00e3jen k\u00e3wunnanku, k\u00f5 daga gid\u00e3jen inn\u00f5ninku k\u00f5 abin da kuka mallaki mab\u0169\u0257ansa k\u00f5 ab\u00f5kinku b\u00e3bu laifi a gare ku ku ci gab\u00e3 \u0257aya, k\u00f5 dabam- dabam. To, idan kun shiga wasu gid\u00e3je, ku yi sallama a kan k\u00e3wunanku, gaisuw\u00e3 ta daga wurin Allah mai albarka, mai d\u00e3\u0257i. Kamar wancan ne Allah Yake bayyana muku \u00e3y\u00f5yinSa, tsamm\u00e3ninku ku yi hankali."},"2853":{"id":2853,"surah":24,"ayah":62,"verse":"Wa\u0257anda ke m\u0169minai s\u00f5sai, su ne wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni da Allah da ManzonSa, kuma idan sun kasance t\u00e3re da shi, a kan wani al'amari na aikin gayya, b\u00e3 su tafiya sai sun n\u1ebdme shi izni. Lalle ne, wa\u0257anda suke bi\u0257ar ka izni wa\u0257ancan s\u0169 ne suke yin \u0129m\u00e3ni da Allah da ManzonSa. To, idan sun n\u1ebdme ka izni sab\u00f5da wani sha'aninsu, to, ka yi izni ga wanda ka so daga gare su, kuma ka n\u1ebdm\u00e3 musu g\u00e3fara daga Allah. Lalle Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"2854":{"id":2854,"surah":24,"ayah":63,"verse":"Kada ku sanya kiran Manzo a tsak\u00e3ninku kamar kiran s\u00e3shenku ga s\u00e3she. Lalle ne Allah Yan\u00e3 sanin wa\u0257anda ke sanc\u1ebdwa daga cikinku da sa\u0257\u00e3\u0257e. To, wa\u0257anda suke s\u00e3\u0253\u00e3wa daga umurninSa, su yi saunar wata fitina ta s\u00e3me su, k\u00f5 kuwa wata az\u00e3ba mai ra\u0257\u00e3\u0257i ta s\u00e3me su."},"2855":{"id":2855,"surah":24,"ayah":64,"verse":"To! Lalle Allah ne Yake da mulkin abin da ke a cikin sammai da \u0199asa, ha\u0199\u0129\u0199a, Yan\u00e3 sanin abin da kuke a kansa kuma a r\u00e3nar da ake mayar da su zuwa gare shi, sai Yan\u00e3 b\u00e3 su l\u00e3b\u00e3ri game da abin da suka aikata. Kuma Allah, ga dukkan k\u00f5me, Masani ne."},"2856":{"id":2856,"surah":25,"ayah":1,"verse":"Albarka ta tabbata ga wanda Ya saukar da (Litt\u00e3fi) mai rarrab\u1ebdwa a kan b\u00e3wanSa, d\u00f5min ya kasance mai garga\u0257i ga halitta."},"2857":{"id":2857,"surah":25,"ayah":2,"verse":"wanda Yake da mulkin sammai da \u0199asa kuma bai ri\u0199i abin haihuwa ba, kuma ab\u00f5kin t\u00e3rayya bai kasance a gare Shi ba a cikin mulkinSa kuma Ya halitta dukan kowane abu, sa'an nan Ya \u0199addara shi \u0199addar\u00e3wa."},"2858":{"id":2858,"surah":25,"ayah":3,"verse":"Kuma suka ri\u0199i ab\u0169buwan bautawa, baicin Shi, b\u00e3 su yin halittar k\u00f5me alh\u00e3li s\u0169 ne ake halitt\u00e3wa kuma b\u00e3 su mallakar wa kansu wata c\u0169ta ko wani amf\u00e3ni, kuma b\u00e3 su mallakar mutuwa kuma b\u00e3 su mallakar r\u00e3yarwa, kuma b\u00e3 su mallakar t\u00e3yarwa."},"2859":{"id":2859,"surah":25,"ayah":4,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta suka ce: \"Wannan b\u00e3 k\u00f5me ba ne f\u00e3ce \u0199iron \u0199arya da (Muhammadu) ya \u0199ir\u0199ira shi, kuma wa\u0257ansu mut\u00e3ne na dabam suka taimake shi a kansa.\" To, lalle ne sun j\u1ebd wa z\u00e3lunci da karkac\u1ebdwar magana."},"2860":{"id":2860,"surah":25,"ayah":5,"verse":"Kuma suka ce: \"Tats\u0169niy\u00f5yi ne na farko ya rurrb\u0169ta, sai s\u0169 ake shibtarsu a gare shi s\u00e3fe da yamma.\""},"2861":{"id":2861,"surah":25,"ayah":6,"verse":"Ka ce: \"wanda Yake sanin as\u0129ri a cikin, sammai da \u0199asane Ya saukar da shi. Lalle ne sh\u0129 Ya kasance Mai g\u00e3fara, Mai, jin \u0199ai.\""},"2862":{"id":2862,"surah":25,"ayah":7,"verse":"Kuma suka ce: \"M\u1ebdne ne ga wannan Manzo, yan\u00e3 cin abinci, kuma yan\u00e3 tafiya a cikin k\u00e3suwanni! Don me ba a saukar da mal\u00e3'ika zuwa gare shi ba, d\u00f5min ya kasance mai garga\u0257i t\u00e3re da shi?"},"2863":{"id":2863,"surah":25,"ayah":8,"verse":"\"K\u00f5 kuwa a j\u1ebdfo wata taska zuwa gare shi, k\u00f5 kuwa wata g\u00f5na ta kasance a gare shi, yan\u00e3 ci daga gare ta?\" Kuma azz\u00e3lumai suka ce: \"B\u00e3 ku bin k\u00f5wa, f\u00e3ce mutum sihirtacce:\""},"2864":{"id":2864,"surah":25,"ayah":9,"verse":"Ka d\u0169ba yadda suka buga maka mis\u00e3lai sai suka \u0253ace, d\u00f5min haka b\u00e3 su iya bin tafarki."},"2865":{"id":2865,"surah":25,"ayah":10,"verse":"Albarka ta tabbata ga wanda idan Ya so, Y\u00e3 sanya maka mafi alh\u1ebdri daga wannan (abu): g\u00f5naki, \u0199\u00f5ramu na gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, kuma Ya sanya maka manyan gid\u00e3je."},"2866":{"id":2866,"surah":25,"ayah":11,"verse":"\u00c3'a, sun \u0199aryata game da S\u00e3'a, alh\u00e3li kuwa Mun yi tattalin wuta mai tsanani ga wanda ya \u0199aryata (manzanni) game da Sa'a."},"2867":{"id":2867,"surah":25,"ayah":12,"verse":"Idan ta gan su daga wani wuri mai n\u0129sa, sai su ji sautin fushi da wani r\u0169ri n\u00e3ta."},"2868":{"id":2868,"surah":25,"ayah":13,"verse":"Kuma idan an j\u1ebdfa su a wani wuri mai \u0199unci daga gare ta, sun\u00e3 wa\u0257anda aka \u0257aure ciki daidai, sai su kir\u00e3yi halaka a can."},"2869":{"id":2869,"surah":25,"ayah":14,"verse":"Kada ku kir\u00e3yi halaka guda, kuma ku kir\u00e3yi halaka mai yawa."},"2870":{"id":2870,"surah":25,"ayah":15,"verse":"Ka ce: \"Shin, wancan ne mafi alh\u1ebdri, k\u00f5 kuwa Aljannar dawwama wadda aka yi wa'adi ga m\u00e3su ta\u0199awa? T\u00e3 zama, a gare su, sakamako da mak\u00f5ma.\""},"2871":{"id":2871,"surah":25,"ayah":16,"verse":"\"Sun\u00e3 da abin da suke so, a cikinta sun\u00e3 madawwama. Wannan ya kasance wa'adi abin tambaya a kan Ubangijinka.\""},"2872":{"id":2872,"surah":25,"ayah":17,"verse":"Kuma r\u00e3nar da Yake t\u00e3ra su da abin da suke bauta wa, baicin Allah sai Ya ce: \"Shin k\u0169 nekuka \u0253atar, da b\u00e3yiNa, wa\u0257annan, ko kuwa su ne suka \u0253ata daga hanya?\""},"2873":{"id":2873,"surah":25,"ayah":18,"verse":"suka ce: \"Tsarki ya tabbata a gare Ka, b\u00e3 ya kasanc\u1ebdwa agare mu, mu ri\u0199i wa\u0257ansu maji\u0253inta, baicin Kai, kuma amma K\u00e3 jiyar da su d\u00e3\u0257i s\u0169 da ubanninsu har suka manta da Tun\u00e3tarwa, kuma sun kasance mut\u00e3ne ne halakakku.\""},"2874":{"id":2874,"surah":25,"ayah":19,"verse":"To, lalle ne, sun \u0199aryata game da abin da kuke c\u1ebdwa, sab\u00f5da haka b\u00e3 ku iya karkatarwa ga (maganarsu), kuma ba ku iya taimako (ga hana az\u00e3ba), kuma wanda ya yi z\u00e3lunci a cikinku z\u00e3 Mu \u0257an\u0257ana masa az\u00e3ba mai girma."},"2875":{"id":2875,"surah":25,"ayah":20,"verse":"Kuma ba Mu aika ba, a gab\u00e3ninka daga Manzanni, f\u00e3ce lalle s\u0169 ha\u0199\u0129\u0199a sun\u00e3 cin abinci kuma sun\u00e3 tafiya a cikin kasuw\u00f5yi. Kuma Mun sanya s\u00e3shen mut\u00e3ne fitina ga s\u00e3she. Shin kun\u00e3 yin ha\u0199uri? Kuma Ubangijia Ya kasance Mai gani."},"2876":{"id":2876,"surah":25,"ayah":21,"verse":"Kuma wa\u0257anda b\u00e3 su fatan ha\u0257uwa da Mu suka ce: \"Don me ba a saukar da mal\u00e3'\u0129ku ba a kanmu, k\u00f5 kuwa mu ga Ubangijinmu?\" Lalle ne sun kangara a cikin r\u00e3yukansu, kuma suka yi tsaurin kai, tsaurin kai mai girma."},"2877":{"id":2877,"surah":25,"ayah":22,"verse":"A r\u00e3nar da suke ganin mal\u00e3'iku b\u00e3bu bush\u00e3ra a yinin nan ga m\u00e3su laifi kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa,\"Allah Ya kiy\u00e3she mu!\""},"2878":{"id":2878,"surah":25,"ayah":23,"verse":"Kuma Muka gab\u00e3ta zuwa ga abin da suka aikata daga aiki, sai Muka sanya shi \u0199\u0169ra w\u00e3tsattsiya."},"2879":{"id":2879,"surah":25,"ayah":24,"verse":"Ma'ab\u0169ta Aljanna a r\u00e3nar nan s\u0169 ne mafi alh\u1ebdri ga matabbata kuma mafi kyaun wurin \u0199ail\u0169la."},"2880":{"id":2880,"surah":25,"ayah":25,"verse":"Kuma a r\u00e3nar da sama take tsatts\u00e3gewa t\u00e3re da giz\u00e3gizai, kuma a saukar da mal\u00e3'iku, saukarwa."},"2881":{"id":2881,"surah":25,"ayah":26,"verse":"Mulki a r\u00e3nar nan, na gaskiya, yan\u00e3 ga Mai rahama, kuma ya zama yini, a kan k\u00e3firai, mai tsanani."},"2882":{"id":2882,"surah":25,"ayah":27,"verse":"Kuma r\u00e3nar da azz\u00e3lumi yake c\u0129zo a kan hannayensa, yan\u00e3 c\u1ebdwa \"Ya kait\u00f5na! (A ce dai) na ri\u0199i hanya t\u00e3re da Manzo!"},"2883":{"id":2883,"surah":25,"ayah":28,"verse":"\"Ya kait\u00f5na! (A ce dai) ban ri\u0199i w\u00e3ne mas\u00f5yi ba!"},"2884":{"id":2884,"surah":25,"ayah":29,"verse":"\"Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a ya \u0253atar da ni daga Tun\u00e3wa a b\u00e3yan (Tun\u00e3war) ta je mini.\"Kuma Shai\u0257an ya zama mai zum\u0253ul\u1ebdwa ga mutum."},"2885":{"id":2885,"surah":25,"ayah":30,"verse":"Kuma Manzo ya ce: \"Ya Ubangij\u0129na! Lalle mut\u00e3nena sun ri\u0199i wannan Al\u0199ur'\u00e3ni abin \u0199aurac\u1ebdwa!\""},"2886":{"id":2886,"surah":25,"ayah":31,"verse":"Kuma kamar haka ne, Muka sanya ma\u0199iyi daga m\u00e3su laifi ga k\u00f5wane Annabi. Kuma Ubangijinka Ya isa ga zama Mai Shiryarwa, kuma Mai taimako."},"2887":{"id":2887,"surah":25,"ayah":32,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta suka ce: \"Don me ba a saukar da Al\u0199ur'\u00e3ni a kansa ba, jimla guda?\" kamar wancan! D\u00f5min Mu \u0199arfafa z\u0169ciyarka game da shi, kuma Mun j\u1ebdranta karanta shi da hankali j\u1ebdrantawa."},"2888":{"id":2888,"surah":25,"ayah":33,"verse":"Kuma b\u00e3 z\u00e3 su zo maka da wani mis\u00e3li ba, f\u00e3ce Mun je maka da gaskiya da mafi kyau ga fassara."},"2889":{"id":2889,"surah":25,"ayah":34,"verse":"Wa\u0257anda ake t\u00e3yarwa a kan fusk\u00f5kinsu, zuwa ga Jahannama, wa\u0257ancan s\u0169 ne mafi sharri ga wuri, kuma mafi \u0253ac\u1ebdwa ga hanya."},"2890":{"id":2890,"surah":25,"ayah":35,"verse":"Kuma lalle ne, Mun bai wa M\u0169s\u00e3 Litt\u00e3fi, kuma Mun sanya \u0257an'uwansa, H\u00e3r\u0169na, mataimaki t\u00e3re da shi."},"2891":{"id":2891,"surah":25,"ayah":36,"verse":"Sai Muka ce: \"Ku tafi, k\u0169 biyu, zuwa ga mut\u00e3nen nan wa\u0257anda suka \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5 yinMu.\" sai Muka dark\u00e3ke su, dark\u00e3kewa."},"2892":{"id":2892,"surah":25,"ayah":37,"verse":"Kuma mut\u00e3nen N\u0169hu, a l\u00f5kacin da suka \u0199aryata Manzanni, Muka nutsar da su, kuma Muka sanya su wata \u00e3ya ga mut\u00e3ne, kuma Muka yi tattalin az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i ga azz\u00e3lumai."},"2893":{"id":2893,"surah":25,"ayah":38,"verse":"Da \u00c3d\u00e3wa da Sam\u0169d\u00e3wa, da mutanen Rassi, da wa\u0257ansu al'ummomi, a tsak\u00e3nin wannan, m\u00e3su yawa."},"2894":{"id":2894,"surah":25,"ayah":39,"verse":"Kuma k\u00f5wannensu Mun buga masa mis\u00e3lai, kuma k\u00f5wanne Mun halakar da (shi), halakarwa."},"2895":{"id":2895,"surah":25,"ayah":40,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, (\u00a1uraishi) sun j\u1ebd a kan al\u0199aryar nan wadda aka yi wa ruwa, ruwan az\u00e3ba. Shin, ba su kasance sun gan ta ba? \u00c3'a, sun kasance b\u00e3 su \u0199aunar t\u00e3yarwa (a \u00a1iy\u00e3ma)."},"2896":{"id":2896,"surah":25,"ayah":41,"verse":"Kuma idan sun gan ka, b\u00e3 su rikon ka f\u00e3ce da izgili, (sun\u00e3 c\u1ebdwa) \"Shin, wannan ne wanda Allah Ya aiko, Manzo?"},"2897":{"id":2897,"surah":25,"ayah":42,"verse":"\"Lalle ne, y\u00e3 yi kusa ya \u0253atar da mu daga Ubangijinmu, in b\u00e3 d\u00f5min da muka yi ha\u0199uri a kansu ba.\"Kuma z\u00e3 su sani a l\u00f5kacin da suke ganin az\u00e3ba, w\u00e3ne ne mafi \u0253ac\u1ebdwa ga hanya!"},"2898":{"id":2898,"surah":25,"ayah":43,"verse":"Shin, k\u00e3 ga wanda ya ri\u0199i UbangiJinsa son zuciyarsa? shin, to, kai ne ke kasanc\u1ebdwa mai tsaro a kansa?"},"2899":{"id":2899,"surah":25,"ayah":44,"verse":"Ko kan\u00e3 zaton c\u1ebdwa mafi yawansu sun\u00e3 ji, k\u00f5 kuwa sun\u00e3 hankali? s\u0169 ba su zama ba f\u00e3ce dabb\u00f5bin gida suke. \u00c3'a, s\u0169 ne mafi \u0253ac\u1ebdwa ga hanya."},"2900":{"id":2900,"surah":25,"ayah":45,"verse":"Ashe, ba ka d\u0169ba ba zuwa ga Ubangijinka, yadda Ya mi\u0199e inuwa? Kuma d\u00e3 Y\u00e3 so d\u00e3 Y\u00e3 bar ta tsaye cif, sa'an nan Muka sanya r\u00e3n\u00e3 mai n\u0169ni a kanta."},"2901":{"id":2901,"surah":25,"ayah":46,"verse":"Sa'an nan Muka kar\u0253e ta (inuwa) zuwa gare Mu, kar\u0253a mai sau\u0199i."},"2902":{"id":2902,"surah":25,"ayah":47,"verse":"Kuma sh\u0129 ne wanda Ya sanya muku dare ya zama t\u0169fa da barci ya zama h\u0169t\u00e3wa, d\u00e3 yini ya zama lokacin t\u00e3shi (kamar Tashin \u00a1iy\u00e3ma)."},"2903":{"id":2903,"surah":25,"ayah":48,"verse":"Kuma Shi ne Ya aika isk\u00f5kin bush\u00e3ra gaba ga rahamarSa, kuma Muka saukar da ruwa mai tsarkak\u1ebdwa daga sama."},"2904":{"id":2904,"surah":25,"ayah":49,"verse":"D\u00f5min Mu r\u00e3yar, game da shi, gari matacce, kuma Mu shayar da shi dabb\u00f5bi da mut\u00e3ne m\u00e3su yawa daga abin da Muka halitta."},"2905":{"id":2905,"surah":25,"ayah":50,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun sarrafa shi (Al\u0199ur'\u00e3ni) a tsak\u00e3ninsu, d\u00f5min su yi tun\u00e3ni, sai dai mafi yawan mut\u00e3nen sun \u0199i f\u00e3ce k\u00e3firci."},"2906":{"id":2906,"surah":25,"ayah":51,"verse":"Kuma da Mun so, ha\u0199\u0129\u0199a d\u00e3 Mun aika da mai garga\u0257i a ci\u0199in k\u00f5wace al\u0199arya."},"2907":{"id":2907,"surah":25,"ayah":52,"verse":"Sab\u00f5da haka kada ka yi \u0257\u00e3'\u00e3 ga k\u00e3firai, ka y\u00e3ke su, da shi, y\u00e3\u0199i mai girma."},"2908":{"id":2908,"surah":25,"ayah":53,"verse":"Kuma sh\u0129 ne Ya garwaya t\u1ebdkuna biyu, wannan mai d\u00e3di, mai sau\u0199in ha\u0257iya, kuma wannan gishiri gur\u0253atacce, kuma Ya sanya wani sh\u00e3maki a tsak\u00e3ninsu da k\u00e3riya mai sh\u00e3makac\u1ebdwa."},"2909":{"id":2909,"surah":25,"ayah":54,"verse":"Kuma Shi ne Ya halitta mutum daga ruwa, sai Ya sanya shi nasaba da surukuta, kuma Ubangijinka Ya kasance Mai \u0129kon yi."},"2910":{"id":2910,"surah":25,"ayah":55,"verse":"Kuma sun\u00e3 bauta wa, baicin Allah, abin da b\u00e3 ya amf\u00e3nin su, kuma b\u00e3 ya c\u0169tar su, kuma k\u00e3firi ya kasance mai taimakon (Shai\u0257an) a kan Ubangijinsa."},"2911":{"id":2911,"surah":25,"ayah":56,"verse":"Ba Mu aika ka ba sai kana mai b\u00e3yar da bush\u00e3ra, kuma mai garga\u0257i."},"2912":{"id":2912,"surah":25,"ayah":57,"verse":"Ka ce: \"B\u00e3 ni tambayar ku wata ij\u00e3ra a kansa f\u00e3ce wanda ya so ya ri\u0199i wata hanya zuwa ga Ubangijinsa.\""},"2913":{"id":2913,"surah":25,"ayah":58,"verse":"Kuma ka d\u00f5gara a kan R\u00e3yayye wanda b\u00e3 Ya mutuwa, kuma ka yi tasb\u0129hi game da g\u00f5de Masa. Kuma Y\u00e3 isa zama Mai \u0199ididdigewa ga laifuffukan b\u00e3yinSa."},"2914":{"id":2914,"surah":25,"ayah":59,"verse":"Wanda Ya halitta sammai da \u0199asa da abin da yake a tsak\u00e3ninsu, a cikin kw\u00e3nuka shida sa'an nan Y\u00e3 daidaitu a kan Al'arshi Mai rahama, sai ka tambayi mai b\u00e3yar da l\u00e3b\u00e3ri game da Shi."},"2915":{"id":2915,"surah":25,"ayah":60,"verse":"Idan aka ce musu, \"Ku yi sujada ga Mai rahama.\" Sai su ce: \"Mene ne Mai rahama? Ashe z\u00e3 mu yi sujada ga abin da kuke umurnin mu?\"Kuma wannan (magana ta \u0199\u00e3ra musu gudu."},"2916":{"id":2916,"surah":25,"ayah":61,"verse":"Albarka ta tabbata ga Wanda Ya sanya masaukai (na tafiyar wata) a cikin sama kuma Ya sanya fitila da wat\u00e3 mai haskakewa a cikinta."},"2917":{"id":2917,"surah":25,"ayah":62,"verse":"Kuma Sh\u0129 ne wanda Ya sanya dare da yini a kan may\u1ebdwa, ga wanda yake son ya yi tun\u00e3ni, k\u00f5 kuwa ya yi nufin ya g\u00f5de."},"2918":{"id":2918,"surah":25,"ayah":63,"verse":"Kuma b\u00e3yin Mai rahama su ne wa\u0257anda ke yin tafiya a kan \u0199asa da sau\u0199i, kuma idan j\u00e3hilai sun yi musu magana, sai su ce: \"Sal\u00e3ma\" (a zama lafiya)."},"2919":{"id":2919,"surah":25,"ayah":64,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke kw\u00e3na sun\u00e3 m\u00e3su sujada da tsayi a wurin Ubangijinsu."},"2920":{"id":2920,"surah":25,"ayah":65,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke c\u1ebdwa \"Ya Ubangijinmu! Ka karkatar da az\u00e3bar Jahannama daga gare mu. Lalle ne, az\u00e3barta t\u00e3 zama t\u00e3ra"},"2921":{"id":2921,"surah":25,"ayah":66,"verse":"\"Lalle ne ita ta m\u0169nana ta zama wurin tabbata da mazauni.\""},"2922":{"id":2922,"surah":25,"ayah":67,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke idan sun ciyar, b\u00e3 su yin \u0253arna, kuma b\u00e3 su yin \u0199wauro, kuma (ciyarwarsu) sai ta kasance a tsak\u00e3nin wancan da tsakait\u00e3wa."},"2923":{"id":2923,"surah":25,"ayah":68,"verse":"Kuma wa\u0257anda b\u00e3 su kiran wani ubangiji t\u00e3re da Allah, kuma b\u00e3 su kashe rai wanda Allah Ya haramta f\u00e3ce da hakki kuma b\u00e3 su yin zina. Kuma wanda ya aikata wancan, zai gamu da laifuffuka,"},"2924":{"id":2924,"surah":25,"ayah":69,"verse":"A ri\u0253anya masa az\u00e3ba a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma. Kuma ya tabbata a cikinta yan\u00e3 wulakantacce."},"2925":{"id":2925,"surah":25,"ayah":70,"verse":"Sai wanda ya t\u0169ba, kuma ya yi \u0129m\u00e3ni, kuma ya aikata aiki na \u0199warai to, wa\u0257ancan Allah Yan\u00e3 musanya miy\u00e3gun ayyukansu da m\u00e3su kyau. Allah Ya kasance Mai g\u00e3fara Mai jin \u0199ai."},"2926":{"id":2926,"surah":25,"ayah":71,"verse":"Kuma wanda ya t\u0169ba, kuma ya aikata aiki mai kyau, to, lalle ne sai ya t\u0169ba zuwa gaAllah."},"2927":{"id":2927,"surah":25,"ayah":72,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke b\u00e3 su yin shaidar zur, kuma idan sun sh\u0169\u0257e ga yasassar magana sai su sh\u0169\u0257e suna m\u00e3su mutumci."},"2928":{"id":2928,"surah":25,"ayah":73,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke idan an tun\u00e3tar da su da \u00e3y\u00f5yin Allah, b\u00e3 su saukar da kai, sun\u00e3 kurame da mak\u00e3fi."},"2929":{"id":2929,"surah":25,"ayah":74,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke c\u1ebdwa \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Ka b\u00e3 mu sanyin id\u00e3nu daga m\u00e3tanmu da z\u0169riyarmu, kuma Ka sanya mu sh\u0169gabanni ga m\u00e3su ta\u0199awa.\""},"2930":{"id":2930,"surah":25,"ayah":75,"verse":"Wa\u0257annan an\u00e3 s\u00e3ka musu da b\u1ebdne, sab\u00f5da ha\u0199urin da suka yi, kuma a ha\u0257a su, a cikinsa, da gaisuwa da aminci."},"2931":{"id":2931,"surah":25,"ayah":76,"verse":"Suna madawwama a cikinsa. Ya yi kyau ga zama matabbaci da mazauni."},"2932":{"id":2932,"surah":25,"ayah":77,"verse":"Ka ce: \"Ubangij\u0129na ba Ya kula da ku in b\u00e3 d\u00f5min addu'arku ba. To, lalle ne, kun \u0199aryata, sab\u00f5da haka al'amarin z\u00e3 ya zama malizimci.\""},"2933":{"id":2933,"surah":26,"ayah":1,"verse":"\u00a6. S\u0303. M\u0303."},"2934":{"id":2934,"surah":26,"ayah":2,"verse":"Wa\u0257ancan \u00e3y\u00f5yin Litt\u00e3fi ne bayyananne."},"2935":{"id":2935,"surah":26,"ayah":3,"verse":"Tsamm\u00e3ninka kai mai halakar da ranka ne, d\u00f5min ba su kasance m\u0169minai ba!"},"2936":{"id":2936,"surah":26,"ayah":4,"verse":"Idan Mun so z\u00e3 Mu saukar, a kansu, da wata \u00e3y\u00e3 daga sama, sai wuy\u00f5yinsu su yini sab\u00f5da ita sun\u00e3 m\u00e3su \u0199as\u0199antar da kai."},"2937":{"id":2937,"surah":26,"ayah":5,"verse":"Kuma wata tun\u00e3tarwa ba ta j\u1ebd musu ba, daga Mai rahama, s\u00e3buwa, f\u00e3ce sun kasance daga barinta sun\u00e3 m\u00e3su bijir\u1ebdwa."},"2938":{"id":2938,"surah":26,"ayah":6,"verse":"To, lalle ne, sun \u0199aryata, to, l\u00e3b\u00e3ran abin da suka kasance sun\u00e3 yi na izgili da shi z\u00e3 ya je musu."},"2939":{"id":2939,"surah":26,"ayah":7,"verse":"Shin, ba su d\u0169ba ba zuwa ga \u0199asa, da yawa Muka tsirar a cikinta, daga dukan nau'i mai kyau?"},"2940":{"id":2940,"surah":26,"ayah":8,"verse":"Lalle ne, a cikin wancan akwai \u00e3y\u00e3, kuma mafi yawansu ba su kasance m\u0169minai ba."},"2941":{"id":2941,"surah":26,"ayah":9,"verse":"Kuma lalle ne, Ubangijinka, ha\u0199\u0129\u0199a, Sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai rahama."},"2942":{"id":2942,"surah":26,"ayah":10,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Ubangijinka Ya kir\u00e3yi M\u0169s\u00e3, \"Ka je wa mut\u00e3nen nan azz\u00e3lumai."},"2943":{"id":2943,"surah":26,"ayah":11,"verse":"\"Mut\u00e3nen Fir'auna b\u00e3 z\u00e3 su yi ta\u0199awa ba?\""},"2944":{"id":2944,"surah":26,"ayah":12,"verse":"Ya ce: \"Ya Ubangij\u0129na, n\u0129 in\u00e3 ts\u00f5ron su \u0199aryata ni."},"2945":{"id":2945,"surah":26,"ayah":13,"verse":"\"Kuma \u0199irj\u0129na ya yi \u0199unci kuma harsh\u1ebdna b\u00e3 zai saku ba sab\u00f5da haka ka aika zuwa ga Har\u0169na."},"2946":{"id":2946,"surah":26,"ayah":14,"verse":"\"Kuma sun\u00e3 da wani laifi a kaina, sab\u00f5da haka in\u00e3 ts\u00f5ron kada su kashe ni.\""},"2947":{"id":2947,"surah":26,"ayah":15,"verse":"Ya ce: \"Kayya! Ku tafi, k\u0169 biyu, da \u00c3y\u00f5yinMu. Lalle ne, Mun\u00e3 t\u00e3re da ku Mun\u00e3 M\u00e3su saur\u00e3re.\""},"2948":{"id":2948,"surah":26,"ayah":16,"verse":"\"Sai ku je wa Fir'auna, sa'an nan ku ce, Lalle ne, mu, Manzannin Ubangijin halitta ne.\""},"2949":{"id":2949,"surah":26,"ayah":17,"verse":"\"Ka saki Ban\u0129 Isr\u00e3'ila t\u00e3re da mu.\""},"2950":{"id":2950,"surah":26,"ayah":18,"verse":"Ya ce: \"Shin, ba mu yi r\u1ebdnonka ba a cikinmu kan\u00e3 j\u00e3r\u0129ri, kuma ka zauna a cikinmu sh\u1ebdkarudaga l\u00f5kacin r\u00e3yuwarka?\""},"2951":{"id":2951,"surah":26,"ayah":19,"verse":"\"Kuma ka aikata aikinka wanda ka aikata alh\u00e3li kai kan\u00e3 daga butulai?\""},"2952":{"id":2952,"surah":26,"ayah":20,"verse":"Ya ce: \"Na aikata shi a l\u00f5kacin in\u00e3 daga m\u00e3su j\u00e3hilcin hushi.\""},"2953":{"id":2953,"surah":26,"ayah":21,"verse":"\"Sab\u00f5da haka na gudu daga g\u00e3re ku a l\u00f5kacin da na ji ts\u00f5ronku, sai Ubangij\u0129na Ya b\u00e3 ni hukunci, kuma Ya sanya ni daga Manzanni.\""},"2954":{"id":2954,"surah":26,"ayah":22,"verse":"\"Kuma waccan ni'ima ce, kan\u00e3 g\u00f5rint a kaina, d\u00f5min k\u00e3 bautar da Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la.\""},"2955":{"id":2955,"surah":26,"ayah":23,"verse":"Fir'auna ya ce: \"Kuma mene ne Ubangijin halittu?\""},"2956":{"id":2956,"surah":26,"ayah":24,"verse":"Ya ce: \"Ubangijin sammai da \u0199asa da abin da yake a tsak\u00e3ninsu, idan kun kasance m\u00e3su \u0199arfin \u0129m\u00e3ni.\""},"2957":{"id":2957,"surah":26,"ayah":25,"verse":"Ya ce wa wa\u0257anda suke a g\u1ebdfensa, \"B\u00e3 za ku saur\u00e3ra ba?\""},"2958":{"id":2958,"surah":26,"ayah":26,"verse":"Ya ce: \"Ubangijinku, kuma Ubangijin ubanninku na farko.\""},"2959":{"id":2959,"surah":26,"ayah":27,"verse":"Ya ce: \"Lalle ne Manzonku, wanda aka aiko zuwa gare ku, ha\u0199i \u0199a, mahaukaci ne.\""},"2960":{"id":2960,"surah":26,"ayah":28,"verse":"Ya ce: \"Ubangijin mafitar r\u00e3n\u00e3 da ma\u0253\u0169yarta da abin dayake a tsakaninsu, idan kun kasance kun\u00e3 hankalta.\""},"2961":{"id":2961,"surah":26,"ayah":29,"verse":"Ya ce: \"Lalle ne idan ka ri\u0199i wani abin baut\u00e3wa wan\u0129na ha\u0199\u0129\u0199a, in\u00e3 sany\u00e3 ka daga \u0257aurarru.\""},"2962":{"id":2962,"surah":26,"ayah":30,"verse":"Ya ce: \"Ashe, kuma k\u00f5 d\u00e3 n\u00e3 z\u00f5 maka da wani, abu mai bayyan\u00e3wa?\""},"2963":{"id":2963,"surah":26,"ayah":31,"verse":"Ya ce: \"To, ka z\u00f5 da shi idan ka kasance daga, m\u00e3su gaskiya.\""},"2964":{"id":2964,"surah":26,"ayah":32,"verse":"Sai ya j\u1ebdfa sandarsa, sai ga ta kumurci bayyananne."},"2965":{"id":2965,"surah":26,"ayah":33,"verse":"Kuma ya fizge hannunsa, sai ga shi fari ga m\u00e3su kallo."},"2966":{"id":2966,"surah":26,"ayah":34,"verse":"(Fir'auna) ya ce ga mash\u00e3warta a g\u1ebdfensa, \"Lalle ne, wannan ha\u0199\u0129\u0199a, masihirci ne, mai ilmi!"},"2967":{"id":2967,"surah":26,"ayah":35,"verse":"\"Yan\u00e3 son ya fitar da ku daga \u0199asarku game da sihirinSa. To m\u1ebdne ne kuke sh\u00e3wart\u00e3wa?\""},"2968":{"id":2968,"surah":26,"ayah":36,"verse":"Suka ce: \"Ka jinkirtar da shi, sh\u0129 da \u0257an'uwansa, kuma ka aika m\u00e3su gayya a cikin bir\u00e3ne.\""},"2969":{"id":2969,"surah":26,"ayah":37,"verse":"\"Z\u00e3 su z\u00f5 maka da dukkan mai yawan sihiri masani.\""},"2970":{"id":2970,"surah":26,"ayah":38,"verse":"Sai aka t\u00e3ra masihirta d\u00f5min ajalin yini sananne."},"2971":{"id":2971,"surah":26,"ayah":39,"verse":"Kuma aka ce wa mut\u00e3ne \"K\u00f5 k\u0169 m\u00e3su t\u00e3ruw\u00e3 ne?"},"2972":{"id":2972,"surah":26,"ayah":40,"verse":"\"Tsamm\u00e3ninmu mu bi masihirta, idan sun kasance s\u0169 ne marinj\u00e3ya.\""},"2973":{"id":2973,"surah":26,"ayah":41,"verse":"To, a l\u00f5kacin da masihirta suka j\u1ebd suka ce wa Fir'auna,\"Shin, lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a mun\u00e3 da ij\u00e3ra idan mun kasance m\u0169 ne marinj\u00e3ya?\""},"2974":{"id":2974,"surah":26,"ayah":42,"verse":"Ya ce: \"Na'am! Kuma lalle ne, k\u0169 ne a l\u00f5kacin ha\u0199\u0129\u0199a mu\u0199arrabai.\""},"2975":{"id":2975,"surah":26,"ayah":43,"verse":"M\u0169s\u00e3 ya ce musu, \"Ku j\u1ebdfa abin da kuke m\u00e3su j\u1ebdf\u00e3wa.\""},"2976":{"id":2976,"surah":26,"ayah":44,"verse":"Sai suka j\u1ebdfa igiy\u00f5yinsu, da sandunansu, kuma suka ce: \"Da \u0199arfin Fir'auna lalle ne m\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, m\u0169 ne marinj\u00e3ya.\""},"2977":{"id":2977,"surah":26,"ayah":45,"verse":"Sai M\u0169sa ya j\u1ebdfa sandarsa, sai ga ta tan\u00e3 harha\u0257e abin da suke yi na \u0199arya."},"2978":{"id":2978,"surah":26,"ayah":46,"verse":"Sai aka j\u1ebdfar da masihirta sun\u00e3 m\u00e3su sujada."},"2979":{"id":2979,"surah":26,"ayah":47,"verse":"Suka ce: \"Mun yi \u0129m\u00e3ni da Ubangijin halitta.\""},"2980":{"id":2980,"surah":26,"ayah":48,"verse":"\"Ubangijin M\u0169sa da H\u00e3r\u0169na.\""},"2981":{"id":2981,"surah":26,"ayah":49,"verse":"Ya ce: \"Ashe, kun yi \u0129m\u00e3ni sab\u00f5da sh\u0129, a gab\u00e3nin in yi muku izni? Lalle ne shi, ha\u0199\u0129\u0199a babbanku ne wanda ya k\u00f5ya muku sihirin, to, z\u00e3 ku sani. Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a, zan kakk\u00e3tse hannuwanku da kaf\u00e3funku a tarna\u0199i, kuma ha\u0199\u0129\u0199a, zan ts\u0129r\u1ebd ku gab\u00e3 \u0257aya.\""},"2982":{"id":2982,"surah":26,"ayah":50,"verse":"Suka ce: \"B\u00e3bu wata c\u0169ta! Lalle ne m\u0169 m\u00e3su j\u0169y\u00e3wa ne zuwa ga Ubangijinmu.\""},"2983":{"id":2983,"surah":26,"ayah":51,"verse":"\"Lalle ne mu mun\u00e3 kwa\u0257ayin Ubangijinmu, Ya g\u00e3farta mana kurakuranmu d\u00f5min mun kasance farkon m\u00e3su \u0129m\u00e3ni.\""},"2984":{"id":2984,"surah":26,"ayah":52,"verse":"Kuma Muka aika zuwa ga M\u0169s\u00e3 c\u1ebdwa ka yi tafiyar dare da b\u00e3yiNa, lalle ne k\u0169 wa\u0257anda ake biy\u00e3 ne."},"2985":{"id":2985,"surah":26,"ayah":53,"verse":"Sai Fir'auna ya aika m\u00e3su gayya a cikin bir\u00e3ne."},"2986":{"id":2986,"surah":26,"ayah":54,"verse":"\"Lalle ne, wa\u0257annan, ha\u0199\u0129\u0199a, \u0199ungiya ce ka\u0257an.\""},"2987":{"id":2987,"surah":26,"ayah":55,"verse":"\"Kuma lalle ne s\u0169, a gare Mu, M\u00e3su fus\u00e3tarwa ne.\""},"2988":{"id":2988,"surah":26,"ayah":56,"verse":"\"Kuma lalle ne m\u0169 ha\u0199\u0129\u0199a gab\u00e3 \u0257aya m\u00e3su sauna ne.\""},"2989":{"id":2989,"surah":26,"ayah":57,"verse":"Sai Muka fitar da su daga gonaki da mar\u1ebdmari."},"2990":{"id":2990,"surah":26,"ayah":58,"verse":"Da task\u00f5ki da mazauni mai kyau."},"2991":{"id":2991,"surah":26,"ayah":59,"verse":"Kamar haka! Kuma Muka g\u00e3dar da su ga Ban\u0129 Isr\u00e3\u0129la."},"2992":{"id":2992,"surah":26,"ayah":60,"verse":"Sai suka b\u0129 su sun\u00e3 m\u00e3su fita a l\u00f5kacin h\u0169d\u00f5war r\u00e3n\u00e3."},"2993":{"id":2993,"surah":26,"ayah":61,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da jama'a biyu suka ga j\u0169na, sai ab\u00f5kan M\u0169s\u00e3 suka ce: \"Lalle ne m\u0169 ha\u0199\u0129 \u0199a, wa\u0257anda ake riska ne.\""},"2994":{"id":2994,"surah":26,"ayah":62,"verse":"Ya ce: \"Kayya! Lalle ne Ubangijina Yan\u00e3 tare da ni, zai shiryar da ni.\""},"2995":{"id":2995,"surah":26,"ayah":63,"verse":"Sai Muka yi wahayi zuwa ga M\u0169s\u00e3 c\u1ebdwa \"Ka d\u00f5ki t\u1ebdku da sandarka.\" Sai t\u1ebdku ta ts\u00e3ge, k\u00f5wane ts\u00e3gi ya kasance kamar falalen d\u0169tse mai girma."},"2996":{"id":2996,"surah":26,"ayah":64,"verse":"Kuma Muka kusantar da wa\u0257ansu mut\u00e3ne a can."},"2997":{"id":2997,"surah":26,"ayah":65,"verse":"Kuma Muka ts\u0129rar da M\u0169s\u00e3 da wa\u0257anda suke t\u00e3re da shi gab\u00e3 \u0257aya."},"2998":{"id":2998,"surah":26,"ayah":66,"verse":"Sa'an nan kuma Muka nutsar da wa\u0257ansu mut\u00e3nen."},"2999":{"id":2999,"surah":26,"ayah":67,"verse":"Lalle ne a cikin wannan akwai \u00e3y\u00e3, kuma mafi yawansu ba su kasance m\u00e3su \u0129m\u00e3ni ba."},"3000":{"id":3000,"surah":26,"ayah":68,"verse":"Kuma lalle ne Ubangijinka, ka\u0199\u0129\u0199a, Sh\u0129 ne Mab\u0169wayi, Mai jin \u0199ai."},"3001":{"id":3001,"surah":26,"ayah":69,"verse":"Kuma ka karanta, a kansu, l\u00e3b\u00e3rin Ibr\u00e3h\u0129m."},"3002":{"id":3002,"surah":26,"ayah":70,"verse":"A s\u00e3'ilin da ya ce wa ubansa da mut\u00e3nensa, \"M\u1ebdne ne kuke bauta wa?\""},"3003":{"id":3003,"surah":26,"ayah":71,"verse":"Suka ce: \"Mun\u00e3 bauta wa gum\u00e3ka, sab\u00f5da haka mun\u00e3 yini m\u00e3su lazimta a gare su.\""},"3004":{"id":3004,"surah":26,"ayah":72,"verse":"Ya ce: \"Shin, sun\u00e3 jin ku, a l\u00f5kacin da kuke kira?\""},"3005":{"id":3005,"surah":26,"ayah":73,"verse":"\"K\u00f5 kuwa sun\u00e3 amf\u00e3nin ku, k\u00f5 sun\u00e3 c\u0169tar ku?\""},"3006":{"id":3006,"surah":26,"ayah":74,"verse":"Suka ce: \"\u00c3'a mun s\u00e3m\u0129 ubanninmu, kamar haka ne suke aikat\u00e3wa.\""},"3007":{"id":3007,"surah":26,"ayah":75,"verse":"Ya ce: \"Shin to, kun ga abin da kuka kasance kun\u00e3 baut\u00e3 wa?\""},"3008":{"id":3008,"surah":26,"ayah":76,"verse":"\"K\u0169 da ubanninku mafi da\u0257\u1ebdwa?\""},"3009":{"id":3009,"surah":26,"ayah":77,"verse":"\"To lalle ne, s\u0169 ma\u0199iya ne a gare ni, f\u00e3ce Ubangijin halittu.\""},"3010":{"id":3010,"surah":26,"ayah":78,"verse":"\"Wanda Ya halitta ni, sa'an nan Yan\u00e3 shiryar da ni.\""},"3011":{"id":3011,"surah":26,"ayah":79,"verse":"\"Kuma Wanda Yake Sh\u0129 ne Yake ciyar da ni, kuma Yan\u00e3 sh\u00e3yar da ni.\""},"3012":{"id":3012,"surah":26,"ayah":80,"verse":"\"Kuma idan na yi jiyya, to, Sh\u0129 ne Yake warkar da ni.\""},"3013":{"id":3013,"surah":26,"ayah":81,"verse":"\"Kuma wanda Yake matar da ni, sa'an nan Ya r\u00e3yar da ni.\""},"3014":{"id":3014,"surah":26,"ayah":82,"verse":"\"Kuma wanda Yake in\u00e3 kwa\u0257ayin Ya g\u00e3farta mini kur\u00e3kuraina, a r\u00e3nar s\u00e3kamako.\""},"3015":{"id":3015,"surah":26,"ayah":83,"verse":"\"Ya Ubangij\u0129na! Ka ba ni hukunci, kuma Ka riskar da ni ga s\u00e3lihai.\""},"3016":{"id":3016,"surah":26,"ayah":84,"verse":"\"Kuma Ka sanya mini harshen gaskiya a cikin mut\u00e3nen \u0199arshe.\""},"3017":{"id":3017,"surah":26,"ayah":85,"verse":"\"Kuma Ka sanya ni daga mag\u00e3dan Aljannar ni'ima.\""},"3018":{"id":3018,"surah":26,"ayah":86,"verse":"\"Kuma Ka g\u00e3farta wa ub\u00e3na, lalle ne shi, ya kasance daga \u0253atattu.\""},"3019":{"id":3019,"surah":26,"ayah":87,"verse":"\"Kuma kada Ka kunyata ni a r\u00e3nar da ake t\u00e3yar da su.\""},"3020":{"id":3020,"surah":26,"ayah":88,"verse":"\"A r\u00e3nar da d\u0169kiya b\u00e3 ta amf\u00e3ni, kuma \u0257iya b\u00e3 su yi.\""},"3021":{"id":3021,"surah":26,"ayah":89,"verse":"\"F\u00e3ce wanda ya j\u1ebd wa Allah da z\u0169ciya mai tsarki.\""},"3022":{"id":3022,"surah":26,"ayah":90,"verse":"Kuma aka kusantar da Aljanna ga m\u00e3su ta\u0199awa."},"3023":{"id":3023,"surah":26,"ayah":91,"verse":"Kuma aka fitar da wut\u00e3 babba d\u00f5min halakakku."},"3024":{"id":3024,"surah":26,"ayah":92,"verse":"Kuma aka ce musu, \"In\u00e3 abin da kuka kasance kun\u00e3 bautawa?\""},"3025":{"id":3025,"surah":26,"ayah":93,"verse":"\"Baicin Allah? Shin sun\u00e3 tamakon ku k\u00f5 kuwa sun\u00e3 tsare kansu?\""},"3026":{"id":3026,"surah":26,"ayah":94,"verse":"Sai aka kikkife su a cikinta, su da halakakkun."},"3027":{"id":3027,"surah":26,"ayah":95,"verse":"Da rundunar Ibil\u0129sa gab\u00e3 \u0257aya."},"3028":{"id":3028,"surah":26,"ayah":96,"verse":"Suka ce: alh\u00e3li sun\u00e3 a cikinta sun\u00e3 yin hus\u0169ma,"},"3029":{"id":3029,"surah":26,"ayah":97,"verse":"\"Rantsuwa da Allah! Lalle ne mun kasance, ha\u0199\u0129\u0199a, a cikin \u0253ata bayyananna.\""},"3030":{"id":3030,"surah":26,"ayah":98,"verse":"\"A l\u00f5kacin da muke daidaita ku da Ubangijin halittu."},"3031":{"id":3031,"surah":26,"ayah":99,"verse":"\"Kuma b\u00e3bu abin da ya \u0253atar da mu f\u00e3ce m\u00e3su laifi.\""},"3032":{"id":3032,"surah":26,"ayah":100,"verse":"\"Sab\u00f5da haka b\u00e3 mu da wa\u0257ansu mac\u1ebdta.\""},"3033":{"id":3033,"surah":26,"ayah":101,"verse":"\"Kuma b\u00e3 mu da ab\u00f5ki, mas\u00f5yi.\""},"3034":{"id":3034,"surah":26,"ayah":102,"verse":"\"Sab\u00f5da haka d\u00e3 lalle mun\u00e3 da (d\u00e3mar) k\u00f5mawa, d\u00f5min mu kasance daga m\u0169minai!\""},"3035":{"id":3035,"surah":26,"ayah":103,"verse":"Lalle ne, a cikin wancan akwai \u00e3y\u00e3, kuma mafi yawansu, b\u00e3 su kasance m\u0169minai ba."},"3036":{"id":3036,"surah":26,"ayah":104,"verse":"Kuma lalle ne, Ubangijinka, Shi ne Mabuw\u00e3yi, Mai jin \u0199ai."},"3037":{"id":3037,"surah":26,"ayah":105,"verse":"Mut\u00e3nen N\u0169hu sun \u0199aryata Manzanni."},"3038":{"id":3038,"surah":26,"ayah":106,"verse":"A l\u00f5kacin da \u0257an'uwansu, N\u0169hu, ya ce musu, \"Shin, b\u00e3 z\u00e3 ku yi ta\u0199awa ba?\""},"3039":{"id":3039,"surah":26,"ayah":107,"verse":"\"Lalle ne, zuwa gare ku, ni Manzo ne amintacce.\""},"3040":{"id":3040,"surah":26,"ayah":108,"verse":"\"To, ku bi Allah da ta\u0199awa, kuma ku yi mini \u0257\u00e3'\u00e3.\""},"3041":{"id":3041,"surah":26,"ayah":109,"verse":"\"Kuma b\u00e3 ni tambayar ku wata ij\u00e3ra a kansa. Ij\u00e3r\u00e3t\u00e3 ba ta zama ba f\u00e3ce daga Ubangijin halittu.\""},"3042":{"id":3042,"surah":26,"ayah":110,"verse":"\"Sab\u00f5da haka, ku bi Allah da ta\u0199awa, kuma ku yi mini \u0257\u00e3'\u00e3.\""},"3043":{"id":3043,"surah":26,"ayah":111,"verse":"Suka ce: \"Ashe, z\u00e3 mu yi \u0129m\u00e3ni sab\u00f5da kai alh\u00e3li kuwa mafiya \u0199as\u0199anci sun bi ka?\""},"3044":{"id":3044,"surah":26,"ayah":112,"verse":"Ya ce: \"Kuma b\u00e3 ni da sani ga abin da suka kasance san\u00e3 aikat\u00e3wa.\""},"3045":{"id":3045,"surah":26,"ayah":113,"verse":"\"His\u00e3binsu bai zama ba f\u00e3ce ga Ubangijina, d\u00e3 kun\u00e3 sansanc\u1ebdwa.\""},"3046":{"id":3046,"surah":26,"ayah":114,"verse":"\"Ban zama mai k\u00f5re m\u0169minai ba.\""},"3047":{"id":3047,"surah":26,"ayah":115,"verse":"\"N\u0129 ba k\u00f5wa ba ne sai mai garga\u0257i mai bayyan\u00e3wa.\""},"3048":{"id":3048,"surah":26,"ayah":116,"verse":"Suka ce: \"Lalle ne, idan ba ka hanu ba, y\u00e3 N\u0169hu, (daga maganarka,) ha\u0199\u0129\u0199a, kan\u00e3 kasanc\u1ebdwa daga wa\u0257anda ake j\u1ebdfewa\""},"3049":{"id":3049,"surah":26,"ayah":117,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 Ubangij\u0129na! Lalle ne mut\u00e3nena sun \u0199aryat\u00e3 ni.\""},"3050":{"id":3050,"surah":26,"ayah":118,"verse":"\"Sai ka yi hukunci, a tsak\u00e3n\u0129na da tsak\u00e3ninsu tabbataccen hukanci, kuma ka ts\u0129rar da ni, da wa\u0257anda suke t\u00e3re da ni daga m\u0169minai.\""},"3051":{"id":3051,"surah":26,"ayah":119,"verse":"Sai Muka ts\u0129rar da shi, shi da wa\u0257anda suke t\u00e3re da shi, a cikin jirgi wanda aka yi wa l\u00f5di."},"3052":{"id":3052,"surah":26,"ayah":120,"verse":"Sa'an nan Muka nutsar a b\u00e3yan haka, da sauran."},"3053":{"id":3053,"surah":26,"ayah":121,"verse":"Lalle ne a cikin wannan akwai \u00e3y\u00e3, kuma mafi yawansu, ba su kasance m\u00e3su \u0129m\u00e3ni ba."},"3054":{"id":3054,"surah":26,"ayah":122,"verse":"Kuma Lalle ne, Ubangijinka, ha\u0199\u0129\u0199a, Sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai Rahama."},"3055":{"id":3055,"surah":26,"ayah":123,"verse":"\u00c3d\u00e3wa sun \u0199aryata Manzanni."},"3056":{"id":3056,"surah":26,"ayah":124,"verse":"A l\u00f5kacin da \u0257an'uwansu, H\u0169du ya ce musu, \"B\u00e3 z\u00e3 ku yi ta\u0199awa ba?\""},"3057":{"id":3057,"surah":26,"ayah":125,"verse":"\"Lalle ne ni, zuwa gare ku, ha\u0199\u0129\u0199a, Manzo ne, amintacce.\""},"3058":{"id":3058,"surah":26,"ayah":126,"verse":"\"Sab\u00f5da haka ku bi Allah da ta\u0199awa, kuma ku yi mini \u0257\u00e3'\u00e3.\""},"3059":{"id":3059,"surah":26,"ayah":127,"verse":"\"Kuma b\u00e3 ni tambayar wata ij\u00e3ra a kansa. Ij\u00e3r\u00e3ta ba ta zama ba, f\u00e3ce daga Ubangijin halittu.\""},"3060":{"id":3060,"surah":26,"ayah":128,"verse":"\"Shin, kun\u00e3 yin ginin sitadiyo a k\u00f5wane tsauni ne, kun\u00e3 yin w\u00e3sa?\""},"3061":{"id":3061,"surah":26,"ayah":129,"verse":"\"Kuma kun\u00e3 ri\u0199on mats\u00e3rar ruwa, tsamm\u00e3ninku, ku dawwama?\""},"3062":{"id":3062,"surah":26,"ayah":130,"verse":"\"Kuma idan kun yi dam\u0199a, sai ku yi dam\u0199ar kun\u00e3 m\u00e3su tan\u0199was\u00e3wa.\""},"3063":{"id":3063,"surah":26,"ayah":131,"verse":"\"To ku bi Allah da ta\u0199awa, kuma ku yi mini \u0257\u00e3'\u00e3.\""},"3064":{"id":3064,"surah":26,"ayah":132,"verse":"\"Ku ji ts\u00f5ron wanda Ya taimake ku da abin da kuka sani.\""},"3065":{"id":3065,"surah":26,"ayah":133,"verse":"\"Ya taimake ku da dabb\u00f5bin ni'ima da \u0257iya.\""},"3066":{"id":3066,"surah":26,"ayah":134,"verse":"\"Da g\u00f5naki da mar\u1ebdmari.\""},"3067":{"id":3067,"surah":26,"ayah":135,"verse":"\"Lalle ne n\u0129, in\u00e3 ji muku ts\u00f5ron az\u00e3bar wani yini mai girma.\""},"3068":{"id":3068,"surah":26,"ayah":136,"verse":"Suka ce: \"Daidai ne a kanmu: K\u00e3 yi wa'azi k\u00f5 ba ka kasance daga m\u00e3su wa'azi ba.\""},"3069":{"id":3069,"surah":26,"ayah":137,"verse":"\"Wannan abu bai zam\u00f5 ba f\u00e3ce h\u00e3l\u00e3yen mut\u00e3nen farko.\""},"3070":{"id":3070,"surah":26,"ayah":138,"verse":"\"Kuma m\u0169 ba mu zama wa\u0257anda ake yi wa az\u00e3ba ba.\""},"3071":{"id":3071,"surah":26,"ayah":139,"verse":"Sab\u00f5da haka suka \u0199aryata shi, sai Muka halakar da s\u0169. Lalle ne a cikin wannan akwai \u00e3y\u00e3, kuma mafi yawansu ba su kasance m\u00e3su \u0129m\u00e3ni ba."},"3072":{"id":3072,"surah":26,"ayah":140,"verse":"Kuma lalle ne, Ubangijinka, ha\u0199\u0129\u0199a, Shi ne Mabuw\u00e3yi, Mai jin \u0199ai."},"3073":{"id":3073,"surah":26,"ayah":141,"verse":"Sam\u0169d\u00e3wa sun \u0199aryata Manzanni."},"3074":{"id":3074,"surah":26,"ayah":142,"verse":"A l\u00f5kacin da \u0257an'uwansu S\u00e3lihu ya ce: \"Shin, b\u00e3 z\u00e3 ku bi Allah da ta\u0199awa ba?\""},"3075":{"id":3075,"surah":26,"ayah":143,"verse":"\"Lalle ne n\u0129 zuw\u00e3 gare ku, Manzo ne, amintacce.\""},"3076":{"id":3076,"surah":26,"ayah":144,"verse":"\"Sab\u00f5da haka ku bi Allah da ta\u0199awa, kuma ku yi mini \u0257\u00e3'\u00e3."},"3077":{"id":3077,"surah":26,"ayah":145,"verse":"\"Kuma b\u00e3 ni tambayar ku wata ij\u00e3ra a kansa. Ij\u00e3r\u00e3ta ba ta zama ba f\u00e3ce da a Ubangijin halittu.\""},"3078":{"id":3078,"surah":26,"ayah":146,"verse":"\"Shin, an\u00e3 barin ku a cikin abin da yake a nan, kun\u00e3 amintattu?\""},"3079":{"id":3079,"surah":26,"ayah":147,"verse":"\"A cikin g\u00f5naki da mar\u1ebdmari.\""},"3080":{"id":3080,"surah":26,"ayah":148,"verse":"\"Da shuke-shuke da dab\u0129 nai, 'ya'yan it\u00e3censu hirtsi m\u00e3su nark\u1ebdwa a ciki?\""},"3081":{"id":3081,"surah":26,"ayah":149,"verse":"\"Kuma kun\u00e3 sassa\u0199a gid\u00e3je daga duw\u00e3tsu, kun\u00e3 m\u00e3su alf\u00e3hari?\""},"3082":{"id":3082,"surah":26,"ayah":150,"verse":"\"Sab\u00f5da haka ku bi Allah da ta\u0199awa, kuma ku yi mini \u0257\u00e3'\u00e3.\""},"3083":{"id":3083,"surah":26,"ayah":151,"verse":"\"Kada ku yi \u0257\u00e3'\u00e3 ga umurnin ma\u0253arnata.\""},"3084":{"id":3084,"surah":26,"ayah":152,"verse":"\"Wa\u0257anda suke yin \u0253arna a cikin \u0199asa, kuma b\u00e3 su kyautat\u00e3wa.\""},"3085":{"id":3085,"surah":26,"ayah":153,"verse":"Suka ce: \"Kai daga m\u00e3su sihiri kurum kake.\""},"3086":{"id":3086,"surah":26,"ayah":154,"verse":"\"B\u00e3 k\u00f5wa kake ba, f\u00e3ce mutum kamarmu. To, k\u00e3 zo da wata \u00e3y\u00e3 idan k\u00e3 kasance daga m\u00e3su gaskiya.\""},"3087":{"id":3087,"surah":26,"ayah":155,"verse":"Ya ce: \"Wannan r\u00e3kuma ce tan\u00e3 da shan yini, kuma kun\u00e3 da shan yini sasanne.\""},"3088":{"id":3088,"surah":26,"ayah":156,"verse":"\"Kada ku sh\u00e3fe ta da c\u0169ta har az\u00e3bar yini mai girm\u00e3 ta sh\u00e3fe ku.\""},"3089":{"id":3089,"surah":26,"ayah":157,"verse":"Sai suka s\u00f5ke ta sa'an nan suka w\u00e3yi gari sun\u00e3 m\u00e3su nad\u00e3ma."},"3090":{"id":3090,"surah":26,"ayah":158,"verse":"Sab\u00f5da haka az\u00e3ba ta k\u00e3ma su. Lalle ne a cikin wannan akwai \u00e3y\u00e3, kuma mafi yawansu, ba su kasance m\u00e3su \u0129m\u00e3ni ba."},"3091":{"id":3091,"surah":26,"ayah":159,"verse":"Lalle ne Ubangijinka, ha\u0199\u0129 \u0199a, Sh\u0129 ne Mabuwayi, Mai jin \u0199ai."},"3092":{"id":3092,"surah":26,"ayah":160,"verse":"Mut\u00e3nen L\u0169\u0257u sun \u0199aryata Manzanni."},"3093":{"id":3093,"surah":26,"ayah":161,"verse":"A l\u00f5kacin da \u0257an'uwansu, L\u0169\u0257u ya ce musu, \"B\u00e3 z\u00e3 ku yi ta\u0199awa ba?\""},"3094":{"id":3094,"surah":26,"ayah":162,"verse":"\"Lalle ne n\u0129, zuwa gare ku, Manz\u00f5 ne, amintacce.\""},"3095":{"id":3095,"surah":26,"ayah":163,"verse":"\"Sab\u00f5da haka ku bi Allah da ta\u0199awa, kuma ku yi mini \u0257\u00e3'\u00e3.\""},"3096":{"id":3096,"surah":26,"ayah":164,"verse":"\"Kuma b\u00e3 ni tambayar ku wata ij\u00e3ra, Ij\u00e3r\u00e3ta ba ta zama ba f\u00e3ce daga Ubangijin halittu.\""},"3097":{"id":3097,"surah":26,"ayah":165,"verse":"\"Shin kun\u00e3 j\u1ebd wa maza daga cikin talikai?\""},"3098":{"id":3098,"surah":26,"ayah":166,"verse":"\"Kuma kun\u00e3 barin abin da Ubangijinku Ya halitta muku daga m\u00e3tanku? \u00c3'a, ku mut\u00e3ne ne m\u00e3su \u0199\u1ebdtar\u1ebdwa!\""},"3099":{"id":3099,"surah":26,"ayah":167,"verse":"Suka ce: \"Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a idan ba ka hanu ba, y\u00e3 L\u0169\u0257u! T\u0129las ne kan\u00e3 kasanc\u1ebdwa daga wa\u0257anda ake fitarwa (daga gari).\""},"3100":{"id":3100,"surah":26,"ayah":168,"verse":"Ya ce: \"Lalle ne ga aikinku, ha\u0199\u0129\u0199a, in\u00e3 daga m\u00e3su \u0199insa.\""},"3101":{"id":3101,"surah":26,"ayah":169,"verse":"\"Ya Ubangijina! Ka ts\u0129rar da ni da iy\u00e3l\u0129na daga abin da suke aikat\u00e3wa.\""},"3102":{"id":3102,"surah":26,"ayah":170,"verse":"Sab\u00f5da haka Muka ts\u0129rar da shi, Shi da mut\u00e3nensa gab\u00e3 \u0257aya."},"3103":{"id":3103,"surah":26,"ayah":171,"verse":"F\u00e3ce wata ts\u00f5huwa a cikin m\u00e3su wanzuwa."},"3104":{"id":3104,"surah":26,"ayah":172,"verse":"Sa'an nan kuma Muka dark\u00e3ke wasu."},"3105":{"id":3105,"surah":26,"ayah":173,"verse":"Kuma Muka yi ruwan sama a kansu ruwa, sai dai ruwan wa\u0257anda ake yi wa garga\u0257i ya m\u0169nana."},"3106":{"id":3106,"surah":26,"ayah":174,"verse":"Lalle ne ga wannan, akwai \u00e3y\u00e3, kuma mafi yawansu b\u00e3 su kasance m\u00e3su \u0129m\u00e3ni ba."},"3107":{"id":3107,"surah":26,"ayah":175,"verse":"Kuma lalle ne Ubangijinka, ha\u0199\u0129\u0199a, Sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai jin \u0199ai."},"3108":{"id":3108,"surah":26,"ayah":176,"verse":"Ma'ab\u0169ta \u0199unci sun \u0199aryata Manzanni."},"3109":{"id":3109,"surah":26,"ayah":177,"verse":"A l\u00f5kacin da Shu'aibu ya ce musu, \"B\u00e3 z\u00e3 ku yi ta\u0199awa ba?\""},"3110":{"id":3110,"surah":26,"ayah":178,"verse":"\"Lalle ne ni, zuwa gare ku, Manzo ne, amintacce.\""},"3111":{"id":3111,"surah":26,"ayah":179,"verse":"\"Sab\u00f5da haka ku bi Allah da ta\u0199awa kuma ku yi mini \u0257\u00e3'\u00e3.\""},"3112":{"id":3112,"surah":26,"ayah":180,"verse":"\"Kuma ba ni tambayar ku wata ij\u00e3ra a kansa. Ij\u00e3rata ba ta zama ba f\u00e3ce daga Ubangijin halittu.\""},"3113":{"id":3113,"surah":26,"ayah":181,"verse":"\"Ku cika m\u0169du, kuma kada ku kasance daga m\u00e3su sany\u00e3war has\u00e3ra (ga mut\u00e3ne).\""},"3114":{"id":3114,"surah":26,"ayah":182,"verse":"\"Kuma ku yi awo da sik\u1ebdli daidaitacce.\""},"3115":{"id":3115,"surah":26,"ayah":183,"verse":"\"Kuma kada ku nakasa wa mut\u00e3ne ab\u0169buwansu kuma kada ku yi fas\u00e3di a cikin \u0199asa kuna m\u00e3su \u0253arna.\""},"3116":{"id":3116,"surah":26,"ayah":184,"verse":"\"Kuma ku ji ts\u00f5ron Allah wanda Ya halitta ku, k\u0169 da jama'ar farko.\""},"3117":{"id":3117,"surah":26,"ayah":185,"verse":"Suka ce: \"Kai dai daga wa\u0257anda suke sihirtattu kawai ne.\""},"3118":{"id":3118,"surah":26,"ayah":186,"verse":"\"Kuma b\u00e3 k\u00f5wa kake ba, f\u00e3ce mutum kamarmu kuma lalle ne mun\u00e3 zaton ka, ha\u0199\u0129\u0199a, daga ma\u0199aryata.\""},"3119":{"id":3119,"surah":26,"ayah":187,"verse":"\"To ka j\u1ebdfo wani \u0253a\u0253\u0253ake daga sama a kanmu, idan ka kasance daga m\u00e3su gaskiya.\""},"3120":{"id":3120,"surah":26,"ayah":188,"verse":"Ya ce: \"Ubangij\u0129na ne Mafi sani ga abin da kuke aikat\u00e3wa.\""},"3121":{"id":3121,"surah":26,"ayah":189,"verse":"Sai suka \u0199aiyat\u00e3 shi, sab\u00f5da haka, az\u00e3bar r\u00e3nar girgije ta k\u00e3ma su. Lalle ne ita, t\u00e3 kasance az\u00e3bar yini mai girma."},"3122":{"id":3122,"surah":26,"ayah":190,"verse":"Lalle a cikin wancan ha\u0199\u0129ka akwai \u00e3ya, amma mafi yawansu ba su kasance m\u00e3su \u0129m\u00e3ni ba."},"3123":{"id":3123,"surah":26,"ayah":191,"verse":"Kuma lalle Ubangij\u0129nka, ha\u0199\u0129\u0199a, Sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai jin \u0199ai."},"3124":{"id":3124,"surah":26,"ayah":192,"verse":"Kuma lalle shi (Al\u0199ur'\u00e3ni), ha\u0199\u0129\u0199a, saukarwar Ubangijinhalittu ne."},"3125":{"id":3125,"surah":26,"ayah":193,"verse":"R\u0169hi amintacce ne ya sauka da shi."},"3126":{"id":3126,"surah":26,"ayah":194,"verse":"A kan z\u0169ciyarka, d\u00f5min ka kasance daga m\u00e3su garga\u0257i."},"3127":{"id":3127,"surah":26,"ayah":195,"verse":"Da harshe na Larabci mai bay\u00e3ni."},"3128":{"id":3128,"surah":26,"ayah":196,"verse":"Kuma lalle shin, ha\u0199\u0129\u0199a, yan\u00e3 a cikin litattafan (Manzannin) farko."},"3129":{"id":3129,"surah":26,"ayah":197,"verse":"Ashe, bai kasance \u00e3y\u00e3 ba a gare su, ya zama M\u00e3laman Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la sun san shi?"},"3130":{"id":3130,"surah":26,"ayah":198,"verse":"Kuma d\u00e3 mun saukar da shi a kan s\u00e3shen Ajam\u00e3wa,"},"3131":{"id":3131,"surah":26,"ayah":199,"verse":"Ya karanta shi a kansu, ba su kasance sab\u00f5da shi m\u00e3su \u0129m\u00e3ni ba."},"3132":{"id":3132,"surah":26,"ayah":200,"verse":"Kamar wancan ne! Muka shigar da shi a cikin zuk\u00e3tan m\u00e3su laifi."},"3133":{"id":3133,"surah":26,"ayah":201,"verse":"B\u00e3 z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni da sh\u0129 ba sai sun ga az\u00e3bar nan mai ra\u0257adi."},"3134":{"id":3134,"surah":26,"ayah":202,"verse":"Sai ta taho musu kwatsam, alh\u00e3li kuwa s\u0169, ba su sansance ba."},"3135":{"id":3135,"surah":26,"ayah":203,"verse":"Sai su ce: \"Shin, mu wa\u0257anda ake yi wa jinkiri ne?\""},"3136":{"id":3136,"surah":26,"ayah":204,"verse":"Ashe, to, da az\u00e3barMu suke n\u1ebdman gagg\u00e3wa?"},"3137":{"id":3137,"surah":26,"ayah":205,"verse":"Ashe, to, k\u00e3 gani, idan Muka j\u0129she su da\u0257i a sh\u1ebdkaru,"},"3138":{"id":3138,"surah":26,"ayah":206,"verse":"Sa'an nan abin da suka kasance an\u00e3 yi musu wa'adi (da shi) ya j\u1ebd musu,"},"3139":{"id":3139,"surah":26,"ayah":207,"verse":"Abin da suka kasance an\u00e3 j\u0129she su d\u00e3\u0257in b\u00e3 zai tunku\u0257e az\u00e3ba ba daga gare su."},"3140":{"id":3140,"surah":26,"ayah":208,"verse":"Kuma b\u00e3 Mu halakar da wata al\u0199arya ba f\u00e3ce tan\u00e3 da m\u00e3su garga\u0257i."},"3141":{"id":3141,"surah":26,"ayah":209,"verse":"D\u00f5min tun\u00e3tarwa, kuma ba Mu kasance M\u00e3su z\u00e3lunci ba."},"3142":{"id":3142,"surah":26,"ayah":210,"verse":"Kuma (Al\u0199ur'\u00e3ni) Shai\u0257\u00e3nu ba su \u0257\u00f5ra sauka da sh\u0129ba."},"3143":{"id":3143,"surah":26,"ayah":211,"verse":"Kuma b\u00e3 ya kam\u00e3ta a gare su (su Shai\u0257\u00e3nu su sauka da shi), kuma ba su iy\u00e3wa."},"3144":{"id":3144,"surah":26,"ayah":212,"verse":"Lalle ne s\u0169, daga saur\u00e3re, ha\u0199\u0129\u0199a, wa\u0257anda aka n\u0129santar ne."},"3145":{"id":3145,"surah":26,"ayah":213,"verse":"Sab\u00f5da haka, kada ka kira wani abin baut\u00e3wa na dabam t\u00e3re da Allah, sai ka kasance daga wa\u0257anda ake yi wa az\u00e3ba."},"3146":{"id":3146,"surah":26,"ayah":214,"verse":"Kuma ka yi garga\u0257i ga danginka mafiya kusanci."},"3147":{"id":3147,"surah":26,"ayah":215,"verse":"Kuma ka sassauta fik\u00e3fikanka ga wanda ya b\u0129 ka daga m\u0169minai."},"3148":{"id":3148,"surah":26,"ayah":216,"verse":"Sa'an nan idan suka s\u00e3\u0253\u00e3 maka to ka ce: \"Lalle n\u0129, barrantacce ne daga abin da kuko aikat\u00e3wa.\""},"3149":{"id":3149,"surah":26,"ayah":217,"verse":"Kuma ka d\u00f5gara ga Mabuw\u00e3yi, Mai jin \u0199ai."},"3150":{"id":3150,"surah":26,"ayah":218,"verse":"Wanda Yake ganin ka a l\u00f5kacin da kake t\u00e3shi tsaye."},"3151":{"id":3151,"surah":26,"ayah":219,"verse":"Da jujjuy\u00e3warka a cikin m\u00e3su yin sujada."},"3152":{"id":3152,"surah":26,"ayah":220,"verse":"Lalle Shi, Shi ne Mai ji, Masani."},"3153":{"id":3153,"surah":26,"ayah":221,"verse":"Shin, (kun\u00e3 so) in gaya muku a kan wanda Shai\u0257\u00e3nnu kan sauka?"},"3154":{"id":3154,"surah":26,"ayah":222,"verse":"Sukan sauka a kan dukkan ma\u0199aryaci, mai zunubi."},"3155":{"id":3155,"surah":26,"ayah":223,"verse":"Sun\u00e3 j\u1ebdfa (abin da suka) ji, alh\u00e3li kuwa mafi yawansu ma\u0199aryata ne."},"3156":{"id":3156,"surah":26,"ayah":224,"verse":"Kuma maw\u00e3\u0199a halakakku ne ke bin su."},"3157":{"id":3157,"surah":26,"ayah":225,"verse":"Shin, ba ku c\u1ebdwa, lalle ne s\u0169, cikin k\u00f5wane rango sun\u00e3 yin \u0257imuwa (su \u0199\u1ebdtare haddi) ba?"},"3158":{"id":3158,"surah":26,"ayah":226,"verse":"Kuma lalle ne, s\u0169, sun\u00e3 fa\u0257in abin da b\u00e3 su aikat\u00e3wa?"},"3159":{"id":3159,"surah":26,"ayah":227,"verse":"F\u00e3ce wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni suka aikata ayyukan \u0199warai, kuma suka ambaci Allah da yawa, kuma suka r\u00e3ma z\u00e3lunci, daga b\u00e3yan an z\u00e3lunce su. Kuma wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci, z\u00e3 su sani a wace maj\u0169ya suke j\u0169y\u00e3wa."},"3160":{"id":3160,"surah":27,"ayah":1,"verse":"\u00a6. S\u0303. Wa\u0257ancan \u00e3y\u00f5yinAl\u0199ur'\u00e3ni ne da Litt\u00e3fi mai bayyanawa."},"3161":{"id":3161,"surah":27,"ayah":2,"verse":"Shiriya ce da bush\u00e3ra ga m\u0169minai."},"3162":{"id":3162,"surah":27,"ayah":3,"verse":"Wa\u0257anda suke tsayar da salla kuma su b\u00e3yar da zakka, alh\u00e3li kuwa s\u0169, game da L\u00e3hira, to, s\u0169, sun\u00e3 yin ya\u0199\u0129ni."},"3163":{"id":3163,"surah":27,"ayah":4,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suke b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni da L\u00e3hira, Mun \u0199aw\u00e3ta musu ayyukansu, sab\u00f5da haka sun\u00e3 \u0257imuwa."},"3164":{"id":3164,"surah":27,"ayah":5,"verse":"Wa\u0257annan ne wa\u0257anda suke sun\u00e3 da mugunyar az\u00e3ba (a d\u0169niya), kuma s\u0169, a L\u00e3hira, s\u0169 ne mafiya has\u00e3ra."},"3165":{"id":3165,"surah":27,"ayah":6,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a, an\u00e3 ha\u0257a ka da Al\u0199ur'\u00e3ni daga gun Mai hikima, Masani."},"3166":{"id":3166,"surah":27,"ayah":7,"verse":"A l\u00f5kacin da M\u0169s\u00e3 ya ce wa iy\u00e3linsa \"Lalle ni, na tsink\u00e3yi wata wuta, ni mai zo muku daga gare ta ne, da wani l\u00e3bari, ko kuwa mai zo muku ne da Y\u0169la, mak\u00e3mashi, tsamm\u00e3ninku, ku ji \u0257imi.\""},"3167":{"id":3167,"surah":27,"ayah":8,"verse":"To, a l\u00f5kacin da ya j\u1ebd mata, sai aka kira shi c\u1ebdwa, \"An tsarkake wanda yake cikin (wurin) wutar da yanda yake a g\u1ebdfenta kuma tsarki ya tabbata ga Allah Ubangijin halittu.\""},"3168":{"id":3168,"surah":27,"ayah":9,"verse":"\"Y\u00e3 M\u0169s\u00e3 lalle ne shi, N\u0129 ne Allah, Mabuw\u00e3yi, Mai hikima.\""},"3169":{"id":3169,"surah":27,"ayah":10,"verse":"\"Kuma ka j\u1ebdfa sandarka.\" To, a l\u00f5kacin da ya gan ta tan\u00e3 girgiza kamar dai ita \u0199aramin mac\u0129ji ne, sai ya j\u0169ya yan\u00e3 mai b\u00e3yar da b\u00e3ya, kuma bai k\u00f5ma ba, \"Y\u00e3 Mus\u00e3! Kada ka ji ts\u00f5ro lalle Ni, Manzanni b\u00e3 sujin ts\u00f5ro a wuriNa.\""},"3170":{"id":3170,"surah":27,"ayah":11,"verse":"\"Sai wanda ya yi z\u00e3lunci, sa'an nan ya musanya kyau a b\u00e3yan c\u0169ta, to, lalle N\u0129, Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai.\""},"3171":{"id":3171,"surah":27,"ayah":12,"verse":"\"Kuma ka shigar da hannunka a cikin wuyan r\u0129garka, ya fita fari, b\u00e3bu wata c\u0169ta, a cikinwasu \u00e3y\u00f5yi tara zuwa ga Fir'auna da mut\u00e3nensa. Lalle ne s\u0169, sun kasance mut\u00e3ne ne f\u00e3si\u0199ai.\""},"3172":{"id":3172,"surah":27,"ayah":13,"verse":"To, a l\u00f5kacin da \u00e3y\u00f5yinMu suka j\u1ebd musu, sun\u00e3 m\u00e3su w\u00e3yar da kai suka ce wannan sihiri ne bayyananne."},"3173":{"id":3173,"surah":27,"ayah":14,"verse":"Kuma suka yi musunsu, alh\u00e3li zuk\u00e3tansu sun natsu da su d\u00f5min z\u00e3lunci da girman kai. To, ka d\u0169bi yadda \u00e3\u0199ibar ma\u0253arnata ta kasance."},"3174":{"id":3174,"surah":27,"ayah":15,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun bai wa D\u00e3w\u0169da da Sulaim\u00e3n ilmi kuma suka ce: \"G\u00f5diya ta tabbata ga Allah, Wanda Ya f\u0129f\u0129ta mu a kan m\u00e3su yawa daga b\u00e3yinSa m\u0169minai.\""},"3175":{"id":3175,"surah":27,"ayah":16,"verse":"Kuma sulaim\u00e3n ya g\u00e3ji D\u00e3w\u0169da ya ce: \"Y\u00e3 ku mut\u00e3ne! An sanar da mu maganar tsunts\u00e3ye, kuma an b\u00e3 mu daga k\u00f5wane abu. Lalle ne wannan ha\u0199\u0129\u0199a shi ne falalar (Allah) bayyananna.\""},"3176":{"id":3176,"surah":27,"ayah":17,"verse":"Kuma aka tattara, d\u00f5min Sulaim\u00e3n, rundun\u00f5ninsa, daga aljannu da mut\u00e3ne da tsunts\u00e3ye, to, s\u0169 an\u00e3 kange su (ga tafiya)."},"3177":{"id":3177,"surah":27,"ayah":18,"verse":"Har a l\u00f5kacin da suka je a kan r\u00e3fin tur\u0169ruwa wata tur\u0169ruwa ta ce, \"Y\u00e3 k\u0169 jama'ar tur\u0169ruwa! Ku shiga gid\u00e3jenku, kada Sulaim\u00e3n da rundun\u00f5ninsa su kakkarya ku, alh\u00e3li kuwa s\u0169, ba su sani ba.\""},"3178":{"id":3178,"surah":27,"ayah":19,"verse":"Sai ya yi murmushi yan\u00e3 mai d\u00e3riya daga maganarta, kuma ya ce, \"Y\u00e3 Ubangij\u0129na! Ka c\u0169sa mini in g\u00f5de wa ni'imarKa wadda Ka ni'imta ta a gare ni da kuma ga mahaif\u00e3na biyu, kuma in aikata aiki na \u0199warai, wanda Kake yarda da shi, kuma Ka shigar da ni, sab\u00f5da rahamarKa, a cikin b\u00e3yinKa s\u00e3lihai.\""},"3179":{"id":3179,"surah":27,"ayah":20,"verse":"Kuma ya binciki tsunts\u00e3ye, sai ya ce: \"Me ya k\u00e3re ni b\u00e3 ni ganin hudhudu, k\u00f5 ya kasance daga m\u00e3su fakuwa ne?\""},"3180":{"id":3180,"surah":27,"ayah":21,"verse":"\"Lalle ne z\u00e3 ni azabta shi az\u00e3ba mai tsanani k\u00f5 kuwa lalle in yanka shi, k\u00f5 kuwa lalle ya zo mini da dal\u0129li bayyananne.\""},"3181":{"id":3181,"surah":27,"ayah":22,"verse":"Sai ya zauna b\u00e3 n\u1ebdsa ba, sa'an nan ya ce: \"N\u00e3 san abin da ba ka sani ba, kuma na zo maka daga Saba da wani l\u00e3bari tabbatacce.\""},"3182":{"id":3182,"surah":27,"ayah":23,"verse":"\"Lalle ni n\u00e3 s\u00e3mi wata mace wadda tan\u00e3 mulkinsu kuma an b\u00e3 ta daga dukkan k\u00f5me, kuma tan\u00e3 da gadon sarauta mai girma."},"3183":{"id":3183,"surah":27,"ayah":24,"verse":"\"Na s\u00e3me ta ita da mut\u00e3nenta, sun\u00e3 yin sujada ga r\u00e3n\u00e3, baicin Allah, kuma Shai\u0257an ya \u0199aw\u00e3ce musu ayyukansu, sab\u00f5da haka ya karkatar da su daga hanya, sa'an nan s\u0169, ba su shiryuwa.\""},"3184":{"id":3184,"surah":27,"ayah":25,"verse":"\"Ga su yi sujada ga Allah Wanda Yake fitar da abin da yake a \u0253\u00f5ye, a cikin sammai da \u0199asa, kuma Y\u00e3 san abin da kuke \u0253\u00f5y\u1ebdwada abin da kuke bayyan\u00e3wa.\""},"3185":{"id":3185,"surah":27,"ayah":26,"verse":"\"Allah b\u00e3bu abin baut\u00e3wa f\u00e3ce sh\u0129 Ubangijin Al'arshi, mai girma.\""},"3186":{"id":3186,"surah":27,"ayah":27,"verse":"Ya ce: \"Za mu d\u0169ba shin k\u00e3 yi gaskiya ne, k\u00f5 kuwa k\u00e3 kasance daga ma\u0199aryata?\""},"3187":{"id":3187,"surah":27,"ayah":28,"verse":"\"Ka tafi da takardata wannan, sa'an nan ka j\u1ebdfa ta zuwa gare su, sa'an nan kuma ka j\u0169ya daga barinsu, sa'an nan ka ga m\u1ebdne ne suke mayarwa.\""},"3188":{"id":3188,"surah":27,"ayah":29,"verse":"Ta ce: \"Y\u00e3 k\u0169 mashawarta! Lalle ne, an j\u1ebdfo, zuwa gareni, wata takarda mai girma.\""},"3189":{"id":3189,"surah":27,"ayah":30,"verse":"\"Lalle ita daga Sulaiman take, kuma lalle ita da s\u0169nan Allah, Mai rahama, Mai jin \u0199ai ne.\""},"3190":{"id":3190,"surah":27,"ayah":31,"verse":"\"Kada ku yi girman kai a gare ni, kuma ku zo mini kun\u00e3 m\u00e3su sallam\u00e3wa.\""},"3191":{"id":3191,"surah":27,"ayah":32,"verse":"Ta ce: \"Y\u00e3 ku mashawarta! Ku yi Mini fatawa ga al'amar\u0129na, ban kasance mai yanke wani al'amari ba, sai kun halarta.\""},"3192":{"id":3192,"surah":27,"ayah":33,"verse":"Suka ce: \"M\u0169 ma'ab\u0169ta \u0199arfi ne, kuma ma'abb\u0169ta y\u00e3\u0199i mai tsanani ne, kuma al'amari y\u00e3 k\u00f5ma zuwa gare ki, sab\u00f5da haka ki d\u0169bam\u1ebdne ne z\u00e3 ki yi umurui (da shi)?\""},"3193":{"id":3193,"surah":27,"ayah":34,"verse":"Ta ce: \"Lalle sarakuna idan sun shiga wata al\u0199arya, sai su \u0253\u00e3ta ta, kuma su sanya m\u00e3su darajar mut\u00e3nenta \u0199as\u0199antattu. Kuma kamar wancan ne suke likat\u00e3wa.\""},"3194":{"id":3194,"surah":27,"ayah":35,"verse":"\"Kuma lalle n\u0129 mai aik\u00e3wa ce zuwa gare su da kyauta, sa'an nan mai d\u0169bawa ce: Da me manzannin z\u00e3 su k\u00f5mo.\""},"3195":{"id":3195,"surah":27,"ayah":36,"verse":"To, a l\u00f5kacin da ya j\u1ebd wa Sulaiman ya ce: \"Shin, za ku \u0199\u00e3ra ni da d\u0169kiya ne? To, abin daAllah Ya b\u00e3 ni, shi ne mafi alh\u1ebdridaga abin da Ya b\u00e3 ku. A'a, k\u0169 nekuke yin farin ciki da kyautarku.\""},"3196":{"id":3196,"surah":27,"ayah":37,"verse":"\"Ka k\u00f5ma zuwa gare su. Sa'an nan lalle mun\u00e3 je musu da rundun\u00f5ni, b\u00e3bu wata t\u00e3\u0253ukawa gare su game da su, kuma lalle mun\u00e3 fitar da su daga gare ta, sun\u00e3 mafi wul\u00e3kantuwa, kuma sun\u00e3 \u0199as\u0199antattu.\""},"3197":{"id":3197,"surah":27,"ayah":38,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 ku mash\u00e3warta! Wannenku zai zo mini da gadonta a gab\u00e3nin su zo, sun\u00e3 m\u00e3su sallam\u00e3wa?\""},"3198":{"id":3198,"surah":27,"ayah":39,"verse":"Wani mai \u0199arfi daga aljannu ya ce: \"N\u0129 in\u00e3 zo maka da shi a gab\u00e3nin ka t\u00e3shi daga matsayinka. Kuma llale n\u0129 a gare shi, ha\u0199\u0129\u0199a, mai \u0199arfi ne amintacce.\""},"3199":{"id":3199,"surah":27,"ayah":40,"verse":"Wanda yake a wurinsa akwai wani ilmi daga Littafin ya ce: \"Ni in\u00e3 zo maka da shi a gab\u00e3nin \u0199yaft\u00e3war ganinka ta k\u00f5ma gare ka.\" To, a l\u00f5kacin da ya gan shi matabbaci a wurinsa, ya ce: \"Wannan daga falalar Ubangij\u0129na yake, d\u00f5min Ya jarraba ni: Shin, zan g\u00f5de ne, k\u00f5 kuwa zan butulce! Kuma wanda ya g\u00f5de, to, yan\u00e3 g\u00f5d\u1ebdwa ne d\u00f5min kansa, kuma wanda ya k\u00e3firta, to, lalle Ubangijina Wad\u00e3tacce ne, Kar\u0129mi.\""},"3200":{"id":3200,"surah":27,"ayah":41,"verse":"Ya ce: \"Ku canza kamar gadonta gare ta, mu gani, shin z\u00e3 ta shiryu, k\u00f5 kuwa tan\u00e3 kasanc\u1ebdwa daga wa\u0257anda b\u00e3 su shiryuwa.\""},"3201":{"id":3201,"surah":27,"ayah":42,"verse":"To a l\u00f5kacin da ta j\u1ebd aka ce \"Shin, kamar wannan gadon sarautarki yake?\" Ta ce: \"Kamar dai sh\u0129ne. Kuma an b\u00e3 mu ilmi daga gab\u00e3ninta kuma mun kasance m\u00e3su sallam\u00e3war (al'amari ga Allah).\""},"3202":{"id":3202,"surah":27,"ayah":43,"verse":"Kuma abin da ta kasance tan\u00e3 baut\u00e3wa, baicin Allah, ya kange ta. Lalle ita, t\u00e3 kasance daga mut\u00e3ne k\u00e3firai."},"3203":{"id":3203,"surah":27,"ayah":44,"verse":"Aka ce mata, \"Ki shiga a gidan sarauta.\" To, a l\u00f5kacin da ta gan shi, ta yi zatona wai gurbi ne, kuma ta kuranye daga \u0199waurinta. Ya ce: \"Lalle ne shi, gidan sarauta ne mai santsi daga mad\u0169bai.\" Ta ce: \"Y\u00e3 Ubangij\u0129na! B\u00e3 a r\u00f5\u0199on Allah sai da sun\u00e3yensa m\u00e3su kyau, tis'in da taran nan, sai dai a dun\u0199ule kamar a ce, \"In\u00e3 r\u00f5\u0199on Allah da sun\u00e3yenSa da na sani da wa\u0257anda ban sani ba.\" Lalle n\u0129, na z\u00e3lunci kaina, kuma n\u00e3 sallama al'amari t\u00e3re da Sulaiman ga Allah, Ubangijin halittu.\""},"3204":{"id":3204,"surah":27,"ayah":45,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, mun aika zuwa Sam\u0169d\u00e3wa da \u0257an'uwansu, Salihu (ya ce), \"Ku bauta wa Allah.\" Sai g\u00e3 su \u0199ungiy\u00f5yi biyu sun\u00e3 ta hus\u0169ma."},"3205":{"id":3205,"surah":27,"ayah":46,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 mut\u00e3n\u1ebdna! Don me kuke n\u1ebdman gagg\u00e3wa game da m\u0169nan\u00e3wa, a gab\u00e3nin kyautat\u00e3wa. Don me b\u00e3 ku n\u1ebdman Allah g\u00e3fara, tsamm\u00e3ninku, z\u00e3 a yi muku rahama?\""},"3206":{"id":3206,"surah":27,"ayah":47,"verse":"Suka ce: \"Mun\u00e3 shu'umci da kai, kuma da wanda ke t\u00e3re da kai.\" Ya ce: \"Shu'umcinku a wurin Allah yake. \u00c3'a, k\u0169 mut\u00e3ne ne, an\u00e3 fitinar ku.\""},"3207":{"id":3207,"surah":27,"ayah":48,"verse":"Kuma wa\u0257ansu jama'a tara sun kasance a cikin birnin, sun\u00e3 yin \u0253arna, kuma b\u00e3 su kyautat\u00e3wa. Suka ce: \"Ku yi rantsuwa da Allah, lalle z\u00e3 mu kw\u00e3nan masa, shi da mut\u00e3nensa sa'an nan mu ce wa waliyyinsa. 'Ba mu halarci halakar mut\u00e3nensa ba kuma m\u0169, ha\u0199\u0129 \u0199a, m\u00e3su gaskiya ne'.\""},"3208":{"id":3208,"surah":27,"ayah":49,"verse":"Kuma suka \u0199ulla m\u00e3kirci, kuma Muka \u0199ulla sakamakon m\u00e3kirci, alh\u00e3li s\u0169 ba su sani ba."},"3209":{"id":3209,"surah":27,"ayah":50,"verse":"Ka d\u0169ba yadda \u00e3\u0199ibar m\u00e3kircinsu ta kasance lalle M\u0169 Mun dark\u00e3ke su da mut\u00e3nensu, gab\u00e3 \u0257aya."},"3210":{"id":3210,"surah":27,"ayah":51,"verse":"Wa\u0257ancan, gid\u00e3jensu ne, w\u00f5fintattu sab\u00f5da z\u00e3luncin da suka yi, lalle ne a wancan akwai \u00e3y\u00e3 ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke sani."},"3211":{"id":3211,"surah":27,"ayah":52,"verse":"Muka ts\u0129rar da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma sun kasance sun\u00e3 ta\u0199awa."},"3212":{"id":3212,"surah":27,"ayah":53,"verse":"Da L\u0169du, a l\u00f5kacin da ya ce wa mut\u00e3nensa, \"Shin kun\u00e3 j\u1ebd wa alfasha ne, alh\u00e3li, kuwa kun\u00e3 gani?\""},"3213":{"id":3213,"surah":27,"ayah":54,"verse":"\"Shin lalle k\u0169 ha\u0199\u0129\u0199a kun\u00e3 je wa maza da sha'awa baicin m\u00e3t\u00e3? \u00c3'a, k\u0169 wasu irin mut\u00e3ne ne kuna aikin j\u00e3hilci.\""},"3214":{"id":3214,"surah":27,"ayah":55,"verse":"49."},"3215":{"id":3215,"surah":27,"ayah":56,"verse":"B\u00e3bu abin da ya kasance jaw\u00e3bin mut\u00e3nensa f\u00e3ce suka ce \"Ku fitar da mut\u00e3nen L\u0169\u0257u daga al\u0199aryarku, lalle s\u0169, wasu irin mut\u00e3ne ne m\u00e3su da'awar sun\u00e3 da tsarki.\""},"3216":{"id":3216,"surah":27,"ayah":57,"verse":"Sai Muka ts\u0129rar da shi, shi da mut\u00e3nensa, f\u00e3ce m\u00e3tarsa, Mun \u0199addara ta a cikin m\u00e3su wanzuwa."},"3217":{"id":3217,"surah":27,"ayah":58,"verse":"Kuma Muka yi ruwa a kansu da wani irin ruwa. To, ruwan wa\u0257anda ake yi wa garga\u0257i ya m\u0169nana."},"3218":{"id":3218,"surah":27,"ayah":59,"verse":"Ka ce: \"Godiya ta tabbata ga A1lah, kuma aminci ya tabbata bisa ga b\u00e3yinSa, wa\u0257anda Ya z\u00e3\u0253a.\" Shin Allah ne Mafi alh\u1ebdri koabin da suke yin shirki da Shi?"},"3219":{"id":3219,"surah":27,"ayah":60,"verse":"K\u00f5 w\u00e3ne ne Ya halitta sammai da \u0199asa kuma Ya saukar muku, daga, sama, wani ruwa, Muka tsirar, game da shi, g\u00f5naki m\u00e3su sha'awa, ba ya kasanc\u1ebdwa gare ku, ku tsirar da it\u00e3censu? Shin, akwai abin baut\u00e3wa t\u00e3re da Allah? \u00c3'a, s\u0169 mut\u00e3ne ne suna daidait\u00e3wa (Allah da wani)."},"3220":{"id":3220,"surah":27,"ayah":61,"verse":"K\u00f5 kuwa w\u00e3ne ne Ya sanya \u0199asa tabbatacciya, kuma Ya sanya k\u00f5guna a tsak\u00e3ninta kuma Ya sanya mata manyan duw\u00e3tsu tabatattu, kuma Ya sanya wani sh\u00e3maki a tsak\u00e3nin t\u1ebdkuna biyu? Shin akwai wani abin baut\u00e3wa t\u00e3re da Allah. \u00c3'a, mafi yawansu ba su san\u0129 ba."},"3221":{"id":3221,"surah":27,"ayah":62,"verse":"K\u00f5 w\u00e3ne ne yake kar\u0253\u00e3, kuma ya sanya ku mam\u00e3yan \u0199asa? Shin akwai wani abin bautawa t\u00e3re da Allah? Ka\u0257an \u0199warai kuke yin tun\u00e3ni."},"3222":{"id":3222,"surah":27,"ayah":63,"verse":"K\u00f5 w\u00e3ne ne yake shiryarwa a cikin duffan \u0199asa da t\u1ebdku, kuma w\u00e3ne ne Yake aik\u00f5war isk\u00f5ki d\u00f5min b\u00e3yar da bush\u00e3ra a gaba ga rahamarSa? Ashe akwai wani abin baut\u00e3wa t\u00e3re da Allah? tsarki y\u00e3 tabbata ga Allah daga barin abin da suke shirki da Shi."},"3223":{"id":3223,"surah":27,"ayah":64,"verse":"K\u00f5 w\u00e3ne ne yake f\u00e3 ra halitta sa'an nan kuma ya mayar da ita, kuma W\u00e3ne ne Ya azurta ku daga sama da \u0199asa? Ashe, akwai wani abin baut\u00e3wa t\u00e3re da Allah? Ka ce: \"Ku k\u00e3wo dal\u0129linku idan kun kasance m\u00e3su gaskiya.\""},"3224":{"id":3224,"surah":27,"ayah":65,"verse":"Ka ce: \"B\u00e3bu wanda ya san gaibi a cikin sammai da \u0199asa f\u00e3ce Allah. Kuma b\u00e3 su sansanc\u1ebdwar a yaushe ne z\u00e3 a t\u00e3yar da su.\""},"3225":{"id":3225,"surah":27,"ayah":66,"verse":"\u00c3'a, saninsu ya kai a cikin L\u00e3hira \u00c3'a, sun\u00e3 cikin shakka daga gare ta. \u00c3'a, s\u0169 da gare ta mak\u00e3fin z\u0169ci ne."},"3226":{"id":3226,"surah":27,"ayah":67,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta suka ce: \"Shin idan mun kasance tur\u0253aya, mu da ubanninmu, shin, ha\u0199\u0129\u0199a, wa\u0257anda ake fitarwa ne?\""},"3227":{"id":3227,"surah":27,"ayah":68,"verse":"\"Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, an yi mana wa'adi ga wannan, m\u0169 da ubanninmu, daga gab\u00e3nin haka. Wannan b\u00e3 k\u00f5me ba ne f\u00e3ce t\u00e3ts\u0169niy\u00f5yin farko.\""},"3228":{"id":3228,"surah":27,"ayah":69,"verse":"Ka ce: \"Ku yi tafiya a cikin \u0199asa, sa'an nan ku d\u0169ba, y\u00e3ya \u00e3\u0199ibar m\u00e3su laifi take?\""},"3229":{"id":3229,"surah":27,"ayah":70,"verse":"Kuma kada ka yi ba\u0199in ciki a kansu, kuma kada ka kasance a cikin \u0199uncin rai daga abin da suke \u0199ull\u00e3wa na m\u00e3kirci."},"3230":{"id":3230,"surah":27,"ayah":71,"verse":"Kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"A yaushe wannan wa'adi (zai auku), idan kun kasance m\u00e3su gaskiya?\""},"3231":{"id":3231,"surah":27,"ayah":72,"verse":"Ka ce: \"Akwai fatan s\u00e3shen abin da kuke, n\u1ebdman gagg\u00e3warsa, ya kasance y\u00e3 kuturta a gare ku.\""},"3232":{"id":3232,"surah":27,"ayah":73,"verse":"Kuma lalle ne Ubangijinka, ha\u0199\u0129\u0199a Mai falala ne a kanmut\u00e3ne kuma amma mafi yawansu, b\u00e3 su g\u00f5d\u1ebdwa."},"3233":{"id":3233,"surah":27,"ayah":74,"verse":"Kuma lalle Ubangijinka, ha\u0199\u0129\u0199a Yan\u00e3 sanin abin da \u0199ir\u00e3zansu suke, \u0253\u00f5y\u1ebdwa, da abin da suke hayyan\u00e3wa."},"3234":{"id":3234,"surah":27,"ayah":75,"verse":"Kuma b\u00e3bu wata (mas'ala) mai b\u00f5yuwa, a cikin sama da \u0199asa f\u00e3ce tan\u00e3 a cikin littafi bayyananne."},"3235":{"id":3235,"surah":27,"ayah":76,"verse":"Lalle ne wannan Al\u0199ur'\u00e3ni yan\u00e3 gaya wa Ban\u0129 Isr\u00e3\u0129la mafi yawan abin da s\u0169 suke s\u00e3\u0253a wa j\u0169nansu a ciki."},"3236":{"id":3236,"surah":27,"ayah":77,"verse":"Kuma lalle shi ha\u0199\u0129\u0199a shiriya ce da rahama ga m\u0169minai."},"3237":{"id":3237,"surah":27,"ayah":78,"verse":"\"Lalle Ubangijinka Yan\u00e3 yin hukunci a tsak\u00e3ninsu da hukuncinsa, kuma Shi ne Mabuw\u00e3yi, Masani.\""},"3238":{"id":3238,"surah":27,"ayah":79,"verse":"Sab\u00f5da haka, ka d\u00f5gara ga Allah, lalle ne, kai ne a kan gaskiya bayyananniya."},"3239":{"id":3239,"surah":27,"ayah":80,"verse":"Lalle ne kai, b\u00e3 ka jiyar da matattu, kuma b\u00e3 ka sa kur\u00e3me su ji kiranka, idan sun j\u0169ya sun\u00e3 m\u00e3su b\u00e3yar da b\u00e3ya."},"3240":{"id":3240,"surah":27,"ayah":81,"verse":"Kuma kai ba ka zama mai shiryar da \u0257imammu daga \u0253ata ba. B\u00e3 ka jiyarwa f\u00e3ce wanda yake yin \u0129m\u00e3ni da \u00e3y\u00f5yinMu. To, s\u0169 ne m\u00e3su sallam\u00e3wa (al'amari zuwa ga Allah)."},"3241":{"id":3241,"surah":27,"ayah":82,"verse":"Kuma idan magana ta auku a kansu, Mun\u00e3 fitar musu da wata dabba daga \u0199asa, tan\u00e3 yi musu magana, c\u1ebdwa \"Lalle mut\u00e3ne sun kasance game da ayoyinMu, ba su yin \u0129m\u00e3nin ya\u0199\u0129ni.\""},"3242":{"id":3242,"surah":27,"ayah":83,"verse":"Kuma a r\u00e3nar da Muke t\u00e3r\u00e3wa daga k\u00f5wace al'umma, wata \u0199ungiya daga wa\u0257anda suke \u0199aryata \u00e3y\u00f5yinMu, sai ga su an\u00e3 kangesu. (ga k\u00f5ra)"},"3243":{"id":3243,"surah":27,"ayah":84,"verse":"Har idan sun zo, (Allah) zai ce, \"Ashe kun \u0199aryata \u00e3y\u00f5yinNa, kuma ba ku k\u1ebdwaye su da sani ba? To, m\u1ebdne ne kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa?\""},"3244":{"id":3244,"surah":27,"ayah":85,"verse":"Kuma magana ta auku a kansu, sab\u00f5da z\u00e3luncin da suka yi. To, s\u0169 b\u00e3 su da ta c\u1ebdwa."},"3245":{"id":3245,"surah":27,"ayah":86,"verse":"Shin, ba su gani ba, c\u1ebdwa, lalle M\u0169, Mun sanya dare d\u00f5min su natsu a cikinsa, kuma da yini mai sanya gani? Lalle a cikin wancan akwai \u00e3y\u00f5yi! D\u00f5min mut\u00e3ne wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni."},"3246":{"id":3246,"surah":27,"ayah":87,"verse":"Kuma da r\u00e3nar da ake h\u0169sa a cikin \u0199aho, sai wandayake a cikin sammai da wa\u0257anda suke a cikin \u0199asa su firgita, f\u00e3ce wanda Allah Ya so, kuma dukansu, su je Masa sun\u00e3 \u0199as\u0199antattu."},"3247":{"id":3247,"surah":27,"ayah":88,"verse":"Kuma kan\u00e3 ganin duw\u00e3tsu, kan\u00e3 zaton su sandararru, alh\u00e3li kuwa s\u0169 sun\u00e3 sh\u0169\u0257\u1ebdwa sh\u0169\u0257ewar girgije, bisa san\u00e3'ar Allah wanda Ya kyautata k\u00f5wane abu. Lalle Shi, Mai l\u00e3bart\u00e3wa ne game da abin da kuke aikat\u00e3wa."},"3248":{"id":3248,"surah":27,"ayah":89,"verse":"Wanda ya zo da kyakkyawan aiki guda, to, yan\u00e3 da mafi alh\u1ebdri daga gare shi. Kuma s\u0169 daga wata firgita, a yinin nan, amintattu ne."},"3249":{"id":3249,"surah":27,"ayah":90,"verse":"Kuma wanda ya zo da mugun aiki, to, an kife fusk\u00f5kinsu a cikin wuta. Ko z\u00e3 a s\u00e3ka muku f\u00e3ce da abin da kuka kasance k\u0169n\u00e3 aikat\u00e3wa?"},"3250":{"id":3250,"surah":27,"ayah":91,"verse":"(Ka ce): \"An umurce ni, in bauta wa Ubangijin wannan Gari, Wanda Ya mayar da shi Hurumi, kuma Yan\u00e3 da dukan k\u00f5me. Kuma an umurce ni da in kasance daga m\u00e3su sallam\u00e3wa.\""},"3251":{"id":3251,"surah":27,"ayah":92,"verse":"\"Kuma in\u00e3 karanta Al\u0199ur'\u00e3ni.\" To, wanda ya shiryu, y\u00e3 shiryu ne d\u00f5min kansa kawai. Kuma wanda ya \u0253\u00e3ce, to, ka ce: \"Ni daga m\u00e3su garga\u0257i kawai nake.\""},"3252":{"id":3252,"surah":27,"ayah":93,"verse":"Kuma ka ce: \"G\u00f5diya ta tabbata ga Allah. Zai n\u0169na muku \u00e3y\u00f5yinSa, har ku sansu.\" Kuma Ubangijinka bai zama Mai shagala daga barin abin da kuke aikat\u00e3wa ba."},"3253":{"id":3253,"surah":28,"ayah":1,"verse":"\u00a6. S\u0303. M\u0303."},"3254":{"id":3254,"surah":28,"ayah":2,"verse":"Wa\u0257ancan \u00e3y\u00f5yin Litt\u00e3fi ne bayyananne."},"3255":{"id":3255,"surah":28,"ayah":3,"verse":"Mun\u00e3 karant\u00e3wa a kanka daga l\u00e3barin M\u0169s\u00e3 da Fir'auna da gaskiya d\u00f5min mut\u00e3ne wa\u0257anda suke yin \u0129m\u00e3ni."},"3256":{"id":3256,"surah":28,"ayah":4,"verse":"Lalle ne Fir'auna ya \u0257aukaka a cikin \u0199asa, kuma ya sanya mut\u00e3nenta \u0199ungiya-\u0199ungiya, yan\u00e3 raunanar da wata jama'a daga gare su; yan\u00e3 yanyanka \u0257iyansu maza kuma yan\u00e3 r\u00e3yar da m\u00e3tan. Lalle sh\u0129 ya kasance daga m\u00e3su \u0253arna."},"3257":{"id":3257,"surah":28,"ayah":5,"verse":"Kuma Mun\u00e3 nufin Mu yi falala ga wa\u0257anda aka raunanar a cikin \u0199asar, kuma Mu sanya su shugabanni, kuma Mu sanya su mag\u00e3da."},"3258":{"id":3258,"surah":28,"ayah":6,"verse":"Kuma Mu tabbatar da su a cikin \u0199asar, kuma Mu n\u0169na wa Fir'auna da H\u00e3m\u00e3na da rundun\u00f5ninsu abin da suka kasance sun\u00e3 sauna daga gare su."},"3259":{"id":3259,"surah":28,"ayah":7,"verse":"Kuma Muka yi wahayi zuwa ga uwar M\u0169sa, c\u1ebdwa ki sh\u00e3yar da shi, sai idan kin ji ts\u00f5ro game da shi, to, ki j\u1ebdfa shi a cikin k\u00f5gi, kuma kada ki ji ts\u00f5ro, kuma kada ki yi ba\u0199in ciki. Lalle ne M\u0169, M\u00e3su mayar da shi ne zuwa gare ki, kuma M\u00e3su sanya shi ne a cikin Manzanni"},"3260":{"id":3260,"surah":28,"ayah":8,"verse":"Sai mut\u00e3nen Fir'auna suka tsince shi, d\u00f5min ya kasance ma\u0199iyi da ba\u0199in ciki a gare su. Lalle ne Fir'auna da H\u00e3m\u00e3na da rundun\u00f5ninsu, sun kasance m\u00e3su aikin ganganci."},"3261":{"id":3261,"surah":28,"ayah":9,"verse":"Kuma matar Fir'auna ta ce (\"Ka bar shi yan\u00e3) sanyin ido a gare ni da gare ka! Kada ka kashe shi, akwai fatan ya amfane mu, k\u00f5 mu ri\u0199e Shi \u0257\u00e3,\" alh\u00e3li kuwa s\u0169 ba su sansance ba."},"3262":{"id":3262,"surah":28,"ayah":10,"verse":"Kuma zuciyar uwar M\u0169s\u00e3 ta w\u00e3yi gari y\u00f5fintatta. Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, ta yi kusa ta bayyanar da shi, b\u00e3 d\u00f5min Mun \u0257aure z\u0169ciyarta ba, d\u00f5min ta kasance daga m\u0169minai."},"3263":{"id":3263,"surah":28,"ayah":11,"verse":"Kuma ta ce wa 'yar'uwarsa, \"Ki b\u0129 shi.\" Sab\u00f5da haka sai ta l\u1ebd\u0199e shi daga g\u1ebdfe, alh\u00e3li s\u0169 ba Su sani ba."},"3264":{"id":3264,"surah":28,"ayah":12,"verse":"Kuma Muka hana masa m\u00e3su sh\u00e3yai da m\u00e3ma, a gab\u00e3nin haka sai ta ce: \"K\u00f5 in n\u0169namuku mut\u00e3nen wani gida, su yi muku renonsa alh\u00e3li kuwa su m\u00e3su nas\u0129ha ne a, gare shi?\""},"3265":{"id":3265,"surah":28,"ayah":13,"verse":"Sai Muka mayar da shi zuwa ga uwarsa d\u00f5min idanunta su yi sanyi, kuma b\u00e3 z\u00e3 ta yi ba\u0199in ciki ba, kuma d\u00f5min ta san c\u1ebdwa lalle wa'adin Allah gaskiya ne, amma kuma mafi yawansu ba su sani ba."},"3266":{"id":3266,"surah":28,"ayah":14,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da ya kai \u0199arfinsa, kuma ya daidaita, Mun b\u00e3 shi hukunci da ilmi kuma kamar haka Muke s\u00e3ka wa m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"3267":{"id":3267,"surah":28,"ayah":15,"verse":"Kuma sai ya shiga garin a l\u00f5kacin da mut\u00e3nen garin suka shagala, sai ya s\u00e3mu, a cikin garin, wa\u0257ansu maza biyu sun\u00e3 fa\u0257a, wannan daga \u0199ungiyarsa, kuma \u0257ayan daga ma\u0199iyansa, sai wannann da yake daga \u0199ungiyarsa ya n\u1ebdmi \u00e3gajinsa, sai M\u0169s\u00e3 ya yi masa \u0199ulli, ya kashe shi. Ya ce: \"Wannan aikin Shai\u0257an ne, d\u00f5min shi ma\u0199iyi ne mai \u0253atarwa, bayyananne!\""},"3268":{"id":3268,"surah":28,"ayah":16,"verse":"Ya ce: \"Ya Uhangij\u0129na! Lalle na z\u00e3lunci kaina, sai Ka yi mini g\u00e3fara.\" Sai Ya g\u00e3farta masa, d\u00f5min Sh\u0129 ne Mai yawan g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"3269":{"id":3269,"surah":28,"ayah":17,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 Ubangij\u0129na! D\u00f5min abin da Ka ni'imta shi a kaina, sah\u00f5da haka b\u00e3 zan kasance mai taimako ga m\u00e3su laifi ba.\""},"3270":{"id":3270,"surah":28,"ayah":18,"verse":"Sai ya w\u00e3yi gari a cikin birnin yan\u00e3 mai ts\u00f5ro, yan\u00e3 sauna. Sai ga wanda ya n\u1ebdmi taimako daga gare shi a jiya, yan\u00e3 n\u1ebdman \u00e3gajinsa. M\u0169s\u00e3 ya ce masa, \"Lalle kai \u0253atacce ne, bayyananne.\""},"3271":{"id":3271,"surah":28,"ayah":19,"verse":"To, a l\u00f5kacin da M\u0169s\u00e3 ya yi nufin ya dam\u0199i wanda yake ma\u0199iyi ne a gare su, (mai n\u1ebdman \u00e3gajin) ya ce, \"Ya M\u0169s\u00e3! Shin kan\u00e3nufin ka kashe ni ne kamar yadda ka kashe wani rai jiya? Ba ka son k\u00f5me f\u00e3ce ka kasance mai tan\u0199wasawa a cikin \u0199asa kuma b\u00e3 ka nufin ka kasance daga m\u00e3su kyautat\u00e3wa.\""},"3272":{"id":3272,"surah":28,"ayah":20,"verse":"Kuma wani mutum ya zo daga mafi n\u0129san birnin yan\u00e3 taliya da gagg\u00e3wa, ya ce: \"Ya M\u0169s\u00e3! Lalle mash\u00e3warta sun\u00e3 sh\u00e3wara game da kai d\u00f5min su kashe ka sab\u00f5da haka ka fita. Lalle n\u0129, mai nas\u0129ha ne a gare ka.\""},"3273":{"id":3273,"surah":28,"ayah":21,"verse":"Sai ya fita daga gare ta, yan\u00e3 mai jin ts\u00f5ro yan\u00e3 sauna. Ya ce: \"Ya Ubangij\u0129na! K\u00e3 ts\u1ebdrar da ni daga mut\u00e3ne azz\u00e3lumai.\""},"3274":{"id":3274,"surah":28,"ayah":22,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da ya fuskanci wajen Madyana, ya ce: \"In\u00e3 fatan Ubangij\u0129na Ya shiryar da ni a kan madaidaiciyar hanya.\""},"3275":{"id":3275,"surah":28,"ayah":23,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da ya isa mash\u00e3yar Madyana, ya s\u00e3mi wata jam'ar mut\u00e3ne sun\u00e3 sh\u00e3yarwa, kuma a b\u00e3yansu ya s\u00e3mi wa\u0257ansu m\u00e3t\u00e3 biyu sun\u00e3 k\u00f5rar (tum\u00e3kinsu). Ya ce: \"M\u1ebdne ne sh\u00e3'aninku?\" Suka ce, \"B\u00e3 z\u00e3 mu iya sh\u00e3y\u00e3rwa ba sai makiy\u00e3ya sun fita, kuma ubanmu ts\u00f5ho ne mai daraja.\""},"3276":{"id":3276,"surah":28,"ayah":24,"verse":"Sai ya sh\u00e3yar musu, sa'an nan kuma ya j\u0169ya zuwa ga inuwa, sa'an nan ya ce: \"Y\u00e3 Ubangij\u0129na! Lalle ne, ga abin da Ka saukar zuwa gare ni na alh\u1ebdri ni mai buk\u00e3ta ne.\""},"3277":{"id":3277,"surah":28,"ayah":25,"verse":"Sai \u0257ayansu ta je masa, tan\u00e3 tafiya a kan jin kunya, ta ce, \"Ub\u00e3na yan\u00e3 kiran ka, d\u00f5min ya s\u00e3ka maka ij\u00e3rar abin da ka sh\u00e3yar sab\u00f5da mu.\" To, a l\u00f5kacin da ya je masa, ya gaya masa l\u00e3b\u00e3rinsa, ya ce: \"Kada ka ji ts\u00f5ro, k\u00e3 ts\u0129ra daga mut\u00e3ne azz\u00e3lumai.\""},"3278":{"id":3278,"surah":28,"ayah":26,"verse":"\u00a6ayarsu ta ce, \"Y\u00e3 B\u00e3ba! Ka b\u00e3 shi aikin ij\u00e3ra, lalle ne mafi alh\u1ebdrin wanda ka bai wa aikin ij\u00e3ra shi ne mai \u0199arfi amintacce.\""},"3279":{"id":3279,"surah":28,"ayah":27,"verse":"Ya ce: \"Lalle ne in\u00e3 nufin in aurar da kai \u0257ayan 'y\u00e3'y\u00e3na biyu, wa\u0257annan, a kan ka yi mini aikin ij\u00e3ra sh\u1ebdkara takwas to, idan ka cika g\u00f5ma, to, daga, gare ka yake. Ba ni so in tsanant\u00e3 maka, z\u00e3 ka s\u00e3me ni, in Allah Ya so, daga s\u00e3lihai.\""},"3280":{"id":3280,"surah":28,"ayah":28,"verse":"Ya ce: \"Wannan yan\u00e3 a tsakanina da tsak\u00e3ninka k\u00f5wane \u0257ayan adadin biyun na \u0199\u00e3re, to, b\u00e3bu wani z\u00e3lunci a kaina. Kuma Allah ne Wakili ga abin da muke fa\u0257a.\""},"3281":{"id":3281,"surah":28,"ayah":29,"verse":"To, a lokacin da M\u0169s\u00e3 ya \u0199\u00e3re adadin kuma yan\u00e3 tafiya da iy\u00e3linsa, sai ya tsink\u00e3yi wata Wut\u00e3 daga g\u1ebdfen d\u0169tse (\u00a6\u0169r). Ya cewa iy\u00e3linsa, \"Ku d\u00e3kata, lalle ne n\u0129, na tsink\u00e3yi wata wut\u00e3, tsamm\u00e3n\u0129na ni, mai zo muku ne daga gare ta da wani l\u00e3b\u00e3r\u0129, k\u00f5 kuwa da guntun mak\u00e3mashi daga Wutar don k\u00f5 ku ji \u0257imi.\""},"3282":{"id":3282,"surah":28,"ayah":30,"verse":"To, a l\u00f5kacin da ya j\u1ebd wurinta (Wutar) aka kir\u00e3 shi, daga g\u1ebdfen r\u00e3fin na d\u00e3ma, a cikin wurin nan mai albarka, daga it\u00e3ciyar (c\u1ebdwa) \"Ya M\u0169s\u00e3! Lalle N\u0129 ne Allah Ubangijin halittu.\""},"3283":{"id":3283,"surah":28,"ayah":31,"verse":"\"Kuma ka j\u1ebdfa sandarka.\" To, a l\u00f5kacin da ya gan ta, tan\u00e3 girgiza kamar \u0199aramar macijiya, ya j\u0169ya yan\u00e3 mai b\u00e3yar da b\u00e3ya, bai k\u00f5ma ba. \"Ya M\u0169s\u00e3! Ka fuskanto, kuma kada ka ji ts\u00f5ro lalle ne kan\u00e3 daga wa\u0257anda ke amintattu.\""},"3284":{"id":3284,"surah":28,"ayah":32,"verse":"\"Ka shigar da hannunka a cikin wuyan r\u0129garka, ya fita fari, ba da wata c\u0169ta ba, kuma ka ha\u0257a hannuwanka ga k\u00e3fa\u0257unka, d\u00f5min ts\u00f5ro (ya gushe daga gare ka). To, wa\u0257annan ab\u0169buwa dal\u0129lai biyu ne daga Ubangijinka zuwa ga Fir'auna da 'yan Majalisarsa. Lalle sun kasance mut\u00e3ne ne f\u00e3si\u0199ai.\""},"3285":{"id":3285,"surah":28,"ayah":33,"verse":"Ya ce: \"Y\u00e3 Ubangij\u0129na! Lalle n\u00e3 kashe wani rai daga gare su, d\u00f5min haka in\u00e3 ts\u00f5ron kada su kashe ni.\""},"3286":{"id":3286,"surah":28,"ayah":34,"verse":"\"Kuma \u0257an'uwana H\u00e3r\u0169na sh\u0129 ne mafi fas\u00e3ha daga gareni, ga harshe, sab\u00f5da haka Ka aika shi t\u00e3re da ni, yan\u00e3 mai taimako, yan\u00e3 gaskata ni, lalle ne in\u00e3 ts\u00f5ron su \u0199aryata ni.\""},"3287":{"id":3287,"surah":28,"ayah":35,"verse":"Ya ce: \"Z\u00e3 Mu \u0199arfafa damtsenka game da \u0257an'uwanka kuma Mu sanya muku wani dal\u0129li, sab\u00f5da haka b\u00e3 z\u00e3 su s\u00e3du zuwa gareku ba, t\u00e3re da \u00e3y\u00f5yinMu, k\u0169 da wa\u0257anda suka b\u0129 ku ne marinj\u00e3ya.\""},"3288":{"id":3288,"surah":28,"ayah":36,"verse":"To, a l\u00f5kacin da M\u0169s\u00e3 ya j\u1ebd musu da \u00e3y\u00f5yinMu bayyanannu, suka ce: \"Wannan ba k\u00f5me ba sai sihiri, wanda aka \u0199\u00e3ga, kuma ba mu ji wannan ba daga wajen ubanninmu na farko.\""},"3289":{"id":3289,"surah":28,"ayah":37,"verse":"Kuma M\u0169s\u00e3 ya ce: \"Ubangij\u0129na ne Mafi sanin wanda ya zo da shiriya daga gare Shi, da wanda \u00e3\u0199ibar gida take kasanc\u1ebdwa agare shi. Lalle ne m\u00e3su z\u00e3lunci b\u00e3 su cin nasara.\""},"3290":{"id":3290,"surah":28,"ayah":38,"verse":"Kuma Fir'auna ya ce: \"Y\u00e3 ku mash\u00e3warta! Ban san kun\u00e3 da wani abin baut\u00e3wa baicina ba, sab\u00f5da haka ka h\u0169ra mini wuta, ya H\u00e3m\u00e3nu! a kan l\u00e3ka (d\u00f5min a yi t\u0169bali), sa'an nan ka sanya mini b\u1ebdne tsamm\u00e3n\u0129na zan nin\u0199\u00e3ya zuwa ga Ubangijin M\u0169s\u00e3 kuma lalle ne ni, ha\u0199\u0129\u0199a, in\u00e3 zaton sa daga ma\u0199aryata.\""},"3291":{"id":3291,"surah":28,"ayah":39,"verse":"Kuma ya kangare, shi da rundun\u00f5ninsa a cikin \u0199asa, b\u00e3 da ha\u0199\u0199i ba kuma suka zaci c\u1ebdwa s\u0169, b\u00e3 z\u00e3 a mayar da su zuwa gare Mu ba."},"3292":{"id":3292,"surah":28,"ayah":40,"verse":"Sai Muka k\u00e3ma shi, sh\u0129 da rundun\u00f5ninsa sai Muka j\u1ebdfa su a cikin k\u00f5gi. Sai ka d\u0169bi yadda\u00e3\u0199ibar azz\u00e3lumai ta kasance."},"3293":{"id":3293,"surah":28,"ayah":41,"verse":"Kuma Muka sanya su sh\u0169gabanni, sun\u00e3 kira zuwa ga wuta, kuma a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma b\u00e3 z\u00e3 a taimake su ba."},"3294":{"id":3294,"surah":28,"ayah":42,"verse":"Kuma Muka biyar musu da la'ana a cikin wannan d\u0169niyakuma a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma sun\u00e3 daga wa\u0257anda aka m\u0169nana halittarsu."},"3295":{"id":3295,"surah":28,"ayah":43,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a, Mun bai wa M\u0169s\u00e3 Litt\u00e3fi daga b\u00e3yan Mun halakar da \u0199arn\u00f5nin farko, d\u00f5min su zama ab\u0169buwan kula ga mut\u00e3ne, da shiriya da rahama, tsamm\u00e3ninsu sun\u00e3 tun\u00e3wa."},"3296":{"id":3296,"surah":28,"ayah":44,"verse":"Kuma ba ka kasance ba ga g\u1ebdfen r\u00e3fi na yamma a l\u00f5kacin da Muka hukunta al'amaru zuwa ga M\u0169s\u00e3, kuma ba ka kasance daga halartattu ba."},"3297":{"id":3297,"surah":28,"ayah":45,"verse":"Kuma amma M\u0169, Mun \u0199\u00e3ga halittawar wasu \u0199arn\u00f5ni har l\u00f5katan r\u00e3yuwa suka yi tsawo a kansu. Kuma ba ka kasance mazauni ba a cikin mut\u00e3nen Madyana, kan\u00e3 karanta musu \u00e3y\u00f5yinMu, amma M\u0169 Mun kas\u00e3nce m\u00e3su aik\u00e3wa (da kai game da wa\u0257ancan l\u00e3barai)."},"3298":{"id":3298,"surah":28,"ayah":46,"verse":"Kuma ba ka kasance ga g\u1ebdfen d\u0169tse ba a l\u00f5kacin da Muka yi kira, kuma amma d\u00f5min rahama daga Ubangijinka, d\u00f5min ka yi garga\u0257i ga mut\u00e3ne wa\u0257anda suke wani mai garga\u0257i a gab\u00e3ninka bai je musu ba, tsamm\u00e3ninsu sun\u00e3 tun\u00e3wa."},"3299":{"id":3299,"surah":28,"ayah":47,"verse":"Kuma b\u00e3 d\u00f5min wata mas\u0129fa ta s\u00e3me su ba sab\u00f5da abin da hannayensu suka gab\u00e3tar, su ce: \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Don me ba Ka aiko wani Manzo zuwa gare mu ba, har mu dinga b\u0129n \u00e3y\u00f5yinKa, kuma mu kasance daga m\u0169minai?\""},"3300":{"id":3300,"surah":28,"ayah":48,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da gaskiya ta j\u1ebd musu daga wurinMu, suka ce: \"Don me ba a b\u00e3 shi kamar abin da aka bai wa M\u0169s\u00e3 ba?\" Shin kuma ba su k\u00e3firta ba da abin da aka bai wa M\u0169s\u00e3 a gab\u00e3nin (wannan)? suka ce: \"Sihir\u00f5ri biyu ne suka taimaki j\u0169na,\" kuma suka ce: \"Lalle ne m\u0169, m\u00e3su k\u00e3firta ne ga dukansu?\""},"3301":{"id":3301,"surah":28,"ayah":49,"verse":"Ka ce: \"To ku zo da wani litt\u00e3fi daga, wurin Allah, wanda yake shi ne mafi shiryarwa daga gare su, in b\u0129 shi, idan kunkasance m\u00e3su gaskiya.\""},"3302":{"id":3302,"surah":28,"ayah":50,"verse":"To, idan ba su kar\u0253a maka ba to sai ka sani sun\u00e3 bin son zuciyarsu ne kawai, kuma w\u00e3ne ne mafi \u0253ata daga wanda ya bi son zuciyarsa, b\u00e3 t\u00e3re da wata shiriya daga Allah ba? Lalle ne, Allah b\u00e3 ya shiryar da mut\u00e3ne azz\u00e3lumai."},"3303":{"id":3303,"surah":28,"ayah":51,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun s\u00e3dar da magana sab\u00f5da su, tsamm\u00e3ninsu, suna tun\u00e3ni."},"3304":{"id":3304,"surah":28,"ayah":52,"verse":"Wa\u0257anda Muka b\u00e3 su litt\u00e3fi daga gab\u00e3ninsa (Al\u0199ur'\u00e3ni), su m\u00e3su \u0129m\u00e3ni ne da shi."},"3305":{"id":3305,"surah":28,"ayah":53,"verse":"Kuma idan an\u00e3 karanta shi a kansu, sai su ce: \"Mun yi \u0129m\u00e3ni da shi, lalle shi ne gaskiya daga Ubangijinmu. Lalle m\u0169, mun kasance a gab\u00e3ninsa masu sallam\u00e3wa.\""},"3306":{"id":3306,"surah":28,"ayah":54,"verse":"Wa\u0257ancan an\u00e3 ba su l\u00e3darsu sau biyu, sab\u00f5da ha\u0199urin da suka yi, kuma da kyautat\u00e3wa suna tunku\u0257ewar m\u0169nan\u00e3wa kuma daga abin da Muka az\u0169rt\u00e3 susun\u00e3 ciyarwa."},"3307":{"id":3307,"surah":28,"ayah":55,"verse":"Kuma idan sun ji y\u00e3sassar magana sukan kau da kai daga barinta, kuma sukan ce, \"Ayyukanmu sun\u00e3 a gare mu, kuma ayyukanku sun\u00e3 a gare ku, aminci ya tabbata a kanmu b\u00e3 mu n\u1ebdman j\u00e3hilai (da hus\u0169ma).\""},"3308":{"id":3308,"surah":28,"ayah":56,"verse":"Lalle ne kai b\u00e3 ka shiryar da wanda ka so, amma kuma Allah Yan\u00e3 shiryar da wanda Yake so, kuma Shi ne Mafi sani daga m\u00e3su shiryuwa."},"3309":{"id":3309,"surah":28,"ayah":57,"verse":"Kuma suka ce: \"Idan mun bi shiriya t\u00e3re da kai an\u00e3 fizge mu daga \u0199asamiu.\" Shin, ba Mu tabbatar musu da mallakar Hurumi ba, ya zama amintacce, an\u00e3 j\u00e3w\u00f5wa zuwa gare shi, 'ya'yan it\u00e3cen k\u00f5wane iri, bisa ga azurt\u00e3wa daga gare Mu? Amma kuma mafi yawansu ba su sani ba."},"3310":{"id":3310,"surah":28,"ayah":58,"verse":"Kuma da yawa Muka halakar da wata al\u0199arya wadda ta yi butulci ga r\u00e3yuwarta. To, wa\u0257ancan gid\u00e3jensu ne, ba a zaune su ba, a b\u00e3yansu, f\u00e3ce ka\u0257an. Kuma mun kasance M\u0169 ne Mag\u00e3da."},"3311":{"id":3311,"surah":28,"ayah":59,"verse":"Kuma Ubangijinka bai kasance Mai halaka al\u0199aryu ba, sai Ya aika a cikin hedkwatarsu da wani Manzo yan\u00e3 karanta \u00e3y\u00f5yinMu a kansu. Kuma ba Mu kasance M\u00e3su halaka al\u0199aryu ba, f\u00e3ce mutanensu sun kasance m\u00e3su z\u00e3lunci."},"3312":{"id":3312,"surah":28,"ayah":60,"verse":"Kuma abin da aka b\u00e3 su daga k\u00f5me, to, jin d\u00e3\u0257in rayuwar d\u0169niya ne da \u0199awarta. Kuma abin da ke wurin Allah, sh\u0129 ne mafi alh\u1ebdri, knma mafi wanzuwa. Shin b\u00e3 ku hankalta?"},"3313":{"id":3313,"surah":28,"ayah":61,"verse":"Shin fa, wanda Muka yi wa wa'adi, wa'adi mai kyau, sa'an nan sh\u0129 mai ha\u0257uwa da shi ne, yan\u00e3 zama kamar wanda Muka jiyar da shi \u0257an d\u00e3\u0257i, d\u00e3\u0257in r\u00e3yuwar d\u0169niya, sa'an nan shi a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma yan\u00e3 daga m\u00e3su shiga wuta?"},"3314":{"id":3314,"surah":28,"ayah":62,"verse":"Kuma r\u00e3nar da (Allah) Yake kiran su sa'an nan Ya ce: \"In\u00e3 ab\u00f5kan t\u00e3rayyaTa, wa\u0257anda kuka kasance kun\u00e3 riy\u00e3wa?\""},"3315":{"id":3315,"surah":28,"ayah":63,"verse":"Wa\u0257anda magana ta wajaba a kansu, su ce: \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Wa\u0257annan s\u0169 ne wa\u0257anda muka halakar mun halakar da su kamar yadda muka halaka. Mun barranta zuwa gare Ka, ba su kasance m\u0169 suke baut\u00e3 wa ba.\""},"3316":{"id":3316,"surah":28,"ayah":64,"verse":"Kuma a ce ku kir\u00e3wo ab\u00f5kan t\u00e3rayyar \u0257inku, sai su kira su, sai ba su amsa ba, kuma su ga az\u00e3bar. D\u00e3 dai lalle su sun kasance snn\u00e3 shiryuwa!"},"3317":{"id":3317,"surah":28,"ayah":65,"verse":"Kuma r\u00e3nar da Yake kiran su, sa'an nan Ya ce: \"M\u1ebdne nekuka kar\u0253a wa Mananni?\""},"3318":{"id":3318,"surah":28,"ayah":66,"verse":"Sai l\u00e3b\u00e3ru su \u0253ace musu a r\u00e3nar nan sa'an nan b\u00e3 z\u00e3 su tambayi j\u0169naosu ba."},"3319":{"id":3319,"surah":28,"ayah":67,"verse":"To, amma wanda ya t\u0169ba, kuma ya yi \u0129m\u00e3ni' ya aikata aiki na \u0199warai, to, akwai f\u00e3tan su kasance daga m\u00e3su cin nasara."},"3320":{"id":3320,"surah":28,"ayah":68,"verse":"Kuma Ubangijinka Yan\u00e3 halitta abin da Yake so kuma Yake z\u00e3\u0253i. Z\u00e3\u0253i bai kasance a gare su ba. Tsarki ya tabbata ga Allah, kuma (Allah) Ya \u0257aukaka daga barin abin da suke yi na shirka."},"3321":{"id":3321,"surah":28,"ayah":69,"verse":"Kuma Ubangijinka Yan\u00e3 sanin abin da zuk\u00e3tansu ke \u0253\u00f5y\u1ebdwa, da abin da suke bayyan\u00e3wa."},"3322":{"id":3322,"surah":28,"ayah":70,"verse":"Kuma Sh\u0129 ne Allah, b\u00e3bu abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Shi. Kuma Shi ne abin g\u00f5diya a cikin ta farko (d\u0169niya), da ta \u0199arshe (L\u00e3hira). Kuma Shi ne da hukunci, kuma zuwa gare Shi ake mayar da ku."},"3323":{"id":3323,"surah":28,"ayah":71,"verse":"Ka ce: \"Shin, kun gani, idan Allah Ya sanya dare tutur a kanku har zuwa R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, wane abin baut\u00e3wa wanin Allah zai zo muku da haske? Shin, b\u00e3 ku ji?\""},"3324":{"id":3324,"surah":28,"ayah":72,"verse":"Ka ce: \"Shin, kun gani, idan Allah Ya sanya yini a kanku tutur zuwa R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, wane abin baut\u00e3wa, wanin Allah, zai zo muku da dare wanda kun\u00e3 natsuwa a cikinsa? Shin fa, b\u00e3 ku gani?\""},"3325":{"id":3325,"surah":28,"ayah":73,"verse":"\"Kuma daga rahamarSa Ya sanya muku dare da yini d\u00f5min ku natsu a cikinsa, kuma d\u00f5min ku n\u1ebdma daga falalarSa, kuma tsamm\u00e3ninku z\u00e3 ku g\u00f5de.\""},"3326":{"id":3326,"surah":28,"ayah":74,"verse":"Kuma a r\u00e3nar da Yake kiran su ya ce: \"In\u00e3 ab\u00f5kan tarayya Ta, wa\u0257anda kuka kasance kun\u00e3 riy\u00e3wa\""},"3327":{"id":3327,"surah":28,"ayah":75,"verse":"Kuma Muka z\u00e3re mai shaida daga k\u00f5wace al'umma, sa'an nan Muka ce: \"Ku k\u00e3wo dalilinku.\" Sai suka san c\u1ebdwa lalle gaskiya ga Allah take. Kuma abin da suka kasance sun\u00e3 \u0199ir\u0199ir\u00e3wa na \u0199arya ya \u0253ace daga barinsu."},"3328":{"id":3328,"surah":28,"ayah":76,"verse":"Lalle ne \u00a1\u00e3r\u0169na ya kasance daga mut\u00e3nen M\u0169s\u00e3, sai ya fita daga ts\u00e3rinsu alh\u00e3li Mun b\u00e3 shi task\u00f5kin abin da yake mab\u0169\u0257ansa sun\u00e3 nauyi ga jama'a ma'ab\u0169ta \u0199arfi a l\u00f5kacin da mut\u00e3nensa suka ce masa, \"Kada ka yi annashuwa, lalle ne Allah b\u00e3 Ya son m\u00e3su annashuwa.\""},"3329":{"id":3329,"surah":28,"ayah":77,"verse":"\"Kuma ka bi\u0257\u00e3 a cikin abin da Allah Ya b\u00e3 ka, gidan L\u00e3hira, kuma kada ka manta da rabonka daga d\u0169niya. Kuma ka kyautata, kamar yadda Allah Ya kyautata zuwa gare ka, kuma kada ka n\u1ebdmi \u0253arna a cikin \u0199asa, lalle ne Allah b\u00e3 Ya son m\u00e3su barna.\""},"3330":{"id":3330,"surah":28,"ayah":78,"verse":"Ya ce: \"An b\u00e3 ni shi a kan wani ilmi wanda yake gare ni ne kawai.\" Shin, kuma bai sani ba c\u1ebdwa lalle Allah ha\u0199i\u0199a Ya halakar a gabaninsa, daga \u0199arn\u00f5ni, wanda yake Shi ne mafi tsananin \u0199arfi daga gare shi, kuma mafi yawan t\u00e3rawar d\u0169kiya, kuma b\u00e3 z\u00e3 a tambayi m\u00e3su laifi daga zunubansu ba?"},"3331":{"id":3331,"surah":28,"ayah":79,"verse":"Sai (\u00a1\u00e3r\u0169na) ya fita a kan mut\u00e3nensa a cikin adonsa. Wa\u0257anda suke nufin r\u00e3yuwar d\u0169niya suka ce: \"In\u00e3 dai mun\u00e3 da kwatancin abin da aka bai wa \u00a1\u00e3r\u0169na! Lalle sh\u0129 ha\u0199\u0129\u0199a ma'ab\u0169cin rabo babba ne.\""},"3332":{"id":3332,"surah":28,"ayah":80,"verse":"Kuma wa\u0257anda aka bai wa ilmi suka ce: \"Kaitonku! sakamakon Allah ne mafi alh\u1ebdri a wanda ya yi tun\u00e3ni, kuma ya aikata aikin \u0199warai, kuma b\u00e3bu wanda ake ha\u0257\u00e3wa da ita f\u00e3ce mai ha \u0199uri.\""},"3333":{"id":3333,"surah":28,"ayah":81,"verse":"Sai Muka sh\u00e3fe \u0199asa da shi da kuma gidansa. To, wa\u0257ansu jama'a ba su kasance gare shi ba, wa\u0257anda suke taimakon sa, baicin Allah, kuma shi bai kasance daga m\u00e3su taimakon kansu ba."},"3334":{"id":3334,"surah":28,"ayah":82,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi b\u0169rin matsayinsa a jiya suka w\u00e3yi gari sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Wai! Allah Yan\u00e3 shimfi\u0257a arziki, ga wanda Yake so daga b\u00e3yinsa, kuma Yan\u00e3 \u0199untat\u00e3wa. B\u00e3 d\u00f5min Allah Ya yi mana falala ba d\u00e3 Y\u00e3 sh\u00e3fe \u0199asa da mu. Wai! lalle ne shi, k\u00e3firai b\u00e3 su cin nasara.\""},"3335":{"id":3335,"surah":28,"ayah":83,"verse":"Wancan gidan L\u00e3hira Mun\u00e3 sanya shi ga wa\u0257anda suke b\u00e3 su nufin \u0257aukaka a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya kuma b\u00e3 su son \u0253arna. Kuma \u00e3kiba ga m\u00e3su ta\u0199awa take."},"3336":{"id":3336,"surah":28,"ayah":84,"verse":"Wanda ya zo da abu mai kyau, to, yana da mafi alh\u1ebdri daga gare shi, kuma wanda ya zo da m\u0169gun abu, to, b\u00e3 z\u00e3 a s\u00e3kawa wa\u0257anda suka aikata miy\u00e3gun ayyuka ba, f\u00e3ce da abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"3337":{"id":3337,"surah":28,"ayah":85,"verse":"Lalle ne wanda Ya faralta Al\u0199ur'\u00e3ni a kanka, ha\u0199\u0129\u0199a, Mai Mayar da kai ne zuwa ga mak\u00f5ma. ka ce: \"Ubangij\u0129na ne Mafi sani ga wanda ya zo da shiriya, da kuma wanda yake a cikin \u0253ata bayyananna.\""},"3338":{"id":3338,"surah":28,"ayah":86,"verse":"Kuma ba ka kasance kan\u00e3 f\u00e3tan a j\u1ebdfa Littafin nan zuwa gare ka ba, f\u00e3ce dai d\u00f5min rahama daga Ubangijinka. Sab\u00f5da haka kada ka zama mai taimako ga k\u00e3firai."},"3339":{"id":3339,"surah":28,"ayah":87,"verse":"Kuma kada lalle su karkatar da kai daga barin \u00e3y\u00f5yin Allah, a b\u00e3y\u00e3n har an saukar da su uwa gare ka. Ka yi kira zuwa ga Ubangijinka, kuma kada lalle ka kasance daga m\u00e3su shirka."},"3340":{"id":3340,"surah":28,"ayah":88,"verse":"Kada ka kira wani abin baut\u00e3wa na dabam t\u00e3re da Allah. B\u00e3bu abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Shi. K\u00f5wane abu mai halaka ne f\u00e3ce fuskarSa. Shi ne da hukunci kuma zuwa gare Shi ake mayar da ku."},"3341":{"id":3341,"surah":29,"ayah":1,"verse":"A. L\u0303. M\u0303."},"3342":{"id":3342,"surah":29,"ayah":2,"verse":"Ashe, mut\u00e3ne sun yi zaton a bar su su ce: \"Mun yi \u0129m\u00e3ni,\" alh\u00e3li kuwa b\u00e3 z\u00e3 a fitine su ba?\""},"3343":{"id":3343,"surah":29,"ayah":3,"verse":"Kuma lalle Mun fitini wa\u0257anda ke a gab\u00e3ninsu, d\u00f5min lalle Allah Ya san wa\u0257anda suka yi gaskiya, kuma lalle Ya san ma\u0199aryata."},"3344":{"id":3344,"surah":29,"ayah":4,"verse":"K\u00f5 wa\u0257anda ke aikata miy\u00e3gun ayyuka sun yi zaton su ts\u1ebdre Mana? Abin da suke hukunt\u00e3wa ya m\u0169nana."},"3345":{"id":3345,"surah":29,"ayah":5,"verse":"Wanda ya kasance yan\u00e3 f\u00e3tan gamuwa da Al1ah to lalle ajalin Allah mai zuwa ne, kuma (Allah) Sh\u0129 ne Mai ji, Masani."},"3346":{"id":3346,"surah":29,"ayah":6,"verse":"Kuma wanda ya yi jih\u00e3di, to, yan\u00e3 yin jih\u00e3din ne d\u00f5min kansa. lalle Allah ha\u0199\u0129\u0199a wa\u0257atacce ne daga barin t\u00e3likai."},"3347":{"id":3347,"surah":29,"ayah":7,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, lalle Mun\u00e3 kankare musu miy\u00e3gun ayyukansu, kuma lalle Mun\u00e3 s\u00e3ka musu da mafi kyaun abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"3348":{"id":3348,"surah":29,"ayah":8,"verse":"Kuma Mun yi wa mutum wasiyyar kyautat\u00e3wa ga uwayensa, kuma idan sun tsananta maka d\u00f5min ka yi shirki da Ni game da abin da b\u00e3 ka da ilmi gare shi, to, kada ka yi musu \u0257\u00e3'\u00e3. Zuwa gare Ni mak\u00f5marku take sa'an nan In b\u00e3 ku l\u00e3bari ga abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"3349":{"id":3349,"surah":29,"ayah":9,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, lalle Mun\u00e3 shigar da su a cikin mut\u00e3nen kirki."},"3350":{"id":3350,"surah":29,"ayah":10,"verse":"Kuma daga cikin mut\u00e3ne akwai mai c\u1ebdwa, 'Mun yi \u0129m\u00e3ni da Allah\" sa'an nan idan aka c\u0169ce shi wajen aikin Allah, sai ya sanya fitinar mut\u00e3ne kamar az\u00e3bar Allah kuma lalle idan taimakon Ubangijinka ya zo, ha\u0199\u0129\u0199a, ya kan ce: \"Lalle m\u0169 mun kasance t\u00e3re da ku.\" shin, Allah bai zama Mafi sani ba ga abin da ke a cikin \u0199ir\u00e3zan halittunSa?"},"3351":{"id":3351,"surah":29,"ayah":11,"verse":"Kuma lalle Allah na sanin wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma lalle Yan\u00e3 sanin munfukai."},"3352":{"id":3352,"surah":29,"ayah":12,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta suka ce wa wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, \"Ku bi hanyarmu, kuma Mu \u0257auki laifuffukanku,\" alh\u00e3li k\u00f5wa ba su zamo m\u00e3su \u0257auka da a k\u00f5me ba daga laifuffukansu. Lalle s\u0169 ma\u0199aryata ne."},"3353":{"id":3353,"surah":29,"ayah":13,"verse":"Kuma lalle sun\u00e3 \u0257aukar k\u00e3yan nauyinsu da wa\u0257ansu nauy\u00e3yan k\u00e3ya t\u00e3re da k\u00e3yan nauyinsu, kuma lalle z\u00e3 a tambaye su a R\u00e3nar \u00a1iyama game da abin da suka kasance sun\u00e3 \u0199ir\u0199ir\u00e3wa na \u0199arya."},"3354":{"id":3354,"surah":29,"ayah":14,"verse":"Kuma lalle Mun aika N\u0169hu zuwa ga mut\u00e3nensa, sai ya zauna a cikinsu sh\u1ebdkara dubu f\u00e3ce sh\u1ebdkara hamsin, sa'an nan cikowar (\u00a6\u0169f\u00e3na) ta k\u00e3m\u00e3 su, alh\u00e3li kuwa s\u0169 ne m\u00e3su z\u00e3lunci."},"3355":{"id":3355,"surah":29,"ayah":15,"verse":"Sa'an nan Muka ts\u0129rar da shi da mut\u00e3nen jirgin, kuma Muka sanya jirgin ya zama wata \u00e3y\u00e3 ga t\u00e3likai."},"3356":{"id":3356,"surah":29,"ayah":16,"verse":"Da Ibr\u00e3h\u0129m a l\u00f5kacin da ya ce wa mut\u00e3nensa, \"Ku baut\u00e3 wa Allah ku b\u0129 Shi da ta\u0199awa. Wannan Sh\u0129 ne alh\u1ebdri a gare ku idan kun kasance kun\u00e3 sani."},"3357":{"id":3357,"surah":29,"ayah":17,"verse":"\"Abin da dai kuke baut\u00e3wa, baiein Allah, gumaka ne, kuma kun \u0199ir\u0199ira \u0199arya. Lalle wa\u0257annan da kuke bauta wa baicin Allah, b\u00e3 su mallak\u00e3 muku arziki. Sab\u00f5da haka ku n\u1ebdmi arziki a wurin Allah kawai, kuma ku bauta Masa, kuma ku yi g\u00f5diya zuwa gare Shi. Zuwa gare Shi ake mayar da ku."},"3358":{"id":3358,"surah":29,"ayah":18,"verse":"\"Kuma idan kun \u0199aryata, to, lalle wa\u0257ansu al'umm\u00f5mi a gab\u00e3ninku sun \u0199aryata, kuma b\u00e3bu abin da ke kan Manzo, f\u00e3ce iyar da manzanci, iyarwa bayyananna.\""},"3359":{"id":3359,"surah":29,"ayah":19,"verse":"Shin, ba su ga yadda Allah ke f\u00e3ra yin halitta ba, sa'an nan kuma Ya mayar da ita? Lalle wannan abu ne mai sau\u0199i ga Allah."},"3360":{"id":3360,"surah":29,"ayah":20,"verse":"Ka ce: \"Ku yi tafiya cikin \u0199asa, sa'an nan ku d\u0169ba yadda (Allah) Ya f\u00e3ra yin halitta, sa'an nan kuma Allah Yan\u00e3 \u0199\u00e3ga wata halittar mayarwa. Lalle Allah Mai ikon yi ne a kan k\u00f5me."},"3361":{"id":3361,"surah":29,"ayah":21,"verse":"\"Yan\u00e3 azabta wanda Ya so, kuma Yan\u00e3 jin \u0199an wanda Ya so. Kuma zuwa gare shi ake j\u0169yaku.\""},"3362":{"id":3362,"surah":29,"ayah":22,"verse":"\"Kuma ba ku zamo m\u00e3su buw\u00e3ya ba a cikin \u0199as\u00e3, kuma haka a cikin sama kuma b\u00e3 ku da wani maji\u0253inci wanda ba Allah ba, kuma ha ku da wani mataimaki.\""},"3363":{"id":3363,"surah":29,"ayah":23,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta da \u00e3y\u00f5yin Allah da gamuwa da shi, wa\u0257annan sun yanke \u0199auna daga rahamaTa kuma wa\u0257annan sun\u00e3 da wata az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"3364":{"id":3364,"surah":29,"ayah":24,"verse":"Sa'an nan b\u00e3bu abin da ya kasance jaw\u00e3bin mut\u00e3nensa (Ibr\u00e3h\u0129m) f\u00e3ce dai suka ce: \"Ku kashe shi k\u00f5, ku \u0199\u00f5n\u00e3 shi,\" Sai Allah Ya ts\u0129rar da shi daga wut\u00e3. Lallea cikin wannan akwai ay\u00f5yi ga mut\u00e3nen da ke yin \u0129m\u00e3ni."},"3365":{"id":3365,"surah":29,"ayah":25,"verse":"Kuma Ibrah\u0129m ya ce \"B\u00e3bu abin da kuka yi sai dai kub bar Allah kun ri\u0199i gum\u00e3ka sab\u00f5da s\u00f5yayyar tsak\u00e3ninku a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya, a'an nan a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma s\u00e3shinku zai k\u00e3firce wa s\u00e3shi, kuma mak\u00f5marku ita ce wut\u00e3 kuma b\u00e3 ku da wa\u0257ansu mataimaka.\""},"3366":{"id":3366,"surah":29,"ayah":26,"verse":"Sai L\u0169\u0257u ya yi \u0129m\u00e3ni da shi. Kuma Ibr\u00e3h\u0129m ya ce: \"Lallen\u0129 mai \u0199aura ne zuwa ga Ubangijina. Lalle Sh\u0129 Sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai hikima.\""},"3367":{"id":3367,"surah":29,"ayah":27,"verse":"Kuma Muka b\u00e3 shi Ish\u00e3\u0199a da Ya'a\u0199\u0169ba, kuma Muka sanya Annabci da litt\u00e3fi a cikin zuriyarsa. Kuma Mun b\u00e3 shi sakamakonsa a d\u0169niya, kuma lalle sh\u0129 a L\u00e3hira, tabbas, yan\u00e3 a cikin s\u00e3lihai."},"3368":{"id":3368,"surah":29,"ayah":28,"verse":"Da L\u0169\u0257u, a l\u00f5kacin daya ce wa mut\u00e3nensa, \"Lalle k\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a kun\u00e3 j\u1ebd wa alf\u00e3sha wadda wani mahal\u0169\u0199i daga cikin d\u0169niya bai riga ku gare ta ba."},"3369":{"id":3369,"surah":29,"ayah":29,"verse":"\"Ashe, lalle k\u0169 kun\u00e3 je wa maza, kuma ku yi fashin hanya kuma ku je, a cikin majalisarku da abin da b\u00e3 shi da kyau? To, jaw\u00e3bin mut\u00e3nensa bai kasance ba f\u00e3ce dai sun ce: 'Ka zo mana da az\u00e3bar Allah, idan ka kasance daga m\u00e3su gaskiya.'\""},"3370":{"id":3370,"surah":29,"ayah":30,"verse":"Ya ce: \"Ya Ubangij\u0129na! Ka taimake ni a kan mut\u00e3nen nan ma\u0253arnata.\""},"3371":{"id":3371,"surah":29,"ayah":31,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da ManzanninMu suka j\u1ebd wa Ibr\u00e3h\u0129m da bush\u00e3ra suka ce: \"Lalle mu m\u00e3su halaka mut\u00e3nen, wannan al\u0199arya ne. Lalle mut\u00e3nenta sun kasance m\u00e3su z\u00e3lunci.\""},"3372":{"id":3372,"surah":29,"ayah":32,"verse":"Ya ce: \"Lalle akwai L\u0169\u0257u a cikinta!\" Suka ce: \"M\u0169 ne mafiya sani ga wa\u0257anda suke a cikinta, lalle mun\u00e3 ts\u0129rar da shi da mut\u00e3nensa, f\u00e3ce fa m\u00e3tarsa ta kasance a cikin m\u00e3su wanzuwa.\""},"3373":{"id":3373,"surah":29,"ayah":33,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da ManzanninMu suka je wa L\u0169\u0257u ya \u0253\u00e3ta rai sab\u00f5da su, kuma y\u00e3 \u0199untata ga kirji sab\u00f5da su. Kuma suka ce: \"Kada ka ji ts\u00f5ro kuma kada ka yi ba\u0199in ciki lalle m\u0169 m\u00e3su ts\u0129rar da kai ne da iy\u00e3lanka, f\u00e3ce dai matarka ta kasance daga m\u00e3su wanzuwa."},"3374":{"id":3374,"surah":29,"ayah":34,"verse":"\"Lalle m\u0169, m\u00e3su saukar da az\u00e3ba ne daga sama a kan mut\u00e3nen wannan al\u0199arya sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 yi na f\u00e3si\u0199anci.\""},"3375":{"id":3375,"surah":29,"ayah":35,"verse":"Kuma lalle Mun bar wata \u00e3y\u00e3 bayyananna daga gare ta ga mut\u00e3ne m\u00e3su hankalta."},"3376":{"id":3376,"surah":29,"ayah":36,"verse":"Kuma zuwa ga Madyana, Mun aika \u0257an'uwansu shu'aibu, sai ya ce: \"Ya mut\u00e3nena! Ku bauta wa Allah kuma ku yi fatan (rahamar) R\u00e3nar L\u00e3hira, kuma kada ku yi \u0253arna a cikin \u0199as\u00e3, alh\u00e3li kuwa kun\u00e3 m\u00e3su l\u00e3l\u00e3tarwa.\""},"3377":{"id":3377,"surah":29,"ayah":37,"verse":"Sai suka \u0199aryata shi, sab\u00f5da haka ts\u00e3wa ta k\u00e3m\u00e3 su, d\u00f5min haka suka w\u00e3yi gari sun\u00e3 guggurf\u00e3ne."},"3378":{"id":3378,"surah":29,"ayah":38,"verse":"Da \u00c3dawa da Sam\u0169d\u00e3wa alh\u00e3li kuwa lalle al\u00e3mun az\u00e3ba sun bayyana a gare su daga gid\u00e3jensu kuma Shai\u0257an ya \u0199aw\u00e3ta musu ayyukansu, sab\u00f5da haka ya kange su daga hanyar Allah, kuma sun kasance m\u00e3su bas\u0129ra!"},"3379":{"id":3379,"surah":29,"ayah":39,"verse":"Kuma \u00a1\u00e3r\u0169na da Fir'auna da H\u00e3m\u00e3na, kuma lalle M\u0169saya je musu da hujj\u00f5ji, sai suka yi girman kai a cikin \u0199as\u00e3 kuma ba su kasance m\u00e3su ts\u1ebdr\u1ebdwa ba."},"3380":{"id":3380,"surah":29,"ayah":40,"verse":"Sab\u00f5da haka k\u00f5wanensu Mun kama shi da laifinsa. Watau daga cikinsu akwai wanda Muka aika iskar tsakuwa a kansa kuma daga cikinsu akwai wanda ts\u00e3wa ta k\u00e3m\u00e3, kuma daga cikinsu akwai wanda Muka birkice \u0199as\u00e3 da shi kuma daga cikinsu akwai wanda Muka nutsar. B\u00e3 ya yiwuwa ga Allah Ya z\u00e3lunce su, amma sun kasance kansu suke z\u00e3lunta."},"3381":{"id":3381,"surah":29,"ayah":41,"verse":"Mis\u00e3lin wa\u0257anda suka ri\u0199i wa\u0257ansu mas\u00f5ya wa\u0257anda b\u00e3 Allah ba, kamar mis\u00e3lin giz\u00f5gizo ne wanda ya ri\u0199i wani \u0257an gida, alh\u00e3li kuwa lalle mafi raunin gid\u00e3je, sh\u0129 ne gidan gizogizo, d\u00e3 sun kasance sun\u00e3 sane."},"3382":{"id":3382,"surah":29,"ayah":42,"verse":"Lalle Allah Yan\u00e3 sane da abin da suke kira wanda b\u00e3 Shi ba na wani abu duka kuma sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"3383":{"id":3383,"surah":29,"ayah":43,"verse":"Kuma wa\u0257ancan mis\u00e3lan Mun\u00e3 bayyana su ga mut\u00e3ne kuma b\u00e3bu mai hankalta da su sai m\u00e3su ilmi."},"3384":{"id":3384,"surah":29,"ayah":44,"verse":"Allah Ya halitta sammai da \u0199asa da gaskiya. Lalle cikin wancan akwai \u00e3y\u00e3 ga m\u0169minai."},"3385":{"id":3385,"surah":29,"ayah":45,"verse":"Ka karanta abin da ake yin wahayi zuwa gare ka daga Litt\u00e3fi, kuma ka tsayar da salla. Lalle salla tan\u00e3 han\u00e3wa daga alf\u00e3sha da abni \u0199y\u00e3ma, kuma lalle ambaton Allah ya fi girma, kuma Allah Yan\u00e3 sane da abin da kuke aikat\u00e3wa."},"3386":{"id":3386,"surah":29,"ayah":46,"verse":"Kada ku yi jayayya da mazowa Litt\u00e3fi sai fa da magana wadda ta fi kyau, sai fa wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci daga gare su, kuma ku ce, \"Mun yi \u0129m\u00e3ni da abin da aka saukar a gare mu kuma aka saukar a gare ku, kuma Abin baut\u00e3warmu da Abin baut\u00e3warku Guda ne, kama m\u0169 m\u00e3su sallam\u00e3wa ne a gare shi.\""},"3387":{"id":3387,"surah":29,"ayah":47,"verse":"Kuma kamar haka Muka saukar da Littafi a gare ka, to, wa\u0257annan da Muka bai wa Litt\u00e3fi san\u00e3 \u0129m\u00e3ni da shi, daga cikin w\u00e3\u0257annan akwai mai \u0129m\u00e3ni da shi, kuma b\u00e3bu mai musun \u00e3y\u00f5yinMu, f\u00e3ce k\u00e3firai."},"3388":{"id":3388,"surah":29,"ayah":48,"verse":"Kuma ba ka kasance kana kar\u00e3tun wani litt\u00e3fi ba a gab\u00e3ninsa, kuma b\u00e3 ka rub\u0169tunsa da d\u00e3manka d\u00e3 haka y\u00e3 auku, d\u00e3 m\u00e3su \u0253arn\u00e3 sun yi shakka."},"3389":{"id":3389,"surah":29,"ayah":49,"verse":"\u00c3'a, sh\u0129 \u00e3y\u00f5yi ne bayyanannu a cikin \u0199ir\u00e3zan wa\u0257anda aka bai wa ilmi. Kuma b\u00e3bu mai musun \u00e3y\u00f5yinMu f\u00e3ce azz\u00e3lumai."},"3390":{"id":3390,"surah":29,"ayah":50,"verse":"Kuma suka ce: \"Don me ba a saukar masa da \u00e3y\u00f5i ba daga Ubangijinsa? \"Ka ce: \"Su \u00e3y\u00f5yi a wurin Allah kawai suke, kuma lalle ni mai garga\u0257i kawai ne, mai bayyan\u00e3wa.\""},"3391":{"id":3391,"surah":29,"ayah":51,"verse":"Shin bai ishe su ba c\u1ebdwa lalle M\u0169, Mun saukar da Litt\u00e3fin akanka, an\u00e3 karanta shi a kansu? Lalle a cikin wancan ha\u0199\u0129\u0199a akwai rahama da tun\u00e3tawa ga mutanen da ke yin \u0129m\u00e3ni."},"3392":{"id":3392,"surah":29,"ayah":52,"verse":"Ka ce: \"Allah Y\u00e3 isa shaida a tsak\u00e3n\u0129na da tsak\u00e3n\u0129nku Yan\u00e3 sane da abin da ke a cikin sammai da \u0199as\u00e3, kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni da \u0257arya kuma suka k\u00e3firta da Allah, wa\u0257annan s\u0169 nem\u00e3su has\u00e3ra.\""},"3393":{"id":3393,"surah":29,"ayah":53,"verse":"Kuma suna n\u1ebdman ka da gaggauta az\u00e3ba, to, b\u00e3 d\u00f5min ajali \u0199ayyadadde ba, d\u00e3 az\u00e3ba ta j\u1ebd musu kuma lalle d\u00e3 tan\u00e3 iske su bisa ia abke, alh\u00e3li kuwa s\u0169 ba su sani ba."},"3394":{"id":3394,"surah":29,"ayah":54,"verse":"Sun\u00e3 n\u1ebdman ka da gaggauta az\u00e3ba, kuma lalle Jahannama, tabbas, mai k\u1ebdwayewa ce gak\u00e3firai."},"3395":{"id":3395,"surah":29,"ayah":55,"verse":"R\u00e3nar da az\u00e3ba ke rufe su daga samansu da kuma \u0199asan \u0199afafunsu kuma Ya ce: \"Ku \u0257an\u0257ani abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa.\""},"3396":{"id":3396,"surah":29,"ayah":56,"verse":"Y\u00e3 b\u00e3yiNa, wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Lalle fa \u0199as\u00e3Ta mai yalw\u00e3 ce, sab\u00e3da haka ku bauta Mini."},"3397":{"id":3397,"surah":29,"ayah":57,"verse":"K\u00f5wane rai mai \u0257an\u0257anar mutuwa ne, sa'an nan zuwa gare Mu ake mayar da ku."},"3398":{"id":3398,"surah":29,"ayah":58,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, lalle z\u00e3 Mu zaunar da su daga cikin Aljanna a gid\u00e3jen b\u1ebdne, \u0199oramu n\u00e3 gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, sun\u00e3 madawwama a cikinsu. To, madalla da sakamakon m\u00e3su aikin \u0199warai."},"3399":{"id":3399,"surah":29,"ayah":59,"verse":"Wa\u0257anda suka yi ha\u0199uri, kuma sun\u00e3 d\u00f5gara ga Ubangijinsu kawai."},"3400":{"id":3400,"surah":29,"ayah":60,"verse":"Kuma da yawa dabba wadda b\u00e3 ta \u0257aukar abincinta Allah Yan\u00e3 ciyar da ita t\u00e3re da ku, kuma Sh\u0129 ne Mai ji, Mai ilmi."},"3401":{"id":3401,"surah":29,"ayah":61,"verse":"Lalle idan ka tambaye su: \"W\u00e3ne ne ya halitta sammai da \u0199as\u00e3 kuma ya h\u00f5re r\u00e3n\u00e3 da wat\u00e3?\" Lalle sun\u00e3 c\u1ebdwa Allah ne. TO, y\u00e3ya ake karkatar da su?"},"3402":{"id":3402,"surah":29,"ayah":62,"verse":"A1lah ne ke shimfi\u0257a arziki ga wanda Yake so daga cikin b\u00e3yinsa kuma Yan\u00e3 \u0199unt\u00e3t\u00e3wa ga (wanda, Yake so). Lalle Allah, Masani ne ga dukan k\u00f5me."},"3403":{"id":3403,"surah":29,"ayah":63,"verse":"Kuma lalle idan ka tambaye su. \"W\u00e3ne ne ya saukar da ruwa daga sama, har ya r\u00e3yar da \u0199as\u00e3 game da shi a b\u00e3yan mutuwarta?\" Lalle sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Allah ne.\" Ka ce: \"G\u00f5diya t\u00e3 tabbata ga Allah.\" \u00c3'a, mafi yawansu b\u00e3 su hankalta."},"3404":{"id":3404,"surah":29,"ayah":64,"verse":"Kuma wannan r\u00e3yuwa ta d\u0169niya ba ta zamo ba, f\u00e3ce abar shagala da w\u00e3s\u00e3 kuma lalle L\u00e3hira tabbas, ita ce r\u00e3yuwa, d\u00e3 sun kasance sun\u00e3 sani."},"3405":{"id":3405,"surah":29,"ayah":65,"verse":"To, a l\u00f5kacin da suka shiga cikin jirgin ruwa, sun kir\u00e3yi Allah sun\u00e3 m\u00e3su tsarkake addini a gare shi, to, a l\u00f5kacin da Ya ts\u0129rar da su zuwa ga tudun \u0199as\u00e3, sai g\u00e3 su sun\u00e3 shirki."},"3406":{"id":3406,"surah":29,"ayah":66,"verse":"D\u00f5min su k\u00e3firce wa abin da Muka b\u00e3 su kuma d\u00f5min su ji d\u00e3\u0257i sa'an nan kuma z\u00e3 su sani."},"3407":{"id":3407,"surah":29,"ayah":67,"verse":"Shin, ba su ga c\u1ebdwa, lalle Mun sanya Hurumi amintacce ba alh\u00e3li kuwa an\u00e3 fisge mut\u00e3ne a g\u1ebdfensu? Shin, da \u0253\u00e3taccen abu suke \u0129m\u00e3ni kuma da ni'imarAllah suka k\u00e3firta?"},"3408":{"id":3408,"surah":29,"ayah":68,"verse":"Kuma w\u00e3ne ne ya fi z\u00e3lunci bisa ga wanda ya \u0199ir\u0199ira \u0199arya ya jingina ta ga Allah, k\u00f5 kuma ya \u0199aryata gaskiya a l\u00f5kacin da ta je masa? Ashe a cikin Jahannama b\u00e3bu mazauna ga k\u00e3firai?"},"3409":{"id":3409,"surah":29,"ayah":69,"verse":"Kuma wadannan da suka yi \u0199\u00f5\u0199ari ga n\u1ebdman yardarMu, lalle Mun\u00e3 shiryar da su ga hany\u00f5yinMu, kuma lalle Allah, tabbas, Yan\u00e3 t\u00e3re da m\u00e3su kyautat\u00e3wa (ga add\u0129ninsu)."},"3410":{"id":3410,"surah":30,"ayah":1,"verse":"A. L\u0303. M\u0303."},"3411":{"id":3411,"surah":30,"ayah":2,"verse":"An rinj\u00e3yi R\u0169mawa."},"3412":{"id":3412,"surah":30,"ayah":3,"verse":"A cikin mafi kusantar \u0199asarsu, kuma s\u0169, a b\u00e3yan rinj\u00e3yarsu, z\u00e3 sn rinj\u00e3ya."},"3413":{"id":3413,"surah":30,"ayah":4,"verse":"A cikin'yan sh\u1ebdkaru. Al'amari na Allah ne a gab\u00e3nin k\u00f5me da b\u00e3yansa, kuma a r\u00e3nar nan m\u0169minai z\u00e3 su yi farin ciki."},"3414":{"id":3414,"surah":30,"ayah":5,"verse":"Da taimakon Allah Yan\u00e3 taimakon wanda Yake so. Kuma Sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai jin \u0199ai."},"3415":{"id":3415,"surah":30,"ayah":6,"verse":"Wa'adin Allah, Allah b\u00e3 ya s\u00e3\u0253\u00e3wa ga wa'adinsa, kuma amma mafi yawan mut\u00e3ne ba su sani ba."},"3416":{"id":3416,"surah":30,"ayah":7,"verse":"Sun\u00e3 sanin bayyanannar r\u00e3yuwar d\u0169niya, alh\u00e3li kuwa s\u0169 shagalallu ne daga r\u00e3yuwar L\u00e3hira."},"3417":{"id":3417,"surah":30,"ayah":8,"verse":"Shin, ba su yi tun\u00e3ni ba a cikin zuk\u00e3tansu c\u1ebdwa Allah bai halitta sammai da \u0199asa ba da abin da ke tsak\u00e3ninsu, f\u00e3ce da gaskiya da ajali ambatacce? Kuma lalle m\u00e3su yawa daga mut\u00e3ne k\u00e3firai ne ga gamuwa da Ubangijinsu?"},"3418":{"id":3418,"surah":30,"ayah":9,"verse":"Shin, kuma ba su yi tafiya ba, a cikin \u0199as\u00e3 d\u00f5min su gani yadda a\u0199ibar wa\u0257anda ke a gab\u00e3ninsu ta kasance? Sun kasance mafiya \u0199arfi daga gare su kuma suka n\u00f5mi \u0199asa suka r\u00e3ya ta fiye da yadda suka raya ta, kuma manzanninsu suka je musu da hujjoji bayyanannu. Sabo da haka Allah ba Ya yiwuwa Ya z\u00e3lunce su, amma kansu suka kasance sun\u00e3 z\u00e3lunta."},"3419":{"id":3419,"surah":30,"ayah":10,"verse":"Sa'an nan \u00e3\u0199ibar wa\u0257annan da suka aikata m\u0169gun aiki ta kasance mafi muni, w\u00e3tau sun \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yin Allah, kuma suka kasance sun\u00e3 izgili da su."},"3420":{"id":3420,"surah":30,"ayah":11,"verse":"Allah ne ke f\u00e3ra yin halitta, sa'an nan Ya s\u00e3ke ta sa'an nan zuwa gare Shi ake mayar da ku."},"3421":{"id":3421,"surah":30,"ayah":12,"verse":"Kuma a r\u00e3nar da sa'a ke tsayuwa, m\u00e3su laifi z\u00e3 su k\u00e3sa magana."},"3422":{"id":3422,"surah":30,"ayah":13,"verse":"Kuma b\u00e3 su da m\u00e3su c\u1ebdto daga ab\u0169buwan shirkinsu, kuma snn kasance m\u00e3su k\u00e3firc\u1ebdwadaga ab\u0169buwan shirkinsu."},"3423":{"id":3423,"surah":30,"ayah":14,"verse":"Kuma a r\u00e3nar da Sa'a ke tsayuwa, a r\u00e3nar nan mut\u00e3ne ke farraba."},"3424":{"id":3424,"surah":30,"ayah":15,"verse":"To, amma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai to s\u0169 an\u00e3 faranta musu r\u00e3yuka, a cikin wani lambu."},"3425":{"id":3425,"surah":30,"ayah":16,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta, kuma suka \u0199aryata, game da \u00e3y\u00f5yinMu da kuma ha\u0257uwa da R\u00e3nar L\u00e3hira, to, wa\u0257ancan an\u00e3 halartar da su a cikin az\u00e3ba."},"3426":{"id":3426,"surah":30,"ayah":17,"verse":"Sab\u00f5da haka tsarkak\u1ebdwa ta tabbata ga Allah a l\u00f5kacin da kuke shiga maraice, da l\u00f5kacin da kuke shiga s\u00e3fiya."},"3427":{"id":3427,"surah":30,"ayah":18,"verse":"Kuma Sh\u0129 ne da g\u00f5diya, a cikin sammai da \u0199as\u00e3 kuma da l\u00f5kacin yamma da l\u00f5kacin zaw\u00e3li."},"3428":{"id":3428,"surah":30,"ayah":19,"verse":"Yan\u00e3 fitar da mai rai daga matacce kuma Yan\u00e3 fitar da matacce daga mai rai, kuma Yan\u00e3 r\u00e3yar da \u0199asa a b\u00e3yan mutuwarta. Kuma haka ake fitar da ku."},"3429":{"id":3429,"surah":30,"ayah":20,"verse":"Kuma akwai daga \u00e3y\u00f5yinSa, Ya halitta ku daga tur\u0253\u00e3ya, sai g\u00e3 ku kun zama mutum, kun\u00e3 w\u00e3tsuwa."},"3430":{"id":3430,"surah":30,"ayah":21,"verse":"Kuma akwai daga \u00e3y\u00f5yinsa, Ya halitta muku m\u00e3tan aure daga kanku, d\u00f5min ku natsu zuwa gare ta, kuma Ya sanya s\u00f5yayya da rahama a tsak\u00e3ninku. Lalle a cikin wancan akwai \u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne m\u00e3su yin tun\u00e3ni."},"3431":{"id":3431,"surah":30,"ayah":22,"verse":"Kuma akwai daga \u00e3y\u00f5yinSa halittar sammai da \u0199as\u00e3 da s\u00e3\u0253\u00e3, war harsunanku, da launukanku. Lalle a cikin wannan akwai \u00e3y\u00f5yi ga m\u00e3su ilmi."},"3432":{"id":3432,"surah":30,"ayah":23,"verse":"Kuma akwai daga cikin \u00e3y\u00f5yinSa, barcinku a cikin dare da r\u00e3na, da n\u1ebdmanku ga falalarsa. Lalle a cikin wannan akwai \u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne m\u00e3su saur\u00e3r\u00e3wa."},"3433":{"id":3433,"surah":30,"ayah":24,"verse":"Kuma akwai daga cikin \u00e3y\u00f5yinSa, Ya n\u0169na muku wal\u0199iya a kan ts\u00f5ro da \u0257amm\u00e3ni kuma Ya dinga saukar da ruwa daga sama Sa'an nan Ya r\u00e3yar da \u0199as\u00e3 game da shi a b\u00e3yan mutuwarta. Lalle a cikin wannan akwai \u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne m\u00e3su hankaltawa."},"3434":{"id":3434,"surah":30,"ayah":25,"verse":"Kuma akwai daga \u00e3y\u00f5yinsa, tsayuwar sama da as\u0199\u00e3 bisa umurninsa, sa'an nan idan Ya kira ku, kira \u0257aya, daga \u0199as\u00e3, sai g\u00e3 ku kun\u00e3 fita."},"3435":{"id":3435,"surah":30,"ayah":26,"verse":"Kuma wanda ke cikin sammai da \u0199as\u00e3 N\u00e3sa ne shi ka\u0257ai. Dukansu m\u00e3su taw\u00e3li'u ne a gare Shi."},"3436":{"id":3436,"surah":30,"ayah":27,"verse":"Kuma Sh\u0129 ne Wanda Ya f\u00e3ra halitta, sa'an nan Ya s\u00e3ke ta kuma sak\u1ebdwarta t\u00e3 fi sau\u0199i a gare shi. Kuma Yan\u00e3 da mis\u00e3li wanda ya fi \u0257aukaka a cikin sammai da \u0199as\u00e3 kuma Sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai jin \u0199ai."},"3437":{"id":3437,"surah":30,"ayah":28,"verse":"Ya b\u0169ga muku wani mis\u00e3li daga kanku. K\u00f5 kun\u00e3 da ab\u00f5kan tar\u1ebdwa, daga cikin b\u00e3yin da hann\u00e3yenku na d\u00e3ma suka mallaka, a cikin arzikinku, watau ku zama daidai a ciki kun\u00e3 ts\u00f5ron su kamar tS\u00f5ronku ga kanku? Haka dai Muke bayyana \u00e3y\u00f5yi, daki-daki, ga mut\u00e3ne m\u00e3su hankaltawa."},"3438":{"id":3438,"surah":30,"ayah":29,"verse":"\u00c3'aha! wa\u0257anda suka yi z\u00e31unci sun bi son z\u0169ciy\u00f5yinsu, b\u00e3 t\u00e3re da wani ilmi ba. To w\u00e3ne ne zai shiryar da wanda Allah Ya \u0253atar, kuma b\u00e3 su da wa\u0257ansu mataimaka?"},"3439":{"id":3439,"surah":30,"ayah":30,"verse":"Sab\u00f5da haka, ka tsayar da fuskarka ga addini, kan\u00e3 mai karkata zuwa ga gaskiya, halittar Allah da Ya halitta mut\u00e3ne a kanta. B\u00e3bu musany\u00e3wa ga halittar Allah, wannan sh\u0129 ne addini madaidaici kuma amma mafi yawan mut\u00e3ne ba su sani ba."},"3440":{"id":3440,"surah":30,"ayah":31,"verse":"Kun\u00e3 m\u00e3su mai da al'amari gare Shi, kuma ku b\u0129 Shi data\u0199awa, kuma ku tsayar da salla, kuma kada ku kasance daga mushirikai."},"3441":{"id":3441,"surah":30,"ayah":32,"verse":"W\u00e3tau wa\u0257anda suka rarrabe addininsu kuma suka kasance \u0199ungiya-\u0199ungiya, k\u00f5wace \u0199ungiya tan\u00e3 mai farin ciki da abin da ke a gare ta kawai."},"3442":{"id":3442,"surah":30,"ayah":33,"verse":"Kuma idan c\u0169ta ta sh\u00e3fi mut\u00e3ne, sai su kir\u00e3yi Ubangijinsu, sun\u00e3 m\u00e3su mai da al'amari gare Shi, sa'an nan idan Ya \u0257an\u0257ana musu wata rahama daga gare Shi, sai g\u00e3 wani \u0253angare daga gare su sun\u00e3 shirki da Ubangijinsu."},"3443":{"id":3443,"surah":30,"ayah":34,"verse":"D\u00f5min su k\u00e3firta dl abin da Muka b\u00e3 su. To ku ji d\u00e3\u0257i ka\u0257an Sa'an nan z\u00e3 ku, sani."},"3444":{"id":3444,"surah":30,"ayah":35,"verse":"K\u00f5 Mun saukar da wani dal\u0129 li a gare su? Shi kuwa yan\u00e3 magana da abin da suka kasance sun\u00e3 shirkin da shi?"},"3445":{"id":3445,"surah":30,"ayah":36,"verse":"Kuma idan Muka \u0257an\u0257ana wa mut\u00e3ne wata rahama, sai su yi farin ciki da ita kuma idan c\u0169ta ta s\u00e3me su, sab\u00f5da abin da hannayensu suka gab\u00e3tar, sai g\u00e3 su sun\u00e3 yanke \u0199auna,"},"3446":{"id":3446,"surah":30,"ayah":37,"verse":"Shin, kuma ba su gani ba c\u1ebdwa Allah na shimfida arziki ga wanda Yake so kuma Yan\u00e3 \u0199untat\u00e3wa? Lalle a cikin wancan akwai \u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne m\u00e3su yin \u0129m\u00e3ni."},"3447":{"id":3447,"surah":30,"ayah":38,"verse":"Sab\u00f5da haka ka bai wa zumu hakkinsa da misk\u0129nai da \u0257an hanya, wannan sh\u0129 ne alh\u1ebdri ga wa\u0257anda ke nufin yardar Allah kuma wa\u0257ancan s\u0169 ne m\u00e3su s\u00e3mun babban rabo."},"3448":{"id":3448,"surah":30,"ayah":39,"verse":"Kuma abin da kuka b\u00e3yar na riba d\u00f5min ya \u0199\u00e3ru a cikin d\u0169kiyar mut\u00e3ne to, b\u00e3 zai \u0199\u00e3ru ba, a wurin Allah. Kuma abin da kuka b\u00e3yar na zakka, kan\u00e3 nufin yardar Allah to (m\u00e3su yin haka) wa\u0257ancan s\u0169 ne m\u00e3su nink\u00e3wa (ga d\u0169kiyarsu)."},"3449":{"id":3449,"surah":30,"ayah":40,"verse":"Allah ne Wanda Ya halitta ku, sa'an nan Ya azurta ku, sa'an nan Ya matar da ku, sa'an nan Ya r\u00e3yar da ku. Ashe, daga cikin ab\u0169buwan shirkinku akwai wanda ke aikata wani abu daga wa\u0257annan ah\u0169buwa? Tsarki ya tabbata ga Allah, kuma Ya \u0257aukaka bisa ga abin da suke yi na shirki."},"3450":{"id":3450,"surah":30,"ayah":41,"verse":"\u00a5arn\u00e3 t\u00e3 bayyana a cikin \u0199asa da t\u1ebdku, sab\u00f5da abin da hann\u00e3yen mut\u00e3ne suka aikata. D\u00f5min Allah Ya \u0257an\u0257ana musu s\u00e3shin abin da suka aikata, \u0257amm\u00e3ninsu z\u00e3 su k\u00f5mo."},"3451":{"id":3451,"surah":30,"ayah":42,"verse":"Ka ce: \"Ku tafi a cikin \u0199as\u00e3 sa'an nan ku d\u0169bi yadda \u00e3\u0199ibar wa\u0257anda suka kasance a gab\u00e3ninku ta kasance. Mafi yawansu sun kasance m\u00e3su yin shirki.\""},"3452":{"id":3452,"surah":30,"ayah":43,"verse":"Sab\u00f5da haka, ka tsayar da fuskarka ga addini madaidaici a gab\u00e3nin wani yini ya zo, b\u00e3bu makawa gare Shi daga Allah, a r\u00e3nar nan mut\u00e3ne sun\u00e3 ts\u00e3g\u1ebdwa (su rabu biyu)."},"3453":{"id":3453,"surah":30,"ayah":44,"verse":"Wanda ya k\u00e3firta, to, k\u00e3fircinsa na kansa, kuma wanda ya aikata aikin \u0199warai, to, sab\u00f5da kansu suke yin shimfi\u0257a."},"3454":{"id":3454,"surah":30,"ayah":45,"verse":"D\u00f5min Ya s\u00e3k\u00e3 wa wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, daga falalarSa. Lalle Allah b\u00e3 Ya son kafirai."},"3455":{"id":3455,"surah":30,"ayah":46,"verse":"Kuma akwai daga \u00e3y\u00f5yinSa, ya aika isk\u00f5ki m\u00e3su b\u00e3yar da bush\u00e3ra kuma d\u00f5min Ya \u0257an\u0257ana muku daga rahamarSa, kuma d\u00f5min jir\u00e3gen ruwa su gud\u00e3na da umurninSa, kuma d\u00f5min ku n\u1ebdma daga falalarSa, f\u00e3tanku z\u00e3 ku gode."},"3456":{"id":3456,"surah":30,"ayah":47,"verse":"Kuma lalle Mun aiki wa\u0257ansu Manzanni a gab\u00e3ninka, zuwa ga mut\u00e3nensu sai suka je musu da hujj\u00f5ji, bayyanannu, sa'an nan Muka azabtar da wa\u0257anda suka yi laifi, kuma ya kasance tabbatacce taimakon m\u0169minai wajibi ne a kan mu."},"3457":{"id":3457,"surah":30,"ayah":48,"verse":"Allah ne Wanda ke aika isk\u00f5ki, sai su m\u00f5tsar da girgije, sa'an nan Ya shimfi\u0257a shi a cikin sama yadda Yake so, kuma Ya sanya shi wani \u0253a\u0253\u0253ake, sa'an nan ka ga ruwa na fita daga tsak\u00e3ninsa. Sa'an nan idan Allah Ya s\u00e3mi wa\u0257anda Ya so daga b\u00e3yinsa, Sai g\u00e3 su suna bush\u00e3ra da shi."},"3458":{"id":3458,"surah":30,"ayah":49,"verse":"Kuma k\u00f5 da sun kasance a gab\u00e3nin a saukar da shi a kansu, kusa-kusa, sun\u00e3 ba\u0199in ciki hai b\u00e3 su iya magana."},"3459":{"id":3459,"surah":30,"ayah":50,"verse":"Sai ka d\u0169bi al\u00e3m\u00f5min rahamar Allah yadda Yake r\u00e3yar da \u0199as\u00e3 a b\u00e3yan mutuwarta. Lalle wannan (Mai wannan aiki), tabbas, Mai r\u00e3yar da halitta ne, kuma Shi Mai ikon yi ne a kan k\u00f5me."},"3460":{"id":3460,"surah":30,"ayah":51,"verse":"Kuma lalle idan Mun aika wata iska, suka ganta fatsifatsi, lalle z\u00e3 su yini a b\u00e3yansa sun\u00e3 k\u00e3firta."},"3461":{"id":3461,"surah":30,"ayah":52,"verse":"Sab\u00f5da haka, kai, b\u00e3 ka jiyar da matattu kira, kuma b\u00e3 ka jiyar da kur\u00e3me kira idan sun j\u0169ya b\u00e3ya sun\u00e3 gudu."},"3462":{"id":3462,"surah":30,"ayah":53,"verse":"Kuma ba ka zamo mai shiryar da mak\u00e3fi ba daga \u0253atarsu, b\u00e3 ka jiyarwa f\u00e3ce wanda ke yin \u0129m\u00e3ni da \u00e3y\u00f5yinMu, watau s\u0169 ne m\u00e3su m\u0129\u0199a wuya, su sallama."},"3463":{"id":3463,"surah":30,"ayah":54,"verse":"Allah ne Ya halitta ku daga rauni, sa'an nan Ya sanya wani \u0199arfi a bayan wani rauni, sa'an nan Ya sanya wani rauni da furfura a b\u00e3yan wani \u0199arfi, Allah na halitta abin da Ya so, kuma Sh\u0129 ne Mai ilmi, Mai \u0129kon yi,"},"3464":{"id":3464,"surah":30,"ayah":55,"verse":"Kuma a r\u00e3nar da Sa'a ke tsayuwa, m\u00e3su laifi na rantsuw\u00e3: Ba su zauna a cikin kabari ba f\u00e3ce s\u00e3'a guda. Kamar haka suka kasance an\u00e3 karkatar da su."},"3465":{"id":3465,"surah":30,"ayah":56,"verse":"Kuma wa\u0257anda aka bai wa ilmi da \u0129m\u00e3ni suka ce: \"Lalle, ha\u0199\u0129\u0199a kun zauna a cikin Litt\u00e3fin Allah, har zuwa r\u00e3nar t\u00e3yarwa, to, kuma wannan ita ce r\u00e3nar t\u00e3yarwar, kuma amma k\u0169, kun kasance ba ku sani ba.\""},"3466":{"id":3466,"surah":30,"ayah":57,"verse":"To, a r\u00e3nar da uzurin wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci b\u00e3 ya amfaninsu, kuma b\u00e3 a neman yardarsu."},"3467":{"id":3467,"surah":30,"ayah":58,"verse":"Kuma lalle tabbas Mun buga k\u00f5wane irin mis\u00e3li ga mut\u00e3ne a cikin wannan Al\u0199ur'\u00e3ni, kuma lalle idan k\u00e3 je musu da k\u00f5wace \u00e3y\u00e3, lalle, wa\u0257anda suka k\u00e3firta z\u00e3 su ce \"K\u0169, b\u00e3 k\u00f5me kuke ba f\u00e3ce m\u00e3su barua.\""},"3468":{"id":3468,"surah":30,"ayah":59,"verse":"Kamar haka Allah Yake sh\u00e3fe haske a kan zuk\u00e3tan wa\u0257anda ba su sani ba."},"3469":{"id":3469,"surah":30,"ayah":60,"verse":"Sab\u00f5da haka ka yi ha\u0199uri lalle wa'adin Allah gaskiya ne, kuma kada wa\u0257anda b\u00e3 su da ya\u0199\u0129ni su sassabce maka hankali."},"3470":{"id":3470,"surah":31,"ayah":1,"verse":"A. L\u0303. M\u0303."},"3471":{"id":3471,"surah":31,"ayah":2,"verse":"Wa\u0257ancan \u00e3y\u00f5yin Litt\u00e3fin ne mai hikima."},"3472":{"id":3472,"surah":31,"ayah":3,"verse":"Shiriya da rahama ne ga m\u00e3su kyautatawa."},"3473":{"id":3473,"surah":31,"ayah":4,"verse":"Wa\u0257anda ke tsai da salla kuma sun\u00e3 \u0253\u00e3yar da zakka kuma s\u0169, sun\u00e3 yin \u0129m\u00e3nin ya\u0199\u0129ni, ga l\u00e3hira."},"3474":{"id":3474,"surah":31,"ayah":5,"verse":"Wa\u0257annan sun\u00e3 a kan shiriya ta daga Ubangijinsu kuma wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su babban rabo."},"3475":{"id":3475,"surah":31,"ayah":6,"verse":"Kuma akwai daga cikin mut\u00e3ne wanda ke sayen t\u00e3tsuniy\u00f5yi d\u00f5min ya \u0253atar da mut\u00e3ne daga hanyar Allah, b\u00e3 da wani ilmi ba, kuma ya ri\u0199e ta abin izgili! Wa\u0257ancan sun\u00e3 da wata az\u00e3ba mai wul\u00e3kant\u00e3wa."},"3476":{"id":3476,"surah":31,"ayah":7,"verse":"Kuma idan an karanta \u00e3y\u00f5yinMu a gare shi, sai ya j\u0169ya b\u00e3ya, yan\u00e3 mai girman kai, kamar dai bai saur\u00e3re su ba kamar dai akwai wan\u0129 danni a kan kunnuwansa! To, ka yi masa bush\u00e3ra da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"3477":{"id":3477,"surah":31,"ayah":8,"verse":"Lalle, wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, sun\u00e3 da gid\u00e3jen Aljannar ni'ima."},"3478":{"id":3478,"surah":31,"ayah":9,"verse":"Sun\u00e3 dawwama a cikinsu Allah Y\u00e3 yi alkawarin, Ya tabbatar da shi. Kuma sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"3479":{"id":3479,"surah":31,"ayah":10,"verse":"(Allah) Ya halitta sammai, b\u00e3 da ginshi\u0199i wanda kuke gani ba, kuma Y\u00e3 j\u1ebdfa duwatsu m\u00e3su kafuwa a cikin \u0199as\u00e3, d\u00f5min kada ta karkata da ku kuma Ya w\u00e3tsa daga kowanc irin dabba a cikinta, kuma Mun saukar da ruwa daga sama, sa'an nan Muka tsirar a cikinta, daga k\u00f5wane nau'i biyu (nami; i da mace) mai ban sha'awa."},"3480":{"id":3480,"surah":31,"ayah":11,"verse":"Wannan sh\u0129 ne halittar Allah. To ku n\u0169na mini, \"M\u1ebdne ne wa\u0257anan da ba Shi ba suka halitta? \u00c3'a, azzalumai sun\u00e3 a cikin \u0253ata bayyananna.\""},"3481":{"id":3481,"surah":31,"ayah":12,"verse":"Kuma lalle ha\u0199\u0129\u0199a Mun bai wa Lu\u0199m\u00e3n hikima. (Muka ce masa) Ka g\u00f5de wa Allah, kuma wanda ya g\u00f5de, to yan\u00e3 g\u00f5d\u1ebdwa ne d\u00f5min kansa kawai kuma wanda ya k\u00e3firta, to, lalle, Allah Mawad\u00e3ci ne, G\u00f5dadde."},"3482":{"id":3482,"surah":31,"ayah":13,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Lu\u0199m\u00e3n ya ce wa \u0257ansa, alh\u00e3li kuwa yan\u00e3 yi masa wa'azi, \"Y\u00e3 \u0199aramin \u0257\u00e3na! Kada ka yi shirki game da Allah. Lalle shirki wani z\u00e3lunci ne mai girma.\""},"3483":{"id":3483,"surah":31,"ayah":14,"verse":"Kuma Mun yi wasiyya ga mutum game da mahaifansa biyu; uwarsa t\u00e3 \u0257auke shi a cikin rauni a kan wani rauni, kuma y\u00e3yensa a cikin shekaru biyu (Muka ce masa) \"Ka g\u00f5de Mini da kuma mahaifanka biyu. Mak\u00f5ma zuwa gare Ni kawai take.\""},"3484":{"id":3484,"surah":31,"ayah":15,"verse":"\"Kuma idan mahaifanka suka tsananta maka ga ka yi shirki game da Ni, ga abin da b\u00e3 ka da ilmi gare shi, to, kada ka yi musu \u0257\u00e3'a. Kuma ka ab\u0169ce su a cikin d\u0169niya gwargwadon shar\u0129'a, kuma ka bi hanyar wanda ya mayar da al'amari zuwa gare Ni, sa'an nan zuwa gare Ni mak\u00f5marku take sa'an nan In b\u00e3 ku l\u00e3b\u00e3ri game da abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa.\""},"3485":{"id":3485,"surah":31,"ayah":16,"verse":"\"Y\u00e3 \u0199aramin \u0257\u00e3na! Lalle ita idan gwargwadon \u0199w\u00e3yar k\u00f5mayya ce ta kasance, to, ta kasance a cikin wani falalen d\u0169tse, k\u00f5 a cikin sammai, k\u00f5 a cikin \u0199as\u00e3, Allah zai k\u00e3wo ta Lalle Allah Mai tausas\u00e3wa ne, Masani.\""},"3486":{"id":3486,"surah":31,"ayah":17,"verse":"\"Y\u00e3 \u0199aramin \u0257\u00e3na! Ka tsai da salla, kuma ka yi umurni da abin da aka sani, kuma ka yi hani daga abin da ba a sani ba, kuma ka yi ha\u0199uri a kan abin da ya s\u00e3me ka. Lalle, wancan yan\u00e3 daga muhimman al'amura.\""},"3487":{"id":3487,"surah":31,"ayah":18,"verse":"\"Kada ka karkatar da kundukukinka ga mut\u00e3ne, kada ka yi tafiya a cikin \u0199as\u00e3 kan\u00e3 mai n\u0169na f\u00e3\u0257in rai. Lalle, Allah b\u00e3 Ya son dukan mai t\u00e3\u0199ama, mai alfahari.\""},"3488":{"id":3488,"surah":31,"ayah":19,"verse":"\"Kuma ka tsakaita a tafiyarka, kuma ka runtse ga sautinka. Lalle mafi m\u0169nin sautuka ha\u0199\u0129\u0199a sh\u0129 ne sautin j\u00e3kuna. \""},"3489":{"id":3489,"surah":31,"ayah":20,"verse":"Ashe, ba ku gani ba, c\u1ebdwa Allah Y\u00e3 h\u00f5re muku abin da ke a cikin sammai da abin da ke a cikin \u0199as\u00e3, kuma Ya zuba ni'im\u00f5minsa a kanku, bayyanannu da \u0253\u00f5yayyu? Kuma akwai daga mut\u00e3ne wanda ke yin jid\u00e3li ga al'amarin Allah, b\u00e3 da wani ilmi ba, kuma b\u00e3 da wata shiriya ba, kum\u00e3 ba da wani litt\u00e3fi mai haskak\u00e3wa ba."},"3490":{"id":3490,"surah":31,"ayah":21,"verse":"Kuma idan aka ce musu, \"Ku bi abin da Allah ya saukar,\" sai su ce: \"\u00c3'a, mun\u00e3 bin abin da muka s\u00e3mi ubanninmu a kansa.\" shin k\u00f5 d\u00e3 Shai\u0257an n\u00e3 kiran su ne zuwa ga az\u00e3bar sa'ir,"},"3491":{"id":3491,"surah":31,"ayah":22,"verse":"kuma wanda ya m\u0129ka fuskarsa zuwa ga Allah, alh\u00e3li kuma yan\u00e3 mai kyautat\u00e3wa, to, lalle ya yi ri\u0199o ga igiya amintacciya. Kuma zuwa ga Allah \u00e3\u0199ibar al'amura take."},"3492":{"id":3492,"surah":31,"ayah":23,"verse":"Kuma wanda ya k\u00e3firta, to, kada k\u00e3fircinsa ya ba\u0199anta maka rai, zuwa gare Mu mak\u00f5marsu take, sa'an nan Mu b\u00e3 su l\u00e3bari game da abin da suka aikata. Lalle Allah, Masani ne ga abin da ke a cikin \u0199ir\u00e3za."},"3493":{"id":3493,"surah":31,"ayah":24,"verse":"Mun\u00e3 j\u0129she su d\u00e3di ka\u0257an sa'an nan Mu t\u0129lasta su ga shiga zuwa az\u00e3ba kakkaura."},"3494":{"id":3494,"surah":31,"ayah":25,"verse":"Kuma lalle, idan ka tambaye su, \"W\u00e3ne ne ya hal\u0129tta sammai da kasa?\" Lalle z\u00e3 su ce: \"Allah ne.\" Ka ce: \"G\u00f5diya ta tabbata ga Allah\" \u00c3'a, mafi yawansu ba su sani ba."},"3495":{"id":3495,"surah":31,"ayah":26,"verse":"Abin da yake a cikin sammai da \u0199asa duka na Allah kawai ne. Lalle, Allah Sh\u0129 ne Mawad\u00e3ci, G\u00f5dadde."},"3496":{"id":3496,"surah":31,"ayah":27,"verse":"Kuma d\u00e3 dai abin da ke a cikin \u0199asa duka, na it\u00e3ce, ya zama al\u0199alumma, kuma t\u1ebdku tan\u00e3 yi masa tawada, a bayansa da wa\u0257ansu t\u1ebdkuna bakwai kalm\u00f5min Allah ba z\u00e3 su \u0199\u00e3re ba. Lalle, Allah Mabuw\u00e3yi ne, Mai hikima."},"3497":{"id":3497,"surah":31,"ayah":28,"verse":"Halittarku b\u00e3 ta zama ba, kuma t\u00e3yar da ku bai zama ba, f\u00e3ce kamar rai guda. Lalle, Allah Mai j\u0129 ne, Mai gani."},"3498":{"id":3498,"surah":31,"ayah":29,"verse":"Ashe, ba ku ga, lalle, Allah Yan\u00e3 shigar da dare a cikin r\u00e3na ba, kuma Yan\u00e3 shigar da r\u00e3na a cikin dare kuma Y\u00e3 h\u00f5re r\u00e3n\u00e3 da wat\u00e3 k\u00f5wane yan\u00e3 gud\u00e3na zuwa a ajali ambatacce kuma lalle Allah Masani ne ga abin da kuke aikat\u00e3wa?"},"3499":{"id":3499,"surah":31,"ayah":30,"verse":"Wannan fa d\u00f5min Allah Sh\u0129 ne Gaskiya, kuma abin da suke kira wanda b\u00e3 Shi ba, shi ne \u0199ary\u00e3, kuma lalle, A1lah sh\u0129 ne Ma\u0257aukaki, Mai girma."},"3500":{"id":3500,"surah":31,"ayah":31,"verse":"Ashe, ba ka ga lalle jirgin ruwa n\u00e3 gud\u00e3na ba a cikin t\u1ebdku da ni'imar Allah d\u00f5min Ya n\u0169na muku daga \u00e3y\u00f5yinSa? Lalle a cikin wancan akwai \u00e3y\u00f5yi ga dukan mai ha\u0199uri, mai g\u00f5diya."},"3501":{"id":3501,"surah":31,"ayah":32,"verse":"Kuma idan t\u00e3guwar ruwa, kamar duwatsu, ta rufe su, sai su kira Allah sun\u00e3 tsarkak\u1ebdwar addini a gare shi. To, a l\u00f5kacin da Ya ts\u0129rar da su zuwa ga tudu, sai daga cikinsu akwai mai ta\u0199ait\u00e3wa kuma b\u00e3bu mai musun \u00e3y\u00f5yinMu f\u00e3ce dukkan mayaudari mai yawan k\u00e3firci."},"3502":{"id":3502,"surah":31,"ayah":33,"verse":"Ya ku mut\u00e3ne! Ku bauta wa Ubangijinku da ta\u0199awa, kuma ku ji ts\u00f5ron wani yini, r\u00e3nar da wani mahaifi b\u00e3 ya s\u00e3ka wa abin haifuwarsa da k\u00f5me kuma wani abin haifuwa b\u00e3 ya s\u00e3ka wa mahaifinsa da k\u00f5me. Lalle wa'adin Allah gaskiya ne. Sab\u00f5da haka, kada wata r\u00e3yuwa ta kusa ta r\u0169de ku, kuma kada mar\u0169\u0257in nan ya r\u0169\u0257\u1ebd ku game da Allah."},"3503":{"id":3503,"surah":31,"ayah":34,"verse":"Lalle, Allah a wurinsa kawai sanin sa'a yake, kuma Yan\u00e3 saukar da girgije, kuma Yan\u00e3 sanin abin da yake a cikin mahaiffannai kuma wani rai bai san abin da yake aikat\u00e3wa a g\u00f5be ba, kuma wani rai bai san a wace \u0199as\u00e3 yake mutuwa ba. Lalle Allah Masani ne Mai \u0199ididdidig\u1ebdwa."},"3504":{"id":3504,"surah":32,"ayah":1,"verse":"A. L\u0303. M\u0303."},"3505":{"id":3505,"surah":32,"ayah":2,"verse":"Saukar da Littafin b\u00e3bu shakka a gare shi, daga Ubangijin t\u00e3likai yake."},"3506":{"id":3506,"surah":32,"ayah":3,"verse":"K\u00f5 sun\u00e3 c\u1ebdwa (Muhammadu ne) ya \u0199ir\u0199ira shi? \u00c3'a, sh\u0129 ne gaskiya daga Ubangijinka, d\u00f5min ka yi garga\u0257i ga mut\u00e3ne wa\u0257anda wani mai garga\u0257i bai je musu ba a gab\u00e3ninka, f\u00e3tan z\u00e3 su shiryu."},"3507":{"id":3507,"surah":32,"ayah":4,"verse":"Allah ne wanda Ya halitta sammai da \u0199asa da abin da yake a tsak\u00e3ninsu a cikin kw\u00e3nuka shida, sa'an nan Ya daidaita a kan Al'arshi. B\u00e3 ku da, baicin Shi, wani maji\u0253inci kuma babu wani maceci. Shin, b\u00e3 z\u00e3 ku yi tun\u00e3ni ba?"},"3508":{"id":3508,"surah":32,"ayah":5,"verse":"Yan\u00e3 shirya al'amari daga sama zuwa ga \u0199as\u00e3, sa'an nan ya t\u00e3ka zuwa gare Shi a cikin yini, wanda gwargwadonsa sh\u1ebdkaru dubu ne ga abin da kuke lissaf\u00e3wa."},"3509":{"id":3509,"surah":32,"ayah":6,"verse":"Wannan sh\u0129 ne Masanin fake da bayyane, Mabuw\u00e3yi, Mai jin\u0199ai."},"3510":{"id":3510,"surah":32,"ayah":7,"verse":"Wanda Ya kyautata k\u00f5me, Wanda Ya halitta shi. Shi ne kuma Ya f\u00e3ra halittar mutum daga l\u00e3ka."},"3511":{"id":3511,"surah":32,"ayah":8,"verse":"Sa'an nan Ya sanya \u0257iyansa daga wani asali na wani ruwa wul\u00e3kantacce."},"3512":{"id":3512,"surah":32,"ayah":9,"verse":"Sa'an nan Ya daidaita shi, kuma Ya h\u0169ra a cikinsa, daga ruhinSa kuma Ya sanya muku ji, da ganunuwa da zuk\u00e3ta. G\u00f5diyarku ka\u0257an ce \u0199warai."},"3513":{"id":3513,"surah":32,"ayah":10,"verse":"Kuma suka ce: \"Shin, idan mun \u0253ace a cikin \u0199as\u00e3, shin, lalle mu, tabbas ne mun\u00e3 zama a cikin wata halitta s\u00e3buwa?\" \u00c3'a, su game da gamuwa da Ubangijinsu k\u00e3firai"},"3514":{"id":3514,"surah":32,"ayah":11,"verse":"Ka ce: \"Mala, ikin mutuwa ne. wanda aka wakkala a gare ku, sh\u0129 ne ke kar\u0253ar r\u00e3yukanku. Sa'an nan zuwa ga Ubangijinku ake mayar da ku.\""},"3515":{"id":3515,"surah":32,"ayah":12,"verse":"Kuma da k\u00e3 gani a l\u00f5kacin da m\u00e3su laifi suke m\u00e3su sunkuyar da kawunansu a wurin Ubangijinsu, \"Ya Ubangijinmu! Mun gani, kuma mun ji, to, Ka mayar da mu mu aikata aiki na \u0199warai. Lalle m\u0169 m\u00e3su ya\u0199\u0129ni ne.\""},"3516":{"id":3516,"surah":32,"ayah":13,"verse":"Kuma d\u00e3 Mun so d\u00e3 Mun bai wa k\u00f5wane rai shiriyarsa to, amma magana ta tabbata daga gare Ni! Lalle ne In\u00e3 cika Jahannama daga aljannu da mut\u00e3ne gab\u00e3 \u0257aya."},"3517":{"id":3517,"surah":32,"ayah":14,"verse":"To, ku \u0257an\u0257ana sab\u00f5da abin da kuka manta na ha\u0257uwa da ranarku wannan. Lalle M\u0169 m\u00e3 Mun manta da ku, kuma ku d\u00e3n\u0257ani az\u00e3bar dawwama sab\u00f5da abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"3518":{"id":3518,"surah":32,"ayah":15,"verse":"Wa\u0257anda ke \u0129m\u00e3ni da \u00e3y\u00f5yinMu kawai, s\u0169 ne wa\u0257anda idan aka karanta musu \u00e3y\u00f5yinMu sai su f\u00e3\u0257i sun\u00e3 m\u00e3su sujada kuma su yi tasb\u0129hi game da g\u00f5de wa Ubangijinsu, alh\u00e3li kuwa su b\u00e3 su yin girman kai."},"3519":{"id":3519,"surah":32,"ayah":16,"verse":"S\u00e3sanninsu n\u00e3 n\u0129santa daga wur\u00e3ren kwanciya, sun\u00e3 kiran Ubangijinsu bisa ga ts\u00f5ro da \u0257amm\u00e3ni, kuma sun\u00e3 ciryawa daga abin da Muka azurta su."},"3520":{"id":3520,"surah":32,"ayah":17,"verse":"Sab\u00f5da haka wani rai bai san abin da aka \u0253\u00f5ye musu ba, na sanyin id\u00e3nu, d\u00f5min sakamako ga abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"3521":{"id":3521,"surah":32,"ayah":18,"verse":"Shin, wanda ya zama m\u0169mini yan\u00e3 kamar wanda ya zama f\u00e3si\u0199i? B\u00e3 z\u00e3 su yi daidai ba."},"3522":{"id":3522,"surah":32,"ayah":19,"verse":"Amma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199wafai, to, sun\u00e3 da gid\u00e3jen Aljannar mak\u00f5ma, a kan liy\u00e3fa sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"3523":{"id":3523,"surah":32,"ayah":20,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi f\u00e3si\u0199anci to mak\u00f5marsu ita ce wuta, k\u00f5 da yaushe suka yi nufin su fita daga gare ta, sai a mayar da su a cikinta, kuma a ce musu: \"Ku \u0257an\u0257ana az\u00e3bai wut\u00e3, wadda kuka kasance kun\u00e3 \u0199aryat\u00e3wa game da ita.\""},"3524":{"id":3524,"surah":32,"ayah":21,"verse":"Kuma lalle Mun\u00e3 \u0257an\u0257ana musu daga az\u00e3ba, mafi \u0199as\u0199anci, k\u00e3fin a kai ga az\u00e3ba mafi girma, d\u00f5min f\u00e3tan za su k\u00f5mo."},"3525":{"id":3525,"surah":32,"ayah":22,"verse":"Kuma w\u00e3ne ne ya fi z\u00e3lunci bisa ga wanda aka tun\u00e3tar da \u00e3y\u00f5yin Ubangijinsa, sa'an na ya bijire daga barinsu? Lalle M\u0169, M\u00e3su yin az\u00e3bar r\u00e3muwa ne ga m\u00e3su laifi."},"3526":{"id":3526,"surah":32,"ayah":23,"verse":"Kuma lalle ha\u0199\u0129\u0199a, Mun bai wa M\u0169s\u00e3 Littafi, sab\u00f5da haka kada ka kasance a cikin shakka daga ha\u0257uwa da shi. Kuma Mun sanya shi ya zama shiriya ga Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la."},"3527":{"id":3527,"surah":32,"ayah":24,"verse":"Kuma Mun sanya shugabanni daga cikinsu, sun\u00e3 shiryarwa da umurninMu, a l\u00f5kacin da suka yi ha\u0199uri, kuma sun kasance sun\u00e3 yin ya\u0199\u0129ni da \u00e3y\u00f5yinMu."},"3528":{"id":3528,"surah":32,"ayah":25,"verse":"Lalle Ubangijinka sh\u0129 ne zai rarrabe a tsak\u00e3ninsu a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma a cikin abin da suka kasance sun\u00e3 s\u00e3\u0253a wa j\u0169na a cikinsa."},"3529":{"id":3529,"surah":32,"ayah":26,"verse":"Shin, ba ya shiryar da su c\u1ebdwa da yawa Muka halakara gab\u00e3ninsu, daga al'umm\u00f5mi sun\u00e3 tafiya a cikin masaukansu? Lalle a cikin wancan akwai \u00e3y\u00f5yi. Shin, ba su j\u0129 ne?"},"3530":{"id":3530,"surah":32,"ayah":27,"verse":"Shin, kuma ba su gani ba c\u1ebdwa lalle M\u0169, Mun\u00e3 k\u00f5ra ruwa zuwa ga \u0199as\u00e3 \u0199e\u0199asasshiya, sa'an nan Mu fitar, game da shi, wata sh\u0169ka wadda dabb\u00f5binsu, da su kansu ke ci daga gare ta? Ashe fa ba su gani ba?"},"3531":{"id":3531,"surah":32,"ayah":28,"verse":"Kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Yaushe wannan hukunci yake, aukuwa idan kun kasance m\u00e3su gaskiya?\""},"3532":{"id":3532,"surah":32,"ayah":29,"verse":"Ka ce: \"Ranar hukuncin nan, \u0129m\u00e3nin wa\u0257anda suka k\u00e3firta b\u00e3 zai amf\u00e3ne su ba (a cikinta) kuma b\u00e3 z\u00e3 a yi musu jinkiri ba.\""},"3533":{"id":3533,"surah":32,"ayah":30,"verse":"Sab\u00f5da haka ka kau da kai daga barinsu, kuma, ka yi jira lalle, s\u0169 ma m\u00e3su jira ne."},"3534":{"id":3534,"surah":33,"ayah":1,"verse":"Y\u00e3 kai Annabi! Ka bi Allah da ta\u0199awa, kuma kada ka yi \u0257\u00e3'\u00e3 ga k\u00e3firai da mun\u00e3fukai. Lalle, Allah Ya kasance Mai ilmi, Mai hikima."},"3535":{"id":3535,"surah":33,"ayah":2,"verse":"Kuma ka bi abin da aka yi wahayi da shi zuwa gare ka daga Ubangijinka. Lalle, Allah Ya kasance Mai labartawa ga abin da kuke aikatawa."},"3536":{"id":3536,"surah":33,"ayah":3,"verse":"Ka d\u00f5gara ga Allah. Kuma Allah Ya isa Ya zama wak\u0129li."},"3537":{"id":3537,"surah":33,"ayah":4,"verse":"Allah bai sanya z\u0169ciya biyu ba ga wani namiji a cikinsa, kuma bai sanya m\u00e3tanku wa\u0257anda kuke yin zih\u00e3ri daga gare su, su zama uw\u00e3yenku ba, kuma bai sanya \u0257iyan hank\u00e3karku su zama \u0257iyanku ba. wannan abu n\u00e3ku, maganarku ce da b\u00e3kunanku alh\u00e3li kuwa Allah na fa\u0257ar gaskiya, kuma Sh\u0129 ne ke shiryarwa ga hanyar \u0199warai."},"3538":{"id":3538,"surah":33,"ayah":5,"verse":"Ku kira su ga ubanninsu, shi ne mafi \u00e3dalci a wurin Allah. To, idan ba ku san ubanninsu ba, to, 'yan'uwanku ga addini da d\u0129majojinku. Kuma b\u00e3bu laifi a gare ku ga abin da kuka yi kuskure da shi, kuma amma (akwai laifi) ga abin da zuk\u00e3tanku suka ganganta, kuma Allah Ya kasance Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"3539":{"id":3539,"surah":33,"ayah":6,"verse":"Annabi ne mafi cancanta ga m\u0169minai bisa ga su kansu, kuma m\u00e3tansa uw\u00e3yensu ne. Kuma ma'abuta zumunta wa\u0257ansunsu sun fi wa\u0257ansu a cikin Litt\u00e3fin Allah bisa ga m\u0169minai da Muh\u00e3jirai, f\u00e3ce fa idan kun aikata wani alh\u1ebdri zuwa ga maji\u0253intanku. Wancan y\u00e3 kasance a cikin Littafi, rub\u0169tacce."},"3540":{"id":3540,"surah":33,"ayah":7,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da Muka ri\u0199i alkawarin Annabawa daga gare su, kuma daga gare ka, kuma daga N\u0169hu da Ibr\u00e3h\u0129m da M\u0169sa da kuma \u0128s\u00e3 \u0257an Maryama, kuma Muka ri\u0199i wani alkawari mai kauri daga gare su."},"3541":{"id":3541,"surah":33,"ayah":8,"verse":"D\u00f5min Ya tambayi m\u00e3su gaskiya a kan gaskiyarsu, kuma Y\u00e3 yi tattalin wata az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i ga k\u00e3firai."},"3542":{"id":3542,"surah":33,"ayah":9,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku tuna ni'imar Allah a kanku a l\u00f5kacin da wa\u0257ansu rundun\u00f5ni suka zo muku, sai Muka aika wata isk\u00e3 a kansu da wa\u0257ansu rundun\u00f5ni wa\u0257anda ba ku gani ba, Kuma Allah Y\u00e3 kasance Mai gani ga abin da kuke aikat\u00e3wa."},"3543":{"id":3543,"surah":33,"ayah":10,"verse":"A l\u00f5kacin da suka zo muku daga samanku da kuma \u0199asa daga gare ku, kuma a l\u00f5kacin da gannai suka karkata kuma zuk\u00e3ta suka kai ga ma\u0199\u00f5sai, kuma kuka yi zaton zace-zace, game da Allah."},"3544":{"id":3544,"surah":33,"ayah":11,"verse":"A can aka jarrabi m\u0169minai, kuma aka yi girgiza da su, girgiza mai tsanani."},"3545":{"id":3545,"surah":33,"ayah":12,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da munafukai da wa\u0257anda akwai c\u0169ta a cikin zuk\u00e3tansu ke c\u1ebdwa, Allah da ManzonSa, \"Ba su yi mana wa'adin k\u00f5me ba, f\u00e3ce r\u0169\u0257i.\""},"3546":{"id":3546,"surah":33,"ayah":13,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da wata \u0199ungiya daga gare su, ta ce, \"Ya mut\u00e3nen Yasriba! B\u00e3 ku da wani matsayi, sab\u00f5da haka ku k\u00f5ma.\" Kuma wata \u0199ungiya daga gare su na n\u1ebdman izni ga Annabi sun\u00e3c\u1ebdwa, \"Lalle gid\u00e3jenmu kuranye suke,\" alh\u00e3li kuwa b\u00e3 kuranye suke ba, b\u00e3 su da nufin kome f\u00e3ce gudu."},"3547":{"id":3547,"surah":33,"ayah":14,"verse":"Kuma d\u00e3 an shige ta (Mad\u0129na) a kansu, daga sasanninta, sa'an nan aka tambaye su fitina (k\u00e3firci), lalle d\u00e3 sun j\u1ebd mata, kuma d\u00e3 ba su zauna a cikinta (Mad\u0129na) ba f\u00e3ce ka\u0257an."},"3548":{"id":3548,"surah":33,"ayah":15,"verse":"Kuma lalle ha\u0199\u0129\u0199a, sun kasance sun\u00e3 yi wa Allah alkawari, a gab\u00e3nin wannan; B\u00e3 z\u00e3 su j\u0169ya d\u00f5min gudu ba, kuma alkawarin Allah ya kasance abin tambaya."},"3549":{"id":3549,"surah":33,"ayah":16,"verse":"Ka ce: \"Gudun nan b\u00e3 zai amf\u00e3ne ku ba daga mutuwa ko kisa. Kuma har in kun gudu, b\u00e3 z\u00e3 a j\u0129she ku d\u00e3\u0257\u0129 ba f\u00e3ce ka\u0257an.\""},"3550":{"id":3550,"surah":33,"ayah":17,"verse":"Ka ce: \"W\u00e3ne ne wanda yake tsare ku daga Allah, idan Y\u00e3 yi nufin wata c\u0169ta game da ku?\" Kuma b\u00e3 z\u00e3 su s\u00e3mar wa kansu wani maji\u0253inci ba, banda Allah, kuma b\u00e3 z\u00e3 su s\u00e3mar wa kansu wani mataimaki ba."},"3551":{"id":3551,"surah":33,"ayah":18,"verse":"Lalle Allah Ya san m\u00e3su hana mut\u00e3ne fita daga cikinku, da m\u00e3su c\u1ebdwa ga 'yan'uwansu,\"Ku zo nan a wurinmu.\" Kuma b\u00e3 z\u00e3 su shiga y\u00e3\u0199i ba f\u00e3ce ka\u0257an."},"3552":{"id":3552,"surah":33,"ayah":19,"verse":"Suna m\u00e3su r\u00f5wa gare ku, sa'an nan idan ts\u00f5ro ya zo, sai ka gan su sun\u00e3 kallo zuwa gare ka, id\u00e3nunsu sun\u00e3 k\u1ebdwaya, kamar wanda ake rufe hankalinsa sab\u00f5da mutuwa. Sa'an nan idan ts\u00f5ron ya tafi, sai su yi muku miy\u00e3gun maganganu da harussa m\u00e3su kaifi, sun\u00e3 m\u00e3su r\u00f5wa a kan d\u0169kiya. Wa\u0257annan, ba su yi \u0129mani ba, sab\u00f5da hakaAllah Ya \u0253\u00e3ta ayyukansu. Kuma wannan ya kasance mai sau\u0199i ga Allah."},"3553":{"id":3553,"surah":33,"ayah":20,"verse":"Sun\u00e3 zaton \u0199ungiy\u00f5yin k\u00e3firai ba su tafi ba. Kuma idan \u0199ungiy\u00f5yin k\u00e3firai sun zo, sun\u00e3 g\u0169rin da dai sun zama a karkara a cikin \u0199auy\u00e3wa, sun\u00e3 tambayar l\u00e3b\u00e3ranku. Kuma k\u00f5 d\u00e3 sun kasance a cikinku, b\u00e3 z\u00e3 su yi y\u00e3\u0199i ba, f\u00e3ce ka\u0257an."},"3554":{"id":3554,"surah":33,"ayah":21,"verse":"Lalle, abin k\u00f5yi mai kyau ya kasance gare ku daga Manzon Allah, ga wanda ya kasanee yan\u00e3 f\u00e3tan rahamar Allah da R\u00e3nar L\u00e3hira, kuma ya ambaci Allah da yawa."},"3555":{"id":3555,"surah":33,"ayah":22,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da m\u0169minai suka ga \u0199ungiy\u00f5yin k\u00e3firai, sai suka ce, \"Wannan ne abin da Allah da ManzonSa suka yi mana wa'adi, Allah da ManzonSa sunyi gaskiya.\" Kuma wannan bai \u0199\u00e3ra musu k\u00f5me ba f\u00e3ce \u0129m\u00e3ni da sallam\u00e3wa."},"3556":{"id":3556,"surah":33,"ayah":23,"verse":"Daga m\u0169minai akwai wa\u0257ansu maz\u00e3je da suka gaskata abin da suka yi wa Allah alkwari a kansa, sa'an nan a cikinsu, akwai wanda ya biya buk\u00e3tarsa, kuma daga cikinsu akwai wanda ke jira. Kuma ba su musanya ba, musanyawa."},"3557":{"id":3557,"surah":33,"ayah":24,"verse":"D\u00f5min Allah Ya s\u00e3ka wa masu gaskiya da gakiyarsu, kuma Ya azabtar da munafukai idan Ya so, ko Ya kar\u0253i t\u0169ba a kansu. Lalle, Allah Ya kasance Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"3558":{"id":3558,"surah":33,"ayah":25,"verse":"Kuma Allah Y\u00e3 mayar da wa\u0257anda suka k\u00e3firta da fushinsu, ba su s\u00e3mi wani alh\u1ebdri ba. Allah Ya isar wa m\u0169minai daga barin y\u00e3\u0199i. Kuma Allah Ya kasance Mai \u0199arfi, Mabuw\u00e3yi."},"3559":{"id":3559,"surah":33,"ayah":26,"verse":"Kuma Ya saukar da wa\u0257annan da suka taimake su daga maz\u00f5wa Litt\u00e3fi, daga bir\u00e3nensu, kuma Ya j\u1ebdfa ts\u00f5ro a cikin zukatansu; wata \u0199ungiya kun\u00e3 kash\u1ebdwa, kuma kun\u00e3 k\u00e3ma wata \u0199ungiyar."},"3560":{"id":3560,"surah":33,"ayah":27,"verse":"Kuma Ya g\u00e3dar da ku g\u00f5nakinsu da gid\u00e3jensu da d\u0169kiy\u00f5yinsu, da wata \u0199asa wadda ba ku ta\u0253a t\u00e3karta b\u00e3. Kuma Allah ya kasance Mai \u0129kon yi ne a kan k\u00f5me."},"3561":{"id":3561,"surah":33,"ayah":28,"verse":"Y\u00e3 kai Annabi! Ka ce wa matanka, \"Idan kun kasance kun\u00e3 nufin r\u00e3yuwar d\u0169niya da \u0199awarta, to, ku zo in yi muku kyautar ban kw\u00e3na kuma in sake ku, saki mai kyau.\""},"3562":{"id":3562,"surah":33,"ayah":29,"verse":"\"Kuma idan kun kasance kun\u00e3 nufin Allah da Manzonsa da gidan L\u00e3hria, to, lalle, Allah Y\u00e3 yi tattalin wani sakamako mai girma ga m\u00e3su kyautat\u00e3wa daga gare ku.\""},"3563":{"id":3563,"surah":33,"ayah":30,"verse":"Y\u00e3 m\u00e3tan Annabi! Wadda ta zo da alf\u00e3sha bayyananna daga cikinku z\u00e3 a ninka mata az\u00e3ba ninki biyu. Kuma wancan y\u00e3 kasance mai sau\u0199i ga Allah."},"3564":{"id":3564,"surah":33,"ayah":31,"verse":"Kuma wadda ta yi taw\u00e3li'u daga cikinku ga Allah da ManzonSa, kuma ta aikata aiki na \u0199warai, z\u00e3 Mu b\u00e3 ta sakamakonta ninki biyu, kuma Mun yi mata tattalin arziki ma karimci."},"3565":{"id":3565,"surah":33,"ayah":32,"verse":"Y\u00e3 m\u00e3tan Annab\u0129! Ba ku zama kamar k\u00f5wa ba daga m\u00e3t\u00e3, idan kun yi ta\u0199awa, sab\u00f5da haka, kada ku sassautar da magana, har wanda ke da c\u0169ta a cikin zuciyarsa ya yi \u0257ammani, kuma ku fa\u0257i magana ta alheri."},"3566":{"id":3566,"surah":33,"ayah":33,"verse":"Kuma ku tabbata a cikin gid\u00e3jenku, kuma kada ku yi fitar g\u00e3ye-g\u00e3ye irin fitar g\u00e3ye-g\u00e3ye ta j\u00e3hiliyyar farko. Kuma ku tsa\u0129 da salla, kuma ku b\u00e3yar da zakka, ku yi \u0257\u00e3, \u00e3 ga Allah da ManzonSa. Allah na nufin Ya tafiyar da \u0199azamta kawai daga gare ku, y\u00e3 mut\u00e3nen Babban Gida! Kuma Ya tsarkake ku, tsarkak\u1ebdwa."},"3567":{"id":3567,"surah":33,"ayah":34,"verse":"Kuma ku tuna abin da ake karantawa a cikin \u0257\u00e3kunanku daga \u00e3y\u00f5yin Allah da hukunci. Lalle Allah Y\u00e3 kasance Mai tausas\u00e3wa Mai labartawa."},"3568":{"id":3568,"surah":33,"ayah":35,"verse":"Lalle, Musulmi maza da Musulmi m\u00e3t\u00e3 da muminai maza da muminai m\u00e3t\u00e3, da m\u00e3su taw\u00e3li'u maza da m\u00e3su taw\u00e3l\u0129u m\u00e3t\u00e3da m\u00e3su gaskiya maza da m\u00e3su gaskiya m\u00e3t\u00e3, da m\u00e3su ha\u0199uri maza da m\u00e3su ha\u0199uri m\u00e3t\u00e3, da m\u00e3su ts\u00f5ron Allah maza da m\u00e3su ts\u00f5ron Allah m\u00e3t\u00e3, da m\u00e3su sadaka maza da m\u00e3su sadaka m\u00e3t\u00e3, da m\u00e3su azumi maza da m\u00e3su azumi m\u00e3t\u00e3 da m\u00e3su tsare farj\u00f5jinsu maza da m\u00e3su tsare farj\u00f5jinsu m\u00e3t\u00e3, da m\u00e3su ambaton Allah da yawa maza da m\u00e3su ambatonsa m\u00e3t\u00e3, Allah Ya yi musu tattalin wata g\u00e3fara da wani sakamako mai girma."},"3569":{"id":3569,"surah":33,"ayah":36,"verse":"Kuma ba ya halatta ga m\u0169mini kuma haka ga m\u0169mina, a l\u00f5kacin da Allah da Manzonsa Ya hukunta wani umurni, wani z\u00e3\u0253i daga al'amarinsu ya kasance a gare su. Kuma wanda ya s\u00e3\u0253\u00e3 wa Allah da ManzonSa, to, y\u00e3 \u0253ace, \u0253ac\u1ebdwa bayyananna."},"3570":{"id":3570,"surah":33,"ayah":37,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da kake c\u1ebdwa ga wanda Allah Ya yi ni'ima a gare shi kai kuma ka yi ni'ima a gare shi, \"Ka ri\u0199e m\u00e3tarka, kuma ka bi Allah da ta\u0199awa,\" kuma kana \u0253\u00f5y\u1ebdwa a cikin ranka abin da Allah zai bayyana shi, kan\u00e3 ts\u00f5ron mut\u00e3ne, alh\u00e3li kuwa Allah ne Mafi cancantar ka ji ts\u00f5ronSa. to a l\u00f5kacin da zaidu ya \u0199\u00e3re buk\u00e3tarsa daga gare ta, Mun aurar da kai ita, d\u00f5min kada wani \u0199unci ya kasance a kan m\u0169minai a cikin (auren m\u00e3tan) \u0257iyan hank\u00e3karsu, idan sun \u0199\u00e3re buk\u00e3ta daga gare su. Kuma umurnin Allah y\u00e3 kasance abin aikat\u00e3wa."},"3571":{"id":3571,"surah":33,"ayah":38,"verse":"Wani \u0199unci bai kasance a kan Annabi ba ga abin da Allah Ya faralta a kansa, a kan \u0199\u00e3'idar, Allah a cikin (Annab\u00e3wa) wa\u0257anda suka shige daga gab\u00e3ninsa. Kuma umurnin Allah y\u00e3 kasance abin \u0199addar\u00e3wa tabbatacce."},"3572":{"id":3572,"surah":33,"ayah":39,"verse":"Wa\u0257anda ke iyar da Manzancin Allah, kuma sun\u00e3 ts\u00f5ronSa, kuma b\u00e3 su ts\u00f5ron k\u00f5wa f\u00e3ce Allah, Kuma Allah Ya isa Ya zama Mai hisabi."},"3573":{"id":3573,"surah":33,"ayah":40,"verse":"Muhammadu bai kasance uban k\u00f5wa ba daga mazanku, kuma amma sh\u0129 y\u00e3 kasance Manzon Allah kuma cikon Annab\u00e3wa. Kuma Allah Ya kasance Masani ga k\u00f5me."},"3574":{"id":3574,"surah":33,"ayah":41,"verse":"Ya ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku ambaci Allah, ambata mai yawa."},"3575":{"id":3575,"surah":33,"ayah":42,"verse":"Kuma ku tsarkake shi, a s\u00e3fiya da maraice."},"3576":{"id":3576,"surah":33,"ayah":43,"verse":"(Allah) Sh\u0129 ne Wanda ke tsarkake ku, da mala'ikunSa (sun\u00e3 yi muku addu'a), d\u00f5min Ya fitar da ku daga duffai zuwa ga haske. Kuma (Allah) Y\u00e3 kasance Mai J\u0129n \u0199ai ga m\u0169minai."},"3577":{"id":3577,"surah":33,"ayah":44,"verse":"Gaisuwarsu a r\u00e3nar da suke ha\u0257uwa da shi \"Sal\u00e3m\", kuma Y\u00e3 yi musu tattalin wani sakamako na karimci."},"3578":{"id":3578,"surah":33,"ayah":45,"verse":"Y\u00e3 kai Annabi! Lalle M\u0169 Mun aike ka kan\u00e3 mai shaida, kuma mai b\u00e3yar da bush\u00e3ra kuma mai garga\u0257i."},"3579":{"id":3579,"surah":33,"ayah":46,"verse":"Kuma mai kira zuwa ga Allah da izninSa, kuma fitila mai haskak\u00e3wa."},"3580":{"id":3580,"surah":33,"ayah":47,"verse":"Kuma ka yi bush\u00e3ra ga m\u0169minai c\u1ebdwa, s\u0169n\u00e3 da falalamai girma daga Allah."},"3581":{"id":3581,"surah":33,"ayah":48,"verse":"Kuma kada ka yi \u0257\u00e3'a ga k\u00e3firai da mun\u00e3fukai, kuma ka \u0199y\u00e31e c\u0169tarsu (gare ka), kuma ka d\u00f5gara ga Allah. Allah Y\u00e3 isa zama wak\u0129li."},"3582":{"id":3582,"surah":33,"ayah":49,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! idan kun auri m\u0169minai m\u00e3t\u00e3, sa'an nan kuka sake su a gab\u00e3nin ku sh\u00e3fe su, to, b\u00e3 ku da wata idda da z\u00e3 ku lissafa a kansu, kuma ku yi musu kyautar jin d\u00e3\u0257i kuma ku sake su saki mai kyau."},"3583":{"id":3583,"surah":33,"ayah":50,"verse":"Y\u00e3 kai Annabi! Lalle M\u0169, Mun halatta maka m\u00e3tanka wa\u0257anda ka bai wa sad\u00e3k\u00f5kinsu da abin da hannun d\u00e3manka ya mallaka daga abin da Allah Ya b\u00e3 ka na gan\u0129ma, da 'y\u00e3'yan baffanka, da 'ya'yan goggonninka da 'y\u00e3'yan k\u00e3wunka da 'y\u00e3'yan inn\u00f5ninka wa\u0257anda suka yi hijira t\u00e3re da kai, da wata mace m\u0169mina idan ta b\u00e3yar da kanta ga Annabi, idan shi Annabi yan\u00e3 nufin ya aure ta (h\u00e3lin wannan hukunci) k\u1ebd\u0253e yake gare ka, banda gam\u0169minai. Lalle Mun san abin da Muka faralta a kansu (sm\u0169minai) game da m\u00e3tansuda abin da hannayensu suka mallaka. Do min kada wani \u0199unci ya kasance a kanka, kuma Allah Y\u00e3 kasance Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"3584":{"id":3584,"surah":33,"ayah":51,"verse":"Kan\u00e3 iya jinkirtar da wadda ka ga d\u00e3m\u00e3 daga gare su, kuma kan\u00e3 t\u00e3ro wadda kake so zuwa gare ka. Kuma wadda ka n\u1ebdma daga wa\u0257anda ka n\u0129santar, to, b\u00e3bu laifi agare ka. Wannan y\u00e3 fi kusantar da sanyaya id\u00e3nunsu, kuma b\u00e3 z\u00e3 su yi ba\u0199in ciki ba, kuma su yarda da abin da ka b\u00e3 su, s\u0169 duka. Kuma Allah Yan\u00e3 sane da abin da yake a cikin zuk\u00e3tanku. Kuma Allah Ya kasance Masani, Mai ha\u0199uri."},"3585":{"id":3585,"surah":33,"ayah":52,"verse":"Wa\u0257ansu m\u00e3t\u00e3 b\u00e3 su halatta a gare ka a b\u00e3yan haka, kuma ba z\u00e3 ka musanya su da m\u00e3tan aure ba, kuma k\u00f5 kyaunsu y\u00e3 b\u00e3 ka sha'awa, f\u00e3ce dai abin da hannun d\u00e3manka ya mallaka. Kuma Allah Y\u00e3 kasance Mai tsaro ga dukan k\u00f5me."},"3586":{"id":3586,"surah":33,"ayah":53,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada k\u0169 shiga gid\u00e3jen Annabi, f\u00e3ce fa idan an yi izni a gare ku zuwa ga wani abinci, b\u00e3 da kun tsaya jiran nunarsa ba, kuma amma idan an kira ku, to, ku shiga, sa'an nan idan kun ci, to ku w\u00e3tse, kuma b\u00e3 da kun tsaya kun\u00e3 masu h\u0129ra da wani I\u00e3b\u00e3ri ba. Lalle wannan yan\u00e3 c\u0169tar da Annabi, to, yan\u00e3 jin kunyarku, alh\u00e3li kuwa Allah b\u00e3 Ya jin kunya daga gaskiya. Kuma idan z\u00e3 ku tambaye su wa\u0257ansu k\u00e3y\u00e3, to, ku tambaye su daga b\u00e3yan sh\u00e3maki. Wannan ya fi muku tsarki ga zuk\u00e3tanku da zuk\u00e3tansu. Kuma b\u00e3 ya halatta a gare ku, ku c\u0169ci Manzon Allah, kuma b\u00e3 ya halatta ku auri m\u00e3tansa a b\u00e3yansa har abada. lalle wannan a gare ku y\u00e3 kasance babban abu a wurin Allah."},"3587":{"id":3587,"surah":33,"ayah":54,"verse":"Idan kun bayyana wani abu, k\u00f5 kuma kuka \u0253\u00f5ye shi, to, lalle Allah Ya kasance Masani ga k\u00f5me."},"3588":{"id":3588,"surah":33,"ayah":55,"verse":"B\u00e3bu laifi a kansu game da ubanninsu, kuma b\u00e3bu game da \u0257iyansu, kuma b\u00e3bu game da 'yan'uwansu maza, kuma b\u00e3bu game da \u0257iyan 'yan'uwansu maza, kuma b\u00e3bu game da \u0257iyan 'yan'uwansu m\u00e3t\u00e3, kuma b\u00e3bu game da m\u00e3tan m\u0169minai, kuma b\u00e3bu game da abin da hann\u00e3yensu suka mallaka, kuma ku bi Allah da ta\u0199awa. Lalle Allah Y\u00e3 kasance Mahalarci a kan k\u00f5me."},"3589":{"id":3589,"surah":33,"ayah":56,"verse":"Lalle, Allah da mal\u00e3'ikunSa sun\u00e3 salati ga Annabi. Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku yi sal\u00e3ti a gare shi, kuma ku yi sallama d\u00f5min amintarwa a gare shi."},"3590":{"id":3590,"surah":33,"ayah":57,"verse":"Lalle wa\u0257anda ke c\u0169tar Allah da MauzonSa Allah Y\u00e3 la'ane su, a cikin d\u0169niya da L\u00e3hira, kuma Y\u00e3 yi musu tattalin az\u00e3ba mai wul\u00e3kantarwa."},"3591":{"id":3591,"surah":33,"ayah":58,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke c\u0169tar m\u0169minai maza d\u00e3 muminai m\u00e3t\u00e3, b\u00e3 da wani abu da suka aikata ba to, lalle sun \u0257auki \u0199iren \u0199arya da zunubi bayyananne."},"3592":{"id":3592,"surah":33,"ayah":59,"verse":"Y\u00e3 kai Annabi! Ka ce wa m\u00e3tan aurenka da 'y\u00e3'yanka da m\u00e3tan m\u0169minai su kusantar da \u0199as\u00e3 daga manyan tuf\u00e3fin da ke a kansu. Wancan ya fi sau\u0199i ga a gane su d\u00f5min kada a c\u0169ce su. Kuma Allah Y\u00e3 kasance Mai g\u00e3fara, Mai Jin \u0199ai."},"3593":{"id":3593,"surah":33,"ayah":60,"verse":"Lalle, idan mun\u00e3fukai da wa\u0257anda yake akwai wata cuta a cikin zuk\u00e3tansu, da m\u00e3su ts\u1ebdgumi a cikin Mad\u0129na, ba su hanu ba (daga h\u00e3l\u00e3yensu), lalle, z\u00e3 Mu sh\u0169sh\u0169ta ka a gare su, sa'an nan b\u00e3 z\u00e3 su yi ma\u0199wabtaka da kai ba, a cikinta, f\u00e3ce ka\u0257an."},"3594":{"id":3594,"surah":33,"ayah":61,"verse":"Sun\u00e3 la'anannu, inda duka aka s\u00e3me su a k\u00e3m\u00e3 su, kuma a karkashe su karkash\u1ebdwa."},"3595":{"id":3595,"surah":33,"ayah":62,"verse":"A kan hanyar Allah (ta gyaran jama'a) a cikin wa\u0257anda suka sh\u0169\u0257e gab\u00e3ninka, kuma b\u00e3 z\u00e3 ka s\u00e3mi musany\u00e3wa ba ga hanyar Allah."},"3596":{"id":3596,"surah":33,"ayah":63,"verse":"Sun\u00e3 tambayar ka ga S\u00e3'a. Ka ce: \"Saninta yan\u00e3 wurin Allah kawai.\" Kuma me y\u00e3 sanar da kai c\u1ebdwa an\u00e3 tsamm\u00e3nin sa'a ta kasance kusa?"},"3597":{"id":3597,"surah":33,"ayah":64,"verse":"Lalle Allah Y\u00e3 la'ani k\u00e3firai, kuma Y\u00e3 yi musu tattalin wata wuta mai \u0199\u0169na."},"3598":{"id":3598,"surah":33,"ayah":65,"verse":"Sun\u00e3 madawwama a cikinta har abada, b\u00e3 su s\u00e3mun maji\u0253inci, kuma b\u00e3 su s\u00e3mun mataimaki."},"3599":{"id":3599,"surah":33,"ayah":66,"verse":"R\u00e3nar da ake j\u0169ya fusk\u00f5kinsu a cikin wuta sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Kaitonmu, sab\u00f5da, rashin biyarmu ga Allah da rashin biyarmu ga Manzo!\""},"3600":{"id":3600,"surah":33,"ayah":67,"verse":"Kuma suka ce: \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Lalle m\u0169 mun bi shugabanninmu da manyanmu! Sai suka \u0253atar da mu daga hanya!"},"3601":{"id":3601,"surah":33,"ayah":68,"verse":"\"Y\u00e3 Ubangijinmu! Ka ba su ninki biyu na az\u00e3ba, kuma ka la'ane su, la'ana mai girma.\""},"3602":{"id":3602,"surah":33,"ayah":69,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku kasance kamar wa\u0257anda suka c\u0169ci M\u0169s\u00e3 sa'an nan Allah Ya barrantar da shi daga abin da suka ce. Kuma ya kasance mai daraja a wurin Allah."},"3603":{"id":3603,"surah":33,"ayah":70,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku bi Allah da ta\u0199awa kuma ku fa\u0257i magana madaidaiciya."},"3604":{"id":3604,"surah":33,"ayah":71,"verse":"Ya kyautata muku ayyukanku, kuma Ya g\u00e3farta zunubanku. Kuma wanda ya yi \u0257\u00e3'a ga Allah da ManzonSa, to, lalle, y\u00e3 rabbanta, babban rabo mai girma."},"3605":{"id":3605,"surah":33,"ayah":72,"verse":"Lalle M\u0169, Mun gitta am\u00e3na ga sammai da \u0199as\u00e3 da duw\u00e3tsu, sai suka \u0199i \u0257aukarta kuma sukaji ts\u00f5ro daga gare ta, kuma mutum ya \u0257auke ta, lalle sh\u0129 (mutum) ya kasance mai yawan z\u00e3lunci, mai yawan j\u00e3hilci."},"3606":{"id":3606,"surah":33,"ayah":73,"verse":"D\u00f5min Allah Ya azabta mun\u00e3fukai maza da mun\u00e3fukai m\u00e3t\u00e3, da mushirikai maza da mushirikai m\u00e3t\u00e3, kuma Allah Y\u00e3 kar\u0253i t\u0169ba ga m\u0169minai maza da m\u0169minai m\u00e3t\u00e3. Kuma Allah Y\u00e3 kasance Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"3607":{"id":3607,"surah":34,"ayah":1,"verse":"G\u00f5diya ta tabbata ga Allah, wanda Yake abin da yake a cikin sammai da abin da yake a cikin \u0199as\u00e3 N\u00e3sa ne, kuma sh\u0129 ne Mai hikima, Mai labartawa."},"3608":{"id":3608,"surah":34,"ayah":2,"verse":"Y\u00e3 san abin da yake shiga a cikin \u0199as\u00e3 da abin da yake fita daga gare ta, da abin da yake sauka daga sama da abin da yake hawa a cikinta, kuma Sh\u0129 ne Mai jin \u0199ai, Mai g\u00e3fara."},"3609":{"id":3609,"surah":34,"ayah":3,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta suka ce: \"S\u00e3'a b\u00e3 z\u00e3 ta zo mana ba.\" Ka ce: \"Kayya! Na rantse da Ubangij\u0129na, lalle, z\u00e3 ta z\u00f5 muku.\" Masanin gaibi, gwargwadon zarra b\u00e3 ta n\u0129santa daga gare Shi a cikin sammai kuma b\u00e3 ta n\u0129santa a cikin \u0199as\u00e3, kuma b\u00e3bu mafi \u0199aranci daga wancan kuma b\u00e3bu mafi girma f\u00e3ce yan\u00e3 a cikin Litt\u00e3fi bayyananne."},"3610":{"id":3610,"surah":34,"ayah":4,"verse":"D\u00f5min Ya s\u00e3k\u00e3 wa wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka aikata ayyukan \u0199warai. Wa\u0257ancan suna da wata g\u00e3fara da wani arziki mai karimci."},"3611":{"id":3611,"surah":34,"ayah":5,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi m\u00e3kirci ga \u00e3y\u00f5yinMu, sun\u00e3 m\u00e3su gajiyarwa, wa\u0257annan sun\u00e3 da wata az\u00e3ba daga az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"3612":{"id":3612,"surah":34,"ayah":6,"verse":"Kuma wa\u0257anda aka bai wa ilmi sun\u00e3 ganin abin nan da aka saukar zuwa gare ka daga Ubangijinka, shi ne gaskiya, kuma yan\u00e3 shiryarwa zuwa ga hanyar Mabuw\u00e3yi, G\u00f5dadde."},"3613":{"id":3613,"surah":34,"ayah":7,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta suka ce: \"Shin z\u00e3 mu n\u0169na muku wani namiji wanda yake gaya muku wai idan an tsatts\u00e3ge ku, k\u00f5wace irin tsatts\u00e3g\u1ebdwa, lalle k\u0169, tabbas, kun\u00e3 a cikin wata halitta s\u00e3buwa.?\""},"3614":{"id":3614,"surah":34,"ayah":8,"verse":"\"Ya \u0199\u00e3ga \u0199arya ga Allah ne k\u00f5 kuwa akwai wata hauka a gare shi?\" \u00c3'a, wa\u0257anda ba su yi \u0129m\u00e3ni da L\u00e3hira ba, sun\u00e3 a cikin az\u00e3ba da \u0253\u00e3ta mai n\u0129sa."},"3615":{"id":3615,"surah":34,"ayah":9,"verse":"Ashe fa, ba su yi d\u0169bi ba zuwa ga abin da ke a gaba gare su da abin da ke a b\u00e3yansu daga sama da \u0199as\u00e3? idan Mun so, sai Mu sh\u00e3fe \u0199as\u00e3 da su, k\u00f5 kuma Mu k\u00e3yar da wani \u0253a\u0253\u0253ake daga sama a kansu. Lalle, a cikin wancan akwai \u00e3y\u00e3 ga dukan b\u00e3w\u00e3 mai maida al'amarinsa ga Allah."},"3616":{"id":3616,"surah":34,"ayah":10,"verse":"Kuma lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun bai wa D\u00e3w\u0169da wata falala dagagare Mu. Y\u00e3 duwatsu, ku konk\u00f5ma sautin tasbihi t\u00e3re da shi kuma da tsunts\u00e3ye. Kuma Muka tausasa masa ba\u0199in \u0199arfe."},"3617":{"id":3617,"surah":34,"ayah":11,"verse":"Ka aikata sulkuna kuma ka \u0199addara liss\u00e3fi ga ts\u00e3rawa, kuma ka aikata aikin \u0199warai. Lalle N\u0129Mai gani ne ga abin da kuke aikat\u00e3wa."},"3618":{"id":3618,"surah":34,"ayah":12,"verse":"Kuma ga Sulaim\u00e3n, Mun h\u00f5re masa iska, tafiyarta ta safiya daidai da wata, kuma ta maraice daidai da wata. Kuma Muka gud\u00e3nar masa da marmaron gaci, kuma daga aljannu (Muka h\u00f5re masa) wa\u0257anda ke aiki a gaba gare shi, da iznin Ubangijinsa. Wanda ya karkata daga cikinsu, daga umurninMu, sai Mu \u0257an\u0257ana masa daga az\u00e3bar sa'\u0129r."},"3619":{"id":3619,"surah":34,"ayah":13,"verse":"Sun\u00e3 aikata masa abin da yake so, na masallatai da mutummutumai da akussa kamar kududdufai, da tukw\u00e3ne kafaffu. Ku aikata g\u00f5diya, y\u00e3 \u0257iyan D\u00e3w\u0169da, kuma ka\u0257an ne mai g\u00f5diya daga b\u00e3y\u0129Na."},"3620":{"id":3620,"surah":34,"ayah":14,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da Muka hukunta mutuwa a kansa b\u00e3bu abin da ya ja hankalinsu, a kan mutuwarsa, f\u00e3ce dabbar \u0199asa (gara) wadda take cin sandarsa. To a l\u00f5kacin da ya f\u00e3\u0257i, sai aljannu suka bayyana (ga mut\u00e3ne) c\u1ebdwa d\u00e3 sun kasance sun san gaibi, d\u00e3 ba su zauna ba a cikin az\u00e3ba mai wul\u00e3kantarwa."},"3621":{"id":3621,"surah":34,"ayah":15,"verse":"Lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, akwai \u00e3y\u00e3 ga saba'\u00e3wa a cikin mazauninsu: g\u00f5nakin lambu biyu, dama da hagu. \"Ku ci daga arzikin Ubangijinku, kuma ku yi g\u00f5diya gare shi. Gari mai d\u00e3\u0257in zama, da Ubangiji Mai g\u00e3fara.\""},"3622":{"id":3622,"surah":34,"ayah":16,"verse":"Sai suka bijire sab\u00f5da haka Muka saki M\u00e3l\u00e3lin Arimi (dam) a kansu, kuma Muka musanya musu g\u00f5nakinsu biyu da wa\u0257ansu g\u00f5naki biyu m\u00e3su 'ya'yan it\u00e3ce ka\u0257an: tal\u00e3kiya da g\u00f5riba da wani abu na magarya ka\u0257an."},"3623":{"id":3623,"surah":34,"ayah":17,"verse":"Wancan, da shi Muka yi musu sakamako sab\u00f5da k\u00e3fircinsu. Kuma lalle, b\u00e3 Mu yi wa k\u00f5wa irin wannan sakamako, f\u00e3ce kafirai."},"3624":{"id":3624,"surah":34,"ayah":18,"verse":"Kuma Muka sanya, a tsakaninsu da tsak\u00e3nin gar\u0169ruwan da Muka Sanya albarka a cikinsu, wa\u0257ansu gar\u0169ruwa m\u00e3suganin j\u0169na kuma Muka \u0199addara tafiya a cikinsu, \"Ku yi tafiya a cikinsu, dar\u0169ruwa da r\u00e3naiku, kun\u00e3 amintattu.\""},"3625":{"id":3625,"surah":34,"ayah":19,"verse":"Sai suka ce: \"Ya Ubangijinmu! Ka n\u0129santar da tsak\u00e3nin tafiy\u00f5yinmu,\" kuma suka z\u00e3lunci kansu, sab\u00f5da haka Muka sanya su l\u00e3b\u00e3ran h\u0129ra kuma Muka kekk\u1ebdce su k\u00f5wace, irin kekk\u1ebdcewa. Lalle a cikin wancan akwai \u00e3y\u00f5yi ga dukan mai yawan ha\u0199uri, mai yawan g\u00f5diya."},"3626":{"id":3626,"surah":34,"ayah":20,"verse":"Kuma lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, Ibl\u0129s ya gaskata zatonsa a kansu, sai suka bi shi f\u00e3ce wani \u0253angare na m\u0169minai."},"3627":{"id":3627,"surah":34,"ayah":21,"verse":"Kuma b\u00e3 ya da wani dal\u0129li a kansu f\u00e3ce dai d\u00f5min Mu san wanda yake yin \u0129m\u00e3ni da L\u00e3hira daga wanda yake a cikin shakka daga gare ta. Kuma Ubangijinka, a kan k\u00f5me, Mai tsaro ne."},"3628":{"id":3628,"surah":34,"ayah":22,"verse":"Ka ce: \"Ku kir\u00e3yi wa\u0257anda kuka riya (c\u1ebdwa ab\u0169buwan baut\u00e3wa ne) baicin Allah, b\u00e3 su Mallakar ma'aunin zarra a cikin sammai, kuma b\u00e3 su Mallakarsa a cikin \u0199asa kuma b\u00e3 su da wani rabon t\u00e3r\u1ebdwa a cikinsu (sammai da \u0199asa), kuma b\u00e3 Shi da wani mataimaki daga gare su."},"3629":{"id":3629,"surah":34,"ayah":23,"verse":"\"Kuma wani c\u1ebdto b\u00e3 ya amf\u00e3ni a wurinSa face fa ga wanda Ya yi izni a gare shi. Har a l\u00f5kacin da aka kuranye ts\u00f5ro daga zuk\u00e3tansu, sai su ce, 'M\u1ebdne ne Ubangijinku Ya ce?' Suka ce: 'Gaskiya', kuma shi ne Ma\u0257aukaki, Mai girma,\""},"3630":{"id":3630,"surah":34,"ayah":24,"verse":"Ka ce: \"W\u00e3ne ne yake azurta ku daga sama da \u0199asa?\" Ka ce: \"Allah kuma lalle m\u0169 k\u00f5 ku, wani yan\u00e3 a kan shiriya, k\u00f5 yana a cikin \u0253ata bayyananniya.\""},"3631":{"id":3631,"surah":34,"ayah":25,"verse":"Ka ce: \"B\u00e3 z\u00e3 a tambaye ku ba ga abin da muka aikata daga laifi, kuma b\u00e3 z\u00e3 a tambaye mu daga abin da kuke aikatawa ba.\""},"3632":{"id":3632,"surah":34,"ayah":26,"verse":"Ka ce: \"Ubangijinmu zai t\u00e3ra tsak\u00e3ninmu, sa'an nan Ya yi hukunci a tsakaninmu da gaskiya. Kuma Sh\u0129 ne Mahukunci, Masani.\""},"3633":{"id":3633,"surah":34,"ayah":27,"verse":"Ka ce: \"Ku n\u0169na mini wa\u0257anda kuka riskar da Shi, su zama ab\u00f5kan t\u00e3rayya. \u00c3'a, Sh\u0129 ne Allah, Mabuw\u00e3yi, Mai hikima.\""},"3634":{"id":3634,"surah":34,"ayah":28,"verse":"Kuma ba Mu aika ka ba f\u00e3ce zuwa ga mut\u00e3ne gab\u00e3 \u0257aya, kan\u00e3 mai b\u00e3yar da bush\u00e3ra kuma mai garga\u0257i, kuma amma mafi yawan mut\u00e3ne ba su sani ba."},"3635":{"id":3635,"surah":34,"ayah":29,"verse":"Sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Yaushe ne wannan wa'adi zai auku idan kun kasance m\u00e3su gaskiya?\""},"3636":{"id":3636,"surah":34,"ayah":30,"verse":"Ka ce: \"Kun\u00e3 da mi'\u00e3din wani yini wanda b\u00e3 ku jinkirta daga gare shi k\u00f5 da sa'a \u0257aya, kuma b\u00e3 ku gab\u00e3ta.\""},"3637":{"id":3637,"surah":34,"ayah":31,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta suka ce: \"B\u00e3 z\u00e3 mu yi \u0129manida wannan Al\u0199ur'\u00e3ni ba, kuma b\u00e3 z\u00e3 mu yi \u0129mani da abin da yakea gab\u00e3ninsa ba (na wa\u0257ansu littattafan sama).\" Kuma d\u00e3 k\u00e3 gani a l\u00f5kacin da azz\u00e3lumai suke abin tsayarwa wurin Ubangijinka, sashensu na mayar wa s\u00e3she maganar maraunana (mabiya) suke c\u1ebdwa makangara (sh\u0169gabanni) \"Ba d\u00f5minku ba, lalle, d\u00e3 mun kasance m\u0169minai.\""},"3638":{"id":3638,"surah":34,"ayah":32,"verse":"Makangara suka ce wa maraunana, \"Ashe, m\u0169 ne muka kange ku daga shiriya a b\u00e3yan ya zo muku? \u00c3, a' kun dai kasance m\u00e3su laifi.\""},"3639":{"id":3639,"surah":34,"ayah":33,"verse":"Kuma maraunana suka ce wa makangara. \"\u00c3'a, (ku tuna) m\u00e3kircin dare da na r\u00e3na a l\u00f5kacin da kuke umurnin mu da mu k\u00e3firta da Allah, kuma mu sanya Masa ab\u00f5kan t\u00e3rayya.\" Kuma suka assirtar da nad\u00e3ma a l\u00f5kacin da suka ga az\u00e3ba. Kuma Muka sanya \u0199u\u0199umma a cikin wuy\u00f5yin wa\u0257anda suka k\u00e3firta. Lalle, b\u00e3 z\u00e3 a yi musu sakamako ba f\u00e3ce da abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"3640":{"id":3640,"surah":34,"ayah":34,"verse":"Kuma ba mu aika wani mai garga\u0257i ba a cikin wata al\u0199arya f\u00e3ce mani'imtanta (sh\u0169gabanni) sunce, \"Lalle m\u0169, m\u00e3su k\u00e3firta ne da abin da aka aiko ku da shi.\""},"3641":{"id":3641,"surah":34,"ayah":35,"verse":"Kuma suka ce: \"M\u0169 ne mafiya yawa ga d\u0169kiya da \u0257iya, kuma mu ba mu zama wa\u0257anda ake yi wa az\u00e3ba ba.\""},"3642":{"id":3642,"surah":34,"ayah":36,"verse":"Ka ce: \"Lalle, Ubangij\u0129na Yan\u00e3 shimfi\u0257a arziki ga wanda Ya so, kuma Yan\u00e3 \u0199untat\u00e3wa, kuma amma mafi yawan mut\u00e3ne ba su sani ba.\""},"3643":{"id":3643,"surah":34,"ayah":37,"verse":"Kuma d\u0169kiyarku ba ta zamo ba, haka \u0257iyanku ba su zamo abin da yake kusantar da ku ba a wurinMu, kusantarwar mu\u0199\u00e3mi f\u00e3ce wanda, ya yi \u0129m\u00e3ni kuma ya aikata aikin \u0199warai. To, wa\u0257annan sun\u00e3 da sakamakon ninkawa sab\u00f5da abin da suka aikata. Kuma su amintattu ne a cikin b\u1ebdn\u00e3ye."},"3644":{"id":3644,"surah":34,"ayah":38,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke m\u00e3kirci a cikin \u00e3y\u00f5yinMu, sun\u00e3 n\u1ebdman gajiyarwa, wa\u0257annan abin halart\u00e3wa ne a cikin az\u00e3ba."},"3645":{"id":3645,"surah":34,"ayah":39,"verse":"Ka ce: \"Lalle, Ubangij\u0129na Yan\u00e3 shimfida arziki ga wanda Ya so daga b\u00e3yinSa, kuma Yan\u00e3 \u0199untat\u00e3wa a gare shi, kuma abin da kuka ciyar daga wani abu, to, Sh\u0129 ne zai musanya shi, kuma Sh\u0129 ne Mafi f\u0129cin m\u00e3su azurtawa.\""},"3646":{"id":3646,"surah":34,"ayah":40,"verse":"Kuma r\u00e3nar da Allah Ya ke t\u00e3ra su gab\u00e3 \u0257aya, sa'an nan Ya ce wa Mal\u00e3'iku, \"Shin, wa\u0257annan k\u0169 ne suka kasance sun\u00e3 bauta wa?\""},"3647":{"id":3647,"surah":34,"ayah":41,"verse":"Sukace: \"Tsarki ya tabbata a gare Ka. Kai ne Maji\u0253incinmu, b\u00e3 su ba. \u00c3'a, sun kasance sun\u00e3 bauta wa aljannu. Mafi yawansu, da s\u0169 suka yi \u0129mani.\""},"3648":{"id":3648,"surah":34,"ayah":42,"verse":"Sab\u00f5da haka, a yau s\u00e3shenku b\u00e3 ya mallakar wani amf\u00e3ni ga wani s\u00e3shen, kuma b\u00e3 ya mallakar wata c\u0169ta, kuma Mun\u00e3 c\u1ebdwa ga wa\u0257anda suka yi zalunci, Ku \u0257an\u0257ani azabar wut\u00e3 wadda \"kuka kasance game da ita, kun\u00e3 \u0199aryat\u00e3wa.\""},"3649":{"id":3649,"surah":34,"ayah":43,"verse":"Kuma idan an karanta \u00e3y\u00f5yinMu bayyanannu a kansu, sai su ce: \"Wannan bai zama ba f\u00e3ce namiji ne yan\u00e3 son ya kange ku daga abin da ubanninku suka kasance sun\u00e3 bauta wa.\" Kuma su ce: \"Wannan bai zama ba f\u00e3ce \u0199iren \u0199arya da aka \u0199\u00e3ga.\" Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta suka ce: ga gaskiya a l\u00f5kacin da ta je musu: \"Wannan b\u00e3 k\u00f5me ba f\u00e3ce sihiri ne bayyananne.\""},"3650":{"id":3650,"surah":34,"ayah":44,"verse":"Kuma ba Mu b\u00e3 su wa\u0257ansu littattafai ba wa\u0257anda suke kar\u00e3tun su, kuma ba Mu aika wani mai garga\u0257i ba zuwa gare su a gab\u00e3ninka!"},"3651":{"id":3651,"surah":34,"ayah":45,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninsu, sun \u0199aryata, alh\u00e3li kuwa ba su kai ushurin-ushurin abin da Muka b\u00e3 su ba, sai suka \u0199aryata ManzanniNa! To, y\u00e3ya mus\u0169Na (ga ma\u0199aryata) ya kasance?"},"3652":{"id":3652,"surah":34,"ayah":46,"verse":"Ka ce: \"Ina yi muku wa'azi ne kawai da kalma guda! watau ku tsayu d\u00f5min Allah, bibbiyu da \u0257ai\u0257ai, sa'an nan ku yi tun\u00e3ni, b\u00e3bu wata hauka ga ma'ab\u0169cinku. Sh\u0129 bai zama ba f\u00e3ce mai garga\u0257i ne a gare ku a gaba ga wata az\u00e3ba mai tsanani."},"3653":{"id":3653,"surah":34,"ayah":47,"verse":"Ka ce: \"Abin da na r\u00f5\u0199e ku na wani sakamako, to, amf\u00e3ninsa n\u00e3ku ne. Ij\u00e3rata ba ta zama ba f\u00e3ce daga Allah, kuma shi Mahalarci ne a kan dukan k\u00f5me.\""},"3654":{"id":3654,"surah":34,"ayah":48,"verse":"Ka ce: \"Lalle Ubangijina Yan\u00e3 j\u1ebdfa gaskiya. (Shi) Masanin ab\u0169buwan fake ne.\""},"3655":{"id":3655,"surah":34,"ayah":49,"verse":"Ka ce: \"Gaskiya ta zo, kuma \u0199arya b\u00e3 ta iya fara (kome) kuma b\u00e3 ta iya mayarwa.\""},"3656":{"id":3656,"surah":34,"ayah":50,"verse":"Ka ce: \"Idan na \u0253ace, to, in\u00e3 \u0253ac\u1ebdwa ne kawai a kan kaina. Kuma idan na shiryu, to, sab\u00f5da abin da Ubangijina Yake y\u00f5war wahayi ne zuwa a gare ni. Lalle Sh\u0129 Mai ji ne, Makusanci.\""},"3657":{"id":3657,"surah":34,"ayah":51,"verse":"Kuma d\u00e3 k\u00e3 gani, a l\u00f5kacin da suka firgita, to, b\u00e3bu ku\u0253uta, kuma aka k\u00e3ma su daga wuri makusanci."},"3658":{"id":3658,"surah":34,"ayah":52,"verse":"Kuma suka ce: \"Mun yi \u0129m\u00e3ni da Shi.\" To in\u00e3 z\u00e3 su s\u00e3mu k\u00e3m\u00e3wa daga wuri mai nisa?"},"3659":{"id":3659,"surah":34,"ayah":53,"verse":"Kuma lalle sun k\u00e3firta da Shi a gab\u00e3nin haka, kuma sun\u00e3 j\u0129fa da j\u00e3hilci daga wuri mai n\u0129sa."},"3660":{"id":3660,"surah":34,"ayah":54,"verse":"Kuma an sh\u00e3makance a tsak\u00e3ninsu da tsak\u00e3nin abin da suke marmari, kamar yadda aka aikata da irin \u0199ungiy\u00f5yinsu a gab\u00e3ninsu. Lalle s\u0169 sun kasance a cikin shakka mai sanya k\u00f5kanto."},"3661":{"id":3661,"surah":35,"ayah":1,"verse":"G\u00f5diya ta tabbata ga Allah, Mai f\u00e3ra halittar sammai da \u0199as\u00e3, Mai sanya mal\u00e3'iku manzanni m\u00e3su fuk\u00e3fukai, bibbiyu, da uku-uku da hurhu\u0257u. Yan\u00e3 \u0199\u00e3r\u00e3war abin da Ya ke so a cikin halittar. Lalle Allah Mai \u0129kon yi ne a kan k\u00f5me."},"3662":{"id":3662,"surah":35,"ayah":2,"verse":"Abin da Allah Ya bu\u0257a wa mut\u00e3ne daga rahama, to, b\u00e3bu mai ri\u0199ewa a gare shi, kuma abin da Ya ri\u0199e, to, b\u00e3bu mai saki a gare shi, waninSa, kuma Sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"3663":{"id":3663,"surah":35,"ayah":3,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 mut\u00e3ne! Ku tuna ni'imar Allah a kanku. Shin, akwai wani mai halitta wanin Allah da zai azurta ku daga sama da, \u0199as\u00e3? B\u00e3bu wani abin baut\u00e3wa, f\u00e3ce Shi. To, y\u00e3ya ake karkatar da ku?"},"3664":{"id":3664,"surah":35,"ayah":4,"verse":"Kuma idan sun \u0199aryata ka, to, lalle, an \u0199aryata wa\u0257ansu Manzanni a gab\u00e3ninka, kuma zuwa ga Allah ake mayar da al'amura."},"3665":{"id":3665,"surah":35,"ayah":5,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 mut\u00e3ne! Lalle wa'adin Allah gaskiya ne, sab\u00f5da haka kada r\u00e3yuwar d\u0169niya ta r\u0169\u0257ar da ku, kuma kada mar\u0169\u0257i ya r\u0169\u0257e ku game da Allah."},"3666":{"id":3666,"surah":35,"ayah":6,"verse":"Lalle Shai\u0257an ma\u0199iyi ne a gare ku, sai ku ri\u0199e shi ma\u0199iyi. Yan\u00e3 kiran \u0199ungiyarsa kawai ne, d\u00f5min su kasance 'yan sa'ir."},"3667":{"id":3667,"surah":35,"ayah":7,"verse":"Wa\u0257anda suka k\u00e3firta suna da az\u00e3ba mai tsanani kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, sun\u00e3 da wata g\u00e3fara da sakamako mai girma."},"3668":{"id":3668,"surah":35,"ayah":8,"verse":"Shin to, wanda aka \u0199aw\u00e3ta masa aikinsa, har ya gan shi mai kyau (yan\u00e3 daidai da waninsa)? Sab\u00f5da haka, lalle, Allah Yan\u00e3 \u0253atar da wanda Yake so, kuma Yan\u00e3 shiryar da wanda Yake so, sab\u00f5da haka kada ranka ya halaka a kansu d\u00f4min ba\u0199in ciki. Lalle Allah Masani ne ga abin da suke san\u00e3'antawa."},"3669":{"id":3669,"surah":35,"ayah":9,"verse":"Kuma Allah ne Ya aika da isk\u00f5ki har su m\u00f5tsar da girgije, sa'an nan Mu k\u00f5ra shi zuwa ga gari matacce, sa'an nan Mu r\u00e3yar da \u0199as\u00e3 game da shi a bayan mutuwarta. Kamar wancan ne T\u00e3shin \u00a1iy\u00e3ma yake."},"3670":{"id":3670,"surah":35,"ayah":10,"verse":"Wanda ya kasance yan\u00e3 n\u1ebdman wata izza, to, Allah ne da izza gab\u00e3 \u0257aya. zuwa gare Shi magana mai d\u00e3\u0257i ke hawa, kuma aiki na \u0199warai Yan\u00e3 \u0257aukar ta Kuma wa\u0257anda ke yin m\u00e3kircin m\u0169nanan ayyuka, sun\u00e3 da wata az\u00e3ba mai tsanani, kuma m\u00e3kircin wa\u0257annan yan\u00e3 yin tasgaro."},"3671":{"id":3671,"surah":35,"ayah":11,"verse":"Kuma Allah ne Ya halitta ku daga tur\u0253\u00e3ya, sa'an nan daga \u0257igon maniyyi, sa'an nan Ya sanya ku surkin maza da m\u00e3t\u00e3. Kuma wata mace b\u00e3 ta yin ciki, kuma b\u00e3 ta haihuwa, f\u00e3ce da saninSa, kuma b\u00e3 z\u00e3 a r\u00e3yar da wanda ake r\u00e3yarwa ba, kuma b\u00e3 z\u00e3 a rage tsawon ransa ba f\u00e3ce yan\u00e3 a cikin Litt\u00e3fi. Lalle, wancan mai sauki ne ga Allah."},"3672":{"id":3672,"surah":35,"ayah":12,"verse":"Kuma k\u00f5guna biyu ba su daidaita: Wannan mai ruwan d\u00e3\u0257i, mai z\u00e3\u0199i, mai sau\u0199in ha\u0257iya kuma wannan mai ruwan gishiri mai zartsi, kuma daga k\u00f5wane, kun\u00e3 cin wani nama s\u00e3bo, kuma kun\u00e3 fitar da kawa wadda kuke tufantarta, kuma kan\u00e3 ganin jir\u00e3ge a cikinsa sun\u00e3 m\u00e3su gud\u00e3na, d\u00f5min ku n\u1ebdmo daga falalarSa, kuma \u0257amm\u00e3ninku z\u00e3 ku dinga g\u00f5d\u1ebdwa."},"3673":{"id":3673,"surah":35,"ayah":13,"verse":"Yan\u00e3 shigar da dare a cikin r\u00e3na, kuma Yan\u00e3 shigar da r\u00e3na a cikin dare. Kuma Ya h\u00f5re r\u00e3n\u00e3 da wat\u00e3 k\u00f5wannensu yan\u00e3 gud\u00e3na zuwa ga ajali ambatacce Wannan Sh\u0129 ne Allah, Ubangijinku, gare Shi mulki yake, kuma wa\u0257anda kuke kira waninSa b\u00e3 su mallakar k\u00f5 f\u00e3tar gurtsun dab\u0129no."},"3674":{"id":3674,"surah":35,"ayah":14,"verse":"Idan kun kira su, b\u00e3 z\u00e3 su ji kiranku ba, kuma k\u00f5 sun jiya, b\u00e3 z\u00e3 su kar\u0253a muku ba, kuma a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma z\u00e3 su k\u00e3firce wa shirkinku, kuma b\u00e3bu mai b\u00e3 ka l\u00e3b\u00e3ri, kamar wanda ya sani."},"3675":{"id":3675,"surah":35,"ayah":15,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 mut\u00e3ne! K\u0169 ne m\u00e3su buk\u00e3ta zuwa ga Allah, kuma Allah, Sh\u0129 ne Mawad\u00e3ci, G\u00f5dadde."},"3676":{"id":3676,"surah":35,"ayah":16,"verse":"Idan Ya so, zai tafi da ku, kuma Ya zo da wata halitta s\u00e3buwa."},"3677":{"id":3677,"surah":35,"ayah":17,"verse":"Kuma wancan bai zama mabuw\u00e3yi ba ga Allah."},"3678":{"id":3678,"surah":35,"ayah":18,"verse":"Kuma wani rai mai \u0257aukar nauyi, bai \u0257aukar nauyin wani rai. Kuma idan ran da aka nauyaya wa k\u00e3ya ya yi kira (ga wani mataimaki) zuwa ga k\u00e3yansa, b\u00e3 z\u00e3 a dauki k\u00f5me ba daga gare shi, kuma k\u00f5 d\u00e3 (wanda ake kiran) y\u00e3 kasance makusancin zumunta ne. Kan\u00e3 garga\u0257i kawai ne ga wa\u0257anda ke tsoron Ubangijinsu a fake, kuma suka tsayar da salla. Kuma wanda ya tsarkake, to, yan\u00e3 tsarkaka ne d\u00f5min kansa. Kuma zuwa ga Allah kawai mak\u00f5ma take."},"3679":{"id":3679,"surah":35,"ayah":19,"verse":"Kuma mak\u00e3ho b\u00e3 ya daidaita da mai gani."},"3680":{"id":3680,"surah":35,"ayah":20,"verse":"Kuma duffai b\u00e3 su daidaita, kuma haske b\u00e3 ya daidaita."},"3681":{"id":3681,"surah":35,"ayah":21,"verse":"Kuma inuwa b\u00e3 ta daidaita, kuma iskar z\u00e3fi b\u00e3 ta daidaita."},"3682":{"id":3682,"surah":35,"ayah":22,"verse":"Kuma r\u00e3yayyu b\u00e3 su daidaita kuma matattu ba su daidaita. Lalle Allah Yan\u00e3 jiyar da wa'azi ga wanda Ya so, kuma ba ka jiyar da wa\u0257anda suke a cikin kaburbura."},"3683":{"id":3683,"surah":35,"ayah":23,"verse":"Ba ka zama ba f\u00e3ce mai garga\u0257i kawai."},"3684":{"id":3684,"surah":35,"ayah":24,"verse":"Lalle M\u0169 Mun aike ka da gaskiya, kan\u00e3 mai b\u00e3yar da bush\u00e3ra kuma mai garga\u0257i. Kuma b\u00e3bu wata al'umma f\u00e3ce wani mai garga\u0257i y\u00e3 sh\u0169\u0257e a cikinta."},"3685":{"id":3685,"surah":35,"ayah":25,"verse":"Kuma idan sun\u00e3 \u0199aryata ka, to, ha\u0199\u0129\u0199a, wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninsu sun \u0199aryata. Manzanninsu sun j\u1ebd musu da hujj\u00f5ji, kuma da takardu, kuma da Littafi mai haske."},"3686":{"id":3686,"surah":35,"ayah":26,"verse":"Sa'an nan Na k\u00e3ma wa\u0257anda suka k\u00e3firta. To, y\u00e3ya mus\u0169Na yake?"},"3687":{"id":3687,"surah":35,"ayah":27,"verse":"Ba ka gani ba, lalle Allah Ya saukar da ruwa daga sama? Sai Muka fitar, game da shi,'y\u00e3'yan it\u00e3ce m\u00e3su s\u00e3\u0253anin launuka kuma daga duwatsu akwai zane-zane, farfaru da j\u00e3j\u00e3ye, m\u00e3su s\u00e3\u0253anin launin, da m\u00e3su launin ba\u0199in \u0199arfe, ba\u0199\u00e3\u0199e."},"3688":{"id":3688,"surah":35,"ayah":28,"verse":"Kuma daga mut\u00e3ne da dabb\u00f5bi da bis\u00e3shen gida, m\u00e3su s\u00e3\u0253\u00e3nin launinsu kamar wancan. Malamai kawai ke ts\u00f5ron Allah daga cikin b\u00e3yinSa. Lalle, Allah, Mabuw\u00e3yi ne, Mai g\u00e3fara."},"3689":{"id":3689,"surah":35,"ayah":29,"verse":"Lalle wa\u0257anda ke kar\u00e3tun Litt\u00e3fin Allah kuma suka tsayar da salla, kuma suka ciyar daga abin da Muka azurta su da shi, a asirce da bayyane, sun\u00e3 f\u00e3tan (s\u00e3mun) wani fatauci ne wanda b\u00e3 ya yin tasgaro."},"3690":{"id":3690,"surah":35,"ayah":30,"verse":"D\u00f5min (Allah) zai cika musu sakamakonsu, kuma Ya \u0199ar\u00e3 musu daga falalarSa. Lalle Shi Mai g\u00e3fara ne, Mai g\u00f5diya."},"3691":{"id":3691,"surah":35,"ayah":31,"verse":"Kuma abin da Muka yi wahayi zuwa gare ka, daga Litt\u00e3fi,"},"3692":{"id":3692,"surah":35,"ayah":32,"verse":"Sa'an nan Mun g\u00e3dar da Litt\u00e3fin, ga wa\u0257anda Muka z\u00e3\u0253a daga b\u00e3yinMu, sa'an nan daga cikinsu, akwai mai z\u00e3lunci ga kansa, kuma daga cikinsu akwai mai tsakait\u00e3wa, kuma daga cikinsu akwai mai ts\u1ebdr\u1ebdwa da ayyukan alh\u1ebdri da iznin Allah. Waccan ita ce falalar (Allah) mai girma."},"3693":{"id":3693,"surah":35,"ayah":33,"verse":"Gid\u00e3jen Aljannar zam\u00e3 sun\u00e3 shigar su. An\u00e3 \u0199aw\u00e3ce su a cikinsu, da \u0199aw\u00e3 ta mund\u00e3ye daga z\u0129n\u00e3riya da lu'ulu'u, kuma tuf\u00e3finsu, a cikinsu alhar\u0129ni ne."},"3694":{"id":3694,"surah":35,"ayah":34,"verse":"Kuma suka ce: \"Godiya ta tabbata ga Allah Wanda Ya tafiyar da ba\u0199in ciki daga gare mu. Lalle Ubangijinmu, ha\u0199\u0129\u0199a Mai gafarane, Mai godiya.\""},"3695":{"id":3695,"surah":35,"ayah":35,"verse":"\"Wanda Ya saukar da mu a gidan zam\u00e3, daga falalarSa, wata wahala b\u00e3 ta sh\u00e3far mu a cikinsa, kuma wata k\u00e3s\u00e3wa b\u00e3 ta sh\u00e3far mu a cikinsa.\""},"3696":{"id":3696,"surah":35,"ayah":36,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun\u00e3 da wutar Jahannama, b\u00e3 a yin hukunci a kansu balle su mutu kuma b\u00e3 a sau\u0199a\u0199a musu daga az\u00e3barta. Kamar haka Muke s\u00e3ka wa k\u00f5wane mai yawan k\u00e3firci."},"3697":{"id":3697,"surah":35,"ayah":37,"verse":"Kuma s\u0169, sun\u00e3 harg\u00f5war n\u1ebdman \u00e3gaji a cikinta. (Sun\u00e3 c\u1ebdwa) \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Ka fitar da mu, mu aikata aiki mai kyau, wanin wanda muka kasance mun\u00e3 aikat\u00e3wa.\" Ashe, kuma, ba Mu r\u00e3yar da ku ba, abin da mai tun\u00e3ni zai iya yin tun\u00e3ni a ciki, kuma mai garga\u0257i y\u00e3 j\u1ebd muku? To, ku \u0257an\u0257ana, sab\u00f5da haka b\u00e3bu wani mataimaki, ga azz\u00e3lumai."},"3698":{"id":3698,"surah":35,"ayah":38,"verse":"Lalle Allah ne Masanin gaibin sammai da \u0199as\u00e3. Lalle Sh\u0129 ne Masani ga abin da yake ainihin zukata."},"3699":{"id":3699,"surah":35,"ayah":39,"verse":"Sh\u0129 ne Wanda Ya sanya ku m\u00e3su maye wa jun\u00e3, a cikin \u0199as\u00e3. To, wanda ya k\u00e3firta, to, k\u00e3fircinsa yan\u00e3 a kansa. Kuma k\u00e3fircin k\u00e3firai b\u00e3 ya k\u00e3ra musu k\u00f5me f\u00e3ce ba\u0199in jini, kuma k\u00e3fircin k\u00e3firai b\u00e3 ya k\u00e3ra musu k\u00f5me face has\u00e3ra."},"3700":{"id":3700,"surah":35,"ayah":40,"verse":"Ka ce: \"Shin, kun ga ab\u0169buwan shirkinku, wa\u0257anda kuke kira, wasun Allah? Ku n\u0169na mini, m\u1ebdne ne suka halitta daga \u0199as\u00e3? K\u00f5 sun\u00e3 da t\u00e3rayya ne a cikin sammai? K\u00f5 kuma Mun b\u00e3 su wani litt\u00e3fi ne sab\u00f5da haka sun\u00e3 a kan wata hujja ce daga gare shi? \u00c3'a, azz\u00e3lumai b\u00e3 su yin wani wa'adi, s\u00e3shensu zuwa ga s\u00e3she, f\u00e3ce r\u0169\u0257i.\""},"3701":{"id":3701,"surah":35,"ayah":41,"verse":"Lalle Allah Yan\u00e3 ri\u0199e sammai da \u0199as\u00e3 d\u00f5min kada su gushe. Kuma ha\u0199\u0129\u0199a, idan sun gushe, b\u00e3bu wani baicinSa da zai ri\u0199e su. Lalle Shi Y\u00e3 kasance Mai ha\u0199uri, Mai g\u00e3fara."},"3702":{"id":3702,"surah":35,"ayah":42,"verse":"Kuma suka yi rantsuwa da Allah, mafi nauyin rantsuwarsu, \"Lalle, idan wani mai garga\u0257i ya zo musu tabbas z\u00e3 su kasance mafi shiryuwa, daga \u0257ayan al'umm\u00f5mi.\" To, a l\u00f5kacin da mai garga\u0257i ya j\u1ebd musu, bai \u0199ar\u00e3 su da k\u00f5me ba f\u00e3ce gudu."},"3703":{"id":3703,"surah":35,"ayah":43,"verse":"D\u00f5min n\u0169na girman kai a cikin \u0199as\u00e3 da m\u00e3kircin c\u0169ta. Kuma m\u00e3kirci na c\u0169ta b\u00e3 ya f\u00e3d\u00e3wa f\u00e3ce a kan mut\u00e3nensa. To shin sun\u00e3 jiran (wani abu ne) f\u00e3ce dai hanyar (k\u00e3firan) farko. To, b\u00e3 z\u00e3 ka s\u00e3mi musanya ba ga hanyar Allah. Kuma b\u00e3 z\u00e3 ka s\u00e3mi j\u0169yarwa ba ga hanyar Allah."},"3704":{"id":3704,"surah":35,"ayah":44,"verse":"Ashe, kuma ba su yi tafiya ba, a cikin \u0199as\u00e3, d\u00f5min su d\u0169ba yadda \u00e3\u0199ibar wa\u0257annan da suke a gab\u00e3ninsu ta kasance? Alh\u00e3li kuwa sun kasance maf\u0129f\u0129ta \u0199arfi daga gare su? Kuma Allah bai kasance wani abu n\u00e3 iya rinj\u00e3yarSa ba, a cikin sammai, kuma haka a cikin ka\u0199\u00e3. Lalle Shi ne Ya kasance Masani, Mai \u0129kon yi."},"3705":{"id":3705,"surah":35,"ayah":45,"verse":"Kuma d\u00e3 Allah Yan\u00e3 k\u00e3ma mut\u00e3ne sab\u00f5da abin da suka aikata, d\u00e3 bai bar wata dabba ba a kanta (kas\u00e3). Amma Yan\u00e3 jinkirta musu zuwa ga ajalin da aka ambat\u00e3. Sa'an nan idan ajalinsu ya zo, to, lalle Allah y\u00e3 kasance Mai gani ga b\u00e3yinSa."},"3706":{"id":3706,"surah":36,"ayah":1,"verse":"Y. S\u0303."},"3707":{"id":3707,"surah":36,"ayah":2,"verse":"In\u00e3 rantsuwa da Al-\u0199ur'\u00e3ni Mai hikima."},"3708":{"id":3708,"surah":36,"ayah":3,"verse":"Lalle kai, ha\u0199\u0129\u0199a kan\u00e3 cikinManzanni."},"3709":{"id":3709,"surah":36,"ayah":4,"verse":"A kan hanya madaidaiciya."},"3710":{"id":3710,"surah":36,"ayah":5,"verse":"(Allah Ya saukar da Al-kur'\u00e3ni) saukarwar Mabuw\u00e3yi, Mai jin \u0199ai."},"3711":{"id":3711,"surah":36,"ayah":6,"verse":"D\u00f5min ka yi garga\u0257i ga wa\u0257ansu mut\u00e3ne da ba a yi garga\u0257i ga ubanninsu ba, sab\u00f5da haka s\u0169masu rafkana ne."},"3712":{"id":3712,"surah":36,"ayah":7,"verse":"Lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, kalma t\u00e3 wajaba a kan mafi yawansu, d\u00f5min s\u0169, b\u00e3 z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni ba."},"3713":{"id":3713,"surah":36,"ayah":8,"verse":"Lalle M\u0169, Mun sanya \u0199u\u0199umma a cikin wuy\u00f5yinsu, sa'an nan s\u0169 (\u0199u\u0199umman sun kai) har zuwa ga ha\u0253\u00f5\u0253insu, sab\u00f5da haka, s\u0169 ban\u0199ararru ne."},"3714":{"id":3714,"surah":36,"ayah":9,"verse":"Kuma Muka sanya wata t\u00f5shiya a gaba gare su, da wata t\u00f5shiya a b\u00e3yansu, sab\u00f5da haka Muka rufe su, sai suka zama b\u00e3 su gani."},"3715":{"id":3715,"surah":36,"ayah":10,"verse":"Kuma daidai yake a gare su, shin, ka yi musu garga\u0257i k\u00f5 ba ka yi musu garga\u0257i ba, s\u0169 b\u00e3 z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni ba."},"3716":{"id":3716,"surah":36,"ayah":11,"verse":"Kan\u00e3 yin garga\u0257i kawai ga wanda ya bi Al\u0199ur'\u00e3ni ne, kuma ya ji ts\u00f5ron mai rahama a fake. To, ka yi masa bush\u00e3ra da g\u00e3fara da wani sakamako na karimci."},"3717":{"id":3717,"surah":36,"ayah":12,"verse":"Lalle M\u0169, M\u0169 ne ke r\u00e3yar da matattu kuma Mu rub\u0169ta abin da suka gab\u00e3tar, da gur\u00e3bunsu, kuma k\u00f5wane abu Mun \u0199ididdige shi, a cikin babban Litt\u00e3fi Mabayyani."},"3718":{"id":3718,"surah":36,"ayah":13,"verse":"Kuma ka buga musu mis\u00e3li: Wa\u0257ansu ma'ab\u0169ta al\u0199arya, a l\u00f5kacin da Manzanni suka j\u1ebd mata."},"3719":{"id":3719,"surah":36,"ayah":14,"verse":"A l\u00f5kacin da Muka aika (Manzannin) biyu zuwa gare su, sai suka \u0199aryata su, sa'an nan Muka \u0199arfafa (su) da na uku, sai suka ce: \"Lalle m\u0169, Manzanni ne zuwa gare ku.\""},"3720":{"id":3720,"surah":36,"ayah":15,"verse":"Suka ce: \"K\u0169 ba ku zamo baf\u00e3ce mut\u00e3ne ne kamarmu kuma Mai rahama bai saukar da k\u00f5me ba, ba ku zamo ba f\u00e3ce \u0199arya kuke yi.\""},"3721":{"id":3721,"surah":36,"ayah":16,"verse":"Suka ce: \"Ubangijinmu Y\u00e3 sani, lalle m\u0169, ha\u0199i\u0199a Manzanni nezuwa gare ku.\""},"3722":{"id":3722,"surah":36,"ayah":17,"verse":"\"Kuma b\u00e3bu abin da ke kanmu, f\u00e3ce iyar da manzanci bayyananne.\""},"3723":{"id":3723,"surah":36,"ayah":18,"verse":"Suka ce: \"Lalle m\u0169 mun\u00e3 shu'umci da ku! Ha\u0199\u0129\u0199a idan ba ku, hanu ba, ha\u0199\u0129\u0199a, z\u00e3 mu j\u1ebdfe ku, kuma ha\u0199\u0129\u0199a wata az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i daga gare mu z\u00e3 ta sh\u00e3fe ku.\""},"3724":{"id":3724,"surah":36,"ayah":19,"verse":"Suka ce: \"Shu'umcinku, yan\u00e3 t\u00e3re da ku. Ashe, d\u00f5min an tun\u00e3tar da ku? \u00c3'a, k\u0169 dai mut\u00e3ne ne m\u00e3su \u0199\u1ebdtare haddi.\""},"3725":{"id":3725,"surah":36,"ayah":20,"verse":"Kuma wani mutum daga mafi n\u0129san birnin ya je, yan\u00e3 tafiya da gagg\u00e3wa, ya ce: \"Ya mut\u00e3n\u1ebdna! Ku bi Manzannin nan."},"3726":{"id":3726,"surah":36,"ayah":21,"verse":"\"Ku bi wa\u0257anda b\u00e3 su tambayar ku wata ij\u00e3ra kuma s\u0169 shiryayyu ne.\""},"3727":{"id":3727,"surah":36,"ayah":22,"verse":"\"Kuma mene ne a gare ni, b\u00e3 zan bauta wa Wanda Ya \u0199\u00e3ga halittata ba, kuma zuwa gare Shi ake mayar da ku?\""},"3728":{"id":3728,"surah":36,"ayah":23,"verse":"\"Shin, zan ri\u0199i waninSa ab\u0169buwan baut\u00e3wa? Idan Mai rahama Ya nufe ni da wata c\u0169ta, to c\u1ebdtonsu b\u00e3 ya amfan\u0129na da k\u00f5me, kuma b\u00e3 za su iya ts\u00e3mar da ni b\u00e3.\""},"3729":{"id":3729,"surah":36,"ayah":24,"verse":"\"Lalle n\u0129, a l\u00f5kacin nan, tabbas, in\u00e3 a cikin \u0253ata bayyananna.\""},"3730":{"id":3730,"surah":36,"ayah":25,"verse":"\"Lalle ni, n\u00e3 yi \u0129m\u00e3ni da Ubangijinku, sab\u00f5da haka ku saur\u00e3re ni.\""},"3731":{"id":3731,"surah":36,"ayah":26,"verse":"Aka ce (masa), \"Ka shiga Aljanna.\" Ya ce, \"D\u00e3 dai a ce mut\u00e3n\u1ebdna sun\u00e3 iya sani.\""},"3732":{"id":3732,"surah":36,"ayah":27,"verse":"\"Game da g\u00e3farar da Ubangijj\u0129na ya yi mini, kuma Ya sanya ni a cikin wa\u0257anda aka girmama.\""},"3733":{"id":3733,"surah":36,"ayah":28,"verse":"Kuma ba Mu saukar da wa\u0257ansu runduna ba daga sama a kan (halaka) mut\u00e3nensa, daga b\u00e3yansa, kuma b\u00e3 z\u00e3 Mu kasance. M\u00e3su saukarwa ba."},"3734":{"id":3734,"surah":36,"ayah":29,"verse":"Ba ta kasance ba face tsawa guda, sa'an nan sai g\u00e3 su s\u00f5mammu."},"3735":{"id":3735,"surah":36,"ayah":30,"verse":"Y\u00e3 nad\u00e3ma a kan b\u00e3y\u0129Na! Wani Manzo b\u00e3 ya zuwa gare su f\u00e3ce sun kasance sun\u00e3 m\u00e3su yi masa izgili."},"3736":{"id":3736,"surah":36,"ayah":31,"verse":"Ba su gani ba, da yawa Muka halakar da (mut\u00e3nen) \u0199arn\u00f5ni a gab\u00e3ninsu kuma c\u1ebdwa su b\u00e3 z\u00e3 su k\u00f5mo ba?"},"3737":{"id":3737,"surah":36,"ayah":32,"verse":"Kuma lalle b\u00e3bu k\u00f5wa f\u00e3ce wa\u0257anda ake halartarwa ne a wurinMu."},"3738":{"id":3738,"surah":36,"ayah":33,"verse":"Kuma \u00e3y\u00e3 ce a gare su: \u00a1as\u00e3 matacciya, Mu r\u00e3yar da ita, Mu fitar da \u0199w\u00e3ya daga gare ta, sai g\u00e3 shi daga gare ta suke ci."},"3739":{"id":3739,"surah":36,"ayah":34,"verse":"Kuma Muka sanya, a cikinta (\u0199as\u00e3), wa\u0257ansu g\u00f5naki na dab\u0129no da inab\u00f5bi, kuma Muka \u0253u\u0253\u0253ugar da ruwa daga mar\u1ebdmari a cikinta."},"3740":{"id":3740,"surah":36,"ayah":35,"verse":"D\u00f5min su ci 'ya'yan it\u00e3censa, alh\u00e3li kuwa hann\u00e3yensu ba su aikata shi ba. Shin, to, b\u00e3 z\u00e3 su g\u00f5d\u1ebd ba?"},"3741":{"id":3741,"surah":36,"ayah":36,"verse":"Tsarki ya tabbata ga Wanda Ya halitta nau'uka, namiji da mace, dukansu, daga abin da \u0199as\u00e3 ke tsirarwa, kuma daga kansu, kuma daga abin da ba su sani ba."},"3742":{"id":3742,"surah":36,"ayah":37,"verse":"Kuma \u00e3y\u00e3 ce a gare su: Dare Muna fe\u0257e r\u00e3na daga gare shi, sai g\u00e3 su sun\u00e3 m\u00e3su shiga duhu."},"3743":{"id":3743,"surah":36,"ayah":38,"verse":"Kuma r\u00e3n\u00e3 tan\u00e3 gud\u00e3na zuwa ga wani matabbaci n\u00e3ta. Wannan \u0199addar\u00e3war Mabuw\u00e3yi ne, Masani."},"3744":{"id":3744,"surah":36,"ayah":39,"verse":"Kuma da wat\u00e3 Mun \u0199addara masa manzil\u00f5li, har ya k\u00f5ma kamar tsumagiyar murlin dab\u0129no wadda ta ts\u0169fa."},"3745":{"id":3745,"surah":36,"ayah":40,"verse":"R\u00e3n\u00e3 b\u00e3 ya kam\u00e3ta a gare ta, ta riski wat\u00e3. Kuma dare b\u00e3 ya kam\u00e3ta a gare shi ya zama mai ts\u1ebdre wa yini, kuma dukansua cikin sarari guda suke yin iyo."},"3746":{"id":3746,"surah":36,"ayah":41,"verse":"Kuma \u00e3y\u00e3 ce a gare su. Lalle M\u0169, Mun \u0257auki zuriyarsu a cikin jirgin, wanda aka yi wa l\u00f5di."},"3747":{"id":3747,"surah":36,"ayah":42,"verse":"Kuma Muka halitta musu, daga irinsa, abin da suke hawa."},"3748":{"id":3748,"surah":36,"ayah":43,"verse":"Kuma idan Mun so, z\u00e3 Mu nutsar da su, har b\u00e3bu kururuwar neman \u00e3gaji, a gare su, kuma ba su zama an\u00e3 tsirar da su ba."},"3749":{"id":3749,"surah":36,"ayah":44,"verse":"Sai fa bisa ga wata rahama daga gare Mu, da jiyarwa d\u00e3\u0257i zuwa ga wani \u0257an l\u00f5kaci."},"3750":{"id":3750,"surah":36,"ayah":45,"verse":"Kuma idan aka ce musu, \"Ku k\u00e3re abin da ke a gaba gare ku da abin da yake a b\u00e3yanku, d\u00f5min tsamm\u00e3ninku a ji tausayinku.\""},"3751":{"id":3751,"surah":36,"ayah":46,"verse":"Kuma wata \u00e3y\u00e3 daga \u00e3y\u00f5yin Ubangijinsu b\u00e3 ta zuwa a gare su, sai sun kasance sun\u00e3 m\u00e3su bijir\u1ebdwa daga gare ta."},"3752":{"id":3752,"surah":36,"ayah":47,"verse":"Kuma idan aka ce musu, \"Ku ciyar daga abin da Allah Ya azurta ku,\" sai wa\u0257anda suka k\u00e3firta su ce ga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, \"Ashe, z\u00e3 mu ciyar da wanda idan Allah Ya so Yan\u00e3 ciyar da shi? Ba ku zama ba f\u00e3ce a cikin \u0253ata bayyananniya.\""},"3753":{"id":3753,"surah":36,"ayah":48,"verse":"Kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"A yaushe wannan wa'adi yake (aukuwa) idan kun kasance m\u00e3su gaskiya?\""},"3754":{"id":3754,"surah":36,"ayah":49,"verse":"B\u00e3 su jiran (k\u00f5me) f\u00e3ce wata ts\u00e3wa guda, z\u00e3 ta k\u00e3ma su, alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 yin hus\u0169ma."},"3755":{"id":3755,"surah":36,"ayah":50,"verse":"B\u00e3 z\u00e3 su iya yin wasiyya ba, kuma b\u00e3 z\u00e3 su iya k\u00f5m\u00e3wa zuwa ga iy\u00e3lansu ba."},"3756":{"id":3756,"surah":36,"ayah":51,"verse":"Kuma aka yi b\u0169sa a cikin \u0199aho, to, sai g\u00e3 su, daga kaburbura zuwa ga Ubangijinsu, sun\u00e3 ta gudu."},"3757":{"id":3757,"surah":36,"ayah":52,"verse":"Suka ce: \"Y\u00e3 bonenmu! W\u00e3ne ne ya t\u00e3yar da mu daga barcinmu?\" \"Wannan shi ne abin da Mai rahama ya yi wa'adi da shi, kuma Manzanni sun yi gaskiya.\""},"3758":{"id":3758,"surah":36,"ayah":53,"verse":"Ba ta kasance ba f\u00e3ce wata ts\u00e3wa ce guda, sai g\u00e3 su duka, sun\u00e3 abin halartarwa a gare Mu."},"3759":{"id":3759,"surah":36,"ayah":54,"verse":"To, a yau, b\u00e3 z\u00e3 a z\u00e3lunci wani rai da k\u00f5me ba. Kuma b\u00e3 z\u00e3 a s\u00e3k\u00e3 muku ba f\u00e3ce da abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"3760":{"id":3760,"surah":36,"ayah":55,"verse":"Lalle, 'yan Aljanna, a yau, sun\u00e3 cikin shagali, sun\u00e3 m\u00e3su nish\u00e3\u0257i."},"3761":{"id":3761,"surah":36,"ayah":56,"verse":"S\u0169 da m\u00e3tan aurensu sun\u00e3 cikin inuw\u00f5wi, a kan karagai, sun\u00e3 m\u00e3su gincira."},"3762":{"id":3762,"surah":36,"ayah":57,"verse":"Sun\u00e3 da, 'ya'yan it\u00e3cen marmari a cikinta kuma sun\u00e3 s\u00e3mun abin da suke kiran a k\u00e3wo."},"3763":{"id":3763,"surah":36,"ayah":58,"verse":"\"Aminci,\" da magana, daga Ubangiji Mai jin \u0199ai."},"3764":{"id":3764,"surah":36,"ayah":59,"verse":"\"Ku rarrabe dabam, a yau, y\u00e3 k\u0169 m\u00e3su laifi!\""},"3765":{"id":3765,"surah":36,"ayah":60,"verse":"\"Ashe, ban yi muku umurni na alkawari ba, y\u00e3 \u0257iyan \u00c3damu? C\u1ebdwa kada ku bauta wa Shai\u0257an, lalle sh\u0129, ma\u0199iyi ne a gareku bayyananne?\""},"3766":{"id":3766,"surah":36,"ayah":61,"verse":"\"Kuma ku bauta Mini. Wannan ita ce hanya madaidaciya.\""},"3767":{"id":3767,"surah":36,"ayah":62,"verse":"\"Kuma lalle ha\u0199\u0129\u0199a, (Shai\u0257an) y\u00e3 \u0253atar da jama'a m\u00e3su yawa daga gare ku. Ashe to ba ku kasance kun\u00e3 yin hankali ba?\""},"3768":{"id":3768,"surah":36,"ayah":63,"verse":"\"Wannan ita ce Jahannama wadda kuka kasance an\u00e3 yi muku wa'adi da ita.\""},"3769":{"id":3769,"surah":36,"ayah":64,"verse":"\"Ku shig\u1ebd ta a yau, sab\u00f5da abin da kuka kasance kun\u00e3 yi na k\u00e3firci.\""},"3770":{"id":3770,"surah":36,"ayah":65,"verse":"A yau, Mun\u00e3 sanya h\u00e3timin rufi a kan b\u00e3kunansu, kuma hann\u00e3yensu su yi Mana magana, kuma \u0199af\u00e3funsu su yi shaidu da abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"3771":{"id":3771,"surah":36,"ayah":66,"verse":"D\u00e3 Mun so, d\u00e3 Mun sh\u00e3fe gani daga id\u00e3nunsu, sai su yi ts\u1ebdre ga hanya, to, yaya z\u00e3 su yi gani?"},"3772":{"id":3772,"surah":36,"ayah":67,"verse":"Kuma da Mun so, da Mun juyar da halittarsu a kan halinsu, saboda haka ba z\u00e3 su iya shu\u0257ewa ba, kuma ba z\u00e3 su komo ba."},"3773":{"id":3773,"surah":36,"ayah":68,"verse":"Kuma wanda Muka r\u00e3ya shi, Man\u00e3 sunkuyar da shi ga halittarsa. Ashe, b\u00e3 su hankalta?"},"3774":{"id":3774,"surah":36,"ayah":69,"verse":"Ba Mu sanar da shi (Annabi) w\u00e3k\u00e3 ba, kuma w\u00e3k\u00e3 ba ta kam\u00e3ta da shi (Annabi) ba. Shi (Al-\u0199ur'\u00e3ni) bai zama ba f\u00e3ce tun\u00e3tarwa ce, da abin kar\u00e3tu bayyananne."},"3775":{"id":3775,"surah":36,"ayah":70,"verse":"D\u00f5min ya yi garga\u0257i ga wanda ya kasance mai rai, kuma magana ta wajaba a kan k\u00e3firai."},"3776":{"id":3776,"surah":36,"ayah":71,"verse":"Shin, ba su gani ba (c\u1ebdwa) lalle Mun halitta musu dabb\u00f5bi daga abin da HannayenMu suka aikata, sai sun\u00e3 mallakar su?"},"3777":{"id":3777,"surah":36,"ayah":72,"verse":"Kuma Muka h\u00f5re su, sab\u00f5da su, sab\u00f5da haka daga gare su abin hawansu yake, kuma daga gare su suke ci."},"3778":{"id":3778,"surah":36,"ayah":73,"verse":"Kuma sun\u00e3 da wa\u0257ansu amf\u00e3n\u00f5ni a cikinsu, da ab\u0169buwan sh\u00e3. Ashe fa, b\u00e3 z\u00e3; su g\u00f5d\u1ebd ba?"},"3779":{"id":3779,"surah":36,"ayah":74,"verse":"Kuma suka ri\u0199i wa\u0257ansu ab\u0169buwan baut\u00e3wa wanin Allah, \u0257amm\u00e3ninsu z\u00e3 su taimake su."},"3780":{"id":3780,"surah":36,"ayah":75,"verse":"B\u00e3 z\u00e3 su iya taimakonsu ba, alh\u00e3li kuwa s\u0169 runduna ce wadda ake halartarwa (a cikin wut\u00e3)."},"3781":{"id":3781,"surah":36,"ayah":76,"verse":"Sab\u00f5da haka, kada maganarsu ta \u0253\u00e3ta maka rai. Lalle M\u0169, Mun\u00e3 sanin abin da suke asirt\u00e3wa da abin da suke bayyan\u00e3wa."},"3782":{"id":3782,"surah":36,"ayah":77,"verse":"Ashe, kuma mutum bai ga (c\u1ebdwa) lalle M\u0169, Mun halitta shi daga maniyyi ba, sai g\u00e3 shi mai yawan hus\u0169ma, mai bayyan\u00e3war hus\u0169mar."},"3783":{"id":3783,"surah":36,"ayah":78,"verse":"Kuma ya buga Mana wani mis\u00e3li, kuma ya manta da halittarsa, ya ce: \"W\u00e3ne ne ke r\u00e3yar da \u0199as\u0169suwa alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 rududdugaggu?\""},"3784":{"id":3784,"surah":36,"ayah":79,"verse":"Ka ce: \"Wanda ya \u0199\u00e3ga halittarsu a farkon l\u00f5kaci Sh\u0129 ke r\u00e3yar da su, kuma Shi, game da k\u00f5wace halitta, Mai ilmi ne.\""},"3785":{"id":3785,"surah":36,"ayah":80,"verse":"\"Wanda ya sanya muku wut\u00e3 daga it\u00e3ce k\u00f5re, sai g\u00e3 ku kun\u00e3 kunn\u00e3wa daga gare shi.\""},"3786":{"id":3786,"surah":36,"ayah":81,"verse":"\"Shin, kuma Wanda Ya halitta sammai da \u0199as\u00e3 bai zama Mai \u0129kon yi ba ga Ya halitta kwatankwacinsu? Na'am, zai iya! Kuma Sh\u0129 Mai yawan halitt\u00e3wa ne, Mai ilmi.\""},"3787":{"id":3787,"surah":36,"ayah":82,"verse":"UmurninSa idan Y\u00e3 yi nufin wani abu sai Ya ce masa kawai, \"Ka kasance,\" sai yana kasancewa (kamar yadda Yake nufi)."},"3788":{"id":3788,"surah":36,"ayah":83,"verse":"Sab\u00f5da haka, tsarki y\u00e3 tabbata ga Wanda mallakar k\u00f5wane abu take ga Hann\u00e3yenSa, kuma zuwa gare Shi ake mayar da ku."},"3789":{"id":3789,"surah":37,"ayah":1,"verse":"In\u00e3 rantsuwa da m\u00e3su yin sahu-sahu (a cikin salla k\u00f5 y\u00e3\u0199i)."},"3790":{"id":3790,"surah":37,"ayah":2,"verse":"Sa'an nan m\u00e3su yin ts\u00e3wa d\u00f5min garga\u0257i."},"3791":{"id":3791,"surah":37,"ayah":3,"verse":"Sa'an nan da m\u00e3su kar\u00e3tun abin tun\u00e3tarwa."},"3792":{"id":3792,"surah":37,"ayah":4,"verse":"Lalle Abin bautawarku ha\u0199\u0129\u0199a \u00a6aya ne."},"3793":{"id":3793,"surah":37,"ayah":5,"verse":"Ubangijin sammai da \u0199as\u00e3 da abin da ke tsak\u00e3ninsu, kuma Ubangijin wur\u00e3ren fitar r\u00e3n\u00e3."},"3794":{"id":3794,"surah":37,"ayah":6,"verse":"Lalle M\u0169, Mun \u0199\u00e3wat\u00e3r da sama ta kusa da wata \u0199awa, watau taur\u00e3ri."},"3795":{"id":3795,"surah":37,"ayah":7,"verse":"Kuma sun\u00e3 tsari daga dukan Shai\u0257an mai tsaurin kai."},"3796":{"id":3796,"surah":37,"ayah":8,"verse":"B\u00e3 z\u00e3 su iya saur\u00e3re zuwa ga jama'a mafi \u0257aukaka (Mal\u00e3'iku) ba, kuma an\u00e3 j\u0129far su daga k\u00f5wane g\u1ebdfe."},"3797":{"id":3797,"surah":37,"ayah":9,"verse":"D\u00f5min tunku\u0257\u1ebdwa kuma sun\u00e3 da wata az\u00e3ba tabbatacciya."},"3798":{"id":3798,"surah":37,"ayah":10,"verse":"F\u00e3ce wanda ya fizgi wata kalma, sai y\u0169la mai haske ta b\u0129 shi."},"3799":{"id":3799,"surah":37,"ayah":11,"verse":"Ka tambaye su: \"Shin s\u0169 ne mafi wuya ga halittawa, k\u00f5, kuwa wa\u0257anda Muka halitta?\" Lalle M\u0169, Mun halitta su daga l\u00e3k\u00e3 mai \u0257auri."},"3800":{"id":3800,"surah":37,"ayah":12,"verse":"\u00c3'a, k\u00e3 yi m\u00e3m\u00e3ki, alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 ta yin izgili."},"3801":{"id":3801,"surah":37,"ayah":13,"verse":"Kuma idan aka tun\u00e3tar da su, b\u00e3 su tun\u00e3wa."},"3802":{"id":3802,"surah":37,"ayah":14,"verse":"Idan suka ga wata \u00e3y\u00e3, sai su dinga yin izgili."},"3803":{"id":3803,"surah":37,"ayah":15,"verse":"Kuma su ce, \"Wannnan b\u00e3 k\u00f5me ba, f\u00e3ce sihiri, ne bayyananne.\""},"3804":{"id":3804,"surah":37,"ayah":16,"verse":"\"Shin, idan mun mutu, kuma muka kasance tur\u0253aya da kas\u0169suwa, ashe, lalle m\u0169 tabbas wa\u0257andaake t\u00e3yarwa ne?"},"3805":{"id":3805,"surah":37,"ayah":17,"verse":"\"Ashe k\u00f5 da ubanninmu na farko?\""},"3806":{"id":3806,"surah":37,"ayah":18,"verse":"Ka ce: \"Na'am alh\u00e3li kuwa kun\u00e3 \u0199as\u0199antattu.\""},"3807":{"id":3807,"surah":37,"ayah":19,"verse":"Ts\u00e3wa guda kawai ce, sai g\u00e3 su, sun\u00e3 d\u0169bi."},"3808":{"id":3808,"surah":37,"ayah":20,"verse":"Kuma su ce: \"Y\u00e3 bonenmu! Wannan ita ce r\u00e3nar sakamako.\""},"3809":{"id":3809,"surah":37,"ayah":21,"verse":"Wannan ita ce r\u00e3nar rarrab\u1ebdwa wadda kuka kasance kuna \u0199aryat\u00e3wa."},"3810":{"id":3810,"surah":37,"ayah":22,"verse":"Ku t\u00e3ra wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci, da ab\u00f5kan ha\u0257insu, da abin da suka kasance sun\u00e3 baut\u00e3wa."},"3811":{"id":3811,"surah":37,"ayah":23,"verse":"Wanin Allah, sab\u00f5da haka ku shiryar da su zuwa ga hanyar Jah\u0129m."},"3812":{"id":3812,"surah":37,"ayah":24,"verse":"Kuma ku tsayar da su, lalle su, wa\u0257anda ake yi wa tambaya ne."},"3813":{"id":3813,"surah":37,"ayah":25,"verse":"Me ya s\u00e3me ku, b\u00e3 ku taimakon j\u0169na?"},"3814":{"id":3814,"surah":37,"ayah":26,"verse":"\u00c3'a, s\u0169 a yau, m\u00e3su sallam\u00e3wa ne."},"3815":{"id":3815,"surah":37,"ayah":27,"verse":"Kuma s\u00e3shensu ya fuskanta ga s\u00e3she, sun\u00e3 tambayar j\u0169na."},"3816":{"id":3816,"surah":37,"ayah":28,"verse":"Suka ce: \"Lalle k\u0169, kun kasance kun\u00e3 j\u1ebd mana daga wajen d\u00e3ma (inda muka amince).\""},"3817":{"id":3817,"surah":37,"ayah":29,"verse":"Suka ce: \"\u00c3'a, ba ku kasance m\u0169minai ba."},"3818":{"id":3818,"surah":37,"ayah":30,"verse":"\"Kuma wani dal\u0129li bai kasance ba gare mu a kanku. \u00c3'a, kun kasance mut\u00e3ne ne m\u00e3su k\u1ebdtare iy\u00e3ka.\""},"3819":{"id":3819,"surah":37,"ayah":31,"verse":"\"Sab\u00f5da haka maganar Ubangijinmu ta wajaba a kanmu. Lalle m\u0169, m\u00e3su \u0257an\u0257an\u00e3wa ne.\""},"3820":{"id":3820,"surah":37,"ayah":32,"verse":"\"Sab\u00f5da haka muka \u0253atar da ku. Lalle m\u0169, mun kasance \u0253atattu.\""},"3821":{"id":3821,"surah":37,"ayah":33,"verse":"To lalle s\u0169 a r\u00e3nar nan, m\u00e3su t\u00e3rayya ne a cikin az\u00e3bar."},"3822":{"id":3822,"surah":37,"ayah":34,"verse":"Lalle M\u0169, kamar haka Muke aikat\u00e3wa game, da m\u00e3su laifi."},"3823":{"id":3823,"surah":37,"ayah":35,"verse":"Lalle s\u0169, sun kasance idan an ce musu: \"B\u00e3bu abin baut\u00e3wa, f\u00e3ce Allah,\" sai su d\u00f5ra girman kai."},"3824":{"id":3824,"surah":37,"ayah":36,"verse":"Kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Shin, m\u0169 lalle m\u00e3su barin gum\u00e3kanmu ne, sab\u00f5da maganar wani maw\u00e3\u0199i mahaukaci?"},"3825":{"id":3825,"surah":37,"ayah":37,"verse":"\u00c3'a, y\u00e3 zo da gaskiya kuma ya gaskata Manzanni."},"3826":{"id":3826,"surah":37,"ayah":38,"verse":"Lalle k\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a m\u00e3su \u0257an\u0257ana az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i ne."},"3827":{"id":3827,"surah":37,"ayah":39,"verse":"Kuma b\u00e3 z\u00e3 a s\u00e3ka muku ba f\u00e3ce da abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"3828":{"id":3828,"surah":37,"ayah":40,"verse":"F\u00e3ce b\u00e3yin Allah wa\u0257anda aka tsarkake."},"3829":{"id":3829,"surah":37,"ayah":41,"verse":"Wa\u0257annan sun\u00e3 da abinci sananne."},"3830":{"id":3830,"surah":37,"ayah":42,"verse":"'Ya'yan it\u00e3cen marmari, kuma sun\u00e3 wa\u0257anda ake girmam\u00e3wa."},"3831":{"id":3831,"surah":37,"ayah":43,"verse":"A cikin gid\u00e3jen Aljannar ni'ima."},"3832":{"id":3832,"surah":37,"ayah":44,"verse":"A kan karagu, sun\u00e3 m\u00e3su fuskantar j\u0169na."},"3833":{"id":3833,"surah":37,"ayah":45,"verse":"An\u00e3 k\u1ebdway\u00e3wa a kansu da hinj\u00e3lan giya, ta daga wa\u0257ansu mar\u1ebdmari."},"3834":{"id":3834,"surah":37,"ayah":46,"verse":"Far\u00e3 mai d\u00e3\u0257i ga mash\u00e3yan."},"3835":{"id":3835,"surah":37,"ayah":47,"verse":"A cikinta b\u00e3bu jir\u0129 kuma ba su zama m\u00e3su m\u00e3ye daga gare ta ba,"},"3836":{"id":3836,"surah":37,"ayah":48,"verse":"Kuma a wurinsu, akwai m\u00e3tan aure m\u00e3su ta\u0199aita kallonsu, m\u00e3su manyan id\u00e3nu."},"3837":{"id":3837,"surah":37,"ayah":49,"verse":"Kamar dai su \u0199wai ne \u0253\u00f5yayye."},"3838":{"id":3838,"surah":37,"ayah":50,"verse":"Sai s\u00e3shensu ya fuskanta a kan s\u00e3she, sun\u00e3 tambayar j\u0169na."},"3839":{"id":3839,"surah":37,"ayah":51,"verse":"Wani mai magana daga cikinsu ya ce: \"Lalle ni wani ab\u00f5ki ya kasance a gare ni (a d\u0169niya).\""},"3840":{"id":3840,"surah":37,"ayah":52,"verse":"Yan\u00e3 cewa, \"Shin, kai lalle, kan\u00e3 daga m\u00e3su gaskat\u00e3wa ne?\""},"3841":{"id":3841,"surah":37,"ayah":53,"verse":"\"Ashe, idan muka mutu, kuma muka, kasance tur\u0253aya da kas\u0169suwa, ashe, lalle, m\u0169 tabbas wa\u0257anda ake s\u00e3ka wa ne?\""},"3842":{"id":3842,"surah":37,"ayah":54,"verse":"(Mai maganar) ya ce: \"Shin, k\u00f5 ku, m\u00e3su tsink\u00e3ya ne (mu gan shi)?\""},"3843":{"id":3843,"surah":37,"ayah":55,"verse":"Sai ya tsink\u00e3ya, sai ya gan shi a cikin tsakar Jahim."},"3844":{"id":3844,"surah":37,"ayah":56,"verse":"Ya ce (masa), \"Wallahi, lalle, k\u00e3 yi kusa, ha\u0199\u0129\u0199\u00e3, ka halak\u00e3ni.\""},"3845":{"id":3845,"surah":37,"ayah":57,"verse":"\"Kuma b\u00e3 d\u00f5min ni'imar Ubangij\u0129na ba, lalle, d\u00e3 na kasance daga wa\u0257anda ake halartarwa (t\u00e3re da kai a cikin wut\u00e3).\""},"3846":{"id":3846,"surah":37,"ayah":58,"verse":"\"Shin fa, ba mu zama m\u00e3su mutuwa ba.\""},"3847":{"id":3847,"surah":37,"ayah":59,"verse":"\"Sai mutuwarmu ta farko, kuma ba mu zama wa\u0257anda ake azabtarwa ba?\""},"3848":{"id":3848,"surah":37,"ayah":60,"verse":"Lalle, wannan sh\u0129 ne babban rabo mai girma."},"3849":{"id":3849,"surah":37,"ayah":61,"verse":"Sab\u00f5da irin wannan, sai m\u00e3su aiki su yi ta aikat\u00e3wa."},"3850":{"id":3850,"surah":37,"ayah":62,"verse":"Shin wancan sh\u0129 ne mafi zama alh\u1ebdri ga liyafa k\u00f5 it\u00e3ciyar za\u0199\u0199\u0169m?"},"3851":{"id":3851,"surah":37,"ayah":63,"verse":"Lalle, M\u0169, Mun sanya ta fitina ga. azz\u00e3lumai."},"3852":{"id":3852,"surah":37,"ayah":64,"verse":"Lalle ita wata it\u00e3ciya ce wadda take fita daga asalin Jah\u0129m."},"3853":{"id":3853,"surah":37,"ayah":65,"verse":"Gundarta, kamar dai shi k\u00e3nun Shai\u0257an ne."},"3854":{"id":3854,"surah":37,"ayah":66,"verse":"To, lalle s\u0169 ha\u0199\u0129\u0199a m\u00e3su ci ne daga gare ta. Sa'an nan m\u00e3su cika cikuna ne daga gare ta."},"3855":{"id":3855,"surah":37,"ayah":67,"verse":"Sa'an nan lalle sun\u00e3 da wani garwaye a kanta, daga ruwan z\u00e3fi."},"3856":{"id":3856,"surah":37,"ayah":68,"verse":"Sa'an nan lalle makomarsu, ha\u0199\u0129\u0199a, zuwa ga J\u00e3h\u0129m take."},"3857":{"id":3857,"surah":37,"ayah":69,"verse":"Lalle s\u0169, sun iske ubanninsu batattu."},"3858":{"id":3858,"surah":37,"ayah":70,"verse":"Sab\u00f5da haka s\u0169, a kan gur\u00e3bunsu, suke gagg\u00e3wa."},"3859":{"id":3859,"surah":37,"ayah":71,"verse":"Kuma tabbas ha\u0199\u0129\u0199a mafi yawan mut\u00e3nen farko sun \u0253ace a gab\u00e3ninsu."},"3860":{"id":3860,"surah":37,"ayah":72,"verse":"Kuma tabbas ha\u0199\u0129\u0199a, Mun aika m\u00e3su garga\u0257i a cikinsu."},"3861":{"id":3861,"surah":37,"ayah":73,"verse":"Sai ka d\u0169ba yadda \u00e3\u0199ibar wa\u0257anda aka yi wa garga\u0257i ta kasance."},"3862":{"id":3862,"surah":37,"ayah":74,"verse":"F\u00e3ce b\u00e3yin Allah wa\u0257anda aka tsarkake."},"3863":{"id":3863,"surah":37,"ayah":75,"verse":"Kuma lalle, ha\u0199\u0129\u0199a' N\u0169hu ya kira Mu. To, madalla da m\u00e3su kar\u0253\u00e3wa, Mu."},"3864":{"id":3864,"surah":37,"ayah":76,"verse":"Kuma Mun ts\u0129rar da shi da mut\u00e3nensa daga bakin ciki babba."},"3865":{"id":3865,"surah":37,"ayah":77,"verse":"Muka sanya zurriyarsa sun\u00e3 m\u00e3su wanzuwa."},"3866":{"id":3866,"surah":37,"ayah":78,"verse":"Kuma Muka bar masa (yabo) a cikin jama'ar \u0199arshe."},"3867":{"id":3867,"surah":37,"ayah":79,"verse":"Aminci ya tabbata ga N\u0169hu, a cikin halittu."},"3868":{"id":3868,"surah":37,"ayah":80,"verse":"Lalle M\u0169 kamar haka Muke s\u00e3ka wa m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"3869":{"id":3869,"surah":37,"ayah":81,"verse":"Lalle shi, yan\u00e3 daga b\u00e3yinMu m\u0169minai."},"3870":{"id":3870,"surah":37,"ayah":82,"verse":"S\u00e3'an nan Muka nutsar da wa\u0257ansunsu."},"3871":{"id":3871,"surah":37,"ayah":83,"verse":"Kuma lalle daga \u0199ungiyarsa, ha\u0199\u0129\u0199a, Ibrah\u0129m yake."},"3872":{"id":3872,"surah":37,"ayah":84,"verse":"A l\u00f5kacin da ya je wa dangijinsa da z\u0169ciya ku\u0253utacciya."},"3873":{"id":3873,"surah":37,"ayah":85,"verse":"A l\u00f5kacin da ya ce wa ubansa da mut\u00e3nensa, \"M\u1ebdne ne kuke baut\u00e3wa?\""},"3874":{"id":3874,"surah":37,"ayah":86,"verse":"\"Shin, \u0199iren \u0199arya (w\u00e3tau) gum\u00e3ka, wanin Allah, kuke baut\u00e3wa?\""},"3875":{"id":3875,"surah":37,"ayah":87,"verse":"\"To, m\u1ebdne ne zatonku game da Ubangijin halittu?\""},"3876":{"id":3876,"surah":37,"ayah":88,"verse":"Sai ya yi d\u0169bi, d\u0169ba ta s\u00f5sai, a cikin taur\u00e3ri."},"3877":{"id":3877,"surah":37,"ayah":89,"verse":"S\u00e3'an nan ya ce: \"N\u0129 mai rashin l\u00e3fiya ne.\""},"3878":{"id":3878,"surah":37,"ayah":90,"verse":"Sai suka j\u0169ya ga barinsa, sun\u00e3 m\u00e3su j\u0169y\u00e3wa da b\u00e3ya."},"3879":{"id":3879,"surah":37,"ayah":91,"verse":"Sai ya karkata zuwa ga gum\u00e3kansu, sa'an nan ya ce: \"Ashe b\u00e3 z\u00e3 ku ci ba?"},"3880":{"id":3880,"surah":37,"ayah":92,"verse":"\"Me ya s\u00e3me ku, b\u00e3 ku magana?\""},"3881":{"id":3881,"surah":37,"ayah":93,"verse":"Sai ya zuba d\u0169ka a kansu da hannun d\u00e3ma."},"3882":{"id":3882,"surah":37,"ayah":94,"verse":"Sai suka fuskanto zuwa gare shi, sun\u00e3 gagg\u00e3wa."},"3883":{"id":3883,"surah":37,"ayah":95,"verse":"Ya ce, \"Kun\u00e3 bauta wa abin da kuke sassa\u0199awa,"},"3884":{"id":3884,"surah":37,"ayah":96,"verse":"\"Alh\u00e3li, Allah ne Ya halitta ku game da abin da kuke aikat\u00e3wa?\""},"3885":{"id":3885,"surah":37,"ayah":97,"verse":"Suka ce: \"Ku gina wani gini sab\u00f5da shi, sa'an nan ku j\u1ebdfa shi a cikin Jah\u0129m.\""},"3886":{"id":3886,"surah":37,"ayah":98,"verse":"Sab\u00f5da haka suka yi nufin mak\u0129da game da shi. Sai Muka sanya su, s\u0169 ne mafi \u0199as\u0199anci."},"3887":{"id":3887,"surah":37,"ayah":99,"verse":"Kuma (Ibrah\u0129m] ya ce: \"Lalle, n\u0129 mai tafiya ne zuwa ga Ubangij\u0129na, zai shiryar da ni.\""},"3888":{"id":3888,"surah":37,"ayah":100,"verse":"\"Ya Ubangij\u0129na! Ka b\u00e3 ni (ab\u00f5kin zama) daga s\u00e3lihan mut\u00e3ne.\""},"3889":{"id":3889,"surah":37,"ayah":101,"verse":"Sai Muka yi masa bush\u00e3ra da wani y\u00e3ro mai ha\u0199uri."},"3890":{"id":3890,"surah":37,"ayah":102,"verse":"To, a l\u00f5kacin da ya isa aiki t\u00e3re da shi, ya ce: \"Ya \u0199aramin \u0257\u00e3na! Lalle ne in\u00e3 gani, a ciki barci, lalle in\u00e3 yanka ka. To, ka d\u0169ba m\u1ebd ka gani?\" (Y\u00e3ron) ya ce: \"Ya, B\u00e3b\u00e3na! Ka aikata abin da aka umurce ka, z\u00e3 ka s\u00e3me ni, in Allah Ya so, daga m\u00e3su ha\u0199uri.\""},"3891":{"id":3891,"surah":37,"ayah":103,"verse":"To, a l\u00f5kacin da suka yi sallama, (Ibrah\u0129m) ya k\u00e3yar da shi ga g\u1ebdfen g\u00f5shinsa."},"3892":{"id":3892,"surah":37,"ayah":104,"verse":"Kuma Muka kira shi c\u1ebdwa \"Ya Ibrah\u0129m!\""},"3893":{"id":3893,"surah":37,"ayah":105,"verse":"\"Ha\u0199\u0129\u0199a k\u00e3 gaskata mafarkin.\" Lalle kamar haka Muke s\u00e3ka wa m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"3894":{"id":3894,"surah":37,"ayah":106,"verse":"Lalle wannan ita ce jarrab\u00e3wa bayyananna."},"3895":{"id":3895,"surah":37,"ayah":107,"verse":"Kuma Muka yi fansar y\u00e3ron da wani abin yanka, mai girma."},"3896":{"id":3896,"surah":37,"ayah":108,"verse":"Kuma Muka bar (yabo) a kansa a cikin mut\u00e3nen \u0199arshe."},"3897":{"id":3897,"surah":37,"ayah":109,"verse":"Aminci ya tabbata ga Ibr\u00e3h\u0129m."},"3898":{"id":3898,"surah":37,"ayah":110,"verse":"Kamar haka Muke s\u00e3ka wa m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"3899":{"id":3899,"surah":37,"ayah":111,"verse":"Lalle sh\u0129, yan\u00e3 daga b\u00e3yinMu m\u0169minai."},"3900":{"id":3900,"surah":37,"ayah":112,"verse":"Kuma Muka yi masa bush\u00e3ra Da Is'h\u00e3\u0199a ya zama Annabi daga s\u00e3lihan mut\u00e3ne."},"3901":{"id":3901,"surah":37,"ayah":113,"verse":"Kuma Muka yi albarka a gare shi, kuma ga Is'h\u00e3ka. Kuma daga cikin zurriyarsu akwai mai kyautat\u00e3wa da kuma maiz\u00e3lunci d\u00f5min kansa, mai bayyan\u00e3wa (ga z\u00e3luncin)."},"3902":{"id":3902,"surah":37,"ayah":114,"verse":"Kuma lalle, Mun yi ni'ima ga M\u0169s\u00e3 da H\u00e3r\u0169na."},"3903":{"id":3903,"surah":37,"ayah":115,"verse":"Kuma Muka ts\u0129rar da su da mut\u00e3nensu daga bakin ciki mai girma."},"3904":{"id":3904,"surah":37,"ayah":116,"verse":"Kuma Muka taimake su, sab\u00f5da haka suka kasance m\u00e3su rinj\u00e3ya."},"3905":{"id":3905,"surah":37,"ayah":117,"verse":"Kuma Muka ba su Litt\u00e3fi mai iy\u00e3kar bay\u00e3ni."},"3906":{"id":3906,"surah":37,"ayah":118,"verse":"Kuma Muka shiryar da su ga hanya m\u0129\u0199a\u0199\u0199iya."},"3907":{"id":3907,"surah":37,"ayah":119,"verse":"Kuma Muka bar (yabo) a gare su a cikin mut\u00e3nen karshe."},"3908":{"id":3908,"surah":37,"ayah":120,"verse":"Aminci ya tabbata ga M\u0169s\u00e3 da H\u00e3runa."},"3909":{"id":3909,"surah":37,"ayah":121,"verse":"Lalle kamar haka Muke s\u00e3ka wa m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"3910":{"id":3910,"surah":37,"ayah":122,"verse":"Lalle, sun\u00e3 daga b\u00e3yinMu m\u0169minai."},"3911":{"id":3911,"surah":37,"ayah":123,"verse":"Kuma lalle Ily\u00e3s, ha\u0199\u0129\u0199a, yan\u00e3 daga Manzanni."},"3912":{"id":3912,"surah":37,"ayah":124,"verse":"A l\u00f5kacin da yake ce wa mut\u00e3nensa, \"Ashe, b\u00e3 z\u00e3 ku yi ta\u0199awa ba?\""},"3913":{"id":3913,"surah":37,"ayah":125,"verse":"\"Shin, kun\u00e3 bauta wa Ba'al ne, kuma kun\u00e3 barin Mafi kyautat\u00e3war m\u00e3su halitta?\""},"3914":{"id":3914,"surah":37,"ayah":126,"verse":"\"Allah Ubangijinku, kuma Ubangijin ubanninku farko?\""},"3915":{"id":3915,"surah":37,"ayah":127,"verse":"Sai suka \u0199aryata shi. Sab\u00f5da haka s\u0169 lalle wa\u0257anda z\u00e3 a halart\u00e3wa ne (a wut\u00e3)."},"3916":{"id":3916,"surah":37,"ayah":128,"verse":"Sai b\u00e3yin Allah wa\u0257anda aka tsarkake."},"3917":{"id":3917,"surah":37,"ayah":129,"verse":"Kuma Muka bar (yabo) a gare shi, a cikin mut\u00e3nen \u0199arshe."},"3918":{"id":3918,"surah":37,"ayah":130,"verse":"Aminci ya tabbata ga Ily\u00e3s."},"3919":{"id":3919,"surah":37,"ayah":131,"verse":"Lalle M\u0169 kamar haka Muke s\u00e3ka wa m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"3920":{"id":3920,"surah":37,"ayah":132,"verse":"Lalle sh\u0129, yan\u00e3 daga b\u00e3yinMu m\u0169minai."},"3921":{"id":3921,"surah":37,"ayah":133,"verse":"Kuma lalle L\u0169du, ha\u0199\u0129\u0199a, yan\u00e3 daga Manzanni."},"3922":{"id":3922,"surah":37,"ayah":134,"verse":"A l\u00f5kacin da Muka ts\u0129rar da shi, da mut\u00e3nensa gab\u00e3 \u0257aya."},"3923":{"id":3923,"surah":37,"ayah":135,"verse":"Sai wata ts\u00f5huwa tan\u00e3 a cikin m\u00e3su wanzuwa (a cikin az\u00e3ba)."},"3924":{"id":3924,"surah":37,"ayah":136,"verse":"S\u00e3'an nan Muka dark\u00e3ke wa\u0257ansu mut\u00e3nen."},"3925":{"id":3925,"surah":37,"ayah":137,"verse":"Kuma lalle k\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, kun\u00e3 sh\u0169\u0257ewa a kansu, kun\u00e3 m\u00e3su asubanci."},"3926":{"id":3926,"surah":37,"ayah":138,"verse":"Kuma da dare. Shin fa, b\u00e3 z\u00e3 ku hankalta ba?"},"3927":{"id":3927,"surah":37,"ayah":139,"verse":"Kuma lalle Y\u0169nusa, ha\u0199\u0129\u0199a, yan\u00e3 daga Manzanni."},"3928":{"id":3928,"surah":37,"ayah":140,"verse":"A l\u00f5kacin da ya gudu zuwa ga jirgin ruwa wanda aka yi wa l\u00f5di."},"3929":{"id":3929,"surah":37,"ayah":141,"verse":"S\u00e3'an nan ya yi \u0199uri'a, sai ya kasance a cikin wa\u0257anda aka rinjaya."},"3930":{"id":3930,"surah":37,"ayah":142,"verse":"Sai k\u0129fi ya yi l\u00f5ma da shi, alh\u00e3li kuwa yan\u00e3 wanda ake zargi."},"3931":{"id":3931,"surah":37,"ayah":143,"verse":"To, ba d\u00f5min lalle shi ya kasance daga m\u00e3su tasb\u0129hi ba,"},"3932":{"id":3932,"surah":37,"ayah":144,"verse":"Lalle d\u00e3 ya zauna a cikin cikinsa har ya zuwa r\u00e3nar da z\u00e3 a t\u00e3yar da su."},"3933":{"id":3933,"surah":37,"ayah":145,"verse":"Sai Muka j\u1ebdfa shi ga wani f\u0129li alh\u00e3li kuwa yan\u00e3 mai raunin rashin l\u00e3fiya."},"3934":{"id":3934,"surah":37,"ayah":146,"verse":"Kuma Muka tsirar da wata it\u00e3ciya ta kankana a kusa da shi."},"3935":{"id":3935,"surah":37,"ayah":147,"verse":"Kuma Muka aika shi zuwa ga wa\u0257ansu mut\u00e3ne dubu\u0257ari, k\u00f5 sun\u00e3 \u0199aruwa (a kan haka)."},"3936":{"id":3936,"surah":37,"ayah":148,"verse":"Sai suka yi \u0129m\u00e3ni sab\u00f5da haka Muka jiyar da su d\u00e3di har wani l\u00f5kaci."},"3937":{"id":3937,"surah":37,"ayah":149,"verse":"Sab\u00f5da haka, ka tambaye su, \"Shin, Ubangijinka ne da 'ya'ya m\u00e3t\u00e3, kuma su da \u0257iya maza?\""},"3938":{"id":3938,"surah":37,"ayah":150,"verse":"K\u00f5 kuma Mun halitta mal\u00e3'iku m\u00e3t\u00e3 ne, alh\u00e3li kuwa s\u0169 sun\u00e3halarce?"},"3939":{"id":3939,"surah":37,"ayah":151,"verse":"To! Lalle s\u0169, daga \u0199iren \u0199aryarsu sun\u00e3 c\u1ebdwa."},"3940":{"id":3940,"surah":37,"ayah":152,"verse":"\"Allah Y\u00e3 haihu,\" alh\u00e3li kuwa lalle s\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a ma\u0199aryata ne."},"3941":{"id":3941,"surah":37,"ayah":153,"verse":"Shin, Y\u00e3 z\u00e3\u0253i 'y\u00e3'ya m\u00e3t\u00e3 ne a kan \u0257iya maza?"},"3942":{"id":3942,"surah":37,"ayah":154,"verse":"M\u1ebd ya same ku? Y\u00e3ya kuke hukunt\u00e3wa (wannanhukunci)?"},"3943":{"id":3943,"surah":37,"ayah":155,"verse":"Shin, b\u00e3 ku tun\u00e3ni?"},"3944":{"id":3944,"surah":37,"ayah":156,"verse":"Ko kuma kun\u00e3 da wani dal\u0129li bayyananne ne?"},"3945":{"id":3945,"surah":37,"ayah":157,"verse":"To, ku zo da litt\u00e3finku idan kun kasance m\u00e3su gaskiya."},"3946":{"id":3946,"surah":37,"ayah":158,"verse":"Kuma suka sanya nasaba a tsak\u00e3ninSa da tsak\u00e3nin aljannu. Alh\u00e3li kuwa Lalle aljannu sun sani, \"Lalle s\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a wa\u0257anda ake halartarwa ne (a cikin wut\u00e3.)\""},"3947":{"id":3947,"surah":37,"ayah":159,"verse":"Tsarki ya tabbata ga Allah daga abin da suke siffant\u00e3wa."},"3948":{"id":3948,"surah":37,"ayah":160,"verse":"Sai b\u00e3yin Allah wa\u0257anda aka tsarkake."},"3949":{"id":3949,"surah":37,"ayah":161,"verse":"To, lalle, ku da abin da kuke baut\u00e3wa,"},"3950":{"id":3950,"surah":37,"ayah":162,"verse":"Ba ku zama m\u00e3su buw\u00e3ya ba a gare Shi."},"3951":{"id":3951,"surah":37,"ayah":163,"verse":"Sai wanda yake mai shiga babbar wut\u00e3 Jah\u0129m."},"3952":{"id":3952,"surah":37,"ayah":164,"verse":"\"Kuma b\u00e3bu k\u00f5wa daga cikinmu, f\u00e3ce yan\u00e3 da matsayi sananne.\""},"3953":{"id":3953,"surah":37,"ayah":165,"verse":"\"Kuma lalle mu, ha\u0199\u0129\u0199a, m\u0169 ne m\u00e3su yin sahu-sahu (d\u00f5min ib\u00e3da).\""},"3954":{"id":3954,"surah":37,"ayah":166,"verse":"\"Kuma lalle m\u0169 ha\u0199\u0129\u0199a, m\u0169 ne m\u00e3su yin tasb\u0129hi.\""},"3955":{"id":3955,"surah":37,"ayah":167,"verse":"Kuma lalle s\u0169, sun kasance sun\u00e3 c\u1ebdwa,"},"3956":{"id":3956,"surah":37,"ayah":168,"verse":"\"D\u00e3 lalle mun\u00e3 da wani litt\u00e3fi irin na mut\u00e3nen farko.\""},"3957":{"id":3957,"surah":37,"ayah":169,"verse":"\"Lalle d\u00e3 mun kasance b\u00e3yin Allah wa\u0257anda aka tsarkake.\""},"3958":{"id":3958,"surah":37,"ayah":170,"verse":"Sai suka k\u00e3firta da shi. Sab\u00f5da haka z\u00e3 su sani."},"3959":{"id":3959,"surah":37,"ayah":171,"verse":"Kuma lalle, ha\u0199\u0129\u0199a kalmarMu ta gab\u00e3ta ga b\u00e3yinMu, Manzanni."},"3960":{"id":3960,"surah":37,"ayah":172,"verse":"Lalle s\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, s\u0169 ne wa\u0257anda ake taimako."},"3961":{"id":3961,"surah":37,"ayah":173,"verse":"Kuma lalle rundunarMu, ha\u0199\u0129\u0199a, s\u0169 ne marinjaya."},"3962":{"id":3962,"surah":37,"ayah":174,"verse":"Sab\u00f5da haka juya daga barinsu, har a wani l\u00f5kaci."},"3963":{"id":3963,"surah":37,"ayah":175,"verse":"Ka n\u0169na musu (gaskiya), da haka z\u00e3 su dinga gani."},"3964":{"id":3964,"surah":37,"ayah":176,"verse":"Shin fa, da azabarMu suke n\u1ebdman gagg\u00e3wa?"},"3965":{"id":3965,"surah":37,"ayah":177,"verse":"To, idan ta sauka ga farf\u00e3jiyarsu, to, s\u00e3fiyar wadanda ake yi wa garga\u0257i ta m\u0169nana."},"3966":{"id":3966,"surah":37,"ayah":178,"verse":"Kuma ka j\u0169ya daga barinsu har a wani l\u00f5kaci."},"3967":{"id":3967,"surah":37,"ayah":179,"verse":"Ka n\u0169na (musu gaskiya), da haka z\u00e3 su dinga n\u0169n\u00e3wa."},"3968":{"id":3968,"surah":37,"ayah":180,"verse":"Tsarki ya tabbata ga Ubangijinka, Ubangijin rinj\u00e3ye, daga barin abin da suke siffant\u00e3wa."},"3969":{"id":3969,"surah":37,"ayah":181,"verse":"Kuma aminci ya tabbata ga Manzanni."},"3970":{"id":3970,"surah":37,"ayah":182,"verse":"Kuma g\u00f5diya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu."},"3971":{"id":3971,"surah":38,"ayah":1,"verse":"S\u0303\u0323, In\u00e3 rantsuwa da Al-\u0199ur'\u00e3ni mai hukunce-hukunce."},"3972":{"id":3972,"surah":38,"ayah":2,"verse":"\u00c3'a, wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun\u00e3 cikin girman kai (ga rikon al'\u00e3dunsu) da s\u00e3\u0253\u00e3ni (tsak\u00e3nin j\u0169nansu)."},"3973":{"id":3973,"surah":38,"ayah":3,"verse":"Da yawa Muka halakar da wani \u0199arni, a gab\u00e3ninsu, suka yi kira (n\u1ebdman c\u1ebdto), b\u00e3bu l\u00f5kacin ku\u0253ucewa."},"3974":{"id":3974,"surah":38,"ayah":4,"verse":"Kuma suka yi m\u00e3m\u00e3ki d\u00f5min Mai garga\u0257i, daga cikinsu, ya je musu. Kuma k\u00e3firai sukace, \"Wannan mai sihiri ne, ma\u0199aryaci.\""},"3975":{"id":3975,"surah":38,"ayah":5,"verse":"\"Shin, y\u00e3 sanya gum\u00e3ka duka su zama abin bautawa guda? Lalle wannan, ha\u0199\u0129\u0199a, abu ne mai ban m\u00e3maki!\""},"3976":{"id":3976,"surah":38,"ayah":6,"verse":"Sh\u0169gabanni daga cikinsu, suka tafi (suka ce),\"Ku yi tafiyarku, ku yi ha\u0199uri a kan ab\u0169buwan bautawarku. Lalle wannan, ha\u0199i\u0199a, wani abu ne ake nufi!\""},"3977":{"id":3977,"surah":38,"ayah":7,"verse":"\"Ba mu ta\u0253a ji ba, game da wannan a cikin addinin \u0199arshe. Wannan bai zama ba f\u00e3ce \u0199iren \u0199arya.\""},"3978":{"id":3978,"surah":38,"ayah":8,"verse":"\"Shin, an saukar da Al\u0199ur'\u00e3ni ne a kansa, a tsak\u00e3ninmu (m\u0169 kuma ba mu gani ba)?\" \u00c3'a, su dai sun\u00e3 cikin shakka daga hukunciNa \u00c3'a, ba su i da \u0257an\u0257anar az\u00e3ba ba."},"3979":{"id":3979,"surah":38,"ayah":9,"verse":"Ko kuma a wurinsu ne ake ajiye task\u00f5kin rahamar Ubangijinka, Mabuw\u00e3yi, Mai yawan kyauta?"},"3980":{"id":3980,"surah":38,"ayah":10,"verse":"K\u00f5 kuma s\u0169 ne da mallakar sammai da \u0199as\u00e3 da abin da ke a tsak\u00e3ninsu? To sai su hau a cikin sammai (d\u00f5min, su hana saukar Al\u0199ur'\u00e3ni ga Muhammadu)."},"3981":{"id":3981,"surah":38,"ayah":11,"verse":"Rundun\u00f5ni ne abin da ke can, rusassu, na \u0199ungiy\u00f5yinsu."},"3982":{"id":3982,"surah":38,"ayah":12,"verse":"Mut\u00e3nen N\u0169hu sun \u0199aryata, a gab\u00e3ninsu, da \u00c3d\u00e3wa da Fir'auna mai tur\u00e3kun (da suka kafe mulkinsa)."},"3983":{"id":3983,"surah":38,"ayah":13,"verse":"Da Sam\u0169d\u00e3wa da mut\u00e3nen Lu\u0257u da ma'ab\u0169ta \u0199unci, wa\u0257ancan ne \u0199ungiy\u00f5yin."},"3984":{"id":3984,"surah":38,"ayah":14,"verse":"B\u00e3bu k\u00f5wa a cikinsu f\u00e3ce ya \u0199aryata Manzanni, sab\u00f5da haka az\u00e3b\u00e3Ta ta wajaba."},"3985":{"id":3985,"surah":38,"ayah":15,"verse":"Kuma wa\u0257annan b\u00e3 su jiran k\u00f5me f\u00e3ce ts\u00e3w\u00e3 guda, wadda b\u00e3 ta da hani."},"3986":{"id":3986,"surah":38,"ayah":16,"verse":"Kuma suka ce: \"Ya Ubangijinmu! Ka gaggauta mana da rabonmu, a gab\u00e3nin r\u00e3nar bincike.\""},"3987":{"id":3987,"surah":38,"ayah":17,"verse":"Ka yi ha\u0199uri bisa ga abin da suke fa\u0257a (na izgili), kuma ka ambaci b\u00e3wanMu D\u00e3w\u0169da ma'ab\u0169cin \u0199arfin ib\u00e3da. Lalle, shi, mai mayar da al'amari ga Allah ne."},"3988":{"id":3988,"surah":38,"ayah":18,"verse":"Lalle M\u0169, Mun h\u00f5re duw\u00e3tsu t\u00e3re da shi, sun\u00e3 yin tasb\u0129hi maraice da fit\u00f5war r\u00e3n\u00e3."},"3989":{"id":3989,"surah":38,"ayah":19,"verse":"Da tsunts\u00e3ye wa\u0257anda ake tattarawa, k\u00f5wannensu mai k\u00f5m\u00e3wa ne a gare shi."},"3990":{"id":3990,"surah":38,"ayah":20,"verse":"Kuma Muka \u0199arfafa mulkinsa, kuma Muka b\u00e3 shi hikima da rarrab\u1ebdwar magana."},"3991":{"id":3991,"surah":38,"ayah":21,"verse":"Kuma shin, l\u00e3b\u00e3rin m\u00e3su hus\u0169ma ya zo maka, a l\u00f5kacin da suka haura g\u00e3run masallaci?"},"3992":{"id":3992,"surah":38,"ayah":22,"verse":"A l\u00f5kacin da suka shiga ga D\u00e3w\u0169da, sai ya firgita daga gare su. Suka ce: \"Kada kaji ts\u00f5ro, masu husuma biyu ne; s\u00e3shenmu ya z\u00e3lunci s\u00e3she. Sab\u00f5da haka, ka yi hakunci a tsak\u00e3ninmu da gaskiya. Kada ka \u0199\u1ebdtare haddi kuma ka shiryar da mu zuwa, ga tsakar hanya.\""},"3993":{"id":3993,"surah":38,"ayah":23,"verse":"\"Lalle wannan dan'uw\u00e3na ne, yan\u00e3 da tunkiya casa'in da tara, kuma in\u00e3 da tunkiya guda, sai ya ce: 'Ka l\u00e3munce mini ita. Kuma ya buw\u00e3ye ni ga magana.\""},"3994":{"id":3994,"surah":38,"ayah":24,"verse":"(D\u00e3w\u0169da) ya ce: \"Lalle, ha\u0199i\u0199a ya z\u00e3lunce ka game da tambayar tunkiyarka zuwa ga tumakinsa. Kuma lalle ne m\u00e3su yawa daga ab\u00f5kan tarayya, ha\u0199i\u0199a, s\u00e3shensu na zambatar s\u00e3she f\u00e3ce wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai.\" Kuma D\u00e3w\u0169da ya tabbata c\u1ebdwa Mun fitine shi ne, sab\u00f5da haka, ya n\u1ebdmi Ubangijinsa g\u00e3fara, kuma ya f\u00e3\u0257i yan\u00e3 mai sujada, kuma ya mayar da al'amari ga Allah."},"3995":{"id":3995,"surah":38,"ayah":25,"verse":"Sab\u00f5da haka Muka g\u00e3farta masa wancan, kuma lalle yan\u00e3 da wata kusantar daraja a wurinMu, da kyaun mak\u00f5ma."},"3996":{"id":3996,"surah":38,"ayah":26,"verse":"Y\u00e3 D\u00e3w\u0169da! Lalle M\u0169 Mun sanya ka Hal\u0129fa a cikin \u0199as\u00e3. To, ka yi hukunci tsak\u00e3nin mut\u00e3ne da gaskiya, kuma kada ka biye wa son z\u0169ciyar, har ya \u0253atar dakai daga hanyar Allah. Lalle wa\u0257anda ke \u0253ac\u1ebdwa daga hanyar Allah sun\u00e3 da wata az\u00e3ba mai tsanani d\u00f5min abin da suka manta, a r\u00e3nar his\u00e3bi"},"3997":{"id":3997,"surah":38,"ayah":27,"verse":"Kuma ba Mu halitta sama da \u0199as\u00e3 da abin da ke a tsak\u00e3ninsu ba a kan \u0199arya. Wannan sh\u0129 ne zaton wa\u0257anda suka k\u00e3firta. To, bone ya tabbata ga wa\u0257anda suka k\u00e3firta daga wut\u00e3."},"3998":{"id":3998,"surah":38,"ayah":28,"verse":"K\u00f5 z\u00e3 Mu sanya wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai kamar wa\u0257anda suke m\u00e3su barna ne a cikin \u0199asa? Ko kuma za Mu sanya masu bin Allah da ta\u0199awa kamar f\u00e3jirai makarkata?"},"3999":{"id":3999,"surah":38,"ayah":29,"verse":"(Wannan) Litt\u00e3fi ne, Mun saukar da shi zuwa gare ka, yan\u00e3, mai albarka, d\u00f5min su l\u0169ra da \u00e3y\u00f5yinsa, kuma don m\u00e3su hankali su ri\u0199a yin tun\u00e3ni."},"4000":{"id":4000,"surah":38,"ayah":30,"verse":"Kuma Muka bai wa D\u00e3w\u0169da Sulaim\u00e3n. M\u00e3dalla da b\u00e3wanMu, shi. Lalle shi (Sulaim\u00e3n) mai mayar da al'amari ne ga Allah."},"4001":{"id":4001,"surah":38,"ayah":31,"verse":"A l\u00f5kacin da aka gitta masa daw\u00e3ki m\u00e3su asali, a l\u00f5kacin maraice."},"4002":{"id":4002,"surah":38,"ayah":32,"verse":"Sai ya ce: \"Lalle n\u0129, na f\u0129f\u0129ta son d\u0169kiya daga tun\u00e3war Ubangijina, har (r\u00e3n\u00e3) ta faku da sh\u00e3maki!\""},"4003":{"id":4003,"surah":38,"ayah":33,"verse":"\"Ku mayar da su a gare ni.\" Sai ya shiga yankansu da tak\u00f5bi ga \u0199wabrukansu da wuy\u00f5yinsu."},"4004":{"id":4004,"surah":38,"ayah":34,"verse":"Kuma lalle ha\u0199\u0129\u0199a, Mun fitini Sulaiman kuma Muka j\u1ebdfa wani jikin mutum a kan karagarsa. Sa'an nan ya mayar da al'amari zuwa gare Mu."},"4005":{"id":4005,"surah":38,"ayah":35,"verse":"Ya ce: \"Ya Ubangij\u0129na! Ka g\u00e3farta mini, kuma Ka b\u00e3 ni mulki wanda b\u00e3 ya kam\u00e3ta da k\u00f5wa daga b\u00e3y\u00e3na. Lalle Kai, Kai ne Mai yawan kyauta."},"4006":{"id":4006,"surah":38,"ayah":36,"verse":"Sab\u00f5da haka Muka h\u00f5re masa iska tan\u00e3 gudu da umurninsa, t\u00e3na t\u00e3shi da sau\u0199i, inda ya nufa."},"4007":{"id":4007,"surah":38,"ayah":37,"verse":"Da shai\u0257anu dukan mai gini, da mai nutsa (a cikin k\u00f5guna.)"},"4008":{"id":4008,"surah":38,"ayah":38,"verse":"Wa\u0257ansu, \u0257a\u0257\u0257aure a cikin mar\u0169ruwa."},"4009":{"id":4009,"surah":38,"ayah":39,"verse":"Wannan kyautarMu ce. Sai ka yi kyauta ga wanda kake so, ko kuma ka ri\u0199e, b\u00e3bu wani bincike."},"4010":{"id":4010,"surah":38,"ayah":40,"verse":"Kuma lalle, ha\u0199\u0129\u0199a yan\u00e3 da kusantar daraja a wurinMu da kyaun mak\u00f5ma."},"4011":{"id":4011,"surah":38,"ayah":41,"verse":"Kuma ka ambaci b\u00e3wanMu Ayy\u0169ba a l\u00f5kacin da ya kir\u00e3yi Ubangijinsa, ya ce: \"Lalle n\u0129, Shai\u0257an y\u00e3 sh\u00e3fe ni da wahala da kuma wata az\u00e3ba.\""},"4012":{"id":4012,"surah":38,"ayah":42,"verse":"Ka shura da \u0199afarka. Wannan abin wanka ne mai sanyi da abin sh\u00e3."},"4013":{"id":4013,"surah":38,"ayah":43,"verse":"Kuma Muka b\u00e3 shi iyalansa da kwatankwacinsu t\u00e3re da su sab\u00f5da rahama daga gare Mu, da tun\u00e3tarwa ga m\u00e3su hankali."},"4014":{"id":4014,"surah":38,"ayah":44,"verse":"Kuma ka ri\u0199i wata \u0199ulla da hannunka, ka yi d\u0169ka da ita kuma kada ka karya rantsuwarka. Lalle M\u0169, Mun s\u00e3me shi mai ha\u0199uri. Madalla da b\u00e3wa, sh\u0129 Lalle sh\u0129 mai mayar da al'amari ga Allah ne."},"4015":{"id":4015,"surah":38,"ayah":45,"verse":"Kuma ka ambaci b\u00e3yinMu: Ibrah\u0129m da ls'h\u00e3\u0199a da Ya'a\u0199\u0169ba, ma'ab\u0169ta \u0199arfin (\u0257aukar umurninMu) da bas\u0129ra."},"4016":{"id":4016,"surah":38,"ayah":46,"verse":"Lalle M\u0169, Mun ke\u0253ance su game da wata, tsattsarkar aba: Hukunce-hukuncen gidan d\u0169niya (mai tun\u00e3tar da su L\u00e3hira)."},"4017":{"id":4017,"surah":38,"ayah":47,"verse":"Kuma lalle s\u0169 a wurinMu, tabbas, sun\u00e3 daga z\u00e3\u0253a\u0253\u0253u, maf\u0129f\u0129ta."},"4018":{"id":4018,"surah":38,"ayah":48,"verse":"Kuma ka ambaci Isma'\u0129la da lly\u00e3s da Zulkifli, kuma dukansu sun\u00e3 daga z\u00e3\u0253a\u0253\u0253u."},"4019":{"id":4019,"surah":38,"ayah":49,"verse":"Wannan tun\u00e3tarwa ce, kuma lalle m\u00e3su bin Allah da ta\u0199awa, sun\u00e3 da kyakkyawar mak\u00f5ma."},"4020":{"id":4020,"surah":38,"ayah":50,"verse":"Gid\u00e3jen Aljannar zama, alh\u00e3li kuwa tan\u00e3 abar bu\u0257e wa k\u00f5f\u00f5fi sab\u00f5da su."},"4021":{"id":4021,"surah":38,"ayah":51,"verse":"Sun\u00e3 gingincire a cikinsu, sun\u00e3 kira a cikinsu, ga 'ya'yan it\u00e3cen marmari m\u00e3su yawa, da abin sh\u00e3."},"4022":{"id":4022,"surah":38,"ayah":52,"verse":"Kuma a wurinsu akwai m\u00e3tan aure m\u00e3su gajarta ganinsu ga mazansu, ts\u00e3rar j\u0169na."},"4023":{"id":4023,"surah":38,"ayah":53,"verse":"Wannan sh\u0129 ne abin da ake yi muku wa'adi ga r\u00e3nar his\u00e3bi."},"4024":{"id":4024,"surah":38,"ayah":54,"verse":"Lalle wannan, ha\u0199\u0129\u0199a, azurtarwarMu ce, b\u00e3 ta \u0199\u00e3r\u1ebdwa."},"4025":{"id":4025,"surah":38,"ayah":55,"verse":"Wannan sh\u0129 ne kuma lalle makangara, ha\u0199\u0129\u0199a, sun\u00e3 da mafi sharrin mak\u00f5ma."},"4026":{"id":4026,"surah":38,"ayah":56,"verse":"Jahannama, sun\u00e3 shigarta. To, shimfi\u0257ar t\u00e3 m\u0169nana, ita."},"4027":{"id":4027,"surah":38,"ayah":57,"verse":"Wannan sh\u0129 ne! To, su \u0257an\u0257ane shi: ruwan z\u00e3fi ne da ru\u0253a\u0253\u0253en jini."},"4028":{"id":4028,"surah":38,"ayah":58,"verse":"Da wani daga siffarsa nau'i-nau'i."},"4029":{"id":4029,"surah":38,"ayah":59,"verse":"Wannan wani yanki ne mai k\u0169tsawa t\u00e3re da ku, b\u00e3bu mar\u00e3ba a gare su, lalle s\u0169, m\u00e3su shiga Wut\u00e3 ne."},"4030":{"id":4030,"surah":38,"ayah":60,"verse":"Suka ce: \"\u00c3'a, ku ne b\u00e3bu mar\u00e3ba a gare ku, k\u0169 ne kuka gab\u00e3tar da shi a gare mu.\" To, matabbatar t\u00e3 m\u0169nana (ita wutar)."},"4031":{"id":4031,"surah":38,"ayah":61,"verse":"Suka ce: \"Ya Ubangijinmu! Wanda ya gab\u00e3tar da wannan a gare mu, to, Ka \u0199\u00e3ra masa az\u00e3ba, ninki, a cikin wut\u00e3.\""},"4032":{"id":4032,"surah":38,"ayah":62,"verse":"Kuma suka ce: \"M\u1ebd ya s\u00e3me mu, b\u00e3 mu ganin wa\u0257ansu maz\u00e3je, mun kasance mun\u00e3 \u0199id\u00e3ya su daga ashar\u00e3rai?\""},"4033":{"id":4033,"surah":38,"ayah":63,"verse":"\"Shin, mun ri\u0199e su abin izgili ne k\u00f5 id\u00e3nunmu sun karkata daga gare su ne?\""},"4034":{"id":4034,"surah":38,"ayah":64,"verse":"Lalle wannan, ha\u0199\u0129\u0199a, gaskiya ne, hus\u0169mar mut\u00e3nen wut\u00e3."},"4035":{"id":4035,"surah":38,"ayah":65,"verse":"Ka ce: \"N\u0129 mai garga\u0257ikawai ne, kuma babu wani abin bautawa sai Allah, Maka\u0257aici, Mai tilastawa.\""},"4036":{"id":4036,"surah":38,"ayah":66,"verse":"\"Ubangijin sammai da \u0199as\u00e3 da abin da ke a tsak\u00e3ninsu Mabuw\u00e3yi, Mai g\u00e3fara.\""},"4037":{"id":4037,"surah":38,"ayah":67,"verse":"Ka ce: \"Sh\u0129 (Alkur'\u00e3ni) babban l\u00e3b\u00e3ri ne mai girma\"."},"4038":{"id":4038,"surah":38,"ayah":68,"verse":"\"K\u0169, m\u00e3su bijir\u1ebdwa ne daga gare shi!\""},"4039":{"id":4039,"surah":38,"ayah":69,"verse":"\"Wani ilmi bai kasance a gare ni ba game da jama'a (mal\u00e3'iku) mafi \u0257aukaka a l\u00f5kacin da suke yin hus\u0169ma.\""},"4040":{"id":4040,"surah":38,"ayah":70,"verse":"\"Ba a yi mini wahayin k\u00f5me ba face c\u1ebdwa ni mai garga\u0257i kawai ne, mai bayyan\u00e3wa.\""},"4041":{"id":4041,"surah":38,"ayah":71,"verse":"A l\u00f5kacin da Ubangijinka Ya ce wa mal\u00e3'iku, \"Lalle N\u0129 Mai halitta mutum ne daga l\u00e3k\u00e3."},"4042":{"id":4042,"surah":38,"ayah":72,"verse":"\"Sa'an nan idan N\u00e3 daidaita shi, kuma Na h\u0169ra (wani abu) daga Ruh\u0129Na a cikinsa to ku f\u00e3\u0257i kun\u00e3 m\u00e3su sujada a gare; shi.\""},"4043":{"id":4043,"surah":38,"ayah":73,"verse":"Sai mal\u00e3'ikun suka yi sujada dukansu, gab\u00e3 \u0257aya."},"4044":{"id":4044,"surah":38,"ayah":74,"verse":"F\u00e3ce Iblis, ya yi girman kai, kuma ya kasance daga k\u00e3firai."},"4045":{"id":4045,"surah":38,"ayah":75,"verse":"(Allah) Ya ce, \"Y\u00e3 Ibilis! M\u1ebd ya hana ka, ka yi sujada ga abin da N\u00e3 halitta da HannayeNa biyu? Shin, k\u00e3 yi girman kai ne, k\u00f5 kuwa k\u00e3 kasance daga ma\u0257aukaka ne?\""},"4046":{"id":4046,"surah":38,"ayah":76,"verse":"Ya ce, \"N\u0129, mafifici ne daga gare shi: K\u00e3 halitta ni daga wut\u00e3, kuma K\u00e3 halitta shi daga l\u00e3k\u00e3.\""},"4047":{"id":4047,"surah":38,"ayah":77,"verse":"Ya ce, \"To, ka fita daga gare ta, d\u00f5min lalle kai la'ananne ne.\""},"4048":{"id":4048,"surah":38,"ayah":78,"verse":"\"Kuma lalle a kanka akwai la'anaTa har zuwa r\u00e3nar sakamako.\""},"4049":{"id":4049,"surah":38,"ayah":79,"verse":"Ya ce, \"Ya Ubangijina! To, Ka yi mini jinkiri zuwa ga r\u00e3nar da ake t\u00e3yar da su.\""},"4050":{"id":4050,"surah":38,"ayah":80,"verse":"Ya ce, \"To, lalle kan\u00e3 daga wa\u0257anda aka yi wa jinkiri,"},"4051":{"id":4051,"surah":38,"ayah":81,"verse":"\"Zuwa ga yinin l\u00f5kaci sananne.\""},"4052":{"id":4052,"surah":38,"ayah":82,"verse":"Ya ce, \"To, in\u00e3 rantsuwa da buw\u00e3yarKa, lalle, in\u00e3 \u0253atar da su gab\u00e3 \u0257aya."},"4053":{"id":4053,"surah":38,"ayah":83,"verse":"\"F\u00e3ce b\u00e3yinKa tsarkakakku daga gare su.\""},"4054":{"id":4054,"surah":38,"ayah":84,"verse":"(Allah) Ya ce, \"To, (wannan magana ita ce) gaskiya. Kuma gaskiya Nake fa\u0257a.\""},"4055":{"id":4055,"surah":38,"ayah":85,"verse":"\"Lalle z\u00e3 Ni cika Jahannama daga gare ka, kuma daga wanda ya b\u0129 ka daga gare su, gab\u00e3 \u0257aya\""},"4056":{"id":4056,"surah":38,"ayah":86,"verse":"Ka ce: \"B\u00e3 ni tambayar ku wata ij\u00e3ra, a kansa kuma b\u00e3 ni daga m\u00e3su \u0199\u00e3\u0199alen fa\u0257arsa.\""},"4057":{"id":4057,"surah":38,"ayah":87,"verse":"\"Sh\u0129 (Alkur'\u00e3n) bai zama ba f\u00e3ce ambato ne ga dukan halitta.\""},"4058":{"id":4058,"surah":38,"ayah":88,"verse":"\"Kuma lalle z\u00e3 ku san babban l\u00e3b\u00e3rinsa a bayan \u0257an l\u00f5kaci.\""},"4059":{"id":4059,"surah":39,"ayah":1,"verse":"Saukar da Litt\u00e3fin daga Allah ne, Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"4060":{"id":4060,"surah":39,"ayah":2,"verse":"Lalle M\u0169 Mun saukar da Litt\u00e3fi zuwa gare ka, da gaskiya. Sab\u00f5da haka, ka bauta wa Allah kan\u00e3 mai tsarkake addini a gare Shi."},"4061":{"id":4061,"surah":39,"ayah":3,"verse":"To, addini tsarkakakke na Allah ne, kuma wa\u0257anda suka ri\u0199i wa\u0257ansu majibinta, b\u00e3 Shi ba, (sun\u00e3 c\u1ebdwa) \"Ba mu bauta musu ba f\u00e3ce d\u00f5min su kusantar da mu zuwa ga Allah, kusantar daraja.\" Lalle Allah n\u00e3 yin hukunci a tsak\u00e3ninsu ga abin da suka zama sun\u00e3 s\u00e3\u0253\u00e3wa a cikinsa. Lalle Allah ba Ya shiryar da wanda yake mai \u0199arya, mai k\u00e3firci."},"4062":{"id":4062,"surah":39,"ayah":4,"verse":"D\u00e3 Allah Y\u00e3 yi nufin Ya ri\u0199i \u0257\u00e3, to, lalle sai Ya z\u00e3\u0253a daga abin da Yake halitt\u00e3wa abin da Yake so. Tsarki ya tabbata a gare Shi. Sh\u0129 ne Allah, Maka\u0257aici, Mai t\u0129last\u00e3wa."},"4063":{"id":4063,"surah":39,"ayah":5,"verse":"Ya halitta sammai da \u0199as\u00e3 da gaskiya. Yan\u00e3 shigar da dare a kan r\u00e3na, kuma Yan\u00e3 shigar da r\u00e3n\u00e3 a kan dare kuma Y\u00e3 h\u00f5re r\u00e3n\u00e3 da wat\u00e3, k\u00f5wannensu yan\u00e3 gud\u00e3na zuwa ga ajali ambatacce. To, Sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai g\u00e3fara."},"4064":{"id":4064,"surah":39,"ayah":6,"verse":"Y\u00e3 halitta ku daga rai guda, sa'an nan Ya sanya ma'auranta daga gare shi. Kuma ya saukar muku daga dabb\u00f5bin gida nau'i takwas Yan\u00e3 halitta ku a cikin cikunnan uwayenku, halitta a b\u00e3yan wata halitta, a cikin duffai uku. Wannan sh\u0129 ne Allah Ubangijinku. Mulki a gare shi yake. B\u00e3bu abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Shi. To, y\u00e3ya ake karkatar da ku?"},"4065":{"id":4065,"surah":39,"ayah":7,"verse":"Idan kun k\u00e3firta to, lalle Allah Wad\u00e3tacce ne daga barinku, kuma b\u00e3 Shi yarda da k\u00e3firci ga b\u00e3yinSa, kuma idan kun g\u00f5de, Zai yarda da ita (g\u00f5diyar) a gare ku, kuma wani rai mai \u0257aukar nauyi, b\u00e3 ya \u0257aukar nauyin wani. Sa'an nan kuma mak\u00f5marku zuwa ga Ubangijinku take, d\u00f5min Ya b\u00e3 ku l\u00e3b\u00e3ri game da abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa. Lalle Sh\u0129, Masani ne ga abin da yake a ainihin zukata."},"4066":{"id":4066,"surah":39,"ayah":8,"verse":"Kuma idan wata c\u0169ta ta sh\u00e3fi mutum, sai ya kira Ubangijinsa, yan\u00e3 mai mai da al'amari zuwa gare Shi, sa'an nan idan Ya j\u0169yar da c\u0169tar da ni'ima ta daga gare Shi, sai ya manta da abin da ya kasance yan\u00e3 kira zuwa gare shi a gab\u00e3nin haka, kuma ya sanya wa Allah wa\u0257ansu ab\u00f5kan tar\u1ebdwa d\u00f5min ya \u0253atar (da su) daga hanyarSa. Ka ce (masa), \"Ka ji d\u00e3\u0257i da k\u00e3fircinka, a \u0257an l\u00f5kaci, lalle kai daga 'yan wut\u00e3 ne.\""},"4067":{"id":4067,"surah":39,"ayah":9,"verse":"Shin, wanda yake mai taw\u00e3li'u s\u00e3'\u00f5'in dare, yan\u00e3 mai sujada kuma yan\u00e3 mai tsayi ga salla, yan\u00e3 ts\u00f5ron L\u00e3hira, kuma yan\u00e3 f\u00e3tan rahamar Ubangijinsa, (yan\u00e3 daidai da waninsa?) Ka ce: \"Ashe, wa\u0257anda suka sani, sun\u00e3 daidaita da wa\u0257anda ba su sani ba?\" M\u00e3su hankali kawai ke yin tun\u00e3ni."},"4068":{"id":4068,"surah":39,"ayah":10,"verse":"Ka ce: (Allah Ya ce): \"Y\u00e3 b\u00e3y\u0129Na wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku bi Ubangijinku da ta\u0199awa. Wa\u0257anda suka kyautata a cikin wannan d\u0169niya sun\u00e3 da sakamako mai kyau, kuma \u0199asar Allah mai f\u00e3\u0257i ce. M\u00e3su ha\u0199uri kawai ake cika wa ij\u00e3rarsu, b\u00e3 da wani liss\u00e3fi ba."},"4069":{"id":4069,"surah":39,"ayah":11,"verse":"Ka ce: \"Lalle n\u0129, an umurce ni da in bauta wa Allah, in\u00e3 tsarkake addini a gare Shi."},"4070":{"id":4070,"surah":39,"ayah":12,"verse":"\"Kuma an umurce ni da in kasance farkon m\u00e3su mi\u0199a wuya (ga umurnin Allah).\""},"4071":{"id":4071,"surah":39,"ayah":13,"verse":"Ka ce: \"Lalle n\u0129 in\u00e3 ts\u00f5ro, idan na s\u00e3\u0253\u00e3 wa Ubangij\u0129na, ga az\u00e3bar yini mai girma.\""},"4072":{"id":4072,"surah":39,"ayah":14,"verse":"Ka ce: \"Allah nake baut\u00e3 wa, in\u00e3 mai tsarkake addin\u0129na a gare Shi."},"4073":{"id":4073,"surah":39,"ayah":15,"verse":"\"To, ku bauta wa abin da kuke so, waninSa.\" Ka ce: \"Lalle m\u00e3su has\u00e3ra, s\u0169 ne wa\u0257anda suka yi hasarar r\u00e3yukansu da iy\u00e3lansu, a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma. To, waccan fa, ita ce has\u00e3ra bayyananna.\""},"4074":{"id":4074,"surah":39,"ayah":16,"verse":"Sun\u00e3 da wa\u0257ansu inuw\u00f5wi na wut\u00e3 daga samansu, kuma daga \u0199asansu akwai wa\u0257ansu inuw\u00f5wi. Wancan Sh\u0129 ne Allah ke ts\u00f5ratar da b\u00e3yinSa da shi. Y\u00e3 b\u00e3y\u0129Na! To, ku b\u0129 Ni da ta\u0199awa."},"4075":{"id":4075,"surah":39,"ayah":17,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka n\u0129sanci Shai\u0257annu ga bauta musu, kuma suka mai da al'amari ga Allah, sun\u00e3 da bush\u00e3ra. To, ka b\u00e3yar da bush\u00e3ra ga b\u00e3yiNa."},"4076":{"id":4076,"surah":39,"ayah":18,"verse":"Wa\u0257anda ke sauraren magana, sa'an nan su bi mafi kyaunta. wa\u0257ancan s\u0169 ne Allah Ya shiryar da su, kuma wa\u0257ancan su ne m\u00e3su hankali,"},"4077":{"id":4077,"surah":39,"ayah":19,"verse":"Shin fa, wanda kalmar az\u00e3ba ta wajaba a kansa? Shin fa, kan\u00e3 iya ts\u00e3mar da wanda ke a cikin wut\u00e3?"},"4078":{"id":4078,"surah":39,"ayah":20,"verse":"Amma wa\u0257anda suka bi Ubangijinsu da ta\u0199awa, sun\u00e3 da b\u1ebdn\u00e3ye, daga samansu akwai wa\u0257ansu b\u1ebdn\u00e3ye ginannu, \u0199oramu na gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu. Alkawarin Allah. Allah b\u00e3 Ya s\u00e3\u0253\u00e3 wa alkawarinSa."},"4079":{"id":4079,"surah":39,"ayah":21,"verse":"Shin, ba ka gani ba c\u1ebdwa lalle Allah Y\u00e3 saukar da ruwa daga sama, sa'an nan Y\u00e3 gud\u00e3nar da shi yan\u00e3 mar\u1ebdmari a cikin \u0199as\u00e3 sa'an nan Y\u00e3 fitar da sh\u0169ka game da shi, launukan sh\u0169kar m\u00e3su s\u00e3\u0253\u00e3nin j\u0169na sa'annan sh\u0169kar ta \u0199e\u0199ashe har ka gan ta fatsifatsi, sa'an nan Allah Ya sanya ta danda\u0199a\u0199\u0199iya? Lalle ne ga wancan akwai tun\u00e3tarwa ga m\u00e3su hankali (ga iy\u00e3war gud\u00e3nar da ruwa a cikin gid\u00e3jen Aljanna)."},"4080":{"id":4080,"surah":39,"ayah":22,"verse":"Shin fa, wanda Allah Ya bu\u0257a \u0199irjinsa, d\u00f5min Musulunci sa'an nan shi yan\u00e3 a kan haske daga Ubangijinsa, (zai zama kamar waninsa)? To, bone y\u00e3 tabbata ga ma\u0199e\u0199asa zuk\u00e3tansu daga ambaton Allah. Wa\u0257ancan sun\u00e3 a cikin wata \u0253ata bayyananna."},"4081":{"id":4081,"surah":39,"ayah":23,"verse":"Allah Ya sassaukar da mafi kyaun l\u00e3b\u00e3ri, Litt\u00e3fi mai kama da j\u0169na, wanda ake konkoma kar\u00e3tunsa f\u00e3tun wa\u0257anda ke ts\u00f5ron Ubangijinsu, sun\u00e3 t\u00e3\u0199ura sab\u00f5da Shi, sa'an nan f\u00e3tunsu da zuk\u00e3tansu su yi laushi zuwa ga ambaton Allah. Waccan ita ce shiryarwar Allah, Yan\u00e3 shiryar da wanda Ya so game da ita. Kuma wanda Allah Ya \u0253atar, to, b\u00e3 shi da wani mai shiryarwa."},"4082":{"id":4082,"surah":39,"ayah":24,"verse":"Shin fa, wanda ke k\u00e3re m\u0169guwar az\u00e3ba da fuskarsa (yan\u00e3 zama kamar waninsa) a R\u00e3nar \u0199iy\u00e3ma? Kuma a ce wa azz\u00e3lumai, \"Ku \u0257an\u0257ani abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa.\""},"4083":{"id":4083,"surah":39,"ayah":25,"verse":"Wa\u0257anda ke a gab\u00e3ninsu, sun \u0199aryata, sai az\u00e3ba ta j\u1ebd musu daga inda ba su sani ba."},"4084":{"id":4084,"surah":39,"ayah":26,"verse":"Sai Allah Ya \u0257an\u0257ana musu az\u00e3bar wul\u00e3kanci a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya, kuma lalle az\u00e3bar L\u00e3hira ita ce mafi girma, d\u00e3 sun kasance sun\u00e3 da sani."},"4085":{"id":4085,"surah":39,"ayah":27,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun buga wa mut\u00e3ne a, cikin wannan Al\u0199ur'\u00e3ni, daga k\u00f5wane mis\u00e3li, \u0257amm\u00e3ninsu su yi tun\u00e3ni."},"4086":{"id":4086,"surah":39,"ayah":28,"verse":"Abin karant\u00e3wa ne na L\u00e3rabci, ba mai wata karkata ba, \u0257amm\u00e3ninsu, su yi ta\u0199awa."},"4087":{"id":4087,"surah":39,"ayah":29,"verse":"Allah Y\u00e3 buga mis\u00e3li; wani mutum (b\u00e3wa) a cikinsa akwai m\u00e3su tarayya, m\u00e3su m\u0169gun h\u00e3lin j\u00e3yayya, da wani mutum (b\u00e3wa) dukansa ga wani mutum. Shin, z\u00e3 su daidaita ga mis\u00e3li? G\u00f5diya ta tabbata ga Allah (a kan bay\u00e3ni). \u00c3'a, mafi yawan mut\u00e3ne ba su sani ba."},"4088":{"id":4088,"surah":39,"ayah":30,"verse":"Lalle kai mai mutuwa ne, kuma su m\u00e3 lalle m\u00e3su mutuwa ne."},"4089":{"id":4089,"surah":39,"ayah":31,"verse":"Sa'an nan, lalle k\u0169, a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, a wurin Ubangijinku, z\u00e3 ku yi ta yin hus\u0169ma."},"4090":{"id":4090,"surah":39,"ayah":32,"verse":"To, w\u00e3ne ne mafi z\u00e3lunci daga wanda ya yi \u0199arya ga Allah, kuma ya \u0199aryata gaskiya a l\u00f5kacin da ta j\u1ebd masa? Shin b\u00e3bu mazauni a cikin Jahannama ga k\u00e3firai?"},"4091":{"id":4091,"surah":39,"ayah":33,"verse":"Kuma wanda ya zo da gaskiya, kuma ya gaskata a game da ita, wa\u0257ancan s\u0169 ne m\u00e3su ta\u0199awa."},"4092":{"id":4092,"surah":39,"ayah":34,"verse":"Sun\u00e3 da abin da suke so wajen Ubangijinsu. Wancan sh\u0129 ne sakamakon m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"4093":{"id":4093,"surah":39,"ayah":35,"verse":"D\u00f5min Allah Ya kankare musu mafi m\u0169nin abin da suka aikata, kuma Ya s\u00e3k\u00e3 musu ij\u00e3rarsu da mafi kyaun abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"4094":{"id":4094,"surah":39,"ayah":36,"verse":"Ashe Allah bai zama Mai isa ga B\u00e3wanSa ba? Kuma sun\u00e3 ts\u00f5ratar da kai ga wa\u0257anda suke waninSa, kuma wanda Allah Ya \u0253atar to, b\u00e3, shi da mai shiryarwa."},"4095":{"id":4095,"surah":39,"ayah":37,"verse":"Kuma wanda Allah Ya shiryar, to, b\u00e3 shi da mai \u0253atarwa. Ashe, Allah bai zama Mabuw\u00e3yi ba, Mai az\u00e3bar r\u00e3muwa?"},"4096":{"id":4096,"surah":39,"ayah":38,"verse":"Kuma lalle idan ka tambaye su: \"Wane ne ya halitta sammai da \u0199as\u00e3?\" Ha\u0199\u0129\u0199a, z\u00e3 su ce, \"Allah ne.\" Ka ce: \"Ashe, to, kun gani abin da kuke kira, wa\u0257anda suke wanin Allah ne, idan Allah Ya nufe ni da wata c\u0169ta, shin s\u0169 ab\u0169buwan nan m\u00e3su kuranye, cutarsa ne? K\u00f5 kuma Ya nufe ni da wata rahama, shin, su ab\u0169buwan nan m\u00e3su k\u00e3me rahamarSa ne?\" Ka ce: \"Mai isata Allah ne, gare Shi m\u00e3su tawakkali ke d\u00f5gara.\""},"4097":{"id":4097,"surah":39,"ayah":39,"verse":"Ka ce: \"Y\u00e3 mut\u00e3nena! Ku yi aiki a kan h\u00e3linku, lalle n\u0129, in\u00e3 aiki a kan h\u00e3l\u0129na. Sa'an nan z\u00e3 ku sani.\""},"4098":{"id":4098,"surah":39,"ayah":40,"verse":"\"Wanda az\u00e3ba ta je masa, z\u00e3 ta wul\u00e3kanta shi, kuma wata az\u00e3ba mai dawwama za ta sauka a kansa.\""},"4099":{"id":4099,"surah":39,"ayah":41,"verse":"Lalle M\u0169 Mun saukar da litt\u00e3fi a gare ka d\u00f5min mut\u00e3ne da gaskiya. Sa'an nan wanda ya n\u1ebdmi shiriya, to, d\u00f5min kansa, kuma wanda ya \u0253ace, to, yan\u00e3 \u0253ac\u1ebdwa ne a kanta. Kuma ba ka zama wak\u0129li a kansu ba."},"4100":{"id":4100,"surah":39,"ayah":42,"verse":"Allah ne ke kar\u0253ar r\u00e3yuka a l\u00f5kacin mutuwarsu, da wa\u0257annan da ba su mutu ba, a cikin barcinsu. Sa'an nan Ya ri\u0199e wanda Ya hukunta mutuwa a kansa kuma Ya saki gudar, har zuwa ga ajali ambatacce. Lalle a cikin wancan, ha\u0199\u0129\u0199a, akwai \u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne wa\u0257anda ke yin tun\u00e3ni."},"4101":{"id":4101,"surah":39,"ayah":43,"verse":"K\u00f5 kuma sun ri\u0199i m\u00e3su c\u1ebdto ne, wa\u0257ansun Allah? Ka ce: \"Shin, kuma k\u00f5 d\u00e3 sun kasance b\u00e3 su da mallakar k\u00f5me, kuma b\u00e3 su hankalta?\""},"4102":{"id":4102,"surah":39,"ayah":44,"verse":"Ka ce: \"C\u1ebdto gab\u00e3 \u0257aya ga Allah yake. Mulkin sammai da \u0199as\u00e3 N\u00e3sa ne. Sa'an nan zuwa gare Shi ake mayar da ku.\""},"4103":{"id":4103,"surah":39,"ayah":45,"verse":"Kuma idan aka ambaci Allah Shi ka\u0257ai zuk\u00e3tan wa\u0257anda ba su yi \u0129m\u00e3ni ba da L\u00e3hira, su yi \u0199iy\u00e3ma, kuma idan an ambaci wa\u0257anda suke kiran, wasunSa, sai g\u00e3su sun\u00e3 yin bush\u00e3rar farin ciki."},"4104":{"id":4104,"surah":39,"ayah":46,"verse":"Ka ce: \"Ya Allah, Mai \u0199\u00e3ga halittar sammai da \u0199as\u00e3, Masanin gaibi da bayyane! Kai ne ke yin hukunci a tsak\u00e3nin b\u00e3yinKa a cikin abin da suka kasance sun\u00e3 s\u00e3\u0253a wa j\u0169na a cikinsa.\""},"4105":{"id":4105,"surah":39,"ayah":47,"verse":"Kuma d\u00e3 wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci sun\u00e3 da abin da ke cikin \u0199as\u00e3 gaba \u0257aya, da mis\u00e3linsa a t\u00e3re da shi lalle d\u00e3 sun yi fansa da shi daga mummunar az\u00e3ba, a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma. Kuma abin da ba su kasance sun\u00e3 zato ba, daga Allah, ya bayyana a gare su."},"4106":{"id":4106,"surah":39,"ayah":48,"verse":"M\u0169n\u00e3nan ayyuka da suka aikata, suka bayyana a gare su, kuma abin da suka kasance sun\u00e3 yi, na izgili, ya wajaba a kansu."},"4107":{"id":4107,"surah":39,"ayah":49,"verse":"To, idan wata c\u0169ta ta sh\u00e3fi mutum, sai ya kir\u00e3ye Mu, sa'an nan idan Muka canza masa ita, ya s\u00e3mi ni'ima daga gare Mu, sai ya ce: \"An b\u00e3 ni ita ne a kan wani ilmi n\u00e3wa kawai.\" \u00c3'a ita wannan (magana) fitina ce, kuma amma mafi yawansu ba su sani ba."},"4108":{"id":4108,"surah":39,"ayah":50,"verse":"Lalle wa\u0257anda ke a gab\u00e3ninsu, sun fa\u0257e ta, sab\u00f5da haka abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa bai wad\u00e3tar da su da k\u00f5me ba."},"4109":{"id":4109,"surah":39,"ayah":51,"verse":"Sai (sakamakon) m\u0169n\u00e3nan abin da suka aikata ya same su. Kuma wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci daga wa\u0257annan, (sakamakon) mun\u00e3nan abin da suka aikata zai s\u00e3me su, kuma ba su zama mabuw\u00e3ya ba."},"4110":{"id":4110,"surah":39,"ayah":52,"verse":"Ashe kuma ba su sani ba c\u1ebdwa Allah, na shimfi\u0257a arzi\u0199i ga wanda Yake so, kuma Yan\u00e3 \u0199u\u0199untawa? Lalle a cikin wancan akwai \u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne wa\u0257anda ke yin \u0129m\u00e3ni."},"4111":{"id":4111,"surah":39,"ayah":53,"verse":"Ka ce: (Allah Ya ce): \"Y\u00e3 b\u00e3y\u0129Na wa\u0257anda suka yi barna a kan r\u00e3yukansu! Kada ku yanke \u0199auna daga rahamar Allah. Lalle Allah na g\u00e3farta zunubai gab\u00e3 \u0257aya. Lalle Sh\u0129, Sh\u0129 ne Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai.\""},"4112":{"id":4112,"surah":39,"ayah":54,"verse":"\"Kuma ku mayar da al'amari zuwa ga Ubangijinku, kuma ku sallama Masa, a gab\u00e3nin az\u00e3ba ta zo muku, sa'an nan kuwa b\u00e3 z\u00e3 a taimake ku ba.\""},"4113":{"id":4113,"surah":39,"ayah":55,"verse":"\"Kuma ku bi mafi kyaun abin da aka saukar zuwa gare ku daga Ubangijinku, a gab\u00e3nin az\u00e3ba ta zo muku, bisa auke, kuma k\u0169 ba ku sani ba.\""},"4114":{"id":4114,"surah":39,"ayah":56,"verse":"\"Kada wani rai ya ce: 'Y\u00e3 nad\u00e3m\u00e3ta a kan abin da na yi sakaci a cikin s\u00e3shen Allah' kuma lalle na kasance, ha\u0199\u0129\u0199a, daga m\u00e3su izgili!\"'"},"4115":{"id":4115,"surah":39,"ayah":57,"verse":"\"Ko kuma (kada) ya ce: 'Da Allah Ya shiryar da ni, d\u00e3 na kasance daga m\u00e3su ta\u0199awa.'\""},"4116":{"id":4116,"surah":39,"ayah":58,"verse":"\"Ko kuma (kada (ya ce: a l\u00f5kacin da yake ganin az\u00e3ba, 'D\u00e3 lalle a ce in\u00e3 da wata k\u00f5mawa (zuwa d\u0169niya) d\u00f5min in kasance daga m\u00e3su kyautat\u00e3wa.'\""},"4117":{"id":4117,"surah":39,"ayah":59,"verse":"\"Na'am! Lalle ne \u00e3y\u00f5yiNa sun j\u1ebd maka, sai ka \u0199aryata a game da su, kuma ka yi girman kai, kuma ka kasance daga k\u00e3firai.\""},"4118":{"id":4118,"surah":39,"ayah":60,"verse":"Kuma a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma kan\u00e3 ganin wa\u0257anda suka yi \u0199arya ga Allah fusk\u00f5kinsu sun\u00e3 m\u00e3su yin ba\u0199i. Ashe b\u00e3bu mazauni a cikin Jahannama ga m\u00e3su girman kai?"},"4119":{"id":4119,"surah":39,"ayah":61,"verse":"Kuma Allah na ts\u0129rar da wa\u0257anda suka yi ta\u0199awa a game da wurin s\u00e3mun babban rabonsu, c\u0169ta b\u00e3 z\u00e3 tash\u00e3fe su ba, kuma ba su zama sun\u00e3 ba\u0199in ciki ba."},"4120":{"id":4120,"surah":39,"ayah":62,"verse":"Allah ne Mai halitta dukan k\u00f5me, kuma Sh\u0129 ne Wak\u0129li a kan k\u00f5me."},"4121":{"id":4121,"surah":39,"ayah":63,"verse":"Sh\u0129 ke da mab\u0169\u0257an sammai da \u0199as\u00e3. Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta da \u00e3y\u00f5yin Allah, wa\u0257annan s\u0169 nem\u00e3su has\u00e3ra."},"4122":{"id":4122,"surah":39,"ayah":64,"verse":"Ka ce: \"Shin, wanin Allah kuke umurni na da in bauta wa? Y\u00e3 ku j\u00e3hilai!\""},"4123":{"id":4123,"surah":39,"ayah":65,"verse":"Kuma an yi wahayi zuwa gare ka da kuma zuwa ga wa\u0257anda suke a gab\u00e3ninka, \"Lalle idan ka yi shirki ha\u0199\u0129\u0199a aikinka zai \u0253\u00e3ci, kuma lalle z\u00e3 ka kasance daga m\u00e3su has\u00e3ra.\""},"4124":{"id":4124,"surah":39,"ayah":66,"verse":"\u00c3'aha! Ka bauta wa Allah ka\u0257ai, kuma ka kasance daga m\u00e3su g\u00f5diya."},"4125":{"id":4125,"surah":39,"ayah":67,"verse":"Kuma ba su \u0199addara Allah a kan ha\u0199\u0129\u0199anin \u0129kon yinsa ba: \u00a1as\u00e3 duka dam\u0199arSa ce, a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, kuma sammai ab\u0169buwan na\u0257ewa ne ga d\u00e3manSa. Tsarki ya tabbata a gare Shi, kuma Ya \u0257aukaka daga barin abin da suke shirki da shi."},"4126":{"id":4126,"surah":39,"ayah":68,"verse":"Kuma aka busa a cikin \u0199aho, sai wa\u0257anda ke a cikin sammai da \u0199as\u00e3 suka s\u0169ma sai wanda Allah Ya so (rashin sumansa) sa'an nan aka h\u0169ra a cikinsa, wata h\u0169r\u00e3wa, sai g\u00e3 su tsaitsaye, sun\u00e3 kallo."},"4127":{"id":4127,"surah":39,"ayah":69,"verse":"Kuma \u0199as\u00e3 ta yi haske da hasken Ubangijinta, kuma aka aza litt\u00e3fi, kuma aka zo da Annab\u00e3wa da m\u00e3su shaida, kuma aka yi hukunci a tsak\u00e3ninsu, da gaskiya, alh\u00e3li kuwa, s\u0169, b\u00e3 z\u00e3 a z\u00e3lunce su ba."},"4128":{"id":4128,"surah":39,"ayah":70,"verse":"Kuma aka cika wa k\u00f5wane rai abin da ya aikata. Kuma (Allah) Sh\u0129 ne Mafi sani game da abin da suke aikat\u00e3wa."},"4129":{"id":4129,"surah":39,"ayah":71,"verse":"Kuma aka k\u00f5ra wa\u0257anda suka k\u00e3firta zuwa Jahannama, jama'a-jama'a har a l\u00f5kacin da suka je mata, sai aka bu\u0257e \u0199\u00f5f\u00f5finta, kuma matsaranta suka ce musu, \"Ashe, wa\u0257ansu Manzanni, daga cikinku ba su je muku ba, sun\u00e3 karanta \u00e3y\u00f5yin Ubangijinku a kanku, kuma sun\u00e3 yi muku garga\u0257in gamuwa da yininku wannan?\" Suka ce, \"Na'am, \"kuma amma kalmar az\u00e3ba ita ce ta wajaba a kan k\u00e3firai!\""},"4130":{"id":4130,"surah":39,"ayah":72,"verse":"Aka ce, \"Ku shiga \u0199\u00f5f\u00f5fin Jahannama, kaun\u00e3 madawwama a cikinta. Sa'an nan mazaunin makangara y\u00e3 munana.\""},"4131":{"id":4131,"surah":39,"ayah":73,"verse":"Kuma aka k\u00f5ra wa\u0257anda suka bi Ubangijinsu da ta\u0199awa zuwa Aljanna jama'a-jama'a har a l\u00f5kacin da suka j\u1ebd mata, alh\u00e3li kuwa an bu\u0257e k\u00f5f\u00f5finta, kuma matsaranta suka ce musu, \"Aminci ya tabbata a gare ku, kun ji d\u00e3\u0257i, sab\u00f5da haka ku shige ta, kun\u00e3 madawwama (a cikinta).\""},"4132":{"id":4132,"surah":39,"ayah":74,"verse":"Kuma suka ce: \"G\u00f5diya ta tabbata ga Allah Wanda Ya yi mana gaskiya ga wa'adinSa, kuma Ya g\u00e3dar da mu \u0199as\u00e3, mun\u00e3 zama a cikin Aljanna a inda muke so.\" To, madalla da ij\u00e3rar ma'aikata."},"4133":{"id":4133,"surah":39,"ayah":75,"verse":"Kuma kan\u00e3 ganin mal\u00e3'iku sun\u00e3 m\u00e3su tsay\u00e3wa da ha\u0199\u0199o\u0199in da aka \u0257\u00f5ra musu daga k\u1ebdwayen Al'arshi, sun\u00e3 tasb\u0129hi game da g\u00f5de wa Ubangijinsu. Kuma aka yi hukunci a tsak\u00e3ninsu da gaskiya. Kuma aka ce, \"G\u00f5diya ta tabbata ga Allah, Ubangijin halittu.\""},"4134":{"id":4134,"surah":40,"ayah":1,"verse":"H\u0323. M\u0303."},"4135":{"id":4135,"surah":40,"ayah":2,"verse":"Saukar da Litt\u00e3fi daga Allah ne, Mabuw\u00e3yi, Masani."},"4136":{"id":4136,"surah":40,"ayah":3,"verse":"Mai g\u00e3farta zunubi kuma Mai kar\u0253ar t\u0169ba Mai tsananin az\u00e3ba, Mai wad\u00e3tarwa b\u00e3bu abin bautawa f\u00e3ce Shi, zuwa gare Shi mak\u00f5ma take."},"4137":{"id":4137,"surah":40,"ayah":4,"verse":"B\u00e3bu mai j\u00e3yayya a cikin \u00e3y\u00f5yin Allah, f\u00e3ce wa\u0257anda suka k\u00e3firta. Sab\u00f5da haka kada j\u0169y\u00e3warsu a cikin gar\u0169ruwa ta r\u0169\u0257e ka"},"4138":{"id":4138,"surah":40,"ayah":5,"verse":"Mut\u00e3nen N\u0169hu sun \u0199aryata a gab\u00e3ninsu, da \u0199ungiy\u00f5yin da suke a b\u00e3yansu, kuma k\u00f5wace al'umma t\u00e3 yi nufi game da Manzonsu, d\u00f5min su k\u00e3m\u00e3 shi. Kuma suka yi j\u00e3yayya da \u0199arya d\u00f5min su gusar da gaskiya da ita. Sai Na k\u00e3m\u00e3 su. To, y\u00e3ya az\u00e3b\u00e3Ta take?"},"4139":{"id":4139,"surah":40,"ayah":6,"verse":"Kuma kamar haka kalmar Ubangijinka ta wajaba a kan wa\u0257anda suka k\u00e3firta, d\u00f5min s\u0169 'yan wut\u00e3 ne."},"4140":{"id":4140,"surah":40,"ayah":7,"verse":"Wa\u0257anda ke \u0257aukar Al'arshi da wa\u0257anda ke k\u1ebdwayenta, sun\u00e3 tasb\u0129hi game da g\u00f5de wa Ubangijinsu, kuma sun\u00e3 yin \u0129m\u00e3ni da Shi, kuma sun\u00e3 yin istigf\u00e3ri d\u00f5min wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, (sun\u00e3 c\u1ebdwa), \"Y\u00e3 Ubangijinmu! K\u00e3 yalwaci dukan k\u00f5me da rahama da ilmi to Ka yi g\u00e3fara ga wa\u0257anda suka t\u0169ba kuma suka bi hanyarKa, kuma Ka tsare musu az\u00e3bar Jah\u0129m.\""},"4141":{"id":4141,"surah":40,"ayah":8,"verse":"\"Ya Ubangijinmu! Kuma Ka shigar da su a gid\u00e3jen Aljannar zama, wannan da Ka yi musu wa'adi, s\u0169 da wanda ya kyautatu daga ubanninsu da m\u00e3tan aurensu da zurriyarsu. Lalle Kai, Kai ne Mabuw\u00e3yi, Mai hikima.\""},"4142":{"id":4142,"surah":40,"ayah":9,"verse":"\"Kuma Ka tsare su daga m\u0169n\u00e3nan ayyuka, kuma wanda Ka tsare shi daga m\u0169n\u00e3nan ayyuka a r\u00e3narnan, to, lalle, Ka yi masa rahama kuma wancan shi ne babban rabo mai girma.\""},"4143":{"id":4143,"surah":40,"ayah":10,"verse":"Lalle wa\u0257anda suka k\u00e3firta, an\u00e3 kiran su, \"Ha\u0199\u0129\u0199a, \u0199in Allah (a gare ku) sh\u0129 ne mafi girma daga \u0199inku ga kanku a l\u00f5kacin da ake kiran ku zuwa ga \u0129m\u00e3ni, sai kun\u00e3 ta k\u00e3firc\u1ebdwa.\""},"4144":{"id":4144,"surah":40,"ayah":11,"verse":"Suka ce: \"Ya Ubangijinmu! K\u00e3 matar da mu sau biyu, kuma K\u00e3 r\u00e3yar da mu sau biyu, sab\u00f5da haka mun yarda da laifuffukan mu. To, shin, akwai wata hanya zuwa ga fita?\""},"4145":{"id":4145,"surah":40,"ayah":12,"verse":"Wancan sababinsa, lalle (shi ne) idan an kir\u00e3yi Allah Shi ka\u0257ai, sai ku k\u00e3firta, kuma idan aka yi shirki game da Shi, sai ku yi \u0129m\u00e3ni. To, hukuncin fa, na Allah Ma\u0257aukaki, Mai girma ne."},"4146":{"id":4146,"surah":40,"ayah":13,"verse":"Sh\u0129 ne Wanda ke n\u0169na muku \u00e3y\u00f5yinSa, kuma Ya saukar da arziki daga sama sab\u00f5da ku, kuma b\u00e3bu mai yin tun\u00e3ni f\u00e3ce mai mayar da al'amari ga Allah."},"4147":{"id":4147,"surah":40,"ayah":14,"verse":"Sab\u00f5da haka ku kir\u00e3yi Allah, kun\u00e3 m\u00e3su tsarkake addini a gare Shi, kuma k\u00f5 d\u00e3 k\u00e3firai sun \u0199i."},"4148":{"id":4148,"surah":40,"ayah":15,"verse":"Mai \u0257aukaka daraj\u00f5ji (d\u00f5min m\u0169minai), Mai Al'arshi, Yan\u00e3 j\u1ebdfa r\u0169hi daga al'amarinSa a kan wanda Ya so daga b\u00e3yinSa, d\u00f5min ya yi garga\u0257i kan r\u00e3nar gamuwa."},"4149":{"id":4149,"surah":40,"ayah":16,"verse":"R\u00e3nar da suke bayyanannu, b\u00e3bu wani abu daga gare su wanda yake iya b\u00f5yuwa ga Allah. \"Mulki ga wa ya ke a yau?\" Yana ga Allah, Maka\u0257aici, Mai t\u0129last\u00e3wa."},"4150":{"id":4150,"surah":40,"ayah":17,"verse":"Yau an\u00e3 s\u00e3ka wa k\u00f5wane rai a game da abin da ya aikata, b\u00e3bu z\u00e3lunci a yau. Lalle Allah Mai gaggawar his\u00e3bi ne."},"4151":{"id":4151,"surah":40,"ayah":18,"verse":"Kuma ka yi musu garga\u0257i kan r\u00e3nar (S\u00e3'a) makusanciya, a l\u00f5kacin da zuk\u00e3ta suke m\u00e3su cika da bakin ciki, ga ma\u0199\u00f5sansu. B\u00e3bu wani mas\u00f5yi ga azz\u00e3lumai, kuma b\u00e3bu wani mai c\u1ebdto da z\u00e3 a yi wa d\u00e3'a (ga c\u1ebdtonsu)."},"4152":{"id":4152,"surah":40,"ayah":19,"verse":"(Allah) Ya san yaudarar id\u00e3nu da abin da \u0199ir\u00e3za ke \u0253\u00f5y\u1ebdwa."},"4153":{"id":4153,"surah":40,"ayah":20,"verse":"Kuma Allah Sh\u0129 ke yin hukunci da gaskiya, wa\u0257annan da kuke kira, waninSa, b\u00e3 su yin hukunci da k\u00f5me. Lalle Allah, Sh\u0129 ne Mai ji, Mai gani."},"4154":{"id":4154,"surah":40,"ayah":21,"verse":"Ashe, ba su yi tafiya ba, a cikin \u0199as\u00e3, d\u00f5min su d\u0169ba ga yadda \u00e3\u0199ibar wa\u0257anda suka kasance a gab\u00e3ninsu ta zama? Sun kasance s\u0169 ne mafi tsananin \u0199arfi daga gare su, da kufaifan aiki a cikin \u0199as\u00e3, sai Allah Ya k\u00e3m\u00e3 su da laifuffukansu. Kuma b\u00e3 su da wani mai tsar\u1ebdwa daga Allah."},"4155":{"id":4155,"surah":40,"ayah":22,"verse":"Wancan sababinsa, d\u00f5min s\u0169 Manzanninsu sun kasance sun\u00e3 zuwa gare su da hujj\u00f5ji bayyanannu, sai suka k\u00e3firta, sai Allah Ya k\u00e3m\u00e3 su. Lalle Sh\u0129 Mai \u0199arfi ne, Mai tsananin az\u00e3ba."},"4156":{"id":4156,"surah":40,"ayah":23,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun aika M\u0169s\u00e3 a game da \u00e3y\u00f5yinMu da wani dal\u0129li bayyananne."},"4157":{"id":4157,"surah":40,"ayah":24,"verse":"Zuwa ga Fir'auna da H\u00e3m\u00e3na da K\u00e3r\u0169na, sai suka ce: \"Mai sihiri ne, ma\u0199aryaci.\""},"4158":{"id":4158,"surah":40,"ayah":25,"verse":"Sa'an nan, a l\u00f5kacin da ya j\u1ebd musu da gaskiya daga wurinMu, suka ce: \"Ku kashe \u0257iyan wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni t\u00e3re da shi, kuma ku r\u00e3yar da m\u00e3tansu.\" Kuma mugun shirin k\u00e3firai, bai zama ba f\u00e3ce a cikin bata."},"4159":{"id":4159,"surah":40,"ayah":26,"verse":"Kuma Fir'auna ya ce: \"Ku bar ni in kashe M\u0169s\u00e3, kuma sh\u0129, ya kir\u00e3yi Ubangijinsa. Lalle ne n\u0129, in\u00e3 ts\u00f5ron ya musanya addininku, k\u00f5 kuwa ya bayyana \u0253arna a cikin kas\u00e3.\""},"4160":{"id":4160,"surah":40,"ayah":27,"verse":"Kuma M\u0169s\u00e3 ya ce: \"Lalle n\u0129, n\u00e3 n\u1ebdmi tsari da Ubangij\u0129na kuma Ubangijinku, daga dukan makangari, wanda b\u00e3 ya \u0129mani da r\u00e3nar His\u00e3bi.\""},"4161":{"id":4161,"surah":40,"ayah":28,"verse":"Kuma wani namiji m\u0169mini daga dangin Fir'auna, yan\u00e3 b\u00f5ye \u0129m\u00e3ninsa, ya ce: \"Ashe, za ku kashe mutum d\u00f5min ya ce Ubangijina Allah ne, alh\u00e3li kuwa ha\u0199\u0129\u0199a ya zo muku da hujj\u00f5ji bayyanannu daga Ubangijinku? Idan y\u00e3 kasance ma\u0199aryaci ne, to, \u0199aryarsa na kansa, kuma idan ya kasance mai gaskiya ne, s\u00e3shen abin da yake yi muku wa'adi zai s\u00e3me ku. Lalle ne Allah b\u00e3 Ya shiryar da wanda yake mai barna, mai yawan \u0199arya.\""},"4162":{"id":4162,"surah":40,"ayah":29,"verse":"\"Y\u00e3 k\u0169 mut\u00e3n\u1ebdna! Kun\u00e3 da mulki a yau, kuma k\u0169 ne marinj\u00e3ya a cikin kas\u00e3 to w\u00e3ne ne zai taimake mu daga az\u00e3bar Allah idan ta zo mana?\" Fir'auna ya ce: \"B\u00e3 ni n\u0169namuku k\u00f5me face abin da na gani, kuma ba ni shiryar da ku, sai ga hanyar shiryuwa.\""},"4163":{"id":4163,"surah":40,"ayah":30,"verse":"Kuma wannan da ya yi \u0129m\u00e3ni ya ce: \"Ya mut\u00e3n\u1ebdn\u00e3! Lallene, n\u0129, in\u00e3 yi muku ts\u00f5ron kwatankwacin r\u00e3nar \u0199ungiy\u00f5yi.\""},"4164":{"id":4164,"surah":40,"ayah":31,"verse":"\"Kwatankwacin al'adar mut\u00e3nen N\u0169hu da \u00c3d\u00e3wa da Sam\u0169d\u00e3wa da wa\u0257anda ke a b\u00e3yansu. Kuma Allah b\u00e3 Ya nufin z\u00e3lunci ga b\u00e3yinSa.\""},"4165":{"id":4165,"surah":40,"ayah":32,"verse":"\"Kuma ya mut\u00e3n\u1ebdna! Lallen\u0129, in\u00e3 yi muku ts\u00f5ron r\u00e3nar kiran j\u0169na.\""},"4166":{"id":4166,"surah":40,"ayah":33,"verse":"\"A r\u00e3nar da z\u00e3 ku j\u0169ya, kun\u00e3 m\u00e3su b\u00e3yar da b\u00e3ya (gud\u00e3ne) b\u00e3 ku da wani mai tsaro daga Allah. Kuma wanda Allah Ya \u0253atar, to, b\u00e3 shi da wani mai shiryarwa.\""},"4167":{"id":4167,"surah":40,"ayah":34,"verse":"\"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Yusufu ya zo muku daga gab\u00e3ni, da hujj\u00f5ji bayyanannu, ba ku gushe ba kun\u00e3 a cikin shakka daga abin da ya zo muku da shi, har a l\u00f5kacin da ya halaka kuka ce, 'Allah b\u00e3 zai aiko wani Manzo ba, a b\u00e3yansa.' Kamar haka Allah ke \u0253atar da wanda yake mai \u0253arna, mai shakka.\""},"4168":{"id":4168,"surah":40,"ayah":35,"verse":"\"Wa\u0257anda kejayayya a cikin \u00e3y\u00f5yin Allah, b\u00e3 da wani dal\u0129li da ya zo musu ba. Jidalin ya girma ga zamansa abin ki a wurin Allah da wurin wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni. Kamar haka Allah ke bic\u1ebdwar haske a kan z\u0169ciyar dukan makangari, mai t\u0129last\u00e3wa.\""},"4169":{"id":4169,"surah":40,"ayah":36,"verse":"Kuma Fir'auna ye ce, \"Y\u00e3 H\u00e3mana! Ka gina mini b\u1ebdne, damm\u00e3n\u0129na z\u00e3 ni isa ga \u0199\u00f5f\u00f5fi.\""},"4170":{"id":4170,"surah":40,"ayah":37,"verse":"\"\u00a1\u00f5f\u00f5fin sammai d\u00f5min in yi nin\u0199aya zuwa ga abin baut\u00e3war M\u0169s\u00e3. Kuma lalle n\u0129 ha\u0199\u0129\u0199a in\u00e3 zaton sa ma\u0199aryaci.\" Kuma haka dai aka \u0199aw\u00e3ce wa Fir'auna m\u0169n\u00e3nan aikinsakuma aka danne shi daga barin tafarki. Kuma mugun nufin Fir'auna bai zama ba f\u00e3ce yan\u00e3 a cikin has\u00e3ra.\""},"4171":{"id":4171,"surah":40,"ayah":38,"verse":"Kuma wannan da ya yi \u0129m\u00e3ni ya ce: \"Ya mut\u00e3n\u1ebdna! Ku b\u0129 ni, in shiryar da ku tafarkin shiryuwa.\""},"4172":{"id":4172,"surah":40,"ayah":39,"verse":"\"Kuma ya mut\u00e3n\u1ebdna! Wannan r\u00e3yuwa ta d\u0169niya dan jin d\u00e3\u0257i ne kawai, kuma lalle L\u00e3hira ita ce gidan tabbata.\""},"4173":{"id":4173,"surah":40,"ayah":40,"verse":"\"Wanda ya aikata mummunan aiki to, ba za a s\u00e3ka masa ba f\u00e3ce da mis\u00e3linsa, kuma wanda ya aikata aiki na \u0199warai daga namiji k\u00f5 mace alh\u00e3li kuwa sh\u0129 m\u0169mini ne, to, wa\u0257annan sun\u00e3 shiga Aljanna, an\u00e3 ciyar da su a cikinta, b\u00e3 da liss\u00e3fi ba.\""},"4174":{"id":4174,"surah":40,"ayah":41,"verse":"\"Kuma ya mut\u00e3n\u1ebdna! Me ya s\u00e3me ni, in\u00e3 kiran ku zuwa ga ts\u0129ra, kuma kun\u00e3 kira na zuwa ga wut\u00e3?\""},"4175":{"id":4175,"surah":40,"ayah":42,"verse":"\"Kuna kira na zuwa ga in k\u00e3firta da Allah, kuma in yi shirki, game da Shi, da abin da b\u00e3bu wani ilmi game da shi gare ni, kuma ni in\u00e3 kiran ku zuwa ga Mabuw\u00e3yi, Mai g\u00e3fara.\""},"4176":{"id":4176,"surah":40,"ayah":43,"verse":"\"Ha\u0199\u0199an ne abin da kawai kuke kira na zuwa gare shi, b\u00e3 ya da wani kira a cikin d\u0169niya, kuma b\u00e3 shi da shi a L\u00e3hira kuma lalle makomarmu zuwa ga Allah take, kuma lalle mabarnata s\u0169 ne 'yan wut\u00e3.\""},"4177":{"id":4177,"surah":40,"ayah":44,"verse":"\"To z\u00e3 ku ambaci abin da nake gaya muku, kuma in\u00e3 fawwala al'amarina zuwa ga Allah. Lalle Allah Mai gani ne ga b\u00e3yinSa.\""},"4178":{"id":4178,"surah":40,"ayah":45,"verse":"Sai Allah Ya tsare shi daga m\u0169n\u00e3nan ab\u0169buwa da suka yi na m\u00e3kirci, kuma mummunar az\u00e3ba ta wajaba ga mut\u00e3nen Fir'auna."},"4179":{"id":4179,"surah":40,"ayah":46,"verse":"Wut\u00e3, an\u00e3 gitta su a kanta, s\u00e3fe da maraice, kuma a r\u00e3nar da Sa'a take tsayuwa, an\u00e3 c\u1ebdwa, \"Ku shigar da mut\u00e3nen Fir'auna a mafi tsananin az\u00e3ba.\""},"4180":{"id":4180,"surah":40,"ayah":47,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da suke hus\u0169ma a cikin wut\u00e3, sai raun\u00e3na (mabiya) su ce wa wa\u0257anda suka kangara (shugabanni), \"Lalle m\u0169, mun kasance mabiya gare ku, to, shin k\u0169 m\u00e3su wad\u00e3tar da mu ne daga barin wani rabo daga wut\u00e3?\""},"4181":{"id":4181,"surah":40,"ayah":48,"verse":"Wa\u0257anda suka kangara suka ce: \"Lalle m\u0169 duka mun\u00e3 a cikinta. Lalle ne, Allah Ya yi hukunci a tsak\u00e3nin b\u00e3yinSa.\""},"4182":{"id":4182,"surah":40,"ayah":49,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke a cikin wut\u00e3 suka ce wa matsaran Jahannama, \"Ku r\u00f5ki Ubangijinku Ya sau\u0199a\u0199a mana, a yini \u0257aya, daga az\u00e3ba.\""},"4183":{"id":4183,"surah":40,"ayah":50,"verse":"Suka ce: \"Ashe, Manzanninku ba su j\u1ebd muku da hujj\u00f5ji bayyanannu ba?\" Suka ce: \"Na'am, sun j\u1ebd!\" Suka ce: \"To, ku r\u00f5\u0199a.\" Kuma r\u00f5\u0199on k\u00e3firai bai zamo ba f\u00e3ce a cikin \u0253ata."},"4184":{"id":4184,"surah":40,"ayah":51,"verse":"Lalle M\u0169, hak\u0129ka, Mun\u00e3 taimakon ManzanninMu da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya da r\u00e3nar da shaidu ke tsay\u00e3wa."},"4185":{"id":4185,"surah":40,"ayah":52,"verse":"R\u00e3nar da uzurin azz\u00e3lumai b\u00e3 ya amf\u00e3ninsu, kuma sun\u00e3 da la'ana, kuma sun\u00e3 da m\u0169nin gida."},"4186":{"id":4186,"surah":40,"ayah":53,"verse":"Kuma lalle ha\u0199\u0129\u0199a, Mun bai wa M\u0169s\u00e3 shiriya, kuma Mun g\u00e3dar da Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la Litt\u00e3fi."},"4187":{"id":4187,"surah":40,"ayah":54,"verse":"Shiryarwa da tun\u00e3wa ga ma'ab\u0169ta hankali."},"4188":{"id":4188,"surah":40,"ayah":55,"verse":"Sab\u00f5da haka, ka yi ha\u0199uri, lalle wa'adin Allah gaskiya ne. Kuma ka n\u1ebdmi g\u00e3fara ga zunubinka, kuma ka yi tasb\u0129hi game da g\u00f5de wa Ubangijinka, maraice da kuma w\u00e3y\u1ebdwar s\u00e3fiya."},"4189":{"id":4189,"surah":40,"ayah":56,"verse":"Lalle wa\u0257anda ke j\u00e3yayya a cikin \u00e3y\u00f5yin Allah, b\u00e3 game da wani dal\u0129li wanda ya j\u1ebd musu ba, b\u00e3bu k\u00f5me a cikin kir\u00e3zansu, f\u00e3ce girman kai, ba su zama m\u00e3su isa ga g\u0169rinsu ba, sab\u00f5da haka ka n\u1ebdmi tsari daga Allah. Lalle Sh\u0129, Sh\u0129 ne Mai ji, Mai gani."},"4190":{"id":4190,"surah":40,"ayah":57,"verse":"Lalle halittar sammai da \u0199as\u00e3, ita ce mafi girma daga halittar mut\u00e3ne, kuma amma mafi yawan mut\u00e3ne ba su sani ba."},"4191":{"id":4191,"surah":40,"ayah":58,"verse":"Kuma mak\u00e3ho da mai gani b\u00e3 su daidaita kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni suka, aikata ayyukan \u0199warai da mai m\u0169nan\u00e3wa b\u00e3 su daidaita. Ka\u0257an \u0199warai, kuke yin tun\u00e3ni."},"4192":{"id":4192,"surah":40,"ayah":59,"verse":"Lalle Sa'a, ha\u0199\u0129\u0199a mai zuwa ce, b\u00e3bu shakka a gare ta, kuma amma mafi yawan mut\u00e3ne b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni."},"4193":{"id":4193,"surah":40,"ayah":60,"verse":"Kuma Ubangijinku ya ce: \"Ku kira Ni in kar\u0253a muku. Lalle wa\u0257annan da ke kangara daga barin bauta Mini, za su shiga Jahannama sun\u00e3 \u0199as\u0199antattu.\""},"4194":{"id":4194,"surah":40,"ayah":61,"verse":"Allah ne Wanda Ya sanya muku dare d\u00f5min ku natsu a cikinsa, da r\u00e3na mai g\u00e3narwa. Lalle Allah, ha\u0199\u0129\u0199a, Ma'ab\u0169cin falala ne a kan mut\u00e3ne, kuma amma mafi yawan mut\u00e3ne b\u00e3 su g\u00f5d\u1ebdwa."},"4195":{"id":4195,"surah":40,"ayah":62,"verse":"Wancan shine Allah Ubangijinku, Mahaliccin dukan k\u00f5me, b\u00e3bu abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Shi. To, y\u00e3ya ake karkatar da ku?"},"4196":{"id":4196,"surah":40,"ayah":63,"verse":"Kamar haka ake karkatar da wa\u0257anda suka kasance sun\u00e3 j\u00e3yayya game da \u00e3y\u00f5yin Allah."},"4197":{"id":4197,"surah":40,"ayah":64,"verse":"Allah ne Ya sanya muku kas\u00e3 tabbatacciya, da sama ginanniya, kuma Ya s\u0169ranta ku, sa'an nan Ya kyautata s\u0169r\u00f5rinku,, kuma Ya azurta ku daga ab\u0169buwa m\u00e3su d\u00e3\u0257i. Wancan Sh\u0129ne Allah Ubangijinku. To, albarkar Allah Ubangijin halittu t\u00e3 bayyana."},"4198":{"id":4198,"surah":40,"ayah":65,"verse":"Sh\u0129 ne Mai rai, b\u00e3bu abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Shi. Sab\u00f5da haka ku kira Shi, kun\u00e3 m\u00e3su tsarkake addini a gare Shi. G\u00f5diya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu."},"4199":{"id":4199,"surah":40,"ayah":66,"verse":"Ka ce: \"Lalle n\u0129, an hana ni in bauta wa wa\u0257anda kuke kira wa\u0257ansun Allah a l\u00f5kacin da hujj\u00f5ji bayyanannu suka zo mini daga Ubangijina, kuma an umurce ni in sallama ga Ubangijin halittu.\""},"4200":{"id":4200,"surah":40,"ayah":67,"verse":"Sh\u0129 ne Wanda Ya halitta ku daga tur\u0253\u00e3ya, sa'an nan daga maniyyi, sa'an nan daga s\u00e3ren jini, sa'an nan Ya fitar da ku kun\u00e3 j\u00e3r\u0129ri, sa'an nan d\u00f5min ku isa ga cikar \u0199arfinku sa'an nan d\u00f5min ku kasance ts\u00f5faffi, kuma daga cikinku, akwai wanda ake kar\u0253ar ransa a gab\u00e3nin haka, kuma d\u00f5min ku isa ga ajali ambatacce, kuma damm\u00e3ninku ko z\u00e3 ku hankalta."},"4201":{"id":4201,"surah":40,"ayah":68,"verse":"Shi ne Wanda ke rayarwa kuma Yana kashewa. To, idan Ya hukunta wani al'amari, to, Yana cewa kawai gare shi, ka kasance sai yana kasancewa (kamar yadda ake bukatar sa.)"},"4202":{"id":4202,"surah":40,"ayah":69,"verse":"Ashe, ba ka gani ba ga wa\u0257anda ke j\u00e3yayya a cikin \u00e3y\u00f5yin Allah, yadda ake karkatar da su?"},"4203":{"id":4203,"surah":40,"ayah":70,"verse":"Wa\u0257anda suka \u0199aryata, game da Litt\u00e3fin, kuma da abin da Muka aika Manzanninmu da shi. To, za su sani."},"4204":{"id":4204,"surah":40,"ayah":71,"verse":"A l\u00f5kacin da \u0199u\u0199umma suke a cikin wuy\u00f5yinsu, da sar\u0199\u00f5\u0199i an\u00e3 jan su."},"4205":{"id":4205,"surah":40,"ayah":72,"verse":"A cikin ruwan z\u00e3fi, sa'an nan a cikin wut\u00e3 an\u00e3 babbaka su."},"4206":{"id":4206,"surah":40,"ayah":73,"verse":"Sa'an nan a ce musu, \"Ina abin da kuka kasance kun\u00e3 shirki da shi\""},"4207":{"id":4207,"surah":40,"ayah":74,"verse":"\"Wanin Allah?\" Suka ce: \"Sun \u0253ace mana. \u00c3'a, ba mu kasance mun\u00e3 kiran k\u00f5me ba a gabani.\"Kamar wancan ne Allah Yake \u0253atar da k\u00e3firai."},"4208":{"id":4208,"surah":40,"ayah":75,"verse":"Wancan d\u00f5min abin da kuka kasance ne kun\u00e3 farin ciki da shi, a cikin \u0199as\u00e3, b\u00e3 da hakki ba, kuma da abin da kuka kasance kun\u00e3 yi na nish\u00e3\u0257i."},"4209":{"id":4209,"surah":40,"ayah":76,"verse":"Ku shiga kof\u00f5fin Jahannama kun\u00e3 madawwama a cikinta. To, mazaunin m\u00e3su girman kai y\u00e3 m\u0169nana."},"4210":{"id":4210,"surah":40,"ayah":77,"verse":"Sab\u00f5da haka ka yi ha\u0199uri. Lalle wa'adin Allah gaskiya ne. To, k\u00f5 dai lalle Mu n\u0169na maka s\u00e3shen abin da Muka yi musu wa'adi da shi k\u00f5 kuwa lalle Mu kar\u0253i ranka, to, zuwa gare Mu ake mayar da su."},"4211":{"id":4211,"surah":40,"ayah":78,"verse":"Kuma lalle ha\u0199\u0129\u0199a, Mun aika wasu Manzanni daga gab\u00e3ninka, daga cikinsu akwai wanda Muka \u0199issanta maka l\u00e3b\u00e3rinsa kuma daga cikinsu akwai wanda ba Mu \u0199issanta l\u00e3b\u00e3rinsa ba a gare ka. B\u00e3 ya yiwuwa ga wani Manzo ya j\u1ebd da wata \u00e3yar mu'ujiza f\u00e3ce da iznin Allah. Sa'an nan idan umurnin Allah ya j\u1ebd, sai a yi hukunci da gaskiya, m\u00e3su \u0253\u00e3t\u00e3wa sun yi hasara a can."},"4212":{"id":4212,"surah":40,"ayah":79,"verse":"Allah ne Wanda Ya sanya muku dabb\u00f5bi d\u00f5min ku hau daga gare su, kuma daga gare su kuke ci."},"4213":{"id":4213,"surah":40,"ayah":80,"verse":"Kuma kun\u00e3 da ab\u0169buwan amf\u00e3ni a cikinsu, kuma d\u00f5min ku isar da wata bu\u0199\u00e3ta, a cikin \u0199ir\u00e3zanku a kansu kuma a kansu da a kan jir\u00e3ge ake, \u0257aukar ku."},"4214":{"id":4214,"surah":40,"ayah":81,"verse":"Kuma Ya n\u0169na muku ay\u00f5yinSa. To, wane \u00e3y\u00f5yin Allah kuke musu?"},"4215":{"id":4215,"surah":40,"ayah":82,"verse":"Ashe fa, ba su yi tafiya a cikin \u0199as\u00e3 ba, d\u00f5min su d\u0169ba yadda \u00e3\u0199ibar wa\u0257anda ke a gab\u00e3ninsu ta kasance? Sun kasance mafi yawa daga gare su. Kuma sun fi tsananin \u0199arfi, da (yawan) gur\u00e3bun san\u00e3'\u00f5'i a cikin \u0199as\u00e3. To, abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa bai wad\u00e3tar da su ba."},"4216":{"id":4216,"surah":40,"ayah":83,"verse":"A l\u00f5kacin da Manzanninsu suka j\u1ebd musu da hujj\u00f5ji bayyanannu, suka yi farin ciki da abin da ke wurinsu na ilmi kuma abin da suka kasance sun\u00e3 yi na izgili da shi ya wajaba a kansu."},"4217":{"id":4217,"surah":40,"ayah":84,"verse":"Sa'an nan a l\u00f5kacin da suka ga az\u00e3barMu, suka ce: \"Mun yi \u0129m\u00e3ni da Allah, Shi ka\u0257ai, kuma mun k\u00e3firta da abin da muka kasance mun\u00e3 shirki da shi.\""},"4218":{"id":4218,"surah":40,"ayah":85,"verse":"To \u0129maninsu bai kasance yan\u00e3 amfaninsu ba a l\u00f5kacin da suka ga az\u00e3barMu. Hanyar Allah wadda ta gab\u00e3ta a cikin b\u00e3yinSa. Kuma k\u00e3firai sun yi has\u00e3ra a can."},"4219":{"id":4219,"surah":41,"ayah":1,"verse":"H\u0323. M\u0303."},"4220":{"id":4220,"surah":41,"ayah":2,"verse":"Saukarwa (da Al\u0199ur' \u00e3ni) d\u00e3ga Mai rahama ne, Mai jin \u0199ai."},"4221":{"id":4221,"surah":41,"ayah":3,"verse":"Litt\u00e3fi ne, an bayyana \u00e3y\u00f5yinsa daki-daki, yan\u00e3 abin karant\u00e3wa na L\u00e3rabci, d\u00f5min mut\u00e3nen dake sani"},"4222":{"id":4222,"surah":41,"ayah":4,"verse":"Yan\u00e3 mai b\u00e3yar da bush\u00e3ra kuma mai garga\u0257i. Sai mafi yawansu suka bijire. Sab\u00f5da haka s\u0169, b\u00e3 su saur\u00e3r\u00e3wa."},"4223":{"id":4223,"surah":41,"ayah":5,"verse":"Kuma suka ce: \"Zukatanmu n\u00e3 a cikin kwasfa daga abin da kake Kiran mu zuwa gare shi, kuma a cikin kunnuwanmu akwai wani nauyi, kuma daga tsakaninmu da tsakaninka akwai wani sh\u00e3maki. sah\u00f5da haka ka yi aiki, lalle m\u0169 m\u00e3su aiki ne.\""},"4224":{"id":4224,"surah":41,"ayah":6,"verse":"Ka ce: \"N\u0129 mutum kawai ne kamarku, \u00e3n\u00e3 yin wahayi zuwa gare ni c\u1ebdwa abin baut\u00e3warku, abin baut\u00e3wa guda ne. Sai ku daidaitu zuwa gare Shi, kuma ku n\u1ebdmi gafararSa.\" Kuma bone ya tabbata ga m\u00e3su yin shirki."},"4225":{"id":4225,"surah":41,"ayah":7,"verse":"Wa\u0257anda b\u00e3 su b\u00e3yar da zakka, kuma s\u0169 a game da L\u00e3hira su kafirai ne."},"4226":{"id":4226,"surah":41,"ayah":8,"verse":"Lalle w\u0257danda suka yi \u0129m\u00e3ni, Kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, sun\u00e3 da wani sakamako wanda bai yank\u1ebdwa."},"4227":{"id":4227,"surah":41,"ayah":9,"verse":"Ka ce: \"Ashe lalle k\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, kun\u00e3 kafurta a game da wanda Ya halitta kas\u00e3 a cikin kwanuka biyu, kuma kun\u00e3 sanya Masa k\u0129shiy\u00f5yi? Wancan fa, sh\u0129 ne Ubangijin halittu.\""},"4228":{"id":4228,"surah":41,"ayah":10,"verse":"Kuma Ya sanya, a cikinta, d\u0169watsu kafaffu daga samanta, kuma Ya sanya albarka a cikinta, kuma Ya \u0199addara ab\u0169buwan cinta a cikinta a cikin kwanuka hu\u0257u m\u00e3su daidaita, d\u00f5min matambaya."},"4229":{"id":4229,"surah":41,"ayah":11,"verse":"Sa'an nan Ya daidaita zuwa ga sama alh\u00e3li kuwa ita (a l\u00f5kacin) hay\u00e3\u0199i ce, sai Ya ce mata, ita da \u0199as\u00e3 \"Ku zo, bisa ga yarda k\u00f5 a kan t\u0129las.\" Suka ce: \"Mun zo, mun\u00e3 m\u00e3su \u0257\u00e3'\u00e3. \""},"4230":{"id":4230,"surah":41,"ayah":12,"verse":"Sai Ya hukunta su sammai bakwai a cikin kw\u00e3nuka biyu. Kuma Ya yi wahayi, a cikin k\u00f5wace sama da al'amarinta, kuma Muka k\u00e3wata sama ta kusa da fitilu kuma don tsari. Wancan \u0199addar\u00e3war Mabuw\u00e3yi ne, Masani."},"4231":{"id":4231,"surah":41,"ayah":13,"verse":"To, idan sun bijire sai ka ce: \"N\u00e3 yi muku garga\u0257i ga wata ts\u00e3wa kamar irin ts\u00e3war \u00c3d\u00e3wa da sam\u0169d\u00e3wa.\""},"4232":{"id":4232,"surah":41,"ayah":14,"verse":"A l\u00f5kacin da Manzanninsu suka je musu daga gaba gare su kuma daga b\u00e3yansu, \"Kada ku bauta wa k\u00f5wa f\u00e3ce Allah.\" suka ce: \"D\u00e3 UbangiJinmu Y\u00e3 so, lalle d\u00e3 Ya saukar da mal\u00e3' iku, sab\u00f5da haka lalle m\u0169, m\u00e3su kafirta ne a game da abin da aka aiko ku da shi.\""},"4233":{"id":4233,"surah":41,"ayah":15,"verse":"To, amma \u00c3d\u00e3wa, sai suka yi girman kai a cikin kas\u00e3, b\u00e3 da wani hakki ba, suka ce: \"W\u00e3ne ne mafi tsananin \u0199arfi daga gare mu?\" Ashe, kuma ba su gani ba c\u1ebdwa Allah, wanda Ya halitta su Sh\u0129ne Mafi \u0199arfi daga gare su, kuma sun kasance a game da \u00e3y\u00f5yinMu suna yin musu?"},"4234":{"id":4234,"surah":41,"ayah":16,"verse":"Sai Muka aika, a kansu, da iska mai tsananin sauti da sanyi, a cikin kw\u00e3nuka na shu'umci, d\u00f5min Mu \u0257an\u0257ana musu az\u00e3bar wul\u00e3\u0199anci, a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya, kuma lalle az\u00e3bar L\u00e3hira ita ce mafi wul\u00e3\u0199antarwa, kuma s\u0169 b\u00e3 z\u00e3 a taimake su ba."},"4235":{"id":4235,"surah":41,"ayah":17,"verse":"Kuma amma Sam\u0169d\u00e3wa, sai Muka shiryar da su, sai suka fi son makanta a kan shiriya, d\u00f5min haka tsawar az\u00e3bar wul\u00e3kanci, ta kam\u00e3 su sab\u00f5da abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa (d\u00f5min n\u1ebdman wata f\u00e3'ida)."},"4236":{"id":4236,"surah":41,"ayah":18,"verse":"Kuma Muka ts\u0129rar da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka kasance sun\u00e3 yin ta\u0199awa."},"4237":{"id":4237,"surah":41,"ayah":19,"verse":"Kuma r\u00e3nar da ake t\u00e3ra ma\u0199iyan Allah zuwa wut\u00e3, to, s\u0169 an\u00e3 kakkange su."},"4238":{"id":4238,"surah":41,"ayah":20,"verse":"Har idan sun j\u1ebd mata, sai jinsu da ganinsu da f\u00e3tunsu, su yi shaida a kansu a game da abin da suka kasance sun\u00e3 aikatawa."},"4239":{"id":4239,"surah":41,"ayah":21,"verse":"Kuma suka ce wa f\u00e3tunsu, \"Don me kuka yi shaida a kanmu?\" Suka ce: \"Allah, Wanda ke sanya k\u00f5wane abu ya yi furuci, Sh\u0129 ne Ya sanya mu mu yi furuci, kuma Sh\u0129 ne Ya halitta ku can da farko, kuma zuwa gare Shi ake mayar da ku.\""},"4240":{"id":4240,"surah":41,"ayah":22,"verse":"\"Ba ku kasance kun\u00e3 sani ba a \u0253\u00f5ye, c\u1ebdwa jinku zai yi shaida a kanku kuma ganinku zai yi, kuma f\u00e3tunku za su yi. Kuma amma kun yi zaton c\u1ebdw\u00e3 Allah bai san ab\u0169buwa m\u00e3su yawa daga abin da kuke aikat\u00e3wa ba.\""},"4241":{"id":4241,"surah":41,"ayah":23,"verse":"\"Kuma wancan zaton n\u00e3ku wanda kuka yi zaton shi, game da Ubangijinku, ya halakar da ku, sai kuka w\u00e3yi gari a cikin m\u00e3su has\u00e3ra.\""},"4242":{"id":4242,"surah":41,"ayah":24,"verse":"Sab\u00f5da haka idan sun yi hakuri, to, wutar, ita ce mazauni a gare su, kuma idan sun n\u1ebdmi yarda, to, ba su zama daga wa\u0257anda ake yardwa ba."},"4243":{"id":4243,"surah":41,"ayah":25,"verse":"Kuma Muka salla\u0257ar da mabiya a gare su, sai suka \u0199aw\u00e3ta musu abin da ke a gabansu da abin da ke a b\u00e3yansu. Kuma kalmar az\u00e3ba ta wajaba a kansu, a cikin wasu al'umm\u00f5mi da suka sh\u0169\u0257e a gab\u00e3ninsu daga aljannu da mut\u00e3ne. Lalle s\u0169, sun kasance m\u00e3su has\u00e3ra."},"4244":{"id":4244,"surah":41,"ayah":26,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka kafirta suka cc, \"Kada ku saur\u00e3ra ga wannan Alkur' \u00e3ni, kuma ku yi ta yin kuwwa a ckin (l\u00f5kacin kar\u00e3tun) sa, \u0257amm\u00e3ninku z\u00e3 ku rinjaya.\""},"4245":{"id":4245,"surah":41,"ayah":27,"verse":"Sab\u00f5da haka, lalle z\u00e3 Mu \u0257an\u0257ana wa wa\u0257anda suka kafirta wata az\u00e3ba mai tsanani, kuma lalle z\u00e3 Mu s\u00e3ka musu da mafi m\u0169nin abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"4246":{"id":4246,"surah":41,"ayah":28,"verse":"Wancan sh\u0129 ne sakamakon makiyan Allah, watau wuta. Sun\u00e3 a gidan dawwama a cikinta, d\u00f5min sakamako ga abin da suka kasance sun\u00e3 yin musu game da \u00e3y\u00f5yinMu."},"4247":{"id":4247,"surah":41,"ayah":29,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka kafirta suka ce: \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Ka n\u0169n\u00e3 mana wadannan biyun da suka batar da mu daga aljannu da mut\u00e3ne, mu sanya su a karkashin, \u0199af\u00e3funmu, d\u00f5min su kasance daga \u0199askantattu.\""},"4248":{"id":4248,"surah":41,"ayah":30,"verse":"Lalle wa\u0257annan da suka ce: \"Ubangjinmu, sh\u0129 ne Allah,\" sa'an nan suka daidaitu, mal\u00e3'iku na sassauka a kansu (a l\u00f5kacin saukar ajalinsu sun\u00e3 ce musu) \"Kada ku ji ts\u00f5ro, kuma kada ku yi ba\u0199in ciki, kuma ku yi bush\u00e3ra da Aljanna, wadda kun kasance an\u00e3 yi muku wa'adi da ita.\""},"4249":{"id":4249,"surah":41,"ayah":31,"verse":"\"M\u0169 ne majibintanku a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya da kuma a cikin L\u00e3hira, kuma a cikinta kun\u00e3 da abin da r\u00e3yukanku ke sha'awa, kuma kun\u00e3 da abin da kuke kira (akawo muku) a cikinta."},"4250":{"id":4250,"surah":41,"ayah":32,"verse":"\"A kan liy\u00e3fa daga Mai gafara, Mai jin \u0199ai.\""},"4251":{"id":4251,"surah":41,"ayah":33,"verse":"Kuma w\u00e3ne ne mafi kyau ga magana daga wanda ya yi kira zuwa ga Allah, kuma ya aikata aiki na \u0199warai kuma ya ce: \"Lalle n\u0129in\u00e3 daga m\u00e3su sallam\u00e3war al'amari zuwa ga Allah?\""},"4252":{"id":4252,"surah":41,"ayah":34,"verse":"Kuma kyautat\u00e3wa b\u00e3 ta daidaita kuma haka m\u0169nan\u00e3wa. Ka tunku\u0257e c\u0169ta da abin da yake mafi kyau, sai ga shi wanda akwai \u0199iyayya a tsakaninka da tsakaninsa, kamar dai shi majibinci ne, masoyi."},"4253":{"id":4253,"surah":41,"ayah":35,"verse":"Kuma b\u00e3 za a c\u0169sa wa k\u00f5wa wannan h\u00e3li ba f\u00e3ce wa\u0257anda suka yi ha\u0199uri, kuma b\u00e3 z\u00e3 a c\u0169sa shi ba f\u00e3ce ga mai rabo mai gima."},"4254":{"id":4254,"surah":41,"ayah":36,"verse":"Kuma idan wata fizga ta fizge ka daga Shai\u0257an, to ka n\u1ebdmi tsari ga Allah. Lalle Sh\u0129, Sh\u0129 ne Mai ji, Masani."},"4255":{"id":4255,"surah":41,"ayah":37,"verse":"Kuma akwai daga \u00e3y\u00f5yinSa, dare da yini, da r\u00e3n\u00e3 da wat\u00e3. Kada ku yi sujada ga r\u00e3n\u00e3, kuma kada ku yi ga wat\u00e3. Kuma ku yi sujada ga Allah wanda Ya halitta su, idan kun kasance Sh\u0129 ne kuke bauta wa."},"4256":{"id":4256,"surah":41,"ayah":38,"verse":"To, idan sun yi girman kai, to, wa\u0257anda ke a wurin Ubangijinka, sun\u00e3 tasb\u0129hi a gare Shi, a dare da rana, alh\u00e3li kuwa s\u0169, b\u00e3 su \u0199\u00f5s\u00e3wa."},"4257":{"id":4257,"surah":41,"ayah":39,"verse":"Kuma akwai daga \u00e3y\u00f5yinSa c\u1ebdwa lalle kai kan\u00e3 ganin \u0199as\u00e3 \u0199\u1ebd\u0199asasshiya, to, idan Mun saukar da ruwa a kanta, sai ta girgiza kuma ta kumbura. Lalle wannan da Ya r\u00e3ya ta, ha\u0199\u0129\u0199a, Mai r\u00e3yar da matattu ne. Lalle Sh\u0129 Mai \u0129kon yi ne a kan k\u00f5wane abu."},"4258":{"id":4258,"surah":41,"ayah":40,"verse":"Lalle wa\u0257annan da ke karkac\u1ebdwa a cikin \u00e3y\u00f5yinMu, b\u00e3 su fakuwa a gare Mu. Ashe fa, wanda ake j\u1ebdf\u00e3wa a cikin Wut\u00e3 ne maf\u0129f\u0129ci k\u00f5 kuwa wanda zai je amintacce a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma? Ku aikata abin da kuke so! Lalle Sh\u0129 Mai gani ne ga abin da kuke aikat\u00e3wa."},"4259":{"id":4259,"surah":41,"ayah":41,"verse":"Wa\u0257annan da suka k\u00e3firta game da Alkur'\u00e3ni a l\u00f5kacin da ya je musu, kuma lalle shi ha\u0199\u0129\u0199a litt\u00e3fi ne mabuw\u00e3yi."},"4260":{"id":4260,"surah":41,"ayah":42,"verse":"\u00a5arna b\u00e3 z\u00e3 ta je masa ba daga gaba gare shi. kuma b\u00e3 z\u00e3 ta zo ba daga b\u00e3ya gare shi. Saukarwa ce daga Mai hikima, G\u00f5dadde."},"4261":{"id":4261,"surah":41,"ayah":43,"verse":"B\u00e3 z\u00e3 a fada maka ba f\u00e3ce abin da aka riga aka fa\u0257a ga Manzannin da suke a gab\u00e3ninka. Lalle Ubangijinka, ha\u0199\u0129\u0199a, Ma'ab\u0169cin g\u00e3fara ne, kuma Ma'ab\u0169cin az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i ne."},"4262":{"id":4262,"surah":41,"ayah":44,"verse":"Kuma da Mun sanya shi abin kar\u00e3tu na ajamanci, lalle d\u00e3 sun ce, \"Don me ba a bayyana \u00e3y\u00f5yinsa ba? Ashe, zai yiwu a s\u00e3mi litt\u00e3fi ba'ajame da Manzo Bal\u00e3rabe?\" Ka ce: \"Shi, shiriya ne da warkewa ga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni. Kuma wadanda ba su yi \u0129m\u00e3ni ba akwai wani nauyi a cikin kunnuwansu, kuma shi wata makanta ne a kansu. Wa\u0257annan an\u00e3 kiran su daga wuri mai n\u0129sa.\""},"4263":{"id":4263,"surah":41,"ayah":45,"verse":"Kuma lalle Mun bai wa M\u0169s\u00e3 Litt\u00e3fi, sai aka yi \u0257\u00e3\u0253\u00e3ni a cikinsa, Kuma ba d\u00f5min wata kalma da t\u00e3 gabata ba daga Ubangijinka, lalle d\u00e3 an yi hukunci a tsak\u00e3ninsu. Kuma lalle s\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a sun\u00e3 a cikin shakka daga, gare shi, mai sanya k\u00f5kanto."},"4264":{"id":4264,"surah":41,"ayah":46,"verse":"Wanda ya aikata aiki na \u0199warai to sab\u00f5da kansa ne, kuma wanda ya m\u0169nan\u00e3, to, yan\u00e3 akansa. Kuma Ubangiwinka, b\u00e3 Mai z\u00e3lunci ga b\u00e3yinSa ne ba."},"4265":{"id":4265,"surah":41,"ayah":47,"verse":"Zuwa gare Shi ake mayar da sanin Sa'a. Kuma wa\u0257ansu 'y\u00e3'yan it\u00e3ce b\u00e3 su fita daga kwasf\u00f5finsu, kuma wata mace b\u00e3 ta yin ciki, kuma b\u00e3 ta haihuwa, f\u00e3ce da saninSa, kuma a r\u00e3nar da Yake kiran su (Ya ce): \"In\u00e3 ab\u00f5kan t\u00e3rayyaTa?\" Sai su ce, \"Mun sanar da Kai b\u00e3bu mai b\u00e3yar da shaida da haka nan daga gare mu.\""},"4266":{"id":4266,"surah":41,"ayah":48,"verse":"Kuma abin da suka kasance sun\u00e3 kira a gab\u00e3nin haka ya \u0253ace musu, kuma suka yi zaton c\u1ebdwa b\u00e3 su da wata mafak\u00e3."},"4267":{"id":4267,"surah":41,"ayah":49,"verse":"Mutum b\u00e3 ya k\u00f5s\u00e3wa daga addu 'ar n\u1ebdman alh\u1ebdri kuma idan sharri ya sh\u00e3fe shi, sai ya zama mai yanke kauna, Mai n\u0169na k\u00e3s\u00e3wa."},"4268":{"id":4268,"surah":41,"ayah":50,"verse":"Kuma lalle idan Mun \u0257an\u0257ana masa wata rahama daga gareMu, daga b\u00e3yan wata c\u0169ta ta sh\u00e3fe shi, lalle zai ce, \"Wannan (ni'ima) t\u00e3wa ce kuma b\u00e3 ni zaton S\u00e3'a mai tsayuwa ce, kuma lalle idan aka mayar da ni zuwa ga Ubangij\u0129na, ha\u0199\u0129\u0199a, in\u00e3 da mak\u00f5ma mafi kyau, a wurinSa.\" To, lalle z\u00e3 Mu b\u00e3 da l\u00e3b\u00e3ri ga wa\u0257anda suka k\u00e3firta game da abin da suka aikata, kuma lalle Mun\u00e3 \u0257an\u0257ana musu daga az\u00e3ba, Mai kauri."},"4269":{"id":4269,"surah":41,"ayah":51,"verse":"Kuma idan Muka yi ni'ima ga mutum, sai ya bijire, kuma ya n\u0129santar da g\u1ebdfensa, kuma idan sharri ya s\u00e3me shi, sai ya zama ma'ab\u0169cin addu'a mai f\u00e3\u0257i."},"4270":{"id":4270,"surah":41,"ayah":52,"verse":"Ka ce: \"Ashe, kun gani! Idan (Al\u0199ur'\u00e3ni) ya kasance daga Allah ne, sa'an nan kun k\u00e3firta a game da Shi, w\u00e3ne ne mafi \u0253ata daga wanda yake yan\u00e3 a cikin s\u00e3\u0253ani manisanci (daga gaskiya)?\""},"4271":{"id":4271,"surah":41,"ayah":53,"verse":"Z\u00e3 Mu n\u0169na musu \u00e3y\u00f5yinMu a cikin s\u00e3sanni da kuma cikin r\u00e3yukansu, har ya bayyana a gare su c\u1ebdw\u00e3 lalle (Al\u0199ur'\u00e3ni), shi ne gaskiya. Ashe, kuma Ubangijinka bai isa ba, ga c\u1ebdwa lalle Sh\u0129 halartacce ne a kan kowane abu ne?"},"4272":{"id":4272,"surah":41,"ayah":54,"verse":"To lalle s\u0169, sun\u00e3 a cikin shakka daga gamuwa da Ubangijinsu. To, lalle Sh\u0129, Mai k\u1ebdway\u1ebdwane ga dukan k\u00f5me ne."},"4273":{"id":4273,"surah":42,"ayah":1,"verse":"H\u0323. M\u0303."},"4274":{"id":4274,"surah":42,"ayah":2,"verse":"\u0128. S\u0303\u0323."},"4275":{"id":4275,"surah":42,"ayah":3,"verse":"Kamar wanc\u00e3n (as\u0129rin) Allah, Mabuwayi, Mai hikima, ke yin wahayi zuwa gare ka da zuwa ga wa\u0257anda ke gab\u00e3ninka."},"4276":{"id":4276,"surah":42,"ayah":4,"verse":"(Allah) Shi ne da abin da ke cikin sammai da abin da ke cikin \u0199asa, kuma Shi ne Ma\u0257aukaki, Mai girma."},"4277":{"id":4277,"surah":42,"ayah":5,"verse":"Sammai n\u00e3 kusan su ts\u00e3ge daga bisansu, kuma mal\u00e3'iku n\u00e3 yin tas\u0129hi game da g\u00f5d\u1ebd wa Ubangijinsu kuma sun\u00e3 istigf\u00e3ri d\u00f5min wanda ke cikin \u0199asa. To, lalle Allah Sh\u0129 ne Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai."},"4278":{"id":4278,"surah":42,"ayah":6,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka ri\u0199i wa\u0257ansu maji\u0253inta wa\u0257anda b\u00e3 Sh\u0129 ba Allah ne Mai tsaro a kansu, kuma kai, b\u00e3 wakili ne a kansu ba."},"4279":{"id":4279,"surah":42,"ayah":7,"verse":"Kuma kamar haka ne Muka yi wahayin abin kar\u00e3nt\u00e3wa (Al\u0199ur'\u00e3ni) na L\u00e3rabci zuwa gare ka, d\u00f5min ka yi garga\u0257i ga Uwar Al\u0199aryu (Makka) da wanda ke a k\u1ebdwayenta, kuma ka yi garga\u0257i game da r\u00e3nar taruwa, b\u00e3bu shakka gare ta, wata \u0199ungiya tan\u00e3 a cikin Aljanna kuma wata \u0199ungiya t\u00e3na a cikin sa'\u0129r."},"4280":{"id":4280,"surah":42,"ayah":8,"verse":"Kuma d\u00e3 Allah Ya so, da Ya ha\u0257\u00e3 su al'umma guda, kuma Amma Yan\u00e3 shigar da wanda Ya so a cikin rahamarSa alh\u00e3li kuwa azz\u00e3luMai b\u00e3 su da, wani maji\u0253inci, kuma b\u00e3 su da wani mataimaki."},"4281":{"id":4281,"surah":42,"ayah":9,"verse":"K\u00f5 kuma sun ri\u0199i waninSa maji\u0253inta? To Allah Sh\u0129 ne Maji\u0253inci, kuma Sh\u0129 ne ke r\u00e3yar da matattu alh\u00e3li kuwa Sh\u0129, Mai\u0129kon yi ne a kan dukan k\u00f5me."},"4282":{"id":4282,"surah":42,"ayah":10,"verse":"Kuma abin da kuka s\u00e3\u0253\u00e3 wa j\u0169na a cikinsa k\u00f5 m\u00eane ne, to, hukuncinsa (a mayar da shi) zuwa ga Allah. Wancan Sh\u0129 ne Allah Ubangij\u0129na, a gare Shi na d\u00f5gara, kuma zuwa gare Shi nake mayar da al'amar\u0129na."},"4283":{"id":4283,"surah":42,"ayah":11,"verse":"(Sh\u0129 ne) Mai \u0199\u00e3ga halittar sammai da \u0199asa, Ya sanya muku ma'aura daga jinsinku, kuma (Ya sanya) daga dabb\u00f5bi maza da m\u00e3t\u00e3, Yan\u00e3 halitta ku a cikinsu, wani abu bai zama kamar tamkarSa ba, kuma Sh\u0129 ne Mai ji, Mai gani."},"4284":{"id":4284,"surah":42,"ayah":12,"verse":"Sh\u0129 ne da mabu\u0257an sammai da \u0199asa Yan\u00e3 shimfi\u0257a arziki ga wanda ya so kuma Yan\u00e3 hukunt\u00e3wa. Lalle ne, Sh\u0129 Masani ne ga dukan k\u00f5me."},"4285":{"id":4285,"surah":42,"ayah":13,"verse":"Ya shar'anta muku, game da addini, abin da Ya yi wasiyya da shi ga N\u0169hu da abin da Muka yi wahayi da shi zuwa gare ka, da abin da Muka yi wasiyya da shi ga Ibr\u00e3h\u0129m da M\u0169s\u00e3 da \u0128s\u00e3, c\u1ebdwa ku tsayar da addini s\u00f5sai kuma kada ku rarrabu a cikinsa. Abin da kuke kira zuwa gare shi, ya yi nauyi a kan m\u00e3su shirki. Allah na z\u00e3\u0253en wanda Yake so zuwa gare Shi, kuma Yan\u00e3 shiryar da wanda ke tawakkali gare Shi, ga hanyarSa."},"4286":{"id":4286,"surah":42,"ayah":14,"verse":"Kuma ba su rarraba ba f\u00e3ce b\u00e3yan da ilmi ya j\u1ebd musu, d\u00f5min z\u00e3lunci a tsak\u00e3ninsu kuma b\u00e3 d\u00f5min wata kalma t\u00e3 gabata ba daga Ubangijinka, zuwa ga wani ajali ambatacce, d\u00e3 an yi hukunci a tsakaninsu. Kuma lalle ne wa\u0257anda aka g\u00e3dar wa Littafi daga b\u00e3yansu, ha\u0199i\u0199a, sun\u00e3 cikin shakka a gare shi, mai sanya kokanto."},"4287":{"id":4287,"surah":42,"ayah":15,"verse":"Sab\u00f5da haka, sai ka yi kira kuma kai ka daidaitu kamar yadda aka umurce ka, kuma kada ka bi son z\u0169ciy\u00f5yinsu, kumaka ce, \"N\u00e3 yi \u0129m\u00e3ni da abin da Allah Ya saukar na litt\u00e3fi, kuma an umurce ni da in yi \u00e3dalci a tsak\u00e3ninku. Allah ne Ubangijinmu, kuma Sh\u0129 ne Ubangijinku, ayyukanmu n\u00e3 gare mu, kuma ayyukanku n\u00e3 gare ku, kuma b\u00e3bu wata hujja a tsak\u00e3ninmu da tsak\u00e3ninku. Allah zai tara mu, kuma zuwa gare Shi mak\u00f5ma take.\""},"4288":{"id":4288,"surah":42,"ayah":16,"verse":"Kuma wa\u0257annan da ke j\u00e3yayya a cikin al'amarin Allah daga b\u00e3yan an kar\u0253a masa, hujjarsu \u0253\u00e3t\u00e3cciya ce a wurin Ubangijinsu, kuma akwai fushi a kansu, kuma sun\u00e3 da wata az\u00e3ba mai tsanani."},"4289":{"id":4289,"surah":42,"ayah":17,"verse":"Allah ne Wanda Ya saukar da Litt\u00e3fi da gaskiya, da sikeli. Kuma me ya sanar da kai (c\u1ebdwa an\u00e3) tsamm\u00e3nin Sa'ar kusa take?"},"4290":{"id":4290,"surah":42,"ayah":18,"verse":"Wa\u0257anda ba su yi \u0129m\u00e3nida ita ba, (s\u0169) ke n\u1ebdman gaggaut\u00f5warta. Alh\u00e3li kuwa wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, m\u00e3su ts\u00f5ro ne daga gare ta, kuma sun sani, c\u1ebdwa ita gaskiya ce. To, lalle ne wa\u0257anda ke shakka a cikin Sa'a, ha\u0199\u0129\u0199a, sun\u00e3 a cikin \u0253ata Mai n\u0129sa."},"4291":{"id":4291,"surah":42,"ayah":19,"verse":"Allah Mai tausas\u00e3wa ne ga b\u00e3yinsa. Yan\u00e3 azurta wanda yake so, alh\u00e3li kuma Sh\u0129 ne Mai\u0199arfi, Mabuw\u00e3yi."},"4292":{"id":4292,"surah":42,"ayah":20,"verse":"Wanda ya kasance yan\u00e3 nufin n\u00f5man L\u00e3hira z\u00e3 Mu \u0199\u00e3ra masa a cikin n\u00f5mansa, kuma wanda ya kasance yan\u00e3 nufin n\u00f5man d\u0169niya, z\u00e3 Mu sam masa daga gare ta, alh\u00e3li kuwa b\u00e3 shi da wani rabo a cikin L\u00e3hira."},"4293":{"id":4293,"surah":42,"ayah":21,"verse":"K\u00f5 sun\u00e3 da wa\u0257ansu ab\u00f5kan t\u00e3rayya (da Allah) wa\u0257anda suka shar'anta musu, game da addini, abin da Allah bai yi izni ba da shi? Kuma b\u00e3 d\u00f5min kalmar hukunci ba, da lalle, an yi hukunci a tsak\u00e3ninsu. Kuma lalle azz\u00e3lumai sun\u00e3 da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"4294":{"id":4294,"surah":42,"ayah":22,"verse":"Kan\u00e3 ganin azz\u00e3lumai sun\u00e3 m\u00e3su ts\u00f5ro daga abin da suka san\u00e3'anta alh\u00e3li kuwa shi abin tsoron, mai aukuwa ne gare su, kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka aikata ayyukan \u0199warai sun\u00e3 a cikin fadamun Aljanna sun\u00e3 da abin da suke so a wurin Ubangijinsu. Waccan fa ita ce falala mai girma."},"4295":{"id":4295,"surah":42,"ayah":23,"verse":"Wancan sh\u0129 ne Allah ke b\u00e3yar da bush\u00e3ra da shi ga b\u00e3yinSa wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka aikata ayyukan \u0199warai. Ka ce: \"B\u00e3 ni tambayar ku wata ij\u00e3ra a kansa, f\u00e3ce dai s\u00f5yayya ta cikin zumunta.\" Kuma wanda ya aikata wani abu mai kyau, z\u00e3 Mu \u0199ar\u00e3 masa kyau a cikinsa, lalle Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai g\u00f5diya."},"4296":{"id":4296,"surah":42,"ayah":24,"verse":"K\u00f5 z\u00e3 su ce: \"Ya \u0199ir\u0199ira \u0199arya ga Allah ne?\" To, idan Allah Ya so, zai yun\u0199e a kan z\u0169ciyarka, kuma Allah Yana sh\u00e3fe \u0199arya kuma Yana tabbatar da gaskiya da kalm\u00f5minSa. Lalle ne Sh\u0129 Masani ne ga abin da ke cikin zukata."},"4297":{"id":4297,"surah":42,"ayah":25,"verse":"Kuma Shi ne ke kar\u0253ar t\u0169ba daga b\u00e3yinSa, kuma Yan\u00e3 Yafe \u0199ananan laifuffuka, alh\u00e3li kuwa Yan\u00e3 sanin abin da kuke aikat\u00e3wa."},"4298":{"id":4298,"surah":42,"ayah":26,"verse":"Kuma Yan\u00e3 kar\u0253a wa wa\u0257annan da suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, kuma Yan\u00e3 \u0199\u00e3ra musu (sakamako) daga falalarSa. Kuma k\u00e3firai sun\u00e3 da wata az\u00e3ba mai tsanani."},"4299":{"id":4299,"surah":42,"ayah":27,"verse":"Kuma d\u00e3 Allah Ya shimfi\u0257a arziki ga b\u00e3yinSa, d\u00e3 sun yi z\u00e3luncin rarraba jama'a a cikin \u0199asa, kuma amma Yan\u00e3 sassaukarwa gwargwado ga abin da Yake so. Lalle ne Sh\u0129, game da b\u00e3yinSa, Mai labartawa ne, Mai gani."},"4300":{"id":4300,"surah":42,"ayah":28,"verse":"Kuma Sh\u0129 ne ke sassaukar da girgije (ruwa) a b\u00e3yan sun yanke \u0199auna kuma Yana w\u00e3tsa rahamarSa, alh\u00e3li kuwa Sh\u0129 ne Maji\u0253inci, Mai g\u00f5diya."},"4301":{"id":4301,"surah":42,"ayah":29,"verse":"Kuma akwai daga \u00e3y\u00f5yinSa, halittar sammai da \u0199asa da abin da Ya w\u00e3tsa a cikinsu na dabba alh\u00e3li kuwa Sh\u0129 Mai \u0129ko ne ga t\u00e3ra su, a l\u00f5kacin da Yake so."},"4302":{"id":4302,"surah":42,"ayah":30,"verse":"Kuma abin da ya s\u00e3me ku na wata masifa, to, game da abin da hann\u00e3yenku suka sana' anta ne kuma (Alah) Yan\u00e3 Yaf\u1ebdwar (wa\u0257ansu laifuffuka) m\u00e3su yawa."},"4303":{"id":4303,"surah":42,"ayah":31,"verse":"Kuma ba ku zama m\u00e3su buw\u00e3ya ba a cikin \u0199asa kuma b\u00e3 ku da wani maji\u0253inci, wanin Allah, kuma b\u00e3 ku da wani mataimaki."},"4304":{"id":4304,"surah":42,"ayah":32,"verse":"Kuma akwai daga \u00e3y\u00f5yinsa, jir\u00e3ge m\u00e3su gud\u00e3na a cikin t\u1ebdku kamar duw\u00e3tsu."},"4305":{"id":4305,"surah":42,"ayah":33,"verse":"Idan Ya so, sai Ya kwantar da iskar, sai jir\u00e3gen su yini sun\u00e3 m\u00e3su kawaici a kan b\u00e3yan t\u1ebdkun, Lalle ne ga wancan, ha\u0199\u0129\u0199a, akwai \u00e3y\u00f5yi ga dukan mai ha\u0199uri, Mai g\u00f5diya."},"4306":{"id":4306,"surah":42,"ayah":34,"verse":"K\u00f5 Ya halak\u00e3 su (s\u0169 jir\u00e3gen) sab\u00f5da abin da m\u00e3su su suka san\u00e3'anta, alh\u00e3li kuwa Yan\u00e3 y\u00e3fe (laifuffuka) m\u00e3su yawa."},"4307":{"id":4307,"surah":42,"ayah":35,"verse":"Kuma d\u00f5min wa\u0257anda ke j\u00e3yayya a cikin \u00e3y\u00f5yinMu su sani (c\u1ebdwa) b\u00e3 su da wata mafaka."},"4308":{"id":4308,"surah":42,"ayah":36,"verse":"Sab\u00f5da haka abin da aka b\u00e3 ku, k\u00f5 m\u1ebdne ne, to, jin d\u00e3\u0257in rayuwar d\u0169niya ne, kuma abin da ke a wurin Allah Sh\u0129 ne maf\u0129f\u0129ci, kuma Sh\u0129 ne mafi wanzuwa ga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma sun\u00e3 d\u00f5gara a kan Ubangijinsu kawai."},"4309":{"id":4309,"surah":42,"ayah":37,"verse":"Kuma wa\u0257anda ke nisantar manyan zunubbai da ayyukan alf\u00e3sha, kuma idan sun yi fushi, s\u0169, sun\u00e3 g\u00e3fartawa."},"4310":{"id":4310,"surah":42,"ayah":38,"verse":"Da wa\u0257anda suka kar\u0253a kira ga Ubangijinsu, kuma suka tsayar da salla, kuma al'amarinsu sh\u00e3wara ne a tsak\u00e3ninsu, kuma daga abin da Muka azurta su sun\u00e3 ciyarwa."},"4311":{"id":4311,"surah":42,"ayah":39,"verse":"Da wa\u0257anda idan z\u00e3lunci ya s\u00e3me su, sun\u00e3 n\u1ebdman taimako (su r\u00e3ma)."},"4312":{"id":4312,"surah":42,"ayah":40,"verse":"Kuma sakamakon c\u0169ta sh\u0129 ne wata c\u0169ta kamarta, sai dai wanda Ya y\u00e3fe kuma ya kyautata, to l\u00e3darsa n\u00e3 ga Allah. Lalle ne, Sh\u0129 (Allah) b\u00e3 Ya son azz\u00e3lumai."},"4313":{"id":4313,"surah":42,"ayah":41,"verse":"Kuma Lalle ne, wanda ya n\u1ebdmi taimakon r\u00e3m\u00e3wa a b\u00e3yan an z\u00e3lunce shi, to wa\u0257annan b\u00e3bu wata hanyar zargi a kansu."},"4314":{"id":4314,"surah":42,"ayah":42,"verse":"lnda hanyar zargi kawai take, sh\u0129 ne a kan wa\u0257anda ke z\u00e3luntar mut\u00e3ne kuma sun\u00e3 \u0199\u1ebdtare haddin shari'a cikin \u0199asa b\u00e3 tare da ha\u0199\u0199i ba. Wa\u0257annan sun\u00e3 da az\u00e3ba Mai ra\u0257a\u0257i."},"4315":{"id":4315,"surah":42,"ayah":43,"verse":"Kuma Lalle ne, wanda ya yi ha\u0199uri kuma ya g\u00e3farta (wa wanda ya z\u00e3lunce shi), to sh\u0129 wancan aiki ha\u0199\u0129\u0199a, yan\u00e3 daga manyan al'amura (da Allah ke so)."},"4316":{"id":4316,"surah":42,"ayah":44,"verse":"Kuma wanda (Allah Ya \u0253atar, to, b\u00e3 shi da wani maji\u0253inci b\u00e3yanSa, kuma z\u00e3 ka ga azz\u00e3lumai, a l\u00f5kacin da suka ga az\u00e3ba, sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Shin, akwai hanya zuwa ga k\u00f5m\u00e3wa?\""},"4317":{"id":4317,"surah":42,"ayah":45,"verse":"Kuma kan\u00e3 ganin su an\u00e3 gitta su a kanta, sun\u00e3 \u0199as\u0199antattu sab\u00f5da wul\u00e3kanci, sun\u00e3 hange daga gefen gani \u0253oyayye. Kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni sai su ce, \"Lalle ne, m\u00e3su has\u00e3ra, s\u0169 ne wa\u0257anda suka yi has\u00e3rar r\u00e3yukansu da iy\u00e3lansu a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma.\" To, lalle ne, azz\u00e3lumai sun\u00e3 a cikin wata az\u00e3ba zaunanniya."},"4318":{"id":4318,"surah":42,"ayah":46,"verse":"Kuma wa\u0257ansu maji\u0253inta ba su kasance ba a gare su, wa\u0257anda ke iya taimakonsu, baicin Allah. Kuma wanda Allah Ya \u0253atar, to, b\u00e3 shi da wani g\u00f5dabe na ts\u0129ra."},"4319":{"id":4319,"surah":42,"ayah":47,"verse":"Ku kar\u0253\u00e3 wa Ubangijinku tun gab\u00e3nin wani yini ya zo, b\u00e3bu makawa gare shi daga Allah, b\u00e3 ku da wata mafaka a r\u00e3nar nan, kuma b\u00e3 ku iya yin wani musu."},"4320":{"id":4320,"surah":42,"ayah":48,"verse":"To, idan sun bijire, to, ba Mu aike ka kan\u00e3 mai tsaro a kansu ba, b\u00e3bu abin da ke a kanka f\u00e3ce iyar da Manzanci. Kuma lalle ne, M\u0169 idan Mun \u0257an\u0257ana wa mutum wata rahama daga gare Mu, sai ya yi farin ciki da ita, kuma idan wata mas\u0129fa ta s\u00e3me su sab\u00f5da abin da hannayensu suka gab\u00e3tar, to, lalle ne mutum mai tsananin k\u00e3firci ne."},"4321":{"id":4321,"surah":42,"ayah":49,"verse":"Mulkin sammai da \u0199asa na Allah kawai ne. Yan\u00e3 halitta abin da Yake so. Yan\u00e3 b\u00e3yar da 'ya'ya m\u00e3t\u00e3 ga wanda yake so, kuma Yan\u00e3 b\u00e3yar da \u0257iya maza ga wanda Yake so."},"4322":{"id":4322,"surah":42,"ayah":50,"verse":"K\u00f5 kuma Ya ha\u0257a su maza da m\u00e3t\u00e3, kuma Yan\u00e3 sanya wanda Ya so bakar\u00e3re. Lalle shi, Mai ilmi ne, Mai \u0129kon yi."},"4323":{"id":4323,"surah":42,"ayah":51,"verse":"Kuma b\u00e3 ya kasanc\u1ebdwa ga wani mutum Allah Ya yi masa magana f\u00e3ce da wahayi, k\u00f5 daga b\u00e3Yan wani sh\u00e3maki, k\u00f5 Ya aika wani Manzo, sa'an nan Ya yi wahayi, da izninsa ga abin da Yake so. Lalle Sh\u0129, Ma\u0257aukaki ne Mai hikima."},"4324":{"id":4324,"surah":42,"ayah":52,"verse":"Kuma kamar wancan Mun aika wani r\u0169hi (rai mai ha\u0257a jama'a) zuwa gare ka, daga gare Mu. Ba ka kasance k\u00e3 san abin da yake litt\u00e3fi ba, k\u00f5 abin da Yake \u0129m\u00e3ni, kuma amma Mun sanya shi (r\u0169hin, watau Al\u0199ur'\u00e3ni) wani haske ne, Mun\u00e3 shiryar da wanda Muke so daga cikin b\u00e3y\u0129nMu game da shi. Kuma Lalle kai, ha\u0199\u0129\u0199a, kan\u00e3 shiryarwa zuwa ga hanya, madaidaiciya."},"4325":{"id":4325,"surah":42,"ayah":53,"verse":"Hanyar Allah wanda ke da mulkin abin da ke cikin sammai da abin da ke cikin \u0199asa. To, zuwa ga Allah kawai al'amura ke k\u00f5m\u00e3wa."},"4326":{"id":4326,"surah":43,"ayah":1,"verse":"H\u0323. M\u0303."},"4327":{"id":4327,"surah":43,"ayah":2,"verse":"Ina rantsuwa da Litt\u00e3fi Mabayyani."},"4328":{"id":4328,"surah":43,"ayah":3,"verse":"Lalle M\u0169, Mun sanya shi abin kar\u00e3tu na L\u00e3rabci, tsamm\u00e3ninku, kun\u00e3 hankalta."},"4329":{"id":4329,"surah":43,"ayah":4,"verse":"Kuma lalle, sh\u0129, a cikin uwar litt\u00e3fi a wurin Mu, ha\u0199\u0129\u0199a, ma\u0257aukaki ne, bayyananne."},"4330":{"id":4330,"surah":43,"ayah":5,"verse":"Shin, z\u00e3 Mu kau da kai daga saukar da hukunci daga gare ku ne d\u00f5min kun kasance mutane m\u00e3su \u0253arna?"},"4331":{"id":4331,"surah":43,"ayah":6,"verse":"Alh\u00e3li kuwa sau nawa Muka aika wani Annabi a cikin mut\u00e3nen f\u00e3rko!"},"4332":{"id":4332,"surah":43,"ayah":7,"verse":"Kuma wani Annabi bai je musu ba f\u00e3ce sun kasance, game da shi, sun\u00e3 m\u00e3su yin izgili."},"4333":{"id":4333,"surah":43,"ayah":8,"verse":"Sai Muka halakar da wa\u0257anda suke s\u0169 ne mafiya \u0199arfin dam\u0199a daga gare su. Kuma abin mis\u00e3lin mut\u00e3nen farkon ya sh\u0169\u0257e."},"4334":{"id":4334,"surah":43,"ayah":9,"verse":"Kuma lalle ne, idan ka tambaye su, \"W\u00e3ne ne ya halitta sammai da \u0199asa?\" Lalle z\u00e3 su ce, \"Mabuw\u00e3yi Mai ilmi ne Ya halitta su.\""},"4335":{"id":4335,"surah":43,"ayah":10,"verse":"Wanda Ya sanya muku \u0199asa shimfi\u0257a kuma Ya sanya muku hany\u00f5yi a cikinta, tsamm\u00e3ninku za ku n\u1ebdmi shiryuwa.'"},"4336":{"id":4336,"surah":43,"ayah":11,"verse":"Kuma Wanda Ya saukar da ruwa daga sama, a kan wani gwargwado, sai Muka r\u00e3yar da gari matacce game da shi. Kamar haka nan ake fitar da ku (daga kabari)."},"4337":{"id":4337,"surah":43,"ayah":12,"verse":"Kuma Wanda Ya halitta ma'aura dukansu, kuma Ya sanya muku, daga jirgi da dabb\u00f5bin ni'ima, abin da kuke hawa."},"4338":{"id":4338,"surah":43,"ayah":13,"verse":"Domin ku daidaitu a kan b\u00e3yansa, sa'an nan ku tuna ni'imar Ubangijinku a l\u00f5kacin da kuka daidaita a kansa kuma ku ce, \"Tsarki ya tabbata ga Wanda Ya h\u00f5re mana wannan alh\u00e3li kuwa ba mu kasance m\u00e3su iya rinj\u00e3ya gare Shi ba."},"4339":{"id":4339,"surah":43,"ayah":14,"verse":"\"Kuma lalle m\u0169 ha\u0199\u0129\u0199a m\u00e3su j\u0169y\u00e3wa muke, zuwa ga Ubangijinmu.\""},"4340":{"id":4340,"surah":43,"ayah":15,"verse":"Kuma suka sanya Masa juz'i daga b\u00e3yinsa. Lalle ne mutum, ha\u0199\u0129\u0199a, mai yawan k\u00e3firci ne, mai bayyan\u00e3war k\u00e3fircin."},"4341":{"id":4341,"surah":43,"ayah":16,"verse":"K\u00f5 z\u00e3 Ya \u0257auki 'ya'ya m\u00e3t\u00e3 daga abin da Yake halittawa ne, kuma Ya z\u00e3\u0253e ku da \u0257iya maza?"},"4342":{"id":4342,"surah":43,"ayah":17,"verse":"Alh\u00e3li kuwa idan an b\u00e3yar da bush\u00e3ra ga \u0257ayansu da abin da ya buga mis\u00e3li da shi ga Mai rahama, sai fuskarsa ta yini tan\u00e3 wadda aka ba\u0199anta launinta, kuma yan\u00e3 cike da ba\u0199in ciki."},"4343":{"id":4343,"surah":43,"ayah":18,"verse":"Ashe, kuma (Allah zai z\u00e3\u0253i) wanda ake r\u1ebdno a cikin \u0199awa alh\u00e3li kuwa g\u00e3 shi a hus\u0169ma b\u00e3 mai iya bayyanawar magana ba?"},"4344":{"id":4344,"surah":43,"ayah":19,"verse":"Kuma suka mayar da mal\u00e3'iku ('y\u00e3'ya) m\u00e3t\u00e3, alh\u00e3li kuwa s\u0169, wa\u0257anda suke b\u00e3yin (Allah) Mai rahama ne! Shin, sun halarci halittarsu ne? z\u00e3 a rub\u0169ta shaidarsu kuma a tambaye su."},"4345":{"id":4345,"surah":43,"ayah":20,"verse":"Kuma suka ce: \"D\u00e3 Mai rahama ya so, d\u00e3 ba mu bauta musu ba.\" B\u00e3 su da wani ilmi game da wancan! B\u00e3bu abin da suke yi f\u00e3ce yanki-fa\u0257i."},"4346":{"id":4346,"surah":43,"ayah":21,"verse":"K\u00f5 Mun b\u00e3 su wani litt\u00e3fi ne a gab\u00e3ninsa (Al\u0199ur'\u00e3ni) sab\u00f5da haka da sh\u0129 suke ri\u0199e?"},"4347":{"id":4347,"surah":43,"ayah":22,"verse":"\u00c3'a, sun ce dai, \"Lalle m\u0169, mun s\u00e3mi ubanninmu a kan wani addini (na al'\u00e3da) kuma lalle m\u0169, a kan gur\u00e3bunsu muke m\u00e3su n\u1ebdman shiryuwa.\""},"4348":{"id":4348,"surah":43,"ayah":23,"verse":"Kuma kamar haka, ba Mu aika wani mai garga\u0257i ba a gab\u00e3ninka, a cikin wata al\u0199arya, f\u00e3ce mani'imtanta sun ce, \"Lalle m\u0169, mun s\u00e3mi ubanninmu a kan wani addini kuma lalle m\u0169, m\u00e3su k\u00f5yi nea kan gur\u00e3bunsu.\""},"4349":{"id":4349,"surah":43,"ayah":24,"verse":"(Sai mai garga\u0257in) ya ce: \"Shin, ban zo muku da abin da ya fi zama shiriya daga abin da kuka s\u00e3mi ubanninku a kansa ba?\" Suka ce, \"Lalle m\u0169 dai m\u00e3su kafirta ne game da abin da aka aiko ku da shi.\""},"4350":{"id":4350,"surah":43,"ayah":25,"verse":"Sab\u00f5da haka Muka yi musu az\u00e3bar r\u00e3muwa. To, ka d\u0169bi yadda \u00e3\u0199ibar m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa take."},"4351":{"id":4351,"surah":43,"ayah":26,"verse":"Kuma (ka ambaci) l\u00f5kacin da Ibr\u00e3h\u0129m ya ce wa ubansada mut\u00e3nensa, \"Lalle n\u0129 mai barranta ne daga abin da kuke baut\u00e3wa.\""},"4352":{"id":4352,"surah":43,"ayah":27,"verse":"\"F\u00e3ce wannan da Ya \u0199\u00e3ga halittata, to, lalle Sh\u0129 ne zai shiryar da ni.\""},"4353":{"id":4353,"surah":43,"ayah":28,"verse":"Kuma (Ibr\u00e3h\u0129m) ya sanya (ita wannan magana) kalma mai wanzuwa a cikin zuriyarsa, tsamm\u00e3ninsu su k\u00f5mo daga \u0253ata."},"4354":{"id":4354,"surah":43,"ayah":29,"verse":"\u00c3'a, Na jiyar da wa\u0257annan mut\u00e3ne d\u00e3\u0257i s\u0169 da ubanninsu har gaskiya, da Manzo mai bayyanawar gaskiyar, ya zo musu."},"4355":{"id":4355,"surah":43,"ayah":30,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da gaskiyar ta j\u1ebd musu sai suka ce: \"Wannan sihiri ne kuma m\u0169 m\u00e3su k\u00e3firta da shi ne.\""},"4356":{"id":4356,"surah":43,"ayah":31,"verse":"Kuma suka ce: \"Don me ba a saukar da wannan Al\u0199ur'\u00e3ni a kan wani mutum mai girma daga al\u0199aryun nan biyu ba?\""},"4357":{"id":4357,"surah":43,"ayah":32,"verse":"Shin, s\u0169 ne ke raba rahamar Ubangijinka? M\u0169 ne, Muka raba musu abincinsu a cikin r\u00e3yuwar d\u0169niya, kuma Muka \u0257aukaka wa\u0257ansunsu a kan wa\u0257ansu da daraj\u00f5ji d\u00f5min wa\u0257ansunsu su ri\u0199i wa\u0257ansu l\u1ebdburori kumarahamar Ubangijinka (ta Annabci), ita ce mafificiya daga abin da suke t\u00e3r\u00e3wa."},"4358":{"id":4358,"surah":43,"ayah":33,"verse":"Kuma b\u00e3 d\u00f5min mutane su kasance al'umma \u0257aya ba, lalle ne, d\u00e3 Mun sanya wa m\u00e3su k\u00e3firc\u1ebd wa Mai Rahama, a gid\u00e3jensu, rufi na azurfa, kuma da mat\u00e3kalai, ya zama a kanta suke t\u00e3\u0199\u00e3wa."},"4359":{"id":4359,"surah":43,"ayah":34,"verse":"Kuma a gid\u00e3jensu, Mu sanya) \u0199yam\u00e3re da gad\u00e3je, a kansu suke kishingi\u0257a."},"4360":{"id":4360,"surah":43,"ayah":35,"verse":"Da z\u0129n\u00e3riya. Kuma dukan wancan abu bai zama ba, sai jin d\u00e3\u0257in r\u00e3yuwar d\u0169niya nekawai' alh\u00e3li kuwa L\u00e3hira, a wurin Ubangijinka, ta m\u00e3su ta\u0199awa ce."},"4361":{"id":4361,"surah":43,"ayah":36,"verse":"Kuma wanda ya makanta daga barin hukuncin Mai rahama, to, z\u00e3 Mu lullu\u0253e shi da shai\u0257an, watau sh\u0129 ne ab\u00f5kinsa."},"4362":{"id":4362,"surah":43,"ayah":37,"verse":"Kuma lalle su ha\u0199\u0129\u0199a sun\u00e3 kange su daga hanya, kuma sun\u00e3 Zaton c\u1ebdwa s\u0169 m\u00e3su shiryuwa ne."},"4363":{"id":4363,"surah":43,"ayah":38,"verse":"Har a l\u00f5kacin da (ab\u00f5kin Shai\u0257an) ya zo Mana (ya mutu) sai ya ce: (wa Shai\u0257an) \"D\u00e3 dai a tsak\u00e3nina da tsak\u00e3ninka akwai n\u0129san gabas da yamma, sab\u00f5da haka, tir da kai ga zama ab\u00f5kin mutum!\""},"4364":{"id":4364,"surah":43,"ayah":39,"verse":"Kuma (wannan magana) b\u00e3 za ta amf\u00e3ne ku ba, a yau, d\u00f5min kun yi z\u00e3lunci, lalle ku m\u00e3su t\u00e3r\u1ebdwa ne a cikin az\u00e3ba."},"4365":{"id":4365,"surah":43,"ayah":40,"verse":"Shin to, kai kan\u00e3 jiyar da kurma ne, ko kan\u00e3 shiryar da mak\u00e3ho da wanda ke a cikin \u0253ata bayyananna?"},"4366":{"id":4366,"surah":43,"ayah":41,"verse":"To, k\u00f5 dai Mu tafi da kai to, lalle M\u0169, m\u00e3su yin az\u00e3barr\u00e3mu, wa ne a kansu."},"4367":{"id":4367,"surah":43,"ayah":42,"verse":"K\u00f5 kuma Mu n\u0169na maka abin da Muka yi musu wa'adi, to, lalle M\u0169, M\u00e3su \u0129kon tasarrufi a kansu ne."},"4368":{"id":4368,"surah":43,"ayah":43,"verse":"Sab\u00f5da haka, ka yi ri\u0199o ga abin da aka yi wahayi da shi zuwa gaie ka. Lalle ne kai, kan\u00e3 a kan hanya madaidaiciyl."},"4369":{"id":4369,"surah":43,"ayah":44,"verse":"Kuma shi (abin wahayin) ambato (na \u0257aukaka) ne a gare ka da kuma ga mut\u00e3nenka, kuma z\u00e3 a tambaye ku."},"4370":{"id":4370,"surah":43,"ayah":45,"verse":"Kuma ka tambayi wa\u0257anda Muka aika a gab\u00e3ninka daga Manzannin Mu, \"Shin, Mun sanya wa\u0257ansu gum\u00e3ka, wasun (Allah), Mai rahama, an\u00e3 bauta musu?\""},"4371":{"id":4371,"surah":43,"ayah":46,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun aika M\u0169s\u00e3, game da \u00e3y\u00f5yin Mu, zuwa ga Fir'auna da mash\u00e3wartansa, sai ya ce: \"Lalle n\u0129, Manzo ne daga Ubangijin halittu.\""},"4372":{"id":4372,"surah":43,"ayah":47,"verse":"To, a l\u00f5kacin da ya j\u1ebd musu da \u00e3y\u00f5yinMu, sai g\u00e3 su sun\u00e3 yi musu d\u00e3riya."},"4373":{"id":4373,"surah":43,"ayah":48,"verse":"Kuma ba Mu n\u0169na musu wata \u00e3y\u00e3 ba, f\u00e3ce ita ce mafi girma daga 'yar'uwarta. Kuma Muka k\u00e3ma su da az\u00e3ba, tsamm\u00e3ninsu k\u00f5 sun\u00e3 k\u00f5m\u00f5wa."},"4374":{"id":4374,"surah":43,"ayah":49,"verse":"Kuma suka ce: \"Y\u00e3 kai mai sihiri! Ka r\u00f5\u0199a mana Ubangijinka da albarkacin abin da yi alkawari a wurinka, lalle m\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, m\u00e3su shiryuwa ne.\""},"4375":{"id":4375,"surah":43,"ayah":50,"verse":"To, a l\u00f5kacin da duk Muka kuranye musu az\u00e3ba, sai g\u00e3 su sun\u00e3 warware alkawarinsu."},"4376":{"id":4376,"surah":43,"ayah":51,"verse":"Kuma Fir'auna ya yi kira a cikin mut\u00e3nensa, ya ce: \"Ya mut\u00e3n\u1ebdna! Ashe mulkin Masar b\u00e3 a gare ni yake ba, kuma wa\u0257annan k\u00f5guna sun\u00e3 gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ash\u0129na? Ashe, ba ku gani ba?\""},"4377":{"id":4377,"surah":43,"ayah":52,"verse":"\"K\u00f5 kuma b\u00e3 n\u0129 ne maf\u0129f\u0129ci ba daga wannan wanda yake sh\u0129 wulakantacce ne kuma b\u00e3 ya iya bayyanawar magana sai da \u0199yar?"},"4378":{"id":4378,"surah":43,"ayah":53,"verse":"\"To, don me, ba a j\u1ebdfa mund\u00e3ye na z\u0129n\u00e3riya a kansaba, k\u00f5 kuma mal\u00e3'iku su taho t\u00e3re da shi ha\u0257e?\""},"4379":{"id":4379,"surah":43,"ayah":54,"verse":"Sai ya sassabce hankalin mut\u00e3nensa, sab\u00f5da haka suka b\u0129 shi. Lalle s\u0169, sun kasance wa\u0257ansu irin mut\u00e3ne ne f\u00e3si\u0199ai."},"4380":{"id":4380,"surah":43,"ayah":55,"verse":"Sab\u00f5da haka a l\u00f5kacin da suka hus\u00e3tar da Mu, Muka yi musu az\u00e3bar r\u00e3muwa sai Muka nutsar da su gab\u00e3 \u0257aya."},"4381":{"id":4381,"surah":43,"ayah":56,"verse":"Sai Muka sanya su magab\u00e3ta kuma abin mis\u00e3li ga mut\u00e3nen \u0199arshe."},"4382":{"id":4382,"surah":43,"ayah":57,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da aka buga mis\u00e3li da \u00a6an Maryama, sai g\u00e3 mut\u00e3nenka daga gare shi (shi misalin) sun\u00e3 d\u00e3riya da izgili."},"4383":{"id":4383,"surah":43,"ayah":58,"verse":"Kuma suka ce: \"Shin, gum\u00e3kanmu ne maf\u0129f\u0129ta k\u00f5 shi (\u00a6an Maryama)?\" Ba su buga wannan mis\u00e3li ba a gare ka f\u00e3ce d\u00f5min yin jid\u00e3li. \u00c3'a, s\u0169 mut\u00e3ne nem\u00e3su hus\u0169ma."},"4384":{"id":4384,"surah":43,"ayah":59,"verse":"Shi (\u00a6an Maryama) bai zama ba f\u00e3ce wani b\u00e3wa ne, Mun yi ni'ima a gare shi, kuma Muka sanya shi abin k\u00f5yi ga Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la."},"4385":{"id":4385,"surah":43,"ayah":60,"verse":"Kuma d\u00e3 Mun\u00e3 so lalle ne d\u00e3 Mun sanya mal\u00e3'iku, daga ci, kinku, a cikin \u0199asa, sun\u00e3 may\u1ebdwa"},"4386":{"id":4386,"surah":43,"ayah":61,"verse":"Kuma lalle sh\u0129, ha\u0199\u0129\u0199a, wani ilmi ne na Sa'a, sab\u00f5da haka, kada ku yi shakka a gare ta, kuma ku b\u0129 Ni. Wannan ita ce hanya madaidaiciya."},"4387":{"id":4387,"surah":43,"ayah":62,"verse":"Kuma kada Shai\u0257an ya taushe ku (daga hanyar). Lalle sh\u0129 ma\u0199iyi ne a gare ku, mai bayyan\u00e3war \u0199iyayya."},"4388":{"id":4388,"surah":43,"ayah":63,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da \u0128s\u00e3 ya j\u1ebd da hujj\u00f5ji bayyanannu, ya ce: \"Lalle ne n\u00e3 zo muku da hikima kuma d\u00f5min in bayyana muku, s\u00e3shen abin da kuke s\u00e3\u0253\u00e3 wa j\u0169na acikinsa, sab\u00f5da haka ku bi Allah da ta\u0199awa, kuma ku yi mini \u0257\u00e3'a.\""},"4389":{"id":4389,"surah":43,"ayah":64,"verse":"\"Lalle ne, Allah Sh\u0129 ne Ubangijina kuma Shi ne Ubangijinku sab\u00f5da haka ku bauta Masa. Wannan ita ce hanya madaidaiciya.\""},"4390":{"id":4390,"surah":43,"ayah":65,"verse":"Sai \u0199ungiy\u00f5yi suka s\u00e3\u0253a a tsak\u00e3ninsu. To, bone y\u00e3 tabbata ga wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci daga az\u00e3bar yini mai ra\u0257a\u0257i!"},"4391":{"id":4391,"surah":43,"ayah":66,"verse":"Shin sun\u00e3 jiran wani abu ne? sai dai Sa'a ta j\u1ebd musu bisaga abke, alh\u00e3li kuwa ba su sani ba."},"4392":{"id":4392,"surah":43,"ayah":67,"verse":"Mas\u00f5ya a yinin nan, s\u00e3shensu zuwa ga s\u00e3she ma\u0199iya ne, f\u00e3ce m\u00e3su ta\u0199awa (s\u0169 kam m\u00e3su son j\u0169na ne)."},"4393":{"id":4393,"surah":43,"ayah":68,"verse":"Ya b\u00e3y\u0129Na! B\u00e3bu ts\u00f5ro a kanku a yau, kuma b\u00e3 z\u00e3 ku yi ba\u0199in ciki ba."},"4394":{"id":4394,"surah":43,"ayah":69,"verse":"Wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni da \u00e3y\u00f5yinMu, kuma suka kasance m\u00e3su sallamawar al'amari (ga Allah)."},"4395":{"id":4395,"surah":43,"ayah":70,"verse":"Ku shiga Aljanna, k\u0169 da m\u00e3tan aurenku, an\u00e3 girmama ku."},"4396":{"id":4396,"surah":43,"ayah":71,"verse":"An\u00e3 k\u1ebdway\u00e3wa a kansu da akussa na z\u0129n\u00e3riya da k\u00f5funa, alh\u00e3li kuwa a cikinsu akwai abin da r\u00e3yuka ke marmari kuma id\u00e3nu su ji d\u00e3\u0257i, kuma k\u0169, a cikinta (Aljannar), madawwama ne."},"4397":{"id":4397,"surah":43,"ayah":72,"verse":"Kuma waccan ita ce Aljannar, wannan da aka g\u00e3dar da ku ita sab\u00f5da abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"4398":{"id":4398,"surah":43,"ayah":73,"verse":"Kun\u00e3 s\u00e3mu, a cikinta, 'y\u00e3'yan it\u00e3cen marmari m\u00e3su yawa, daga cikinsu kuke ci."},"4399":{"id":4399,"surah":43,"ayah":74,"verse":"Lalle m\u00e3su laifi madawwama ne a cikin az\u00e3bar Jahannama."},"4400":{"id":4400,"surah":43,"ayah":75,"verse":"B\u00e3 a sau\u0199a\u0199ar da ita (az\u00e3bar) daga gare su, alh\u00e3li kuwa s\u0169, a cikinta, m\u00e3su k\u00e3sa magana ne."},"4401":{"id":4401,"surah":43,"ayah":76,"verse":"Kuma ba Mu z\u00e3lunce su ba, amma s\u0169 ne suka kasance azz\u00e3lumai."},"4402":{"id":4402,"surah":43,"ayah":77,"verse":"Kuma suka yi kira, \"Ya M\u00e3liku! Ubangijinka Ya kashe mu mana \" (M\u00e3liku) ya ce: \"Lalle k\u0169 mazauna ne.\""},"4403":{"id":4403,"surah":43,"ayah":78,"verse":"Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun j\u1ebd muku da gaskiya, kuma amma mafi yawanku m\u00e3su \u0199i ga gaskiyar ne."},"4404":{"id":4404,"surah":43,"ayah":79,"verse":"K\u00f5 kuma sun tukka wani al'amari ne? To, lalle M\u0169, M\u00e3su tukk\u00e3wa ne."},"4405":{"id":4405,"surah":43,"ayah":80,"verse":"Ko sun\u00e3 zaton lalle M\u0169, b\u00e3 Mu jin as\u0129rinsu da g\u00e3n\u00e3warsu? Na'am! Kuma manzannin Mu na t\u00e3re da su sun\u00e3 rub\u0169t\u00e3wa."},"4406":{"id":4406,"surah":43,"ayah":81,"verse":"Ka ce: \"Idan har akwai \u0257\u00e3 ga Mai rahama, to, n\u0129 ne farkon m\u00e3su bauta (wa \u0257an).\""},"4407":{"id":4407,"surah":43,"ayah":82,"verse":"Tsarkin Ubangijin sammai da \u0199asa, Ubangijin Al'arshi, ya tabbata daga abin da suke sifant\u00e3wa."},"4408":{"id":4408,"surah":43,"ayah":83,"verse":"Sab\u00f5da haka, ka \u0199y\u00e3l\u1ebd su, su k\u0169tsa kuma su yi w\u00e3s\u00e3 har su ha\u0257u da yininsu, wanda ake yi musu wa'adi da shi."},"4409":{"id":4409,"surah":43,"ayah":84,"verse":"Kuma Sh\u0129 ne wanda ke abin baut\u00e3wa a sama kuma abin baut\u00e3wa a \u0199asa, kuma, Sh\u0129 ne Mai hikima, Masani."},"4410":{"id":4410,"surah":43,"ayah":85,"verse":"Kuma albarkar wanda ke da mulkin sammai da \u0199as\u00e3 abin da ke a tsak\u00e3ninsu t\u00e3 bayyana, kuma a wurinSa ne ilmin Sa'a yake, kuma zuwa gare Shi ake mayar da ku."},"4411":{"id":4411,"surah":43,"ayah":86,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke kira baicinSa ba su mallaki c\u1ebdto ba, f\u00e3ce wanda ya yi shaida da gaskiya, kuma s\u0169, sun\u00e3 sane (da haka)."},"4412":{"id":4412,"surah":43,"ayah":87,"verse":"Kuma lalle idan ka tambaye su: \"W\u00e3ne ne ya halitta su?\" Lalle ne z\u00e3 su ce Allah ne. To, y\u00e3ya ake j\u0169yar da su?"},"4413":{"id":4413,"surah":43,"ayah":88,"verse":"Kuma da (ilmin) maganarSa (Annabi) \"Ya Ubangij\u0129na! Lalle wa\u0257annan mut\u00e3ne ne wa\u0257anda b\u00e3 z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni ba.\""},"4414":{"id":4414,"surah":43,"ayah":89,"verse":"To, sai ka kau da kai daga gare su, kuma ka ce, \"sal\u00e3m\u00e3.\" Sa'an nan kuma z\u00e3 su sani."},"4415":{"id":4415,"surah":44,"ayah":1,"verse":"H\u0323. M\u0303."},"4416":{"id":4416,"surah":44,"ayah":2,"verse":"In\u00e3 rantsuwa da Litt\u00e3fi Mabayyani."},"4417":{"id":4417,"surah":44,"ayah":3,"verse":"Lalle ne, M\u0169, Muka saukar da shi a cikin wani dare mai albarka. Lalle M\u0169' Mun kasance M\u00e3su yin garga\u0257i."},"4418":{"id":4418,"surah":44,"ayah":4,"verse":"A cikinsa (shi daren) ake rarrabe k\u00f5wane umurui bayyananne."},"4419":{"id":4419,"surah":44,"ayah":5,"verse":"Umurni na daga wurinMu. Lalle M\u0169 ne Muka kasanceM\u00e3su aik\u00e3w\u00e3."},"4420":{"id":4420,"surah":44,"ayah":6,"verse":"Sab\u00f5da rahama daga Ubangijinka. Lalle Sh\u0129, Shi ne Mai ji, M\u00e3sani."},"4421":{"id":4421,"surah":44,"ayah":7,"verse":"(Sh\u0129 ne) Ubangijin sammai da \u0199asa da abin da ke a tsak\u00e3ninsu, idan kun kasance m\u00e3su ya\u0199\u0129ni (za ku g\u00e3ne haka)."},"4422":{"id":4422,"surah":44,"ayah":8,"verse":"Babu abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Shi. Yana r\u00e3yarwa Kuma Yana kash\u1ebdwa. (Shi ne) Ubangijinku, kuma Ubangijin ubanninku na farko."},"4423":{"id":4423,"surah":44,"ayah":9,"verse":"A'a s\u0169, sun\u00e3 w\u00e3s\u00e3 a cikin shakka."},"4424":{"id":4424,"surah":44,"ayah":10,"verse":"Sab\u00f5da haka, ka dakata r\u00e3nar da sama z\u00e3 t\u00e3 zo da hay\u00e3\u0199i bayyananne."},"4425":{"id":4425,"surah":44,"ayah":11,"verse":"Yan\u00e3 rufe mut\u00e3ne. Wannan wata az\u00e3ba ce mai ra\u0257a\u0257i."},"4426":{"id":4426,"surah":44,"ayah":12,"verse":"Ya Ubangijinmu! Ka kuranye mana az\u00e3ba. Lalle M\u0169, m\u00e3su \u0129m\u00e3ni ne."},"4427":{"id":4427,"surah":44,"ayah":13,"verse":"In\u00e3 tun\u00e3wa take a gare su, alh\u00e3li kuwa, ha\u0199\u0129\u0199a, Manzo mai bayyan\u00e3wa Ya je musu (da garga\u0257in saukar az\u00e3bar, ba su kar\u0253a ba)?"},"4428":{"id":4428,"surah":44,"ayah":14,"verse":"Sa'an nan suka j\u0169ya baya daga gare shi, Kuma suka ce: \"Wanda ake gay\u00e3wa ne, mahaukaci.\""},"4429":{"id":4429,"surah":44,"ayah":15,"verse":"Lalle M\u0169, M\u00e3su kurany\u1ebdwar az\u00e3ba ne, a \u0257an l\u00f5kaci ka\u0257an, lalle k\u0169, m\u00e3su k\u00f5m\u00e3wa ne (ga laifin)."},"4430":{"id":4430,"surah":44,"ayah":16,"verse":"R\u00e3nar da Muke dam\u0199a, dam\u0199a mafi girma, lalle ne M\u0169 m\u00e3su az\u00e3bar r\u00e3muwa ne."},"4431":{"id":4431,"surah":44,"ayah":17,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a a gabaninsu, Mun fitini mut\u00e3nen Fir'auna, kuma wani Manzo kar\u0129mi ya j\u1ebd musu."},"4432":{"id":4432,"surah":44,"ayah":18,"verse":"(Mazon ya ce): \"Ku k\u00e3wo mini (\u0129m\u00e3ninku) ya bayin Allah! Lalle ni, Manzo ne amintacce zuwa gare ku.\""},"4433":{"id":4433,"surah":44,"ayah":19,"verse":"\"Kuma kada ku n\u1ebdmi \u0257aukaka a kan Allah. Lalle n\u0129 mai zo muku ne da dal\u0129li bayyananne.\""},"4434":{"id":4434,"surah":44,"ayah":20,"verse":"\"Kuma lalle n\u0129 na n\u1ebdmi tsari da Ubangij\u0129na, kuma Ubangijinku, d\u00f5min kada ku j\u1ebdfe ni.\""},"4435":{"id":4435,"surah":44,"ayah":21,"verse":"\"Kuma idan ba ku yi \u0129m\u00e3ni sab\u00f5da n\u0129 ba, to, ku n\u0129sance ni.\""},"4436":{"id":4436,"surah":44,"ayah":22,"verse":"Sai ya kirayi Ubangjinsa c\u1ebdwa wa\u0257annan mut\u00e3nene m\u00e3su laifi."},"4437":{"id":4437,"surah":44,"ayah":23,"verse":"(Allah Ya ce): \"To, ka yi tafiyar dare da bayiNa, da dare. Lalle k\u0169, wa\u0257anda ake b\u0129 ne (d\u00f5min a k\u00e3ma ku.)\""},"4438":{"id":4438,"surah":44,"ayah":24,"verse":"\"Kuma ka bar t\u1ebdku rarrabe. Lalle s\u0169, runduna ce abar nutsarwa.\""},"4439":{"id":4439,"surah":44,"ayah":25,"verse":"Da yawa suka bar g\u00f5naki da mar\u1ebdmari."},"4440":{"id":4440,"surah":44,"ayah":26,"verse":"Da shuke-shuke da matsayi mai kyau."},"4441":{"id":4441,"surah":44,"ayah":27,"verse":"Da wata ni'ima da suka kasance a cikinta sun\u00e3 m\u00e3su hutu."},"4442":{"id":4442,"surah":44,"ayah":28,"verse":"Kamar haka! Kuma Muka g\u00e3dar da ita ga wa\u0257ansu mut\u00e3ne na dabam."},"4443":{"id":4443,"surah":44,"ayah":29,"verse":"Sa'an nan sam\u00e3 da \u0199as\u00e3 ba su yi k\u0169ka a kansu ba, Kuma ba su kasance wa\u0257anda ake yi wa jinkiri ba."},"4444":{"id":4444,"surah":44,"ayah":30,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a Mun ts\u0129rar da Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la daga, az\u00e3ba mai wul\u00e3kant\u00e3wa."},"4445":{"id":4445,"surah":44,"ayah":31,"verse":"Daga Fir'auna. Lalle shi, ya kasance ma\u0257aukaki daga cikin m\u00e3su \u0253arna."},"4446":{"id":4446,"surah":44,"ayah":32,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun z\u00e3\u0253e su sab\u00f5da wani ilmi (na Taurata) a kan mut\u00e3ne."},"4447":{"id":4447,"surah":44,"ayah":33,"verse":"Kuma Muka b\u00e3 su, daga \u00e3y\u00f5yin mu'ujiz\u00f5ji, abin da yake a cikinsa, akwai ni'ima bayyananna"},"4448":{"id":4448,"surah":44,"ayah":34,"verse":"Lalle wa\u0257annan mut\u00e3ne, ha\u0199\u0129ka, sun\u00e3 c\u1ebdwa,"},"4449":{"id":4449,"surah":44,"ayah":35,"verse":"\"Babu wani abu sai mutuwarmu ta farko, kuma ba mu zama wa\u0257anda ake t\u00e3yarwa ba.\""},"4450":{"id":4450,"surah":44,"ayah":36,"verse":"\"Sai ku zo da ubanninmu, idan kun kasance m\u00e3su gaskiya.\""},"4451":{"id":4451,"surah":44,"ayah":37,"verse":"shin, s\u0169 ne maf\u0129f\u0129ta k\u00f5 kuwa mut\u00e3nen Tubba'u, kuma da wa\u0257anda ke a gab\u00e3ninsu? Mun halaka su, lalle s\u0169, sun kasance m\u00e3su laifi."},"4452":{"id":4452,"surah":44,"ayah":38,"verse":"Kuma ba Mu halitta slmmai da \u0199asa da abin da ke a tsak\u00e3ninsu ba, alh\u00e3li kuwa Mun\u00e3 m\u00e3su w\u00e3s\u00e3."},"4453":{"id":4453,"surah":44,"ayah":39,"verse":"Ba Mu halitta su ba f\u00e3ce da manufa ta gaskiya, kuma amma mafi yawansu, ba su sani ba."},"4454":{"id":4454,"surah":44,"ayah":40,"verse":"Lalle r\u00e3nar rarrab\u1ebdwa, ita ce l\u00f5kacin wa'adinsu gab\u00e3 \u0257aya."},"4455":{"id":4455,"surah":44,"ayah":41,"verse":"R\u00e3nar da wani zumu b\u00e3 ya amf\u00e3nin wani zumu da k\u00f5me kuma ba su zama an\u00e3 taimakon su ba."},"4456":{"id":4456,"surah":44,"ayah":42,"verse":"f\u00e3ce wanda Allah Ya yi wa rahama. Lalle Shi (Allah), sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai jin \u0199ai."},"4457":{"id":4457,"surah":44,"ayah":43,"verse":"Lalle it\u00e3ciyar za\u0199\u0199\u0169m (\u0257anyen wut\u00e3),"},"4458":{"id":4458,"surah":44,"ayah":44,"verse":"Ita ce abincin mai laifi."},"4459":{"id":4459,"surah":44,"ayah":45,"verse":"Kamar narkakken kwalta yan\u00e3 tafasa a cikin cikunna."},"4460":{"id":4460,"surah":44,"ayah":46,"verse":"Kamar tafasar ruwan z\u00e3fi."},"4461":{"id":4461,"surah":44,"ayah":47,"verse":"(A c\u1ebd wa mal\u00e3'ikun wut\u00e3), \"Ku k\u00e3m\u00e3 shi, sa'an nan ku fizge shi zuwa ga tsakiyar Jah\u0129m.\""},"4462":{"id":4462,"surah":44,"ayah":48,"verse":"\"Sa'an nan ku zuba, a kansa, daga az\u00e3bar ruwan z\u00e3fi.\""},"4463":{"id":4463,"surah":44,"ayah":49,"verse":"(A ce mas\u00e3), \"Ka \u0257an\u0257ana! Lalle kai, kai ne mabuw\u00e3yi mai girma!\""},"4464":{"id":4464,"surah":44,"ayah":50,"verse":"\"Lalle wannan, shi ne abin da kuka kasance kun\u00e3 shakka game da shi.\""},"4465":{"id":4465,"surah":44,"ayah":51,"verse":"Lalle m\u00e3su ta\u0199awa sun\u00e3 cikin matsayi amintacce."},"4466":{"id":4466,"surah":44,"ayah":52,"verse":"A cikin gid\u00e3jen Aljanna da mar\u1ebdmari."},"4467":{"id":4467,"surah":44,"ayah":53,"verse":"Sun\u00e3 tufanta daga tuf\u00e3fin alhar\u0129ni ra\u0199\u0129\u0199i, da mai kauri, sun\u00e3 m\u00e3su zaman fuskantar j\u0169na."},"4468":{"id":4468,"surah":44,"ayah":54,"verse":"Kamar haka, kuma Mun aurar da su da m\u00e3t\u00e3 m\u00e3su kyaun id\u00e3nu, m\u00e3su girmansu."},"4469":{"id":4469,"surah":44,"ayah":55,"verse":"Sun\u00e3 kira, a cikinsu (gid\u1ebdjen) ga dukan 'ya'yan it\u00e3cen marmari, sun\u00e3 amintattu (daga dukan abin ts\u00f5ro)."},"4470":{"id":4470,"surah":44,"ayah":56,"verse":"B\u00e3 su \u0257an\u0257anar mutuwa, a cikinsu, f\u00e3ce mutuwar farko, kuma (Allah), Ya tsare musu az\u00e3bar Jah\u0129m."},"4471":{"id":4471,"surah":44,"ayah":57,"verse":"Sab\u00f5da falala daga Ubangijinka. Wancan shi ne babban rabo, mai girma."},"4472":{"id":4472,"surah":44,"ayah":58,"verse":"D\u00f5min haka kawai Muka sau\u0199a\u0199ar da shi (Al\u0199ur'\u00e3ni) da harshenka, tsamm\u00e3ninsu, su ri\u0199a tun\u00e3wa."},"4473":{"id":4473,"surah":44,"ayah":59,"verse":"Sai ka yi jira. Lalle s\u0169, m\u00e3su jira ne."},"4474":{"id":4474,"surah":45,"ayah":1,"verse":"H\u0323. M\u0303."},"4475":{"id":4475,"surah":45,"ayah":2,"verse":"Saukar Litt\u00e3fi daga Allah Mabuw\u00e3yi Mai hikima yake."},"4476":{"id":4476,"surah":45,"ayah":3,"verse":"Lalle ne a cikin sammai da \u0199asa akwai \u00e3y\u00f5yi ga m\u00e3su \u0129m\u00e3ni."},"4477":{"id":4477,"surah":45,"ayah":4,"verse":"Kuma a cikin halittarku da abin da ke watsuwa na dabba akwai \u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne m\u00e3su ya\u0199\u0129ni."},"4478":{"id":4478,"surah":45,"ayah":5,"verse":"Kuma da s\u00e3\u0253awar dare da yini da abin da Allah Ya saukar daga sama na arziki, sa'an nan Ya r\u00e3yar da \u0199asa game da shi a b\u00e3yan mutuwarta, da j\u0169yawar isk\u00f5ki, akwai \u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne m\u00e3su yin hankali."},"4479":{"id":4479,"surah":45,"ayah":6,"verse":"Wa\u0257ancan \u00e3y\u00f5yin Allah ne, Mun\u00e3 karanta su gare ka da gaskiya. To, da wane l\u00e3b\u00e3ri b\u00e3yan Allah da \u00e3y\u00f5yinSa suke yin \u0129m\u00e3ni?"},"4480":{"id":4480,"surah":45,"ayah":7,"verse":"Bone ya tabbata ga dukan mai yawan \u0199iren \u0199arya, mai laifi."},"4481":{"id":4481,"surah":45,"ayah":8,"verse":"Yan\u00e3 jin \u00e3y\u00f5yin Allah an\u00e3 karanta su a kansa, sa'an nan ya d\u00f5ge yan\u00e3 mak\u00e3ngari, kamar bai j\u0129 su ba. To, ka yi masa bushara da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"4482":{"id":4482,"surah":45,"ayah":9,"verse":"Kuma har idan ya san wani abu daga \u00e3y\u00f5yinMu, sai ya rika su da izgili. Wa\u0257ancan sun\u00e3 da wata az\u00e3ba mai wul\u00e3kant\u00e3wa (a d\u0169niya)."},"4483":{"id":4483,"surah":45,"ayah":10,"verse":"Gaba gare su (a L\u00e3hira) akwai Jahannama, kuma abin da suka san\u00e3'anta b\u00e3 ya wad\u00e3tar da su daga k\u00f5me, kuma ab\u0169buwan da suka ri\u0199a maji\u0253inta, baicin Allah, b\u00e3 su w\u00e3datar da su daga k\u00f5me. Kuma sun\u00e3 da wata az\u00e3ba mai girma."},"4484":{"id":4484,"surah":45,"ayah":11,"verse":"Wannan (Al\u0199ur'\u00e3ni) shi ne shiryuwa. Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta game da \u00e3y\u00f5yin Ubangijinsu, sun\u00e3 da wata az\u00e3ba ta wul\u00e3kanci mai ra\u0257a\u0257i."},"4485":{"id":4485,"surah":45,"ayah":12,"verse":"Allah ne wanda Ya h\u00f5re muku t\u1ebdku d\u00f5min jirgi ya gud\u00e3na a cikinta da umurninSa, kuma d\u00f5min ku n\u1ebdma daga falalarSa, kuma tsamm\u00e3ninku z\u00e3 ku g\u00f5de."},"4486":{"id":4486,"surah":45,"ayah":13,"verse":"Kuma Ya h\u00f5re muku abin da ke a cikin sammai da abin da ke a cikin \u0199asa, gab\u00e3 \u0257aya daga gare Shi yake. Lalle ne, a cikin wancan, ha\u0199\u0129\u0199a, akwai \u00e3y\u00f5yi ga mut\u00e3ne wa\u0257anda ke yin tun\u00e3ni."},"4487":{"id":4487,"surah":45,"ayah":14,"verse":"Ka ce wa wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, su yi g\u00e3fara ga wa\u0257anda b\u00e3 su f\u00e3tan rahama ga kw\u00e3nukan Allah, d\u00f5min (Allah) Ya s\u00e3ka wa mut\u00e3ne da abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"4488":{"id":4488,"surah":45,"ayah":15,"verse":"Wanda ya aikata aikin \u0199warai, to, d\u00f5min kans\u00e3, kuma wanda ya m\u0169nana aki, to, a kansa. Sa'an nan zuwa ga Ubangijinku ake mayar da ku."},"4489":{"id":4489,"surah":45,"ayah":16,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun bai (wa B\u00e3n\u0129 Isr\u00e3'\u0129la Litt\u00e3fi da hukunci da Annabci, Kuma Mun azurta su daga ab\u0169buwa m\u00e3sud\u00e3\u0257i, Kuma Mun f\u0129fta su a kan mut\u00e3nen d\u0169niya (a z\u00e3maninsu)."},"4490":{"id":4490,"surah":45,"ayah":17,"verse":"Kuma Muka b\u00e3 su hujj\u00f5ji na umurni. Ba su s\u00e3\u0253a ba f\u00e3ce b\u00e3yan ilmi ya j\u1ebd musu, sab\u00f5da z\u00e3lunci a tsak\u00e3ninsu. Lalle ne, Ubangijinka zai yi hukunci a tsak\u00e3ninsu, a R\u00e3nar \u0199iy\u00e3ma a cikin abin da suka kasance sun\u00e3 s\u00e3\u0253a wa (j\u0169na)."},"4491":{"id":4491,"surah":45,"ayah":18,"verse":"Sa'an nan Muka sanya ka a kan wata shar\u0129'a ta al'amarin. Sai ka b\u0129 ta, Kuma kada k\u00e3 bi son z\u0169ciy\u00f5yin wa\u0257annan daba su sani ba."},"4492":{"id":4492,"surah":45,"ayah":19,"verse":"Lalle ne s\u0169, b\u00e3 z\u00e3 su wad\u00e3tar da kai da k\u00f5me ba daga Allah. Kuma lalle ne azz\u00e3lumai s\u00e3shensu maji\u0253intan s\u00e3she ne. Kuma Allah ne Maji\u0253incin m\u00e3su ta\u0199awa."},"4493":{"id":4493,"surah":45,"ayah":20,"verse":"wannan (Alkur'\u00e3ni) hukunce-hukuncen natsuwa ne ga mut\u00e3ne, da shiryuwa, da rahama, ga mut\u00e3ne wa\u0257anda ke da ya\u0199\u0129ni."},"4494":{"id":4494,"surah":45,"ayah":21,"verse":"K\u00f5 wa\u0257anda suka y\u00e3gi miy\u00e3gun ayyuka sun\u00e3 zaton Mu sany\u00e3 su kamar wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, su zama daidai ga r\u00e3yuwarsu da mutuwarsu? Abin da suke hukunt\u00e3wa y\u00e3 m\u0169nan\u00e3!"},"4495":{"id":4495,"surah":45,"ayah":22,"verse":"Alh\u00e3li kuwa Allah ne Ya halitta sammai da \u0199as\u00e3 sab\u00f5da gaskiya, Kuma d\u00f5min a s\u00e3ka wa k\u00f5wane rai da abin da ya san\u00e3'anta, kuma su, b\u00e3 z\u00e3 a z\u00e3lunce su ba."},"4496":{"id":4496,"surah":45,"ayah":23,"verse":"Shin, k\u00e3 ga wanda ya ri\u0199i son z\u0169ciyarsa s\u0129h ne abin bautawarsa, kuma Allah Ya \u0253atar da shi a kan wani ilmi, Kuma Ya sa hatini a kan jinsa, da z\u0169ciyarsa, kuma Ya sa wata y\u00e3n\u00e3 \u00e3 kan ganinsa? To, w\u00e3ne ne zai shiryar da shi b\u00e3yan Allah? Shin to, b\u00e3 z\u00e3 ku yi tun\u00e3ni ba?"},"4497":{"id":4497,"surah":45,"ayah":24,"verse":"Kuma suka ce: \"B\u00e3bu k\u00f5me f\u00e3ce r\u00e3yuwarmu ta d\u0169niya; mun\u00e3 mutuwa kuma mun\u00e3 r\u00e3yuwa (da haihuwa) kuma b\u00e3bu abin da ke halaka mu sai z\u00e3mani.\" Alh\u00e3li kuwa (ko da suke fa\u0257ar maganar) b\u00e3 su da wani ilmi game da wannan, b\u00e3 su bin k\u00f5me face zato."},"4498":{"id":4498,"surah":45,"ayah":25,"verse":"Kuma idan an\u00e3 karanta \u00e3y\u00f5yinMu bayyanannu a kansu, b\u00e3bu abin da ya kasance hujjarsu f\u00e3ce suka ce: \"Ku zo mana da ubanninmu, idan kun kasance m\u00e3su gaskiya.\""},"4499":{"id":4499,"surah":45,"ayah":26,"verse":"Ka ce: \"Allah ne ke r\u00e3yar da ku kuma Sh\u0129 ne ke matarda ku, sa'an nan Ya t\u00e3ra ku zuwa ga R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, b\u00e3bu shakka a gare ta, kuma amma mafi yawan mut\u00e3ne ba su sani ba.\""},"4500":{"id":4500,"surah":45,"ayah":27,"verse":"\"Kuma mulkin sammai da \u0199asa na Allah ne, Sh\u0129 ka\u0257ai. Kuma r\u00e3nar da Sa'a ke tsayuwa, a r\u00e3nar nan m\u00e3su \u0253\u00e3t\u00e3w\u00e3 (ga hujj\u00f5jin Allah d\u00f5min su ki bin shar\u0129'arSa) z\u00e3 su yi has\u00e3ra.\""},"4501":{"id":4501,"surah":45,"ayah":28,"verse":"Kuma z\u00e3 ka ga k\u00f5wace al'umma tan\u00e3 gurf\u00e3ne, k\u00f5wace al'umma an\u00e3 kiran ta zuwa ga litt\u00e3finta. (A ce musu) \"A yau an\u00e3 s\u00e3ka muku da abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa.\""},"4502":{"id":4502,"surah":45,"ayah":29,"verse":"\"Wannan litt\u00e3finMu ne yan\u00e3 yin magana a kanku da gas, kiya. Lalle M\u0169, Mun kasanceMuna sauya rub\u0169tun tamkar abin dakuka kasance kun\u00e3 aik\u00e3t\u00e3wa.\""},"4503":{"id":4503,"surah":45,"ayah":30,"verse":"To, amma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, to, Ubangijinsu zai sanya su a cikin rahamarsa. Wannan sh\u0129 ne babban rabo bayyananne."},"4504":{"id":4504,"surah":45,"ayah":31,"verse":"Kuma amma wa\u0257anda suka k\u00e3firt\u00e3 (Allah zai ce musu): \"Shin, \u00e3y\u00f5y\u0129N\u00e3 ba su kasance an\u00e3 kar\u00e3nta su \u00e3 kanku ba sai kuka kangare, Kuma kuka kasance mut\u00e3ne m\u00e3su laifi?\""},"4505":{"id":4505,"surah":45,"ayah":32,"verse":"\"Kuma idan aka ce, lalle wa'\u00e3din Allah gaskiya ne, kuma Sa'a, b\u00e3bu shakka a cikinta sai kuka ce, 'Ba mu san abin da ake c\u1ebdwa Sa'a ba, b\u00e3 mu z\u00e3to (game da ita) f\u00e3ce zato mai rauni, Kuma ba mu zama m\u00e3su ya\u0199ni ba.\"'"},"4506":{"id":4506,"surah":45,"ayah":33,"verse":"Kuma m\u0169nanan abin da suka aikata ya bayyana a gare su, kuma abin da suka kasance sun\u00e3 yi na izgili ya wajaba a kansu."},"4507":{"id":4507,"surah":45,"ayah":34,"verse":"Kuma aka ce: \"A yau z\u00e3 Mu manta da ku, kamar yadda kuka manta da gamuwa da yininku wannan. Kuma m\u00e3k\u00f5marku wut\u00e3 ce, Kuma b\u00e3 ku da wa\u0257ansu m\u00e3su taimako."},"4508":{"id":4508,"surah":45,"ayah":35,"verse":"\"Wancan d\u00f5min lalle k\u0169, kun ri\u0199i \u00e3y\u00f5yin Allah da izgili, Kuma r\u00e3yuwar d\u0169niya ta r\u0169\u0257e ku. To, a yau b\u00e3 z\u00e3 su fita daga gare ta ba, Kuma b\u00e3 z\u00e3 su zama wa\u0257anda ake n\u1ebdman yardarsu ba.\""},"4509":{"id":4509,"surah":45,"ayah":36,"verse":"Sab\u00f5da haka, g\u00f5diya ta tabbata ga Allah Ubangijin sammai, kuma Ubangijin \u0199as\u00e3, Ubangijin halittu."},"4510":{"id":4510,"surah":45,"ayah":37,"verse":"Kuma gare Shi girma yake, a cikin sammai da \u0199as\u00e3, kuma Sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai Hikima."},"4511":{"id":4511,"surah":46,"ayah":1,"verse":"H\u0323. M\u0303."},"4512":{"id":4512,"surah":46,"ayah":2,"verse":"Saukar da littafi daga Allah, Mabuw\u00e3yi, Mai hikima yake."},"4513":{"id":4513,"surah":46,"ayah":3,"verse":"Ba Mu halitta sammai da \u0199asa ba, da abin da ke tsak\u00e3ninsu, f\u00e3ce da gaskiya da wani ajali ambatacce, kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta, m\u00e3su bijir\u1ebdwa ne daga abin da aka yi musu garga\u0257i (da shi)."},"4514":{"id":4514,"surah":46,"ayah":4,"verse":"Ka ce: \"Shin, kun gani, abin da kuke kira, wanda yake baicin Allah? Ku n\u0169na mini, menene suka halitta daga \u0199asa? K\u00f5 kuwa sun\u00e3 da t\u00e3rayya a cikin sammai? Ku zo mini da wani litt\u00e3fi na gab\u00e3nin wannan (Al\u0199ur'\u00e3ni) k\u00f5 wata al\u00e3ma daga wani ilmi, idan kun kasance m\u00e3su gaskiya.\""},"4515":{"id":4515,"surah":46,"ayah":5,"verse":"Kuma w\u00e3ne ne mafi \u0253ata daga wanda ke kiran wanin Allah wanda da b\u00e3 zai kar\u0253a masa ba, bar R\u00e3nar Kyama, alh\u00e3li s\u0169 (wa\u0257anda ake kiran) shagaltattu ne daga kiransu?"},"4516":{"id":4516,"surah":46,"ayah":6,"verse":"Kuma idan aka t\u00e3ra mut\u00e3ne sai su kasance ma\u0199iya a gare su, alh\u00e3li sun kasance m\u00e3su \u0199i ga ib\u00e3darsu."},"4517":{"id":4517,"surah":46,"ayah":7,"verse":"Kuma idan an\u00e3 kar\u00e3tun \u00e3y\u00f5\u00f2yinMu bayyanannu a kansu, sai wa\u0257anda suka k\u00e3firta ga gaskiya a l\u00f5kacin da ta j\u1ebd musu, su ce, \"Wannan sihiri ne bayyananne.\""},"4518":{"id":4518,"surah":46,"ayah":8,"verse":"K\u00f5kuw\u00e3 sun\u00e3 c\u1ebdwa: \"Y\u00e3 \u0199ir\u0199ira shi (Al\u0199ur'\u00e3ni) ne?\" Ka ce: \"Idan na \u0199ir\u0199ira shi ne, to b\u00e3 ku mallaka mini k\u00f5me daga Allah. Sh\u0129 ne Mafi sani ga abin da kuke k\u0169ts\u00e3wa a cikinsa na magana. (Allah) Y\u00e3 isa Ya zama shaida a tsak\u00e3n\u0129nada tsak\u00e3ninku. Kuma sh\u0129 ne Mai g\u00e3fara, Mai jin \u0199ai.\""},"4519":{"id":4519,"surah":46,"ayah":9,"verse":"Ka ce: \"Ban kasance f\u00e3rau ba daga Manzanni, kuma ban san abin da z\u00e3 a yi game da ni k\u00f5 game da ku (na gaibi) ba, b\u00e3 ni bin k\u00f5me f\u00e3ce abin da ake yin wahayi zuwa gare ni, kuma ban zama ba, f\u00e3ce mai garga\u0257i mai bayyan\u00e3wa.\""},"4520":{"id":4520,"surah":46,"ayah":10,"verse":"Ka ce: \"Shin, kun gani, idan (Al\u0199ur'\u00e3ni) ya kasance daga wurin Allah yake, kuma kuka k\u00e3firta da shi, kuma wani mai shaida daga Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la ya b\u00e3yar da shaida a kan kwatankwacinsa, sa'an nan ya yi \u0129m\u00e3ni, kuma kuka kangare? Lalle Allah b\u00e3 Ya shiryar da mut\u00e3ne azz\u00e3lumai.\""},"4521":{"id":4521,"surah":46,"ayah":11,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta suka ce wa wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni: \"Da (Al\u0199ur'\u00e3ni) ya kasance, wani alh\u1ebdri ne,\" d\u00e3 ba su riga muzuwa gare shi ba. Kuma tun da ba su shiryu game da sh\u0129 ba, to, z\u00e3 su ce, \"Wannan \u0199iren \u0199arya ne da\u0257a\u0257\u0257e.\""},"4522":{"id":4522,"surah":46,"ayah":12,"verse":"Alh\u00e3li kuwa a gab\u00e3ninsa akwai litt\u00e3fin M\u0169s\u00e3, wanda ya kasance abin k\u00f5yi, kuma rahama. Kuma wannan (Al\u0199ur'\u00e3ni) littafi ne mai gaskat\u00e3wa (ga littafin M\u0169s\u00e3), a harshe na Larabci d\u00f5min ya garga\u0257i wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci, kuma ya zama bush\u00e3ra ga m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"4523":{"id":4523,"surah":46,"ayah":13,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka ce: \"Ubangijinmu Allah ne,\" sa'an nan suka daidaitu, to, b\u00e3bu wani ts\u00f5ro a kansu, kuma b\u00e3 z\u00e3 su yi ba\u0199in ciki ba."},"4524":{"id":4524,"surah":46,"ayah":14,"verse":"Wa\u0257annan 'yan Aljanna ne, sun\u00e3 madawwama a cikinta, a kan sakamako ga abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"4525":{"id":4525,"surah":46,"ayah":15,"verse":"Kuma Mun yi wasiyya ga mutum game da mahaifansa biyu da kyautat\u00e3wa, uwarsa t\u00e3 yi cikinsa wahala, kuma ta haife shi wahala. cikinsa da y\u00e3yensa wat\u00e3 tal\u00e3tin. Har a l\u00f5kacin da ya kai ga mafi \u0199arfinsa, kuma ya kai sh\u1ebdkara arba'in, ya ce: \"Ya Ubangij\u0129na! Ka kange nid\u00f5min in g\u00f5de wa ni'imarKa, wadda Ka ni'imta a kaina da kuma a kan mahaif\u00e3na biyu, kuma d\u00f5min in aikata aikin \u0199warai wanda Kake yarda da shi, kuma Ka kyautata mini a cikin zuriyata. Lalle n\u0129, n\u00e3 t\u0169ba zuwa gare Ka, kuma lalle ni, in\u00e3 daga m\u00e3su sallam\u00e3wa (ga umurninKa).\""},"4526":{"id":4526,"surah":46,"ayah":16,"verse":"Wa\u0257ancan ne wa\u0257anda Muke kar\u0253a, daga gare su, mafi kyaun abin da suka aikata, kuma Muke g\u00e3farta mafi m\u0169nanan ayyukansum (sun\u00e3) a cikin 'yan Aljanna, a kan wa'adin gaskiya wanda suka kasance an\u00e3 yi musu alkawari (da shi)."},"4527":{"id":4527,"surah":46,"ayah":17,"verse":"Kuma wanda ya ce wa mahaifansa biyu: \"Tir gare ku! shin, kun\u00e3 ts\u00f5ratar da ni c\u1ebdwa z\u00e3 a fitar da ni daga (kabari) ne, alh\u00e3li kuwa \u0199arn\u00f5ni na mut\u00e3ne da yawa sun sh\u0169\u0257e a gab\u00e3n\u0129na (ba su k\u00f5mo ba)?\" Kuma s\u0169 (mahaifan) sun\u00e3 n\u1ebdman Allah taimako (sun\u00e3ce masa) \"Kaitonka! Ka yi \u0129m\u00e3ni, lalle wa'adin Allah gaskiya ne.\" Sai shi kuma ya ce. \"Wannan b\u00e3 k\u00f5me ba ne f\u00e3ce t\u00e3ts\u0169niy\u00f5yin mut\u00e3nen farko.\""},"4528":{"id":4528,"surah":46,"ayah":18,"verse":"Wa\u0257ancan ne wa\u0257anda kalmar az\u00e3ba ta wajaba a kansu, a cikin al'umm\u00f5mi wa\u0257anda suka sh\u0169\u0257e, (b\u00e3 da da\u0257\u1ebdwa ba), a gab\u00e3ninsu, daga aljannu da mut\u00e3ne. Lalle s\u0169, sun kasance m\u00e3su has\u00e3ra."},"4529":{"id":4529,"surah":46,"ayah":19,"verse":"Kuma ga k\u00f5wane nau'i, yan\u00e3 da daraj\u00f5ji daga abinda suka aikata. Kuma d\u00f5min (Allah) Ya cika musu (sakamakon) ayyukansu, alh\u00e3li kuwa s\u0169, b\u00e3 z\u00e3 a z\u00e3lunce su ba."},"4530":{"id":4530,"surah":46,"ayah":20,"verse":"Kuma r\u00e3nar da ake gitta wa\u0257anda suka k\u00e3flrta a kan wut\u00e3 (a ce musu): \"Kun tafiyar da ab\u0169buwanku na jin d\u00e3\u0257i a cikin rayuwarku ta d\u0169niya, kuma kun n\u1ebdmi jin d\u00e3di da su, to, ayau an\u00e3 s\u00e3ka muka da az\u00e3bar wul\u00e3kanci, d\u00f5min abin da kuka kasance kan\u00e3 yi na gmian kai a cikin \u0199asa, b\u00e3 da wani hakki ba, kuma d\u00f5min abin da kuka kasance kuna yi na f\u00e3si\u0199ansi.\""},"4531":{"id":4531,"surah":46,"ayah":21,"verse":"Kuma ka ambaci \u0257an'uwan \u00c3d\u00e3wa a l\u00f5kacin da ya yi garga\u0257i ga mut\u00e3nensa, a Tuddan Rairayi, alh\u00e3li kuwa wa\u0257ansu m\u00e3su garga\u0257i sun sh\u0169\u0257e agaba gare shi da b\u00e3ya gare shi (da c\u1ebdwa) \"Kada ku bauta wa k\u00f5wa f\u00e3ce Allah. Lalle n\u0129 in\u00e3 ts\u00f5rata muku az\u00e3bar yini mai girma.\""},"4532":{"id":4532,"surah":46,"ayah":22,"verse":"Suka ce: \"Shin, k\u00e3 zo mana ne d\u00f5min ka karkatar da mu daga gum\u00e3kaumu? To, ka zo mana da abin da kake yi mana wa'adin, idan k\u00e3 kasance daga m\u00e3su gaskiya.\""},"4533":{"id":4533,"surah":46,"ayah":23,"verse":"Ya ce: \"Ilimi a wurin Allah kawai yake, kuma in\u00e3 iyar maku abin da aka aiko ni da shi, kuma amma in\u00e3 ganin, k\u0169, wasu mut\u00e3ne ne, kun\u00e3 j\u00e3hiltar gaskiya.\""},"4534":{"id":4534,"surah":46,"ayah":24,"verse":"To, a l\u00f5kacin da suka ga az\u00e3bar, kumar hadari mai fuskantar r\u00e3fukansu, suka ce: \"Wannan hadari ne mai yi mana ruwa. \u00c3'a, sh\u0129 na abin da kuke n\u1ebdman gaggawar saukarsa; Iska ce, a cikinta akwai wata azaba mai ra\u0257a\u0257i."},"4535":{"id":4535,"surah":46,"ayah":25,"verse":"Tan\u00e3 darkake k\u00f5wane abu da umurnin Ubangijinta. Sai suka w\u00e3yi gari, b\u00e3 a ganin k\u00f5me f\u00e3ce gid\u00e3jensu. Kamar wannan ne Muke s\u00e3ka wa mut\u00e3ne m\u00e3su laifi."},"4536":{"id":4536,"surah":46,"ayah":26,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun ba su \u0129ko ga abin da ba Mub\u00e3 ku \u0129ko gare shi ba, kuma Muka sanya musu wani irin j\u0129 da gani dazuk\u00e3ta. Sai dai jnsu bai amf\u00e3ne su ba, kuma zuk\u00e3tansu ba su amf\u00e3ne su ba ga k\u00f5me, d\u00f5min sun kasance sun\u00e3 musu game da \u00e3y\u00f5yin Allah, kuma abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa na izgili game da shi ya wajaba a gare su."},"4537":{"id":4537,"surah":46,"ayah":27,"verse":"Kuma ne, lalle ha\u0199\u0129\u0199a, Mun halakar da abin da yake k\u1ebdwayenku na al\u0199aryu kuma Muka jujj\u0169ya \u00e3y\u00f5yi, tsamm\u00e3ninsu z\u00e3 su k\u00f5mo."},"4538":{"id":4538,"surah":46,"ayah":28,"verse":"To, don m\u1ebdne ne wa\u0257anda suka ri\u0199a, baicin Allah, ab\u0169buwan yi. wa baiko, gumaka, ba su taimake su ba? \u00c3'a, sun \u0253ace musu Kuma wannan shi ne \u0199iren \u0199aryarsu da abin da suka kasance sun\u00e3 \u0199ir\u0199ir\u00e3wa."},"4539":{"id":4539,"surah":46,"ayah":29,"verse":"Kuma a l\u00f5kcin da Muka j\u0169ya wa\u0257ansu jama'a na aljamiu zuwa gare ka sun\u00e3 saur\u00e3ren Al\u0199ur'\u00e3ni. To, al\u00f5kacin da suka halarce shi suka ce: \"Ku yi shiru.\" Sa'an nan da aka \u0199\u00e3re, suka j\u0169ya zuwa ga jama'arsu sun\u00e3 m\u00e3su garga\u0257i."},"4540":{"id":4540,"surah":46,"ayah":30,"verse":"Suka ce: \"Ya mut\u00e3nenmu! Lalle m\u0169, mun ji wani litt\u00e3fi an saukar da shi a b\u00e3y\u00e3n M\u0169s\u00e3, mai gaskat\u00e3wa ga abin da ke a gaba da shi, yan\u00e3 shiryarwa ga gaskiya da kuma zuwa ga hanya madaidaiciya."},"4541":{"id":4541,"surah":46,"ayah":31,"verse":"\"Y\u00e3 mut\u00e3nenmu! Ku kar\u0253a wa mai kiran Allah, kuma ku yi \u0129m\u00e3ni da Shi, Ya g\u00e3farta muku daga zunubanku, kuma ya tserar da ku daga az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"4542":{"id":4542,"surah":46,"ayah":32,"verse":"\"Kuma wanda bai kar\u0253a wa mai kiran Allah ba to bai zama mai buw\u00e3ya a cikin \u0199asa ba, kuma ba ya da wa\u0257ansu maji\u0253inta, baicin Shi. Wa\u0257annnan sun\u00e3 a cikin \u0253ata bayyananna.\""},"4543":{"id":4543,"surah":46,"ayah":33,"verse":"Shin, kuma ba su gani ba c\u1ebdwa: \"Lalle Allah, Wanda Y\u00e3 halitta sammai da \u0199asa kuma bai k\u00e3sa ga halittarsu ba, Mai \u0129kon yi ne a kan r\u00e3yar da matattu?\" Na'am, lalle Shi, Mai \u0129kon yi ne a kan k\u00f5me."},"4544":{"id":4544,"surah":46,"ayah":34,"verse":"Kuma r\u00e3nar da ake gittar da wa\u0257anda suka k\u00e3firta a kan wut\u00e3, (a ce musu) \"Ashe, wannan b\u00e3 gaskiya ba ne?\" Su ce: \"Na'am, gaskiya ne, mun rantse da Ubangijinmu!\" Sai Ya ce, \"To, ku \u0257an\u0257ani az\u00e3bar sab\u00f5da abin da kuka kasance kun\u00e3 yi na k\u00e3firci.\""},"4545":{"id":4545,"surah":46,"ayah":35,"verse":"Sab\u00f5da haka, ka yi ha\u0199uri kamar yadda m\u00e3su \u0199arfin niyya daga Manzanni suka yi ha\u0199uri. Kuma kada ka yi musu gagg\u00e3wa. Kamar dai s\u0169, a r\u00e3nar da suke ganin (sakamako) abin da ake yi musu wa'adi ba su zauna ba, f\u00e3ce sa'a guda daga yini. Iyarwa dai da Manzanci). Shin, akwai wanda za a halakar? (B\u00e3bu), f\u00e3ce mut\u00e3ne fasi\u0199ai."},"4546":{"id":4546,"surah":47,"ayah":1,"verse":"Wa\u0257anda suka k\u00e3firta kuma suka kange mut\u00e3ne daga tafarkin Allah, (Allah) Ya \u0253atar da ayyukansu."},"4547":{"id":4547,"surah":47,"ayah":2,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi \u0129mani, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, kuma suka yi \u0129mani da abinda aka sassaukar ga Muhammadu, alh\u00e3li kuwa sh\u0129 ne gaskiya daga Ubangijinsu, (Allah) Y\u00e3 karkare musu miy\u00e3gun ayyukansu, kuma Y\u00e3 kyautata h\u00e3l\u00e3yensu."},"4548":{"id":4548,"surah":47,"ayah":3,"verse":"Wannan kuwa sab\u00f5da lalle, wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun bi \u0199arya, kumar lalle wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, sun bi gaskiya daga Ubangijinsu. Kamar wannan ne Allah Yake bayyana wa mut\u00e3ne mis\u00e3lansu."},"4549":{"id":4549,"surah":47,"ayah":4,"verse":"Sab\u00f5da haka idan kun ha\u0257u da wa\u0257anda suka k\u00e3firta, sai ku yi ta d\u0169kan wuy\u00f5yinsu har a l\u00f5kacin da suka yawaita musu kisa, to, ku tsananta \u0257aurinsu sa'an nan imma karimci a b\u00e3yan' haka k\u00f5 biyan fansa, har y\u00e3\u0199i ya saukar da kayansa m\u00e3su nauyi. Wancan, d\u00e3 Allah n\u00e3 so da Ya ci nasara a kansu (ba tare da ya\u0199in ba) kuma amma (ya wajabta jihadi) d\u00f5min Ya jarraba s\u00e3shenku da s\u00e3she. Kuma wa\u0257anda zaka kashe a cikin tafarkin Allah, to, b\u00e3 ai \u0253atar da ayyukansu ba."},"4550":{"id":4550,"surah":47,"ayah":5,"verse":"Zai shiryar da su, kuma Ya kyautata h\u00e3l\u00e3yensu."},"4551":{"id":4551,"surah":47,"ayah":6,"verse":"Kuma Ya shigarda su Aljanna (wadda) Ya siffanta ta a gare su."},"4552":{"id":4552,"surah":47,"ayah":7,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129mani! Idan kun taimaki Allah, zai taimake ku, kuma Ya tabbatar da dug\u00e3duganku.."},"4553":{"id":4553,"surah":47,"ayah":8,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta, to, ru\u0253ushi ya tabbata a gare su, kuma (Allah) Ya \u0253atar da ayyukansu."},"4554":{"id":4554,"surah":47,"ayah":9,"verse":"Wannan, sab\u00f5da lalle s\u0169, sun \u0199i abin da Allah Ya saukar d\u00f5min haka Ya \u0253ata ayyukansu."},"4555":{"id":4555,"surah":47,"ayah":10,"verse":"Shin, ba su yi tafiya ba, a cikin \u0199asa, d\u00f5min su gani yadda \u00e3\u0199ibar wa\u0257anda ke a gab\u00e3ninsu ta kasance? Allah Ya dark\u00e3ke a kansu. Kuma akwai mis\u00e3lan wannan \u00e3\u0199ibar ga k\u00e3firai (na k\u00f5wane z\u00e3mani)."},"4556":{"id":4556,"surah":47,"ayah":11,"verse":"Wancan! Sab\u00f5da lalle Allah ne Maji\u0253incin wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma lalle, kafirai b\u00e3bu wani maji\u0253inci a gare su."},"4557":{"id":4557,"surah":47,"ayah":12,"verse":"Lalle ne, Allah n\u00e3 shigar da wa\u0257anda suka yi \u0129mani kuma suka aikata ayyukan \u0199warai a gid\u00e3jen Aljanna, k\u00f5gunan ruwa na gudana daga \u0199ar\u0199ashinsu, kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun\u00e3 jin \u0257an da\u0257i (ad\u0169niya) kuma sun\u00e3 ci, kamar yadda dabb\u00f5bi ke ci, kuma wut\u00e3 ita ce mazauni a gare su."},"4558":{"id":4558,"surah":47,"ayah":13,"verse":"Kuma da yawa akwai al\u0199arya, ita ce mafi tsanani ga \u0199arfi daga al\u0199aryarka wadda ta fitar da kai, Mun halaka ta, sa'an nan kuwa b\u00e3bu wani mai taimako a gare su."},"4559":{"id":4559,"surah":47,"ayah":14,"verse":"Shin, wanda ya kasance a kan wata hujja daga Ubangijinsa, zai zama kamar wanda aka \u0199aw\u00e3ce masa mugun aikinsa, kuma suka bibbiyi son z\u0169ciy\u00f5yinsu?"},"4560":{"id":4560,"surah":47,"ayah":15,"verse":"Mis\u00e3lin Aljanna, wadda aka yi wa'adinta ga m\u00e3su ta\u0199awa, a cikinta akwai wa\u0257ansu k\u00f5guna na ruwa ba mai s\u00e3k\u1ebdwa ba da wa\u0257ansu k\u00f5guna na madara wadda \u0257an\u0257anonta b\u00e3 ya canj\u00e3wa, da wa\u0257ansu k\u00f5guna na giya mai d\u00e3\u0257i ga mash\u00e3ya, da wa\u0257ansu k\u00f5guna na zuma t\u00e3tacce kuma suna s\u00e3mu, a cikinta, daga k\u00f5wane irin 'ya'yan it\u00e3ce, da wata g\u00e3fara daga Ubangijinsu. (Shin, m\u00e3su wannan ni'ima n\u00e3 daidaita) kamar wanda yake madawwami ne a cikin wut\u00e3 kuma an sh\u00e3yar da su wani ruwa mai z\u00e3fi har ya kakk\u00e3tse hanjinsu?"},"4561":{"id":4561,"surah":47,"ayah":16,"verse":"Kuma daga cikinsu akwai wanda ke saurare zuwa gare ka, har idan sun fita daga wurinka, su ce wa wa\u0257anda aka bai wa ilmi \"M\u1ebdne ne (Muhammadu) ya f\u00e3\u0257a \u0257azu?\" Wa\u0257annan ne wa\u0257anda Allah Ya sh\u00e3fe haske daga zuk\u00e3tansu, kuma suka bi son z\u0169ciy\u00f5yinsu."},"4562":{"id":4562,"surah":47,"ayah":17,"verse":"Kuma wa\u0257annan da suka n\u1ebdmi shiryuwa (Allah) Ya \u0199ara musu shiryuwarsu, kuma Y\u00e3 b\u00e3 su (sakamakon) ta\u0199awarsu."},"4563":{"id":4563,"surah":47,"ayah":18,"verse":"To shin sun\u00e3 jiran (wani abu)? F\u00e3ce S'a ta j\u1ebd musu bisa abke, d\u00f5min lalle sharu\u0257\u0257anta sun zo. To, y\u00e3ya tun\u00e3warsu take, idan har ta j\u1ebd musu?"},"4564":{"id":4564,"surah":47,"ayah":19,"verse":"Sab\u00f5da hakaa ka sani, c\u1ebdwa b\u00e3bu abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Allah, kuma ka n\u1ebdmi g\u00e3fara ga zunubin, ka, (kuma sab\u00f5da m\u0169minai maza da m\u0169minai m\u00e3t\u00e3 kuma Allah Ya san maj\u0169yaiku da mazauninku."},"4565":{"id":4565,"surah":47,"ayah":20,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni sun\u00e3 c\u1ebdwa: \"Don m\u1ebdne ne ba a saukar da wata s\u0169ra ba? \"To idan aka saukar da wata s\u0169ra, bayyananna, kuma aka ambaci y\u00e3\u0199i a cikinta, z\u00e3 ka ga wa\u0257anda yake akwai wata cuta a cikin zukatansu sun\u00e3 kallo zuwa gare ka, irin kallon wanda aka rufe da m\u00e3g\u00e3gi sab\u00f5da mutuwa. To, abin da yake maf\u0129f\u0129ci a gare su:"},"4566":{"id":4566,"surah":47,"ayah":21,"verse":"Yin \u0257\u00e3'a da magana mai kyau. Sa'an nan idan al'marin ya \u0199ullu, to, d\u00e3 sun yi wa Allah gaskiya, lalle d\u00e3 ya kasance mafifi ci a gare su."},"4567":{"id":4567,"surah":47,"ayah":22,"verse":"To, shin, kun\u00e3 f\u00e3tan idan kun j\u0169ya (daga umurnin) z\u00e3 ku yi \u0253arna a cikin \u0199as\u00e3, kuma ku yan yanke zumuntarku?"},"4568":{"id":4568,"surah":47,"ayah":23,"verse":"Wa\u0257annan s\u0169 ne wa\u0257anda Allah Ya la'an\u1ebd su, sa'an nan Ya kurumtar da su, kuma Ya makantar da ganinsu."},"4569":{"id":4569,"surah":47,"ayah":24,"verse":"Shin to, b\u00e3 z\u00e3 su, kula da Al\u0199ur'\u00e3ni ba, k\u00f5 kuwa a bin zuk\u00e3 tansu akwai makullansu?"},"4570":{"id":4570,"surah":47,"ayah":25,"verse":"lalle ne, wa\u0257anda suka k\u00f5ma b\u00e3ya a kan dug\u00e3dugansu a b\u00e3yan shiryuwa t\u00e3 bayyana a gare su, Shai\u0257an ne ya \u0199aw\u00e3ta musu (haka), kuma ya yi musu shibta."},"4571":{"id":4571,"surah":47,"ayah":26,"verse":"Wancan, d\u00f5min lalle s\u0169 sun ce wa wa\u0257anda suka \u0199i abin da Allah Ya saukar: \"Za mu yi muku \u0257\u00e3'\u00e3 ga s\u00e3shen al'amarin,\" alh\u00e3li kuwa Allah Yan\u00e3 sane da g\u00e3nawarsu ta as\u0129ri."},"4572":{"id":4572,"surah":47,"ayah":27,"verse":"To, y\u00e3ya h\u00e3linsu yake a l\u00f5kacin da mal\u00e3'iku ke kar\u0253ar r\u00e3yukansu, sun\u00e3 d\u0169kan fusk\u00f5kinsu da \u0257uwaiwansu?"},"4573":{"id":4573,"surah":47,"ayah":28,"verse":"Wannan, d\u00f5min lalle s\u0169 sun bi abin da ya, fus\u00e3tar da Allah kuma sun \u0199i yardarSa, sab\u00f5da haka Ya \u0253\u00e3ta ayyukansu."},"4574":{"id":4574,"surah":47,"ayah":29,"verse":"Ko kuwa wa\u0257anda ke da wata c\u0169ta a cikin zukatansu suna zaton c\u1ebdwa Allah ba zai fitar da mugun \u0199ulle-\u0199ullen su (ga Musulunci) ba?"},"4575":{"id":4575,"surah":47,"ayah":30,"verse":"Kuma d\u00e3 Mun\u00e3 so, d\u00e3 lalle Mun n\u0169na maka su. To, lalle kan\u00e3 sanin su game da al\u00e3marsu. Kuma lalle kan\u00e3 sanin su ga shagu\u0253en magana, alhali kuwa Allah Yan\u00e3 sanin ayyukanku."},"4576":{"id":4576,"surah":47,"ayah":31,"verse":"Kuma lalle ne, Mun\u00e3 jarraba ku, har Mu san m\u00e3su jih\u00e3di daga cikinku da m\u00e3su ha\u0199uri kuma Muna jbrraba l\u00e3b\u00e3ran ku."},"4577":{"id":4577,"surah":47,"ayah":32,"verse":"Lalle ne, wa\u0257anda suka k\u00e3firta, kuma suka kange daga tafarkin Allah, kuma suka sa\u0253a wa Manzon sa a b\u00e3yan shiriyar ta bayyana a gare su, b\u00e3 za su c\u0169ci Allah da k\u00f5me ba, kuma z\u00e3 Ya \u0253\u00e3ta ayyukansu."},"4578":{"id":4578,"surah":47,"ayah":33,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku yi \u0257\u00e3'a ga Allah, kuma ku yi \u0257a'a ga ManzonSa, kuma kada ku \u0253\u00e3ta ayyukanku."},"4579":{"id":4579,"surah":47,"ayah":34,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta sa'an nan kuma suka kange (mut\u00e3ne) daga tafarkin Allah, sa'an nan suka mutu, alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 k\u00e3firai, to, Allah b\u00e3 zai yi g\u00e3fara ba a gare su."},"4580":{"id":4580,"surah":47,"ayah":35,"verse":"Sab\u00f5da haka kada ku yi rauni, kuma (kada) ku yi kira z\u0169waga sulhi alh\u00e3li kuwa k\u0169 ne mafi\u0257aukaka kuma Allah na t\u00e3re da ku, kuma b\u00e3, zai na\u0199asa muku ayyukanku ba."},"4581":{"id":4581,"surah":47,"ayah":36,"verse":"R\u00e3yuwar d\u0169niya, w\u00e3s\u00e3 da abin shagala kawai ce, kuma idan kun yi \u0129m\u00e3ni, kuma kun yi ta\u0199awa, Allah zai k\u00e3wo muku ijar\u00f5rinku, kuma b\u00e3 zai tambaye ku d\u0169kiyarku ba."},"4582":{"id":4582,"surah":47,"ayah":37,"verse":"D\u00e3 Allah zai tambaye ku su (d\u0169kiy\u00f5yin) har Ya wajabta muku b\u00e3yarwa, z\u00e3 ku yi r\u00f5wa kuma Ya fitar da miy\u00e3gun \u0199ulle-\u0199ullenku."},"4583":{"id":4583,"surah":47,"ayah":38,"verse":"Ga ku, ya ku wa\u0257annan! An\u00e3 kiran ku d\u00f5min ku ciyar ga tafarkin Allah, sa'an nan daga cikinku akwai mai yin r\u00f5wa. Kuma wanda ke yin r\u00f5wa, to, yan\u00e3 yin r\u00f5war ne ga kansa. Kuma Allah ne wad\u00e3tacce alh\u00e3li kuwa k\u0169 f\u00e3\u0199\u0129rai ne. Kuma idan kuka j\u0169ya (daga yi Masa \u0257\u00e3'a), zai musanya wa\u0257ansu mut\u00e3ne wa\u0257ansunku sa'an nan b\u00e3 z\u00e3 su kasance kwatankwacinku ba."},"4584":{"id":4584,"surah":48,"ayah":1,"verse":"Lalle M\u0169, Mun yi maka rinj\u00e3ye (a kan ma\u0199iyanka), rinjaye bayyananne."},"4585":{"id":4585,"surah":48,"ayah":2,"verse":"D\u00f5min Allah Ya sh\u00e3fe abin da ya gab\u00e3ta na laifinka da abin da ya jinkirta, kuma Ya cika ni'imarSa a kanka, kuma Ya shiryar da kai ga hanya madaidaiciya."},"4586":{"id":4586,"surah":48,"ayah":3,"verse":"Kuma Allah Ya taimake ka, taimako mabuw\u00e3yi."},"4587":{"id":4587,"surah":48,"ayah":4,"verse":"Sh\u0129 ne wanda Ya saukar da natsuwa a cikin zuk\u00e3tan m\u0169minai d\u00f5min su \u0199\u00e3ra wani \u0129m\u00e3ni t\u00e3re da im\u00e3ninsu, alh\u00e3li kuwa rundun\u00f5nin sammai da \u0199asa, na Allah kawai ne, kuma Allah Ya kasance Masani, Mai hikima."},"4588":{"id":4588,"surah":48,"ayah":5,"verse":"D\u00f5min Ya shigar da m\u0169minai maza da m\u0169minai m\u00e3t\u00e3 gid\u00e3jen Aljanna, k\u00f5gunan ruwa na gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashin gid\u00e3jen, sun\u00e3 madawwama a cikinsu kuma Ya kankare musu m\u0169n\u00e3nan ayyukansu. wannan abu ya kasance a wurin Allah babban rabo, mai gimia."},"4589":{"id":4589,"surah":48,"ayah":6,"verse":"Kuma Ya yi az\u00e3ba ga mun\u00e3fikai maza da mun\u00e3fikai m\u00e3t\u00e3 da mushirikai maza da musbirikai m\u00e3t\u00e3, m\u00e3su zaton mugun zato game da Allah, mugunyar mas\u0129fa mai k\u1ebdway\u1ebdwa ta tabbata a kansu, kuma Allah Ya yi hushi da su, kuma Ya la'ane su, kuma Ya yi musu tattlain Jahannama kuma ta m\u0169nana ta zama mak\u00f5ma (gare su)."},"4590":{"id":4590,"surah":48,"ayah":7,"verse":"Rundun\u00f5nin sammai da \u0199as\u00e3 na Allah kawai ne, kuma Allah Ya kasance Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"4591":{"id":4591,"surah":48,"ayah":8,"verse":"Lalle M\u0169 Mun aike ka, kan\u00e3 mai shaida, kuma mai b\u00e3yar da bush\u00e3ra kuma mai garga\u0257i."},"4592":{"id":4592,"surah":48,"ayah":9,"verse":"D\u00f5min ku yi \u0129mani da Allah da ManzonSa, kuma ku \u0199arfafa shi, kuma ku girmama Shi, kuma ku tsarkake Shi (Allah) s\u00e3fiya da maraice."},"4593":{"id":4593,"surah":48,"ayah":10,"verse":"Lalle wa\u0257anda ke yi maka mub\u00e3ya'a, Allah kawai ne suke yi wa mub\u00e3ya'a, Hannun Allah n\u00e3 bisa hannayensu, sab\u00f5da haka wanda ya warware, to, yan\u00e3 warwar\u1ebdwa ne a kan kansa kawai, kuma wanda ya cika ga alkawarin da ya yi wa Allah a kansa, to, (Allah) zai k\u00e3wo masa ij\u00e3ra mai girma."},"4594":{"id":4594,"surah":48,"ayah":11,"verse":"Wa\u0257anda aka bari daga \u0199auy\u00e3wa z\u00e3 su ce maka, \"D\u0169kiy\u00f5yinmu da iy\u00e3lanmu sun shagaltar da mu, sai ka n\u1ebdma mana g\u00e3fara.\" Sun\u00e3 fa\u0257\u00e3, da harsunansu, abin da b\u00e3 sh\u0129 ne a cikin zuk\u00e3tansu ba. Kace: \"To, w\u00e3ne ne ke mallakar wani abu daga Allah sab\u00f5da k\u0169, idan Y\u00e3 yi nufin wata c\u0169ta agare ku k\u00f5 kuma (idan) Ya yi nufin wani amf\u00e3ni a gare ku? \u00c3'a, Allah Ya kasance Mai labartawa ne ga abin da kuke aikat\u00e3wa.\""},"4595":{"id":4595,"surah":48,"ayah":12,"verse":"\u00c3'a kun yi zaton Annabi da m\u0169minai, b\u00e3 za su k\u00f5mo zuwa ga iy\u00e3lansu ba, har abada. Kuma an \u0199aw\u00e3ta wannan (tun\u00e3ni) a cikin zuk\u00e3tanku, kuma kun yi zato, zaton mugunta, kuma kun kasance mut\u00e3ne halakakku."},"4596":{"id":4596,"surah":48,"ayah":13,"verse":"Kuma wanda bai yi \u0129m\u00e3ni da Allah da kuma Manzonsa ba, to, lalle M\u0169, Mun yi tattalin wut\u00e3 mai tsananin \u0199\u0169na, d\u00f5min kafirai."},"4597":{"id":4597,"surah":48,"ayah":14,"verse":"Mulkin sammai da \u0199as\u00e3 na Allah kawai ne, Yan\u00e3 g\u00e3fartawa ga wanda Yake so, kuma Yan\u00e3 azabta wanda Yake so alh\u00e3li kuwa Allah Ya kasance Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"4598":{"id":4598,"surah":48,"ayah":15,"verse":"Wa\u0257anda aka bari z\u00e3 su ce idan kun tafi zuwa ga wa\u0257ansu gan\u0129m\u00f5mi d\u00f5min ku kar\u0253o su, \"Ku bar mu, mu b\u0129 ku.\" Sun\u00e3 son su musanya maganar Allah ne. Ka ce: \"B\u00e3 z\u00e3 ku b\u0129 mu ba. Kamar wannan ne Allah Ya ce, a gab\u00e3nin haka.\" Sa'an nan z\u00e3 su ce: \"\u00c3'a, kun\u00e3 dai h\u00e3ssadar mu ne.\" \u00c3'a, sun kasance b\u00e3 su fahimtar (ab\u0169buwa) sai ka\u0257an."},"4599":{"id":4599,"surah":48,"ayah":16,"verse":"Ka ce wa wa\u0257anda aka bari daga \u0199auy\u00e3wa: \"Za a kira ku zuwa ga wa\u0257ansu mut\u00e3ne m\u00e3su tsananin y\u00e3\u0199i (d\u00f5min) ku y\u00e3\u0199e su k\u00f5 kuwa su musulunta. To, idan kun yi \u0257\u00e3'a, Allah zai k\u00e3wo muku wata ij\u00e3ra mai kyau, kuma idan kuka j\u0169ya b\u00e3ya kamar yadda kuka j\u0169ya a gab\u00e3nin wancan, zai az\u00e3bt\u00e3 ku, az\u00e3ba mai ra\u0257adi.\""},"4600":{"id":4600,"surah":48,"ayah":17,"verse":"B\u00e3bu laifi a kan mak\u00e3ho, kuma b\u00e3bu laifi a kan gurgu, kuma b\u00e3bu laifi a kan majiyyaci. Kuma wanda ya yi \u0257\u00e3'a ga Allah da ManzonSa, (Allah) zai shigar da shi a gid\u00e3jen Aljanna, k\u00f5guna na gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu. Kuma wanda ya j\u0169ya b\u00e3ya, (Allah) zai azabt\u00e3shi, az\u00e3ba mai ra\u0257\u00e3\u0257i."},"4601":{"id":4601,"surah":48,"ayah":18,"verse":"Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a, Allah Ya yarda da muminai a l\u00f5kacin da suke yi maka mub\u00e3ya, a a \u0199ar\u0199ashin it\u00e3ciyar nan d\u00f5min Y\u00e3 san abin da ke cikin zuk\u00e3tansu sai Y\u00e3 saukar da natsuwa a kansu, kuma Ya s\u00e3ka musu da wani cin nasara makusanci."},"4602":{"id":4602,"surah":48,"ayah":19,"verse":"Da wa\u0257ansu gan\u0129m\u00f5mi m\u00e3su yawa da z\u00e3 su kar\u0253o su. Kuma Allah Y\u00e3 kasance Mabuwayi, Mai hikima."},"4603":{"id":4603,"surah":48,"ayah":20,"verse":"Kuma Allah Y\u00e3 yi muku wa'adin wa\u0257ansu gan\u0129m\u00f5mi m\u00e3su yawa, wa\u0257anda z\u00e3 ku kar\u0253o su, kuma Ya gaggauta muku wannan. Kuma Ya kange hann\u00e3yen mut\u00e3ne daga gare ku, kuma d\u00f5min ta kasance wata \u00e3y\u00e3 ce ga m\u0169minai, kuma Y\u00e3 shiryar da ku ga hanya madaidaiciya."},"4604":{"id":4604,"surah":48,"ayah":21,"verse":"Da wa\u0257ansu (gan\u0129m\u00f5min) da b\u00e3 ku da \u0129ko a kansu lalle Allah Ya k\u1ebdwaye su da saninSa, kuma Allah Ya kasance Mai ikon yi ne a kan dukan k\u00f5me."},"4605":{"id":4605,"surah":48,"ayah":22,"verse":"Kuma d\u00e3 wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun y\u00e3ke ku, d\u00e3 sun j\u0169yar da \u0257uwaiwai (d\u00f5min gudu) sa'an nan b\u00e3 z\u00e3 su s\u00e3mi maji\u0253inci ba, kuma b\u00e3 z\u00e3 su s\u00e3mi mataimaki ba."},"4606":{"id":4606,"surah":48,"ayah":23,"verse":"Hanyar Allah wadda ta sh\u0169\u0257e daga gab\u00e3nin wannan, kuma b\u00e3 z\u00e3 ka s\u00e3mi musanya ba ga hanyar Allah (ta taimakon m\u0169minai akan mai z\u00e3luntarsu)."},"4607":{"id":4607,"surah":48,"ayah":24,"verse":"Kuma Sh\u0129 ne Ya kange hannayensu daga gare ku, kuma da hannayenku daga gare su, a cikin Makka, b\u00e3yan Ya rinj\u00e3yar da ku a kansu. Kuma Allah Ya kasance Mai gani ga abin da kuke aikat\u00e3wa."},"4608":{"id":4608,"surah":48,"ayah":25,"verse":"S\u0169 ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta kuma suka kange ku daga Masallacin Harami, da hadaya tan\u00e3 tsare (sun hana ta) ta isa ga wurinta. Kuma b\u00e3 d\u00f5min wa\u0257ansu maza m\u0169minai da wa\u0257ansu m\u00e3t\u00e3 m\u0169minai ba ba ku sansu ba ku t\u00e3k\u00e3 su har wani aibi ya s\u00e3me ku daga gare su, b\u00e3 da sani ba, (d\u00e3 Allah Y\u00e3 yi muku iznin y\u00e3\u0199i), d\u00f5min Allah Ya shigar da wanda Yake so a cikin rahamarSa. Da (m\u0169minai) sun tsabbace d\u00e3 Mun azabtar da wa\u0257anda suka k\u00e3firta daga gare su da az\u00e3ba mai ra\u0257i\u0257i."},"4609":{"id":4609,"surah":48,"ayah":26,"verse":"A l\u00f5kacin da wa\u0257anda suka k\u00e3firta suka sanya han\u00e3nar \u0199ab\u0129 lanci a cikin zuk\u00e3tansu han\u00e3nar \u0199ab\u0129lanci irin na J\u00e3hiliyya sai Allah Ya saukar da natsuwarSa a kan ManzonSa, kuma da a kan m\u0169minai kuma Ya lazimta musu kalmar ta\u0199awa alh\u00e3li kuwa sun kasance mafi d\u00e3c\u1ebdwa da ita kuma ma'abutanta. Kuma Allah ya kasance Masani game da dukan k\u00f5me."},"4610":{"id":4610,"surah":48,"ayah":27,"verse":"Lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Allah Ya gaskata wa ManzonSa mafarkinsa da gaskiya: Lalle z\u00e3 ku shiga Masallacin Harami, in Allah Ya so, kun\u00e3 m\u00e3su natsuwa, m\u00e3su aske kawunanku da m\u00e3su suisuye, b\u00e3 ku jin ts\u00f5ro, d\u00f5min (Allah) Ya san abin da ba ku sani ba, sa'an nan Ya sanya wani cin nasara makusanci a b\u00e3yan wannan."},"4611":{"id":4611,"surah":48,"ayah":28,"verse":"Sh\u0129 ne wanda Ya aiki ManzonSa da shiriya da addinin gaskiya d\u00f5min Ya rinj\u00e3yar da shi a kan addinai dukansu. Kuma Allah Ya isa Ya zama Mai shaida."},"4612":{"id":4612,"surah":48,"ayah":29,"verse":"Muhammadu Manron Allah ne. Kuma wa\u0257annan da ke t\u00e3re da shi m\u00e3su tsanani ne a kan k\u00e3firai, m\u00e3su rahama ne a tsak\u00e3ninsu, kan\u00e3 ganin su sun\u00e3 m\u00e3su ruk\u0169'i m\u00e3su sujada, sun\u00e3 n\u1ebdman falala daga Ubangijinsu, da yardarSa. Al\u00e3marsu tan\u00e3 a cikin fusk\u00f5kinsu, daga kufan sujuda. Wannan sh\u0129 ne siffarsu a cikin Attaura. Kuma siffarsu, a cikin Inj\u0129la ita ce kamar tsiron sh\u0169ka wanda ya fitar da r\u1ebdshensa, sa'an nan ya \u0199arfafa shi, ya yi kauri, sa'an nan ya daidaita a kan \u0199af\u00e3funsa, yan\u00e3 b\u00e3yar da sha'awa ga m\u00e3su sh\u0169kar' d\u00f5min (Allah) Ya fus\u00e3tar da k\u00e3firai game da su. Kuma Allah Ya yi wa'adi ga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, daga cikinsu, da g\u00e3fara da ij\u00e3ra mai girma."},"4613":{"id":4613,"surah":49,"ayah":1,"verse":"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku gab\u00e3ta (da k\u00f5me) gaba ga Allah da ManzonSa. Kuma ku yi \u0257\u00e3'\u00e3 ga Allah da ta\u0199awa. Lalle Allah Mai ji ne, Masani."},"4614":{"id":4614,"surah":49,"ayah":2,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129mani! Kada ku \u0257aukaka saututtukanku bisa sautin Annabi, kuma kada ku bayyana sauti gare shi a magana, kamar bayyan\u00e3war s\u00e3shenku ga s\u00e3she, d\u00f5min kada ayyukanku su \u0253\u00e3ci, alh\u00e3li kuwa k\u0169 ba ku sani ba."},"4615":{"id":4615,"surah":49,"ayah":3,"verse":"Lalle wa\u0257anda ke runts\u1ebdwar saututtukansu a wurin Manzon Allah wa\u0257annan ne wa\u0257anda Allah Y\u00e3, jarrabi zuk\u00e3tansu ga ta\u0199awa. Sun\u00e3 da wata irin g\u00e3fara da ij\u00e3ra mai girma."},"4616":{"id":4616,"surah":49,"ayah":4,"verse":"Lalle wa\u0257anda ke kiranka daga b\u00e3yan \u0257akuna, mafi Yawansu b\u00e3 su aiki da hankali."},"4617":{"id":4617,"surah":49,"ayah":5,"verse":"Kuma d\u00e3 lalle s\u0169, sun yi ha\u0199uri har ka fita zuwa gare su, ha\u0199\u0129\u0199a, d\u00e3 y\u00e3 kasance mafi alh\u1ebdri gare su, kuma Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"4618":{"id":4618,"surah":49,"ayah":6,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Idan f\u00e3si\u0199i Y\u00e3 zo muku da wani babban l\u00e3b\u00e3ri, to, ku n\u1ebdmi bay\u00e3ni, d\u00f5min kada ku c\u0169ci wa\u0257ansu mut\u00e3ne a cikin j\u00e3hilci, sab\u00f5da haka ku w\u00e3yi gari a kan abin da kuka aikata kun\u00e3 m\u00e3su nad\u00e3ma."},"4619":{"id":4619,"surah":49,"ayah":7,"verse":"Kuma ku sani (c\u1ebdwa) lalle ne, a cikinku akwai Manzon Allah. D\u00e3 Yana bin ku ga (h\u00e3l\u00e3ye) m\u00e3su Yawa na al'amarin, d\u00e3 kun auku a cikin zunubi, kuma amma Allah Y\u00e3 s\u00f5yar da \u0129m\u00e3ni a gare ku, kuma Y\u00e3 \u0199aw\u00e3ta shi a cikin zuk\u00e3tanku kuma Y\u00e3 \u0199y\u00e3mantar da k\u00e3firci da f\u00e3sicci da s\u00e3\u0253o zuwa gare ku. Wa\u0257annan (da suka lazimci sif\u00f5fin nan) su ne shiryayyu."},"4620":{"id":4620,"surah":49,"ayah":8,"verse":"Bisa ga falala daga Allah da ni'ima. Kuma Allah Masani ne, Mai hikima."},"4621":{"id":4621,"surah":49,"ayah":9,"verse":"Kuma idan jama'a biyu ta m\u0169minai suka yi y\u00e3ki, to, kuyi sulhu, a tsak\u00e3ninsu. Sai idan \u0257ayansu ta yi z\u00e3lunci a kan gudar, to, sai ku y\u00e3\u0199i wadda ke yin z\u00e3lunci har ta k\u00f5ma, zuwa ga umurnin Allah. To, idan ta k\u00f5ma, sai ku yi sulhu a tsak\u00e3ninsu da \u00e3dalci kuma ku daidaita. Lalle Allah na son m\u00e3su daidait\u00e3wa."},"4622":{"id":4622,"surah":49,"ayah":10,"verse":"M\u0169minai 'yan'uwan j\u0169na kawai ne, sab\u00f5da haka ku yi sulhu a tsak\u00e3nin 'yan'uwanku biyu, kuma ku bi Allah da ta\u0199awa tsamm\u00e3ninku, a yi muku rahama."},"4623":{"id":4623,"surah":49,"ayah":11,"verse":"\"Y\u00e3 ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada wa\u0257ansu mut\u00e3ne su yi izgili game da wa\u0257ansu mut\u00e3ne, mai yiwuwa ne (abin yi wa izgilin) su kasance mafifita daga gare su (m\u00e3su izgilin), kuma wa\u0257ansu m\u00e3t\u00e3 kada su yi izgili game da wa\u0257ansu m\u00e3t\u00e3 mai yiwuwa ne su kasancc maf\u0129f\u0129ta daga gare su. Kuma kada ku aibanta kanku, kuma kada ku j\u1ebdfi j\u0169na da miy\u00e3gun sun\u00e3ye na la\u0199ab\u00f5b\u0129. Tir da s\u0169na na f\u00e3sicci a b\u00e3y\u00e3n \u0129m\u00e3ni. Kuma wanda bai t\u0169ba ba, to, wa\u0257annan s\u0169 ne azz\u00e3lumai.\""},"4624":{"id":4624,"surah":49,"ayah":12,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku n\u0129sanci abu mai y\u00e3wa na zato. Lalle s\u00e3shen zato laifi ne. Kuma kada ku yi rah\u00f5to, kuma kada s\u00e3shenku y\u00e3 yi gulmar s\u00e3she. Shin, \u0257ayanku n\u00e3 son y\u00e3 ci naman \u0257an'uwansa yan\u00e3 matacce? To, kun \u0199\u0129 shi (cin n\u00e3man). Kuma ku bi Allah da ta\u0199awa. Lalle Allah Mai kar\u0253ar t\u0169ba ne, Mai jin \u0199ai."},"4625":{"id":4625,"surah":49,"ayah":13,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 mut\u00e3ne! Lalle ne M\u0169, Mun halitta ku daga namiji da mace, kuma Muka sanya ku dang\u00f5gi da kab\u0129l\u00f5li, d\u00f5min ku san j\u0169na. Lalle maf\u0129f\u0129cinku daraja a wurin Allah, (sh\u0129 ne) wanda yake maf\u0129f\u0129cinku a ta\u0199awa. Lalle n\u1ebd Allah Masani ne, Mai \u0199ididdig\u1ebdwa."},"4626":{"id":4626,"surah":49,"ayah":14,"verse":"\u00a1auy\u00e3wa suka ce: \"Mun yi \u0129m\u00e3ni.\" Ka ce: \"Ba ku yi \u0129m\u00e3ni ba, amma dai ku ce, 'Mun m\u0129\u0199awuya, \u0129mani bai gama shiga a cikinzuk\u00e3tanku ba. Kuma idan kun yi \u0257\u00e3'a ga Allah da ManzonSa, to, b\u00e3 zai rage muku k\u00f5me daga ayyukanku ba. Lalle Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai.\""},"4627":{"id":4627,"surah":49,"ayah":15,"verse":"M\u0169minan gaskiya kawai, s\u0169 ne wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni da Allah da ManzonSa, sa'an nan ba su yi shakka ba, kuma suka yi jih\u00e3di da d\u0169kiyarsu da kuma r\u00e3yukansu, cikin tafarkin Allah. Wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su gaskiya."},"4628":{"id":4628,"surah":49,"ayah":16,"verse":"Ka ce: \"Kuna sanar da Allah ne game da addininku, alh\u00e3li kuwa Allah Y\u00e3 san abin da ke cikin sammai da abin da ke cikin \u0199asa, kuma Allah Masani ne ga dukan k\u00f5me?\""},"4629":{"id":4629,"surah":49,"ayah":17,"verse":"Suna yin g\u00f5ri a kanka wai sun musulunta. Ka ce: \"Kada ku yi g\u00f5rin kun musulunta a kaina. \u00c3'a, Allah ne ke yi muku g\u00f5ri d\u00f5min Ya shiryar da ku ga \u0129m\u00e3ni, idan kun kasance m\u00e3su gaskiya.\""},"4630":{"id":4630,"surah":49,"ayah":18,"verse":"\"Lalle Allah yan\u00e3 sanin gaibin sammai da \u00a1asa, kuma Allah Mai gani ne ga abin da kuke aikat\u00e3wa.\""},"4631":{"id":4631,"surah":50,"ayah":1,"verse":"\u00a1\u0303. In\u00e3 rantsuwa da Al\u0199ur'\u00e3ni Mai girma."},"4632":{"id":4632,"surah":50,"ayah":2,"verse":"\u00c3'a, sun yi m\u00e3m\u00e3ki, cewa mai garga\u0257i, daga gare su, y\u00e3 zo musu, sai k\u00e3firai suka ce: \"Wannan wani abu ne mai ban m\u00e3m\u00e3ki.\""},"4633":{"id":4633,"surah":50,"ayah":3,"verse":"\"Shin idan muka mutu kuma muka kasance tur\u0253\u00e3ya (z\u00e3 a k\u00f5mo da mu)? Waccan k\u00f5mowa ce mai n\u0129sa.\""},"4634":{"id":4634,"surah":50,"ayah":4,"verse":"Lalle ne Mun san abin da \u0199as\u00e3 ke rag\u1ebdwo daga gare su, kuma wurinMu akwai wani litt\u00e3fi mai tsar\u1ebdwa."},"4635":{"id":4635,"surah":50,"ayah":5,"verse":"\u00c3'a, sun \u0199aryata ne game da gaskiyar a l\u00f5kacin da ta je musu, sab\u00f5da haka sun\u00e3 a cikin wani al'amari mai raurawa."},"4636":{"id":4636,"surah":50,"ayah":6,"verse":"Shin, to, ba su yi dubi ba zuwa ga sam\u00e3 a bisa gare su, yadda Muka g\u0129na ta, kuma Muka \u0199aw\u00e3ce ta, kuma b\u00e3 ta da wa\u0257ansu ts\u00e3gogi?"},"4637":{"id":4637,"surah":50,"ayah":7,"verse":"Da \u0199as\u00e3, Mun m\u0129\u0199e ta, kuma Mun j\u1ebdfa kafaffun duw\u00e3tsu a cikinta, kuma Mun tsirar, a cikinta daga k\u00f5wane ma'auri mai ban sha'awa?"},"4638":{"id":4638,"surah":50,"ayah":8,"verse":"D\u00f5min w\u00e3yar da ido da tun\u00e3tarwa ga dukan b\u00e3wa mai tawakkali?"},"4639":{"id":4639,"surah":50,"ayah":9,"verse":"Kuma Mun sassakar, daga sam\u00e3 ruwa mai albarka sa'an nan Muka tsirar game da shi (it\u00e3cen) lambuna da \u0199w\u00e3ya abin girb\u1ebdwa."},"4640":{"id":4640,"surah":50,"ayah":10,"verse":"Da it\u00e3cen dab\u0129no d\u00f5g\u00e3ye, sun\u00e3 da'ya'yan it\u00e3ce gunda m\u00e3su hauhawar j\u0169na."},"4641":{"id":4641,"surah":50,"ayah":11,"verse":"D\u00f5min arziki ga b\u00e3yi, kuma Muka r\u00e3yar da \u0199asa matacciya game da shi. Kamar wannan ne fitar daga kabari kake."},"4642":{"id":4642,"surah":50,"ayah":12,"verse":"Mut\u00e3nen N\u0169hu sun \u0199aryata, a gab\u00e3ninsu (mut\u00e3nen yanzu) da ma'ab\u0169ta Rassi, da Sam\u0169d\u00e3wa."},"4643":{"id":4643,"surah":50,"ayah":13,"verse":"Da \u00c3d\u00e3wa da Fir'auna da 'yan'uwan L\u0169\u0257u."},"4644":{"id":4644,"surah":50,"ayah":14,"verse":"Da ma'ab\u0169ta \u0199unci da mut\u00e3nen Tubba'u, k\u00f5wanensu ya \u0199aryata Manzanni, sai \u0199yac\u1ebdwaTa ta tabbata."},"4645":{"id":4645,"surah":50,"ayah":15,"verse":"Shin, to, Mun k\u00e3sa ne game da halittar farko? \u00c3'a, su sun\u00e3 a cikin rikici daga halitta s\u00e3buwa."},"4646":{"id":4646,"surah":50,"ayah":16,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a Mun halitta mutum kuma Mun san abin da ransa ke yin wasw\u00e3si da shi, kuma M\u0169 ne mafi kusanta zuwa gare shi daga lakar jannay\u1ebdnsa."},"4647":{"id":4647,"surah":50,"ayah":17,"verse":"A l\u00f5kacin da m\u00e3su ha\u0257uwa biyu suke ha\u0257uwa daga d\u00e3ma, kuma daga hagu akwai wani (mal\u00e3'ika) zaunanne."},"4648":{"id":4648,"surah":50,"ayah":18,"verse":"B\u00e3 ya lafazi da wata magana f\u00e3ce a l\u0129\u0199e da shi akwai mai tsaro halartacce."},"4649":{"id":4649,"surah":50,"ayah":19,"verse":"Kuma m\u00e3yen mutuwa ya j\u1ebd da gaskiya. Wannan sh\u0129 ne abin da ka kasance daga gare shi kan\u00e3 bijir\u1ebdwa."},"4650":{"id":4650,"surah":50,"ayah":20,"verse":"Kuma aka h\u0169ra a cikin \u0199aho. Wancan yinin \u0199yac\u1ebdwar ne fa."},"4651":{"id":4651,"surah":50,"ayah":21,"verse":"Kuma k\u00f5wane rai ya zo, t\u00e3re da shi akwai mai k\u00f5ra da mai shaida."},"4652":{"id":4652,"surah":50,"ayah":22,"verse":"(Sai a ce masa): \"Lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, ka kasance a cikin gafala daga wannan. To, Mun kuranye maka rufinka, sab\u00f5da haka ganinka a yau, mai kaifi ne.\""},"4653":{"id":4653,"surah":50,"ayah":23,"verse":"Kuma ab\u00f5kin ha\u0257insa ya ce: \"Wannan shi ne abin da ke t\u00e3re da ni halarce.\""},"4654":{"id":4654,"surah":50,"ayah":24,"verse":"(A ce wa Mal\u00e3'iku), \"Ku j\u1ebdfa, a cikin Jahannama, dukan mai yawan k\u00e3firci, mai tsaurin rai.\""},"4655":{"id":4655,"surah":50,"ayah":25,"verse":"\"Mai yawan han\u00e3wa ga alh\u1ebdri, mai z\u00e3lunci, mai shakka.\""},"4656":{"id":4656,"surah":50,"ayah":26,"verse":"\"Wanda ya sanya, t\u00e3re da Allah wani abin baut\u00e3wa na dabam, sab\u00f5da haka kuj\u1ebdfa shi a cikin az\u00e3ba mai tsanani.\""},"4657":{"id":4657,"surah":50,"ayah":27,"verse":"Ab\u00f5kin ha\u0257insa ya ce: \"Ya Ubangijinmu! Ban sanya shi girman kai ba, kuma amma ya kasance a cikin \u0253ata mai n\u0129sa.\""},"4658":{"id":4658,"surah":50,"ayah":28,"verse":"Ya ce: \"Kada ku yi hus\u0169ma a wuriNa, alh\u00e3li Na gab\u00e3tar da \u0199yacewa zuwa gare ku.\""},"4659":{"id":4659,"surah":50,"ayah":29,"verse":"\"Ba a musanya magana a wuriNa, Kuma Ban zama Mai z\u00e3lunci ba ga b\u00e3yiNa.\""},"4660":{"id":4660,"surah":50,"ayah":30,"verse":"R\u00e3nar da Muke c\u1ebdwa ga Jahannama \"Shin, kin cika?\" Kuma ta ce: \"Ashe, akwai wani \u0199\u00e3ri?\""},"4661":{"id":4661,"surah":50,"ayah":31,"verse":"Kuma a kusantar d\u00e3 Aljanna ga m\u00e3su ta\u0199awa, ba da n\u0129sa ba."},"4662":{"id":4662,"surah":50,"ayah":32,"verse":"\"Wannan sh\u0129 ne abin da ake yi muku wa'adi da shi ga dukan mai yawan k\u00f5mawa ga Allah, mai tsarewar (umurninSa)."},"4663":{"id":4663,"surah":50,"ayah":33,"verse":"\"Wanda ya ji ts\u00f5ron Mai rahama a fake, kuma ya zo da wata irin z\u0169ciya mai tawakkali.\""},"4664":{"id":4664,"surah":50,"ayah":34,"verse":"(A ce musu) \"Ku shige ta da aminci, waccan ita ce r\u00e3nar dawwama.\""},"4665":{"id":4665,"surah":50,"ayah":35,"verse":"Sun\u00e3 da abin da suke so a cikinta, kuma t\u00e3re da M\u0169 akwai \u0199\u00e3rin ni'ima,"},"4666":{"id":4666,"surah":50,"ayah":36,"verse":"Kuma da yawa Muka halakar, a gab\u00e3ninsu, (mut\u00e3nen yanzu) \u0257aga wa\u0257ansu al'ummomi, (wa\u0257anda suke) s\u0169 ne mafi \u0199arfin dam\u0199a daga gare su, sa'an nan suka yi bincike a cikin \u0199as\u00e3she: 'K\u00f5 akwai wurin ts\u0129ra'? (Babu)."},"4667":{"id":4667,"surah":50,"ayah":37,"verse":"Lalle ne, a cikin wancan, akwai tun\u00e3tarwa ga wanda z\u0169ciyarsa ta kasance gare shi, k\u00f5 kuwa ya j\u1ebdfa saur\u00e3ro, alh\u00e3li kuwa yan\u00e3 halarce (da hankalinsa)."},"4668":{"id":4668,"surah":50,"ayah":38,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun halitta sammai da \u0199as\u00e3 da abin da ke a tsak\u00e3ninsu, a cikin kw\u00e3naki shida, alh\u00e3li wata'yar wahala ba ta sh\u00e3fe Mu ba."},"4669":{"id":4669,"surah":50,"ayah":39,"verse":"Sab\u00f5da haka, ka yi ha\u0199uri a kan abin da suke fad\u00e3, kuma ka yi tas\u0129hi game da g\u00f5d\u1ebd wa Ubangijinka (watau ka yi salla) a gab\u00e3nin fit\u00f5war r\u00e3n\u00e3 da gab\u00e3nin \u0253ac\u1ebdwarta."},"4670":{"id":4670,"surah":50,"ayah":40,"verse":"Kuma daga dare, sai ka yi tasb\u0129hi a gare Shi da b\u00e3yan sujada."},"4671":{"id":4671,"surah":50,"ayah":41,"verse":"Kuma ka saur\u00e3ra a r\u00e3nar da mai kira ke yin kira daga wuri makusanci."},"4672":{"id":4672,"surah":50,"ayah":42,"verse":"R\u00e3nar da suke saur\u00e3ron ts\u00e3wa da gaskiya. Wancan sh\u0129 ne yinin fita (daga kabari)."},"4673":{"id":4673,"surah":50,"ayah":43,"verse":"Lalle M\u0169 ne ha\u0199\u0129\u0199a, Mu ne ke r\u00e3yarwa, kuma M\u0169 ne ke kash\u1ebdwa, kuma zuwa gare Mu kawai ne mak\u00f5mar take."},"4674":{"id":4674,"surah":50,"ayah":44,"verse":"R\u00e3nar da \u0199as\u00e3 ke tsatts\u00e3g\u1ebdwa daga gare su, sun\u00e3 m\u00e3su gagg\u00e3wa. Wancan t\u00e3r\u00e3war mut\u00e3ne ne, mai sau\u0199i a gare Mu."},"4675":{"id":4675,"surah":50,"ayah":45,"verse":"M\u0169 ne mafi sani game da abin da suke fa\u0257i, kuma b\u00e3 z\u00e3 ka zama mai t\u0129lasta su ba. Sab\u00f5da haka ka tunatar game da Al\u0199ur'ani, ga wanda ke ts\u00f5ron \u0199yacewaTa."},"4676":{"id":4676,"surah":51,"ayah":1,"verse":"In\u00e3 rantsuwa da isk\u00f5ki m\u00e3su sh\u1ebdkar ab\u0169buwa, sh\u1ebd\u0199\u1ebdwa."},"4677":{"id":4677,"surah":51,"ayah":2,"verse":"Sa'an nan da gir\u00e3gizai m\u00e3su \u0257aukar nauyi (na ruwa)."},"4678":{"id":4678,"surah":51,"ayah":3,"verse":"Sa'an nan da jir\u00e3ge m\u00e3su gud\u00e3na (a kan ruwa) da sau\u0199i."},"4679":{"id":4679,"surah":51,"ayah":4,"verse":"Sa'an nan da Mal\u00e3'iku m\u00e3su rabon al'amari (bisa umurnin Allah)."},"4680":{"id":4680,"surah":51,"ayah":5,"verse":"Lalle abin da ake yi muku alkawari (da zuwansa), ha\u0199\u0129\u0199a gaskiya ne."},"4681":{"id":4681,"surah":51,"ayah":6,"verse":"Kuma lalle sakamako (ga ayyukanku), ha\u0199\u0129\u0199a, mai aukuwa ne"},"4682":{"id":4682,"surah":51,"ayah":7,"verse":"In\u00e3 rantsuwa da sam\u00e3 ma'ab\u0169ciyar hany\u00f5yi (na tafiyar taur\u00e3ri da sautin rediyo)."},"4683":{"id":4683,"surah":51,"ayah":8,"verse":"Lalle k\u0169, ha\u0199\u0129\u0199a, kun\u00e3 cikin magana mai s\u00e3\u0253a wa juna (game da Al\u0199ur'ani)."},"4684":{"id":4684,"surah":51,"ayah":9,"verse":"An\u00e3 karkatar da wanda aka j\u0169yar (daga gaskiya)."},"4685":{"id":4685,"surah":51,"ayah":10,"verse":"An la'ani m\u00e3su \u0199iri-fa\u0257i."},"4686":{"id":4686,"surah":51,"ayah":11,"verse":"Wa\u0257anda suke shagala a cikin zurfin j\u00e3hilci."},"4687":{"id":4687,"surah":51,"ayah":12,"verse":"Sun\u00e3 tambaya: \"Yaushe ne r\u00e3nar sakamako z\u00e3 ta auku?\""},"4688":{"id":4688,"surah":51,"ayah":13,"verse":"Ranar da suke a kan wuta an\u00e3 fitinar su."},"4689":{"id":4689,"surah":51,"ayah":14,"verse":"(A ce musu): \"Ku \u0257an\u0257ani fitinarku, wannan sh\u0129 ne abin da kuka kasance kun\u00e3 n\u1ebdman zuwansa da gagg\u00e3wa.\""},"4690":{"id":4690,"surah":51,"ayah":15,"verse":"Lalle m\u00e3su ta\u0199awa, sun\u00e3 a cikin lambunan it\u00e3ce da mar\u1ebdmari."},"4691":{"id":4691,"surah":51,"ayah":16,"verse":"Sun\u00e3 m\u00e3su d\u0129bar abin da Ubangijinsu Ya b\u00e3 su. Lalle s\u0169, sun kasance m\u00e3su kyautat\u00e3wa a gab\u00e3nin haka (a d\u0169niya)."},"4692":{"id":4692,"surah":51,"ayah":17,"verse":"Sun kasance a l\u00f5kaci ka\u0257an na dare suke yin barci."},"4693":{"id":4693,"surah":51,"ayah":18,"verse":"Kuma a l\u00f5kutan asuba sun\u00e3 ta yin istigf\u00e3ri."},"4694":{"id":4694,"surah":51,"ayah":19,"verse":"Kuma a cikin d\u0169kiyarsu akwai hakki ga (matalauci) mai r\u00f5\u0199o da wanda aka hana wa r\u00f5\u0199o."},"4695":{"id":4695,"surah":51,"ayah":20,"verse":"Kuma a cikin \u0199as\u00e3 akwai \u00e3y\u00f5yi ga m\u00e3su ya\u0199\u0129ni."},"4696":{"id":4696,"surah":51,"ayah":21,"verse":"Kuma a cikin r\u00e3yukanku (akwai \u00e3y\u00f5yi). To, b\u00e3 z\u00e3 ku d\u0169b\u00e3 ba?"},"4697":{"id":4697,"surah":51,"ayah":22,"verse":"Kuma a cikin sama arzikinku (yake fit\u00f5wa) da abin da ake yi muku alkawari."},"4698":{"id":4698,"surah":51,"ayah":23,"verse":"To, kuma Ina rantsuwa da Ubangijin sama da \u0199as\u00e3, lalle sh\u0129 (abin da ake yi muku alkawari), ha\u0199\u0129\u0199a gaskiya ne, kamar abin da kuka zamo kun\u00e3 karant\u00e3wa na magana,"},"4699":{"id":4699,"surah":51,"ayah":24,"verse":"Shin, l\u00e3b\u00e3rin B\u00e3\u0199in Ibr\u00e3h\u0129m, wa\u0257anda aka girmama, ya zo maka?"},"4700":{"id":4700,"surah":51,"ayah":25,"verse":"A l\u00f5kacin da suka shiga gare shi, sai suka yi sallama; ya ce \"Aminci ya tabbata a gare ku, mut\u00e3ne b\u00e3\u0199i!\""},"4701":{"id":4701,"surah":51,"ayah":26,"verse":"Sai ya j\u0169ya zuwa ga iy\u00e3linsa, sa'an nan ya zo da mara\u0199i tutturna,"},"4702":{"id":4702,"surah":51,"ayah":27,"verse":"Sai ya kusantar da shi zuwa gare su, ya ce: \"B\u00e3 z\u00e3 ku ci ba?\""},"4703":{"id":4703,"surah":51,"ayah":28,"verse":"Sai ya ji ts\u00f5ro daga gare su. Suka ce: \"Kada kaji ts\u00f5ro.\" Kuma suka yi masa bush\u00e3ra da (haihuwar) wani yaro mai ilmi."},"4704":{"id":4704,"surah":51,"ayah":29,"verse":"Sai matarsa ta fuskanta cikin \u0199yall\u00f5wa, har ta mari fuskarta kuma ta ce: \"Ts\u00f5huwa bakar\u00e3riya (z\u00e3 ta haihu)!\""},"4705":{"id":4705,"surah":51,"ayah":30,"verse":"Suka ce: \"Kamar haka Ubangijinki Ya fa\u0257a. Lalle Sh\u0129, Sh\u0129 ne Mai hikima, Mai ilmi.\""},"4706":{"id":4706,"surah":51,"ayah":31,"verse":"(Ibr\u00e3\u0129m) ya ce: \"To m\u1ebdne ne babban al'almarinku, y\u00e3 k\u0169 Manzanni!\""},"4707":{"id":4707,"surah":51,"ayah":32,"verse":"Suka ce: \"Lalle m\u0169, an aike mu zuwa ga wa\u0257ansu mut\u00e3ne, m\u00e3su laifi."},"4708":{"id":4708,"surah":51,"ayah":33,"verse":"\"D\u00f5min mu saka musu wa\u0257ansu duw\u00e3tsu na wani yum\u0253u (bom)."},"4709":{"id":4709,"surah":51,"ayah":34,"verse":"\"Wa\u0257anda aka yi wa al\u00e3ma daga wajen Ubangijinka, d\u00f5min m\u00e3su \u0253arna.\""},"4710":{"id":4710,"surah":51,"ayah":35,"verse":"Sa'an, nan Muka fitar da wanda ya kasance a cikinta daga m\u0169minai."},"4711":{"id":4711,"surah":51,"ayah":36,"verse":"Sai dai ba mu s\u00e3mu ba, a cikinta, f\u00e3ce gida guda na Musulmi."},"4712":{"id":4712,"surah":51,"ayah":37,"verse":"Kuma Muka bar wata \u00e3y\u00e3, a cikinta, ga wa\u0257anda ke jin ts\u00f5ron az\u00e3ba, mai ra\u0257a\u0257i."},"4713":{"id":4713,"surah":51,"ayah":38,"verse":"Kuma ga M\u0169s\u00e3, a l\u00f5kacin da Muka aiko shi zuwa ga Fir'auna da wani dal\u0129li bayyananne."},"4714":{"id":4714,"surah":51,"ayah":39,"verse":"Sai ya j\u0169ya b\u00e3ya t\u00e3re da \u0199arfinsa, kuma ya ce: \"Mai sihiri ne k\u00f5 kuwa mahaukaci!\""},"4715":{"id":4715,"surah":51,"ayah":40,"verse":"Sab\u00f5da haka, Muka kama shi t\u00e3re da rundunarsa, sa'an nan Muka j\u1ebdfa su a cikin t\u1ebdku, alh\u00e3li kuwa yan\u00e3 wanda ake zargi."},"4716":{"id":4716,"surah":51,"ayah":41,"verse":"Kuma ga \u00c3d\u00e3wa, a l\u00f5kacin da Muka aika iska \u0199\u1ebd\u0199asasshiya a kansu."},"4717":{"id":4717,"surah":51,"ayah":42,"verse":"B\u00e3 ta barin k\u00f5me da ta j\u1ebd a kansa, f\u00e3ce ta mayar da shi kamar rududdugaggun \u0199as\u0169suwa."},"4718":{"id":4718,"surah":51,"ayah":43,"verse":"Kuma ga Sam\u0169d\u00e3wa, a l\u00f5kacin da aka ce musu: \"Ku ji \u0257an d\u00e3\u0257i har wani \u0257an l\u00f5kaci,\""},"4719":{"id":4719,"surah":51,"ayah":44,"verse":"Sai suka yi girman kai ga umurnin Ubangijinsu, sab\u00f5da haka ts\u00e3wa ta k\u00e3ma su, alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 kallo."},"4720":{"id":4720,"surah":51,"ayah":45,"verse":"Ba su k\u00f5 s\u00e3mu d\u00e3mar tsay\u00e3wa ba, kuma ba su kasance m\u00e3su n\u1ebdman \u00e3gaji ba."},"4721":{"id":4721,"surah":51,"ayah":46,"verse":"Da mut\u00e3nen N\u0169hu a gab\u00e3nin haka, lalle sun kasance wa\u0257ansu irin mut\u00e3ne ne f\u00e3si\u0199ai."},"4722":{"id":4722,"surah":51,"ayah":47,"verse":"Kuma sama, mun gina ta da wani irin \u0199arfi, alh\u00e3li kuwa lalle M\u0169 ne M\u00e3su yalwat\u00e3wa."},"4723":{"id":4723,"surah":51,"ayah":48,"verse":"Kuma \u0199as\u00e3 Mun shimfi\u0257a ta, To, madalla da m\u00e3su shimfi\u0257\u00e3wa, M\u0169,"},"4724":{"id":4724,"surah":51,"ayah":49,"verse":"Kuma daga k\u00f5me Mun halitta nau'i biyu, watakila z\u00e3 ku yi tun\u00e3ni."},"4725":{"id":4725,"surah":51,"ayah":50,"verse":"Sab\u00f5da haka ku gudu zuwa ga Allah, lalle n\u0129 mai garga\u0257i kawai ne a gare ku, mai bayyanannen garga\u0257i."},"4726":{"id":4726,"surah":51,"ayah":51,"verse":"Kuma kada ku sanya, t\u00e3re da Allah wani abin baut\u00e3wa na dabam, lalle n\u0129, mai garga\u0257i kawai ne a gare ku, mai bayyanannen garga\u0257i."},"4727":{"id":4727,"surah":51,"ayah":52,"verse":"Kamar haka dai wani Manzo bai j\u1ebd wa wa\u0257anda ke gab\u00e3ninsu ba f\u00e3ce sun ce: \"Mai sihiri ne k\u00f5 mahaukaci.\""},"4728":{"id":4728,"surah":51,"ayah":53,"verse":"shin, sun\u00e3 yi wa j\u0169na wasiyya da shi ne? \u00c3'a, s\u0169 dai mut\u00e3ne ne m\u00e3su girman kai."},"4729":{"id":4729,"surah":51,"ayah":54,"verse":"Sai ka j\u0169ya daga barinsu, kuma kai ba abin zargi ba ne."},"4730":{"id":4730,"surah":51,"ayah":55,"verse":"Kuma ka tun\u00e3tar, d\u00f5min tun\u00e3tarwa tan\u00e3 amf\u00e3nin m\u0169minai."},"4731":{"id":4731,"surah":51,"ayah":56,"verse":"Kuma Ban halitta aljannu da mut\u00e3ne ba sai d\u00f5min su bauta Mini."},"4732":{"id":4732,"surah":51,"ayah":57,"verse":"B\u00e3 Ni nufln (s\u00e3mun) wani arziki daga gare su, B\u00e3 Ni nufin su (yi Mini hidimar) ciyar da Ni."},"4733":{"id":4733,"surah":51,"ayah":58,"verse":"Lalle Allah, Sh\u0129 ne Mai azurt\u00e3wa, Mai \u0129kon yi, Mai cikakken \u0199arfi."},"4734":{"id":4734,"surah":51,"ayah":59,"verse":"To, lalle wa\u0257anda suka yi z\u00e3lunci sun\u00e3 da masaki (na \u0257\u0129ban zunubi) kamar masakin ab\u00f5kansu, sab\u00f5da haka kada su yi Mini gagg\u00e3wa."},"4735":{"id":4735,"surah":51,"ayah":60,"verse":"Sab\u00f5da haka, bone ya tabbata ga wa\u0257anda suka k\u00e3firta, daga r\u00e3nar su wadda aka yi musu alkawari."},"4736":{"id":4736,"surah":52,"ayah":1,"verse":"In\u00e3 rantsuwa da \u00a6\u0169r (D\u0169tsen M\u0169s\u00e3)."},"4737":{"id":4737,"surah":52,"ayah":2,"verse":"Da wani litt\u00e3fi rub\u0169tacce."},"4738":{"id":4738,"surah":52,"ayah":3,"verse":"A cikin wata takardar f\u00e3ta shimfi\u0257a\u0257\u0257a."},"4739":{"id":4739,"surah":52,"ayah":4,"verse":"Da Gidan da aka r\u00e3yar da shi (da ib\u00e3da)."},"4740":{"id":4740,"surah":52,"ayah":5,"verse":"Da rufin nan da aka \u0257aukaka."},"4741":{"id":4741,"surah":52,"ayah":6,"verse":"Da t\u1ebdkun nan da aka cika (da ruwa)."},"4742":{"id":4742,"surah":52,"ayah":7,"verse":"Lalle, az\u00e3bar Ubangijinka, ha\u0199\u0129\u0199a, mai aukuwa ce."},"4743":{"id":4743,"surah":52,"ayah":8,"verse":"B\u00e3 ta da mai tunku\u0257\u1ebdwa."},"4744":{"id":4744,"surah":52,"ayah":9,"verse":"R\u00e3nar da sam\u00e3 ke yin m\u00f5tsi tan\u00e3 kai k\u00e3wo."},"4745":{"id":4745,"surah":52,"ayah":10,"verse":"Kuma duw\u00e3tsu n\u00e3 tafiya sun\u00e3 sh\u0169\u0257\u1ebdwa."},"4746":{"id":4746,"surah":52,"ayah":11,"verse":"To, bone y\u00e3 tabbata a r\u00e3nar nan ga m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa."},"4747":{"id":4747,"surah":52,"ayah":12,"verse":"Wa\u0257anda suke a cikin kududdufi sun\u00e3 w\u00e3s\u00e3."},"4748":{"id":4748,"surah":52,"ayah":13,"verse":"R\u00e3nar da z\u00e3 a tunku\u0257a su zuwa wutar Jahannama, tunku\u0257\u00e3wa."},"4749":{"id":4749,"surah":52,"ayah":14,"verse":"(A ce musu): \"Wannan ita ce wutar da kuka kasance kun\u00e3 \u0199aryat\u00e3wa game da ita.\""},"4750":{"id":4750,"surah":52,"ayah":15,"verse":"\"To, shin wannan sihiri ne k\u00f5 kuwa k\u0169 ne b\u00e3 ku gani?\""},"4751":{"id":4751,"surah":52,"ayah":16,"verse":"\"Ku shig\u1ebd ta. To, ku yi ha\u0199uri ko kuma kada ku yi ha\u0199uri, dai dai ne a kanku, kawai an\u00e3 yi muku sakamakon abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa.\""},"4752":{"id":4752,"surah":52,"ayah":17,"verse":"Lalle, m\u00e3su ta\u0199awa, sun\u00e3 a cikin gid\u00e3jen Aljanna da wata ni'ima."},"4753":{"id":4753,"surah":52,"ayah":18,"verse":"Sun\u00e3 m\u00e3su jin d\u00e3\u0257i da abin da Ubangijinsu Ya ba su, kuma Ubangijinsu Ya ts\u00e3re musu az\u00e3bar Jah\u0129m."},"4754":{"id":4754,"surah":52,"ayah":19,"verse":"(A ce musu): \"Ku ci, ku sha, da ni'ima, d\u00f5min abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa.\""},"4755":{"id":4755,"surah":52,"ayah":20,"verse":"Sun\u00e3 kishingi\u0257e a kan karagu wa\u0257anda ke cikin sahu, kuma Muka aurar da su wa\u0257ansu m\u00e3t\u00e3 m\u00e3su farin id\u00e3nu, m\u00e3su girmansu."},"4756":{"id":4756,"surah":52,"ayah":21,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma z\u0169riyarsu suka b\u0129 su ga \u0129m\u00e3nin, Mun riskar da z\u0169riyarsu da su, alh\u00e3li kuwa b\u00e3 da Mun rage musu k\u00f5me ba daga aikinsu, k\u00f5wane mutum jingina ne ga abin da ya sana'anta."},"4757":{"id":4757,"surah":52,"ayah":22,"verse":"Kuma Muka yalwata musu 'ya'yan it\u00e3ce da n\u00e3ma irin wanda suke marmari."},"4758":{"id":4758,"surah":52,"ayah":23,"verse":"Sun\u00e3 m\u0129\u0199a wa j\u0169nansu a cikinta hinj\u00e3lan giya, wadda b\u00e3bu y\u00e3sassar magana a cikinta, kuma b\u00e3bu jin nauyin zunubi."},"4759":{"id":4759,"surah":52,"ayah":24,"verse":"Kuma wa\u0257ansu sam\u00e3ri n\u00e3 g\u1ebdway\u00e3wa a kansu, kamar dai s\u0169 lu'ulu'u ne wanda ke kulle."},"4760":{"id":4760,"surah":52,"ayah":25,"verse":"Wa\u0257ansunsu suka fuskanta zuwa ga wa\u0257ansu, sun\u00e3 tambayar j\u0169na."},"4761":{"id":4761,"surah":52,"ayah":26,"verse":"Suka ce: \"Lalle m\u0169 mun kasance a gab\u00e3nin wannan (a d\u0169niya) a cikin iy\u00e3lanmu mun\u00e3 jin ts\u00f5ro.\""},"4762":{"id":4762,"surah":52,"ayah":27,"verse":"\"To, Allah Y\u00e3 yi mana kyautar falala, kuma Y\u00e3 tsare mana az\u00e3bar iskar z\u00e3fi.\""},"4763":{"id":4763,"surah":52,"ayah":28,"verse":"\"Lalle m\u0169 mun kasance, a g\u00e3banin haka, mun\u00e3 kiran sa. Lalle Sh\u0129, Sh\u0129 ne Mai kyautat\u00e3wa, Mai rahama.\""},"4764":{"id":4764,"surah":52,"ayah":29,"verse":"To, ka tun\u00e3tar kai fa sab\u00f5da ni'imar Ubangjinka, b\u00e3 b\u00f5ka kake ba, kuma b\u00e3 mahaukaci ba."},"4765":{"id":4765,"surah":52,"ayah":30,"verse":"Shin z\u00e3 su ce: \"Maw\u00e3\u0199i ne, mun\u00e3 jiran, mas\u0129fun mutuwa game da sh\u0129\"?"},"4766":{"id":4766,"surah":52,"ayah":31,"verse":"Ka ce: \"Ku yi jira, domin n\u0129 ma lalle in\u00e3 a cikin m\u00e3su jira t\u00e3re da ku.\""},"4767":{"id":4767,"surah":52,"ayah":32,"verse":"Shin, hankulansu ne ke umarin su da wannan, k\u00f5 kuwa s\u0169 wasu mut\u00e3ne ne m\u00e3su \u0199etare haddi?"},"4768":{"id":4768,"surah":52,"ayah":33,"verse":"Shin, c\u1ebdwa suke yi: \"Shi ne ke \u0199\u00e3ga fa\u0257arsa\"? \u00c3'a ba su dai yi \u0129m\u00e3ni ba."},"4769":{"id":4769,"surah":52,"ayah":34,"verse":"Sai su z\u00f5 da wani l\u00e3b\u00e3ri mai mis\u00e3linsa idan sun kasance s\u0169m\u00e3su gaskiya ne."},"4770":{"id":4770,"surah":52,"ayah":35,"verse":"Shin, an halitta su ne b\u00e3 daga k\u00f5me ba, k\u00f5 kuwa s\u0169 ne m\u00e3su yin halitta?"},"4771":{"id":4771,"surah":52,"ayah":36,"verse":"Shin, sun halitta sammai da \u0199asa ne? \u00c3'a ba su dai yi \u0129m\u00e3nin ya\u0199\u0129ni ba."},"4772":{"id":4772,"surah":52,"ayah":37,"verse":"Shin, task\u00f5kin Ubangijinka, sun\u00e3 a wurinsu ne? K\u00f5 kuwa s\u0169 ne m\u00e3su rinj\u00e3ya?"},"4773":{"id":4773,"surah":52,"ayah":38,"verse":"Shin, sun\u00e3 da wani ts\u00e3ni ne wanda suke (hawa sun\u00e3) saur\u00e3ron (l\u00e3b\u00e3rin sam\u00e3) a cikinsa? Sai mai saurar\u00f5nsu ya zo da wani dal\u0129li bayyananne."},"4774":{"id":4774,"surah":52,"ayah":39,"verse":"Shin, Yan\u00e3 da 'ya'ya m\u00e3t\u00e3 ne kuma k\u0169, kun\u00e3 da \u0257iya maza ne?"},"4775":{"id":4775,"surah":52,"ayah":40,"verse":"Shin, kan\u00e3 tambayar su wata ij\u00e3ra ne, sab\u00f5da haka suka zama m\u00e3su jin nauyin biyan t\u00e3rar?"},"4776":{"id":4776,"surah":52,"ayah":41,"verse":"Shin, a wurinsu akwai ilmin gaibi, sab\u00f5da haka sun\u00e3 rub\u0169t\u00e3wa?"},"4777":{"id":4777,"surah":52,"ayah":42,"verse":"Shin, sun\u00e3 nufin wani kaidi ne? To, wa\u0257anda suka k\u00e3firta s\u0169 ne wa\u0257anda ake yi wa kaidi."},"4778":{"id":4778,"surah":52,"ayah":43,"verse":"Shin, sun\u00e3 da wani abin baut\u00e3wa ne wanda b\u00e3 Allah ba? Tsarki ya tabbata ga Allah daga abin da suke yi na shirki!"},"4779":{"id":4779,"surah":52,"ayah":44,"verse":"Kuma idan sun ga wani \u0253a\u0253\u0253ake daga sam\u00e3 y\u00e3n\u00e3 f\u00e3\u0257uwa, sai su ce wani girgije ne, mai hauhawar j\u0169na."},"4780":{"id":4780,"surah":52,"ayah":45,"verse":"To, ka bar su, sai sun ha\u0257u da yinin nan da za a s\u0169mar da su a cikinsa."},"4781":{"id":4781,"surah":52,"ayah":46,"verse":"R\u00e3nar da kaidinsu b\u00e3 ya wad\u00e3tar masu da k\u00f5me, kuma b\u00e3 a taimakon su."},"4782":{"id":4782,"surah":52,"ayah":47,"verse":"Kuma lalle, wa\u0257annan da suka yi z\u00e3luncin, sun\u00e3 da az\u00e3ba (a nan d\u0169niya) banda waccan, kuma mafi yawansu ba su sani ba."},"4783":{"id":4783,"surah":52,"ayah":48,"verse":"Sai ka yi hakuri da hukuncin Ubangijinka, lalle kai fa kan\u00e3 id\u00e3nunMu, kuma ka tsarkake Ubangijinka da (tasb\u0129hi) game da g\u00f5de Masa a l\u00f5kacin da kake t\u00e3shi tsaye (d\u00f5min salla k\u00f5 wani abu)."},"4784":{"id":4784,"surah":52,"ayah":49,"verse":"Kuma daga dare, sai ka tsarkake Shi (da tasb\u0129hin) dal\u00f5kacin j\u0169y\u00e3war taur\u00e3ri."},"4785":{"id":4785,"surah":53,"ayah":1,"verse":"In\u00e3 rantsuwa da taur\u00e3ron, a l\u00f5kacin da ya faku."},"4786":{"id":4786,"surah":53,"ayah":2,"verse":"Ma'ab\u0169cinku bai \u0253ata ba, kuma bai \u0199\u1ebdtare haddi ba."},"4787":{"id":4787,"surah":53,"ayah":3,"verse":"Kuma b\u00e3 ya yin magana daga son zuciyarsa."},"4788":{"id":4788,"surah":53,"ayah":4,"verse":"(Maganarsa) ba ta zamo ba, f\u00e3ce wahayi ne da ake aik\u00f5wa."},"4789":{"id":4789,"surah":53,"ayah":5,"verse":"(Mal\u00e3'ika) mai tsananin \u0199arfi ya sanar da shi."},"4790":{"id":4790,"surah":53,"ayah":6,"verse":"Ma'ab\u0169cin \u0199arfi da kwarjini, sa'an nan ya daidaita."},"4791":{"id":4791,"surah":53,"ayah":7,"verse":"Alh\u00e3li kuwa yan\u00e3 a sararin sam\u00e3 mafi aukaka."},"4792":{"id":4792,"surah":53,"ayah":8,"verse":"Sa'an nan ya kusanta, kuma ya matsa zur\u00f5wa."},"4793":{"id":4793,"surah":53,"ayah":9,"verse":"Har ya kasance gwargwadon zir\u00e3'i biyu, k\u00f5 kuma abin da ya fi kusa."},"4794":{"id":4794,"surah":53,"ayah":10,"verse":"Sa'an nan ya yi wahayi zuwa ga b\u00e3wan Allah (Muhammadu) da abin da ya fa\u0257a (masa)."},"4795":{"id":4795,"surah":53,"ayah":11,"verse":"Z\u0169ciyar (Annabi) bata \u0199aryata abin da ya gani ba."},"4796":{"id":4796,"surah":53,"ayah":12,"verse":"Shin, z\u00e3 ku yi masa musu a kan abin da yake gani?"},"4797":{"id":4797,"surah":53,"ayah":13,"verse":"Kuma lalle ya gan shi, ha\u0199\u0129\u0199atan, a wani l\u00f5kacin saukarsa."},"4798":{"id":4798,"surah":53,"ayah":14,"verse":"A wurin da magaryar tu\u0199\u1ebdwa take."},"4799":{"id":4799,"surah":53,"ayah":15,"verse":"A inda taken, nan Aljannar makoma take."},"4800":{"id":4800,"surah":53,"ayah":16,"verse":"L\u00f5kacin da abin da yake rufe magaryar tu\u0199\u1ebdwa ya rufe ta."},"4801":{"id":4801,"surah":53,"ayah":17,"verse":"Ganinsa bai karkata ba, kuma bai \u0199etare haddi ba."},"4802":{"id":4802,"surah":53,"ayah":18,"verse":"Lalle, tabbas, (Annabinku) ya ga wa\u0257anda suka fi girma daga \u00e3y\u00f5yin Ubangijinsa."},"4803":{"id":4803,"surah":53,"ayah":19,"verse":"Shin, kun ga L\u00e3ta da uzza?"},"4804":{"id":4804,"surah":53,"ayah":20,"verse":"Da (wani gunki wai shi) Man\u00e3ta, na ukunsu?"},"4805":{"id":4805,"surah":53,"ayah":21,"verse":"Ashe, k\u0169 ne da \u0257a namiji Sh\u0129 (Allah) kuma da \u0257iya mace?"},"4806":{"id":4806,"surah":53,"ayah":22,"verse":"Wannan fa ya zama rabo na\u0199asasshe."},"4807":{"id":4807,"surah":53,"ayah":23,"verse":"Wa\u0257annan b\u00e3 k\u00f5me ba ne f\u00e3ce s\u0169n\u00e3ye, wa\u0257anda kuka ambace su da su, k\u0169 da uw\u00e3yenku. Allah bai saukar da wani dal\u0129li game da su ba. (K\u00e3firai) b\u00e3 su biyar k\u00f5me f\u00e3ce zato da abin da r\u00e3yukansu ke so, Alh\u00e3li kuwa shiriyar ta daga wajen Ubangijinsu, ta j\u1ebd musu (sai suka bar ta suka k\u00f5ma wa zaton)."},"4808":{"id":4808,"surah":53,"ayah":24,"verse":"Ko (an fai c\u1ebdwa) mutum zai s\u00e3mi abin da yake g\u0169ri?"},"4809":{"id":4809,"surah":53,"ayah":25,"verse":"To, L\u00e3hira da d\u0169niya na Allah kawai ne (wanda ya n\u1ebdme su daga wani, y\u00e3 yi kuskure)."},"4810":{"id":4810,"surah":53,"ayah":26,"verse":"Akwai mal\u00e3'iku da yawa a cikin sammai c\u1ebdtonsu b\u00e3 ya wad\u00e3tar da k\u00f5me f\u00e3ce b\u00e3yan Allah Y\u00e3 yi izni (da shi) ga wanda Yake so, kuma Yake yarda."},"4811":{"id":4811,"surah":53,"ayah":27,"verse":"Lalle wa\u0257annan da b\u00e3 su yin \u0129m\u00e3ni da L\u00e3hira, ha\u0199\u0129\u0199a sun\u00e3 kiran mal\u00e3'iku da s\u0169nan mace."},"4812":{"id":4812,"surah":53,"ayah":28,"verse":"Kuma b\u00e3 su da wani ilmi game da shi, b\u00e3 su bin k\u00f5me f\u00e3ce zato alh\u00e3li kuwa lalle zato b\u00e3 ya amf\u00e3nar da k\u00f5me daga gaskiya."},"4813":{"id":4813,"surah":53,"ayah":29,"verse":"Sab\u00f5da haka sai ka kau da kai daga wanda ya j\u0169ya b\u00e3ya daga ambatonMu kuma bai yi nufin k\u00f5me ba f\u00e3ce r\u00e3yuwar kusa (d\u0169niya)."},"4814":{"id":4814,"surah":53,"ayah":30,"verse":"Wannan ita ce iy\u00e3kar abin da suke iya kai gare shi na ilmi. lalle Ubangijinka Sh\u0129 ne Mafi sanin wanda ya \u0253ace daga hanyarSa, kuma Shi ne Mafi sani ga wanda ya n\u1ebdmi shiriya."},"4815":{"id":4815,"surah":53,"ayah":31,"verse":"Kuma abin da ke cikin sammai da abin da yake a cikin \u0199as\u00e3 na Allah kawai ne, d\u00f5min Y\u00e3 s\u00e3ka wa wa\u0257anda suka m\u0169nana da abin da suka aikata, kuma Ya s\u00e3ka wa wa\u0257anda suki kyautata da sakamakon da ya fi kyau."},"4816":{"id":4816,"surah":53,"ayah":32,"verse":"Wa\u0257anda ke n\u0129santar manyan zunubai da ab\u0169buwan alf\u00e3sha, f\u00e3ce \u0199an\u00e3nan laifuffuka, lalle Ubangijinka Mai yalwatattar g\u00e3fara ne, Sh\u0129 ne Ya fi sani ga abinda ke gare ku a l\u00f5kacin da Ya \u0199\u00e3ga halittarku daga \u0199asa, kuma a l\u00f5kacin da kuke t\u00e3yuna a cikin cikannan uw\u00e3yenku. Sab\u00f5da haka, kada ku tsarkake kanku, Sh\u0129 ne Mafi sani ga wanda ya yi ta\u0199awa."},"4817":{"id":4817,"surah":53,"ayah":33,"verse":"Shin, ka ga wannan da ya j\u0169ya baya?"},"4818":{"id":4818,"surah":53,"ayah":34,"verse":"Ya yi kyauta ka\u0257an, kuma ya yi rowa?"},"4819":{"id":4819,"surah":53,"ayah":35,"verse":"Shin, akwai ilmin gaibi a wurinsa, Sab\u00f5da haka yan\u00e3 ganin gaibin?"},"4820":{"id":4820,"surah":53,"ayah":36,"verse":"Ko kuwa ba a ba shi l\u00e3b\u00e3ri ba ga abin da yake a cikin Littafan M\u0169s\u00e3?"},"4821":{"id":4821,"surah":53,"ayah":37,"verse":"Da Ibr\u00e3h\u0129m wanda ya cika alkawari?"},"4822":{"id":4822,"surah":53,"ayah":38,"verse":"C\u1ebdwa wani rai mai k\u00e3yan laifi b\u00e3 ya \u0257aukar k\u00e3yan laifin wani."},"4823":{"id":4823,"surah":53,"ayah":39,"verse":"Kuma mutum b\u00e3 shi da k\u00f5me f\u00e3ce abin da ya aikata."},"4824":{"id":4824,"surah":53,"ayah":40,"verse":"Kuma lalle, aikinsa z\u00e3 a gan shi."},"4825":{"id":4825,"surah":53,"ayah":41,"verse":"Sa'an nan a s\u00e3ka masa da sakamako wanda yake mafi cikar ma'auni?"},"4826":{"id":4826,"surah":53,"ayah":42,"verse":"Kuma lalle, mak\u00f5mar zuwa Ubangijinka kawai take?"},"4827":{"id":4827,"surah":53,"ayah":43,"verse":"Kuma lalle, Sh\u0129, Sh\u0129 ne Ya sanya dariya, kuma Ya sanya k\u0169ka."},"4828":{"id":4828,"surah":53,"ayah":44,"verse":"Kuma lalle, Sh\u0129, Sh\u0129 ne Ya kashe, kuma Ya r\u00e3yar."},"4829":{"id":4829,"surah":53,"ayah":45,"verse":"Kuma lalle Sh\u0129 ne Ya yi halitta nau'i-nau'i, namiji da mace."},"4830":{"id":4830,"surah":53,"ayah":46,"verse":"Daga wani \u0257igon ruwa guda a l\u00f5kacin da ake j\u1ebdfa shi a cikin mahaifa."},"4831":{"id":4831,"surah":53,"ayah":47,"verse":"Kuma a kansa ne \u0199\u00e3ga halitta ta biyu take."},"4832":{"id":4832,"surah":53,"ayah":48,"verse":"Kuma lalle, Sh\u0129, Sh\u0129 ne Ya azurta, kuma Ya wad\u00e3tar."},"4833":{"id":4833,"surah":53,"ayah":49,"verse":"Kuma lalle, Sh\u0129, Shi ne Ubangijin Shi'ira."},"4834":{"id":4834,"surah":53,"ayah":50,"verse":"Kuma lalle, Sh\u0129, Sh\u0129 ne Ya halaka \u00c3d\u00e3wa na farko."},"4835":{"id":4835,"surah":53,"ayah":51,"verse":"Da Sam\u0169d\u00e3wa, sa'an nan bai rage su ba."},"4836":{"id":4836,"surah":53,"ayah":52,"verse":"Da mut\u00e3nen N\u0169hu a gab\u00e3nin haka, lalle s\u0169 sun kasance mafi z\u00e3lunci kuma mafi girman kai."},"4837":{"id":4837,"surah":53,"ayah":53,"verse":"Da wa\u0257anda aka birkice \u0199asarsu, Ya k\u00e3yar da su."},"4838":{"id":4838,"surah":53,"ayah":54,"verse":"Sa'an nan abin da ya rufe su, ya rufe su."},"4839":{"id":4839,"surah":53,"ayah":55,"verse":"To, da wace daga ni'im\u00f5min Ubangijinka kake yin shakka?"},"4840":{"id":4840,"surah":53,"ayah":56,"verse":"wannan (Muhammadu) mai garga\u0257i ne kamar irin m\u00e3su garga\u0257i na farko."},"4841":{"id":4841,"surah":53,"ayah":57,"verse":"Makusanciya fa, t\u00e3 yi kusa."},"4842":{"id":4842,"surah":53,"ayah":58,"verse":"B\u00e3bu wani rai, banda Allah, mai iya b\u00e3yani gare ta."},"4843":{"id":4843,"surah":53,"ayah":59,"verse":"Shin, kuma daga wannan l\u00e3b\u00e3ri kuke m\u00e3m\u00e3ki?"},"4844":{"id":4844,"surah":53,"ayah":60,"verse":"Kuma kun\u00e3 yin d\u00e3riya, kuma b\u00e3 ku yin k\u0169ka?"},"4845":{"id":4845,"surah":53,"ayah":61,"verse":"Alh\u00e3li kun\u00e3 m\u00e3su w\u00e3s\u00e3?"},"4846":{"id":4846,"surah":53,"ayah":62,"verse":"To, ku yi taw\u00e3li'u ga Allah, kuma ku bauta (masa)."},"4847":{"id":4847,"surah":54,"ayah":1,"verse":"S\u00e3'a ta yi kusa, kuma wata ya ts\u00e3ge."},"4848":{"id":4848,"surah":54,"ayah":2,"verse":"Kuma idan sun ga wata \u00e3y\u00e3, sai su juya baya su ce: \"Sihiri ne mai d\u00f5g\u1ebdwa!\""},"4849":{"id":4849,"surah":54,"ayah":3,"verse":"Kuma suka \u0199aryata, kuma suka bi son z\u0169ciyarsu, alh\u00e3li kuwa k\u00f5wane al'amari (wanda suke son su t\u0169re daga Annabi) an tabbatar da shi."},"4850":{"id":4850,"surah":54,"ayah":4,"verse":"Kuma lalle, abin da yake akwai ts\u00e3watarwa a cikinsa na l\u00e3b\u00e3raiya zo musu."},"4851":{"id":4851,"surah":54,"ayah":5,"verse":"Hikima cikakka! Sai dai ab\u0169buwan garga\u0257i b\u00e3 su amf\u00e3ni."},"4852":{"id":4852,"surah":54,"ayah":6,"verse":"Sab\u00f5da haka, ka bar su! R\u00e3nar da mai kiran zai yi kira zuwa ga wani abu abin \u0199yama."},"4853":{"id":4853,"surah":54,"ayah":7,"verse":"\u00a1as\u0199antattu ga idanunsu z\u00e3 su fito daga kaburburansu, kamar dai s\u0169 f\u00e3ri ne wa\u0257andasuka w\u00e3tse."},"4854":{"id":4854,"surah":54,"ayah":8,"verse":"Sun\u00e3 gagg\u00e3war tafiya zuwa ga mai kiran, k\u00e3firai na c\u1ebdwa, \"Wannan yini ne mai wuya!\""},"4855":{"id":4855,"surah":54,"ayah":9,"verse":"Mut\u00e3nen N\u0169hu sun \u0199aryata, a gab\u00e3ninsu, sai suka \u0199aryata BawanMu, kuma suka ce: \"Shi mahaukaci ne.\" Kuma aka ts\u00e3wace shi."},"4856":{"id":4856,"surah":54,"ayah":10,"verse":"Sab\u00f5da haka, ya kira Ubangijinsa (ya ce), \"Lalle n\u0129, an rinj\u00e3ye ni, sai Ka yi taimako.\""},"4857":{"id":4857,"surah":54,"ayah":11,"verse":"Sai Muka b\u0169\u0257e k\u00f5f\u00f5fin sama da ruwa mai zuba."},"4858":{"id":4858,"surah":54,"ayah":12,"verse":"Kuma Muka \u0253u\u0253\u0253ugar da \u0199as\u00e3 ta zama id\u00e3nun ruwa, da\u0257a ruwa ya ha\u0257u a kan wani umurni da aka riga aka \u0199addara shi."},"4859":{"id":4859,"surah":54,"ayah":13,"verse":"Kuma Muka \u0257auke N\u0169hu a kan (jirgi) na alluna da \u0199\u0169s\u00f5shi."},"4860":{"id":4860,"surah":54,"ayah":14,"verse":"Tan\u00e3 gud\u00e3na, a kan id\u00e3nunMu, d\u00f5min sakamako ga wanda aka yi wa k\u00e3fircin."},"4861":{"id":4861,"surah":54,"ayah":15,"verse":"Kuma lalle, Mun bar ta ta zama \u00e3y\u00e3. To, Shin, akwai mai tun\u00e3ni"},"4862":{"id":4862,"surah":54,"ayah":16,"verse":"To, y\u00e3y\u00e3 az\u00e3b\u00e3Ta take da garga\u0257iNa?"},"4863":{"id":4863,"surah":54,"ayah":17,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129k\u0199a, Mun sau\u0199a\u0199e Al\u0199ur'\u00e3ni, d\u00f5min tun\u00e3wa. To, shin, akwai mai tun\u00e3wa?"},"4864":{"id":4864,"surah":54,"ayah":18,"verse":"\u00c3d\u00e3wa sun \u0199aryata, to, y\u00e3ya az\u00e3b\u00e3Ta take, da garga\u0257iNa?"},"4865":{"id":4865,"surah":54,"ayah":19,"verse":"Lalle M\u0169, Mun aika da iska mai tsananin sauti a kansu, a cikin wani yinin nah\u0129sa mai d\u00f5g\u1ebdwa."},"4866":{"id":4866,"surah":54,"ayah":20,"verse":"Tan\u00e3 fizgar mut\u00e3ne kamar dai s\u0169 kututturan dab\u0129no tum\u0253ukakku ne."},"4867":{"id":4867,"surah":54,"ayah":21,"verse":"To, y\u00e3ya az\u00e3b\u00e3Ta take da garga\u0257iNa?"},"4868":{"id":4868,"surah":54,"ayah":22,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199i\u0199a Mun sau\u0199a\u0199e Al\u0199ur'ani, d\u00f5min tun\u00e3wa. To, shin, akwai mai tun\u00e3wa?"},"4869":{"id":4869,"surah":54,"ayah":23,"verse":"Sam\u0169d\u00e3wa sun \u0199aryata game da garga\u0257in."},"4870":{"id":4870,"surah":54,"ayah":24,"verse":"Sai suka ce: \"Wani mutum daga cikinmu, shi ka\u0257ai, wai mu b\u0129 shi! Lalle m\u0169 a l\u00f5kacin, ha\u0199\u0129\u0199a mun shiga wata \u0253ata da hauk\u00e3."},"4871":{"id":4871,"surah":54,"ayah":25,"verse":"\"Shin, an j\u1ebdfa masa Manzancin ne, a tsak\u00e3ninmu? \u00c3'a, sh\u0129 dai gawurtaccen ma\u0199aryaci ne mai girman kai!\""},"4872":{"id":4872,"surah":54,"ayah":26,"verse":"Z\u00e3 su sani a g\u00f5be, w\u00e3ne ne gawurtaccen mai \u0199aryar, mai girman kan?"},"4873":{"id":4873,"surah":54,"ayah":27,"verse":"Lalle M\u0169, m\u00e3su aik\u00e3wa da r\u00e3\u0199umar ne, ta zame musu fitina, sai ka tsare su da kallo, kuma ka yi ha\u0199uri."},"4874":{"id":4874,"surah":54,"ayah":28,"verse":"Kuma ka b\u00e3 su l\u00e3b\u00e3ri c\u1ebdwa ruwa rababbe ne a tsak\u00e3ninsu (da r\u00e3\u0199umar), k\u00f5wane sha, mai shi yan\u00e3 halartar sa."},"4875":{"id":4875,"surah":54,"ayah":29,"verse":"Sai suka kira abokinsu, sai ya kar\u0253a, sa'an nan ya s\u00f5ke ta,"},"4876":{"id":4876,"surah":54,"ayah":30,"verse":"To, y\u00e3ya az\u00e3baTa take da garga\u0257iNa?"},"4877":{"id":4877,"surah":54,"ayah":31,"verse":"Lalle M\u0169, Mun aika ts\u00e3wa guda a kansu, sai suka kasance kamar y\u00e3yin mai shinge."},"4878":{"id":4878,"surah":54,"ayah":32,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun sau\u0199a\u0199e Al\u0199ur'ani, d\u00f5min tun\u00e3wa. To, shin, akwai mai tun\u00e3wa?"},"4879":{"id":4879,"surah":54,"ayah":33,"verse":"Mut\u00e3nen L\u0169\u0257u sun \u0199aryata, game da garga\u0257i."},"4880":{"id":4880,"surah":54,"ayah":34,"verse":"Lalle Mun aika iskar tsakuwa a kansu, f\u00e3ce mabiyan L\u0169\u0257u, Mun tsirar da su a l\u00f5kacin asuba."},"4881":{"id":4881,"surah":54,"ayah":35,"verse":"Sab\u00f5da wata ni'ima ta daga gare Mu. Kamar haka Muke s\u00e3ka wa wanda ya g\u00f5de."},"4882":{"id":4882,"surah":54,"ayah":36,"verse":"Kuma lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, ya yi musu garga\u0257in dam\u0199arMu, sai suka yi musu game da garga\u0257in."},"4883":{"id":4883,"surah":54,"ayah":37,"verse":"Kuma lalle ha\u0199\u0129\u0199a, su, sun n\u1ebdme shi ta wajen b\u00e3\u0199insa, sai Muka sh\u00e3fe id\u00e3nunsu. \"To, ku \u0257an\u0257ani az\u00e3baTa da garga\u0257\u0129Na.\""},"4884":{"id":4884,"surah":54,"ayah":38,"verse":"Kuma lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, wata az\u00e3ba matabbaciya t\u00e3 w\u00e3ye musu gari da y\u00e3\u0199i, tun da s\u00e3fe."},"4885":{"id":4885,"surah":54,"ayah":39,"verse":"To, ku \u0257an\u0257ani az\u00e3b\u00e3Ta da garga\u0257\u0129Na."},"4886":{"id":4886,"surah":54,"ayah":40,"verse":"Kuma lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199a, Mun sau\u0199a\u0199e Al\u0199ur, ani d\u00f5min tun\u00e3wa. To, shin, akwai mai tun\u00e3wa?"},"4887":{"id":4887,"surah":54,"ayah":41,"verse":"Kuma lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, garga\u0257in ya j\u1ebd wa mabiyan Fir'auna."},"4888":{"id":4888,"surah":54,"ayah":42,"verse":"Sun \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yinMu, dukansu sai Muka k\u00e3ma su, irin k\u00e3mun Mabuw\u00e3yi, Mai \u0129kon yi."},"4889":{"id":4889,"surah":54,"ayah":43,"verse":"Shin, k\u00e3firanku ne mafi alh\u1ebdri daga wa\u0257ancan, ko kuwa kun\u00e3 da wata bar\u00e3'a a cikin littattafai?"},"4890":{"id":4890,"surah":54,"ayah":44,"verse":"K\u00f5 z\u00e3 su ce: \"M\u0169 duka m\u00e3su ha\u0257a \u0199arfi ne d\u00f5min cin nasara?\""},"4891":{"id":4891,"surah":54,"ayah":45,"verse":"Z\u00e3 a karya t\u00e3ron, kuma su j\u0169ya b\u00e3ya d\u00f5min gudu."},"4892":{"id":4892,"surah":54,"ayah":46,"verse":"\u00c3'a, S\u00e3'a ita c\u1ebd l\u00f5kacin wa'adinsu, kuma S\u00e3'ar t\u00e3 fi tsananin mas\u0129fa, kuma ta fi\u0257\u00e3ci."},"4893":{"id":4893,"surah":54,"ayah":47,"verse":"Lalle ne, m\u00e3su laifi sun\u00e3 a cikin \u0253ata da hauka."},"4894":{"id":4894,"surah":54,"ayah":48,"verse":"R\u00e3nar da z\u00e3 a j\u00e3 su a cikin wuta a kan fusk\u00f5kinsu. \"Ku \u0257an\u0257ani sh\u00e3far wutar Sa\u0199ar.\""},"4895":{"id":4895,"surah":54,"ayah":49,"verse":"Lalle M\u0169, k\u00f5wane irin abu Mun halitta shi a kan ts\u00e3ri."},"4896":{"id":4896,"surah":54,"ayah":50,"verse":"Kuma umurninMu bai zamo ba f\u00e3ce da kalma \u0257aya, kamar wal\u0199\u00e3war ido."},"4897":{"id":4897,"surah":54,"ayah":51,"verse":"Kuma lalle ne ha\u0199\u0129\u0199a, Mun halaka irin gayyarku. To, shin, akwai mai tun\u00e3ni?"},"4898":{"id":4898,"surah":54,"ayah":52,"verse":"Kuma k\u00f5wane abu, da suka aikata shi, yan\u00e3 a cikin littattafai."},"4899":{"id":4899,"surah":54,"ayah":53,"verse":"Kuma dukkan \u0199arami da babba, rubutacce ne."},"4900":{"id":4900,"surah":54,"ayah":54,"verse":"Lalle m\u00e3su ta\u0199awa sun\u00e3 a cikin gid\u00e3jen Aljanna da k\u00f5guna."},"4901":{"id":4901,"surah":54,"ayah":55,"verse":"A cikin mazaunin gaskiya, wurin Mai ikon yi, Mai iya zartaswa."},"4902":{"id":4902,"surah":55,"ayah":1,"verse":"(Allah) Mai rahama."},"4903":{"id":4903,"surah":55,"ayah":2,"verse":"Y\u00e3 sanar da Al\u0199ur'ani."},"4904":{"id":4904,"surah":55,"ayah":3,"verse":"Y\u00e3 halitta mutum."},"4905":{"id":4905,"surah":55,"ayah":4,"verse":"Y\u00e3 sanar da shi bay\u00e3ni (magana)."},"4906":{"id":4906,"surah":55,"ayah":5,"verse":"R\u00e3n\u00e3 da wat\u00e3 a kan liss\u00e3fi suke."},"4907":{"id":4907,"surah":55,"ayah":6,"verse":"Kuma tsirrai m\u00e3su y\u00e3\u0257o da it\u00e3ce sun\u00e3 taw\u00e3lu'i."},"4908":{"id":4908,"surah":55,"ayah":7,"verse":"Kuma sam\u00e3 Ya \u0257aukaka ta, Kuma Y\u00e3 aza sik\u1ebdli."},"4909":{"id":4909,"surah":55,"ayah":8,"verse":"D\u00f5min kada ku karkatar da sik\u1ebdlin."},"4910":{"id":4910,"surah":55,"ayah":9,"verse":"Kuma ku daidaita awo da \u00e3dalci, kuma kada ku rage sik\u1ebdlin."},"4911":{"id":4911,"surah":55,"ayah":10,"verse":"Kuma \u0199as\u00e3 Y\u00e3 aza ta d\u00f5min t\u00e3likai."},"4912":{"id":4912,"surah":55,"ayah":11,"verse":"A cikinta akwai 'ya'yan it\u00e3cen marmari da dab\u0129no mai kwasfa."},"4913":{"id":4913,"surah":55,"ayah":12,"verse":"Da \u0199w\u00e3ya mai s\u00f5shiya da \u0199amshi."},"4914":{"id":4914,"surah":55,"ayah":13,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangjinku kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4915":{"id":4915,"surah":55,"ayah":14,"verse":"Y\u00e3 halitta mutum daga \u0199\u1ebdkasasshen yum\u0253u kumar kasko."},"4916":{"id":4916,"surah":55,"ayah":15,"verse":"Kuma ya halitta aljani daga bira daga wut\u00e3."},"4917":{"id":4917,"surah":55,"ayah":16,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4918":{"id":4918,"surah":55,"ayah":17,"verse":"Ubangjin mafita biyu na r\u00e3n\u00e3, kuma Ubangijin maf\u00e3\u0257\u00e3 biyu na r\u00e3n\u00e3."},"4919":{"id":4919,"surah":55,"ayah":18,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4920":{"id":4920,"surah":55,"ayah":19,"verse":"Y\u00e3 garwaya t\u1ebdku biyu (ruwan d\u00e3\u0257i da na zartsi) sun\u00e3 ha\u0257uwa."},"4921":{"id":4921,"surah":55,"ayah":20,"verse":"A tsak\u00e3ninsu akwai sh\u00e3maki, b\u00e3 za su \u0199etare haddi ba."},"4922":{"id":4922,"surah":55,"ayah":21,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4923":{"id":4923,"surah":55,"ayah":22,"verse":"Lu'ulu'u da murj\u00e3ni na fita daga gare su."},"4924":{"id":4924,"surah":55,"ayah":23,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4925":{"id":4925,"surah":55,"ayah":24,"verse":"Kuma Yan\u00e3 da manyan jir\u00e3ge, wa\u0257anda ake \u0199\u00e3g\u00e3wa a cikin t\u1ebdku kamar manyan duw\u00e3tsu."},"4926":{"id":4926,"surah":55,"ayah":25,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4927":{"id":4927,"surah":55,"ayah":26,"verse":"Dukkan wanda ke kanta mai \u0199\u00e3r\u1ebdwa ne."},"4928":{"id":4928,"surah":55,"ayah":27,"verse":"Kuma Fuskarar Ubangijinka, Mai girman Jalala da karimci, ita ce take wanzuwa."},"4929":{"id":4929,"surah":55,"ayah":28,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4930":{"id":4930,"surah":55,"ayah":29,"verse":"wanda ke a cikin sammai da \u0199as\u00e3 yan\u00e3 r\u00f5\u0199on Sa (Allah), a kullum Allah na a cikin wani sha'ani."},"4931":{"id":4931,"surah":55,"ayah":30,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4932":{"id":4932,"surah":55,"ayah":31,"verse":"Z\u00e3 mu \u0257auki l\u00f5kaci sab\u00f5da ku, y\u00e3 k\u0169 m\u00e3su nauyin halitta biyu!"},"4933":{"id":4933,"surah":55,"ayah":32,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4934":{"id":4934,"surah":55,"ayah":33,"verse":"Ya jama'ar aljannu da mut\u00e3ne! Idan kun\u00e3 iya zarc\u1ebdwa daga s\u00e3sannin sammai da \u0199as\u00e3 to ku zarce. B\u00e3 za ku iya zarc\u1ebdwaba f\u00e3ce da wani dal\u0129li."},"4935":{"id":4935,"surah":55,"ayah":34,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4936":{"id":4936,"surah":55,"ayah":35,"verse":"An\u00e3 sako wani harshe daga wata wut\u00e3 a kanku, da narkakkiyar tagulla. To, b\u00e3 z\u00e3 ku n\u1ebdmi taimako ba?"},"4937":{"id":4937,"surah":55,"ayah":36,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4938":{"id":4938,"surah":55,"ayah":37,"verse":"Sa'an nan idan sama ta ts\u00e3ge kuma ta zama j\u00e3 kamar jar f\u00e3ta."},"4939":{"id":4939,"surah":55,"ayah":38,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4940":{"id":4940,"surah":55,"ayah":39,"verse":"To, a ran nan b\u00e3 z\u00e3 a tambayi wani mutum laifinsa ba, kuma haka aljani."},"4941":{"id":4941,"surah":55,"ayah":40,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4942":{"id":4942,"surah":55,"ayah":41,"verse":"z\u00e3 a iya sanin m\u00e3su laifi da al\u00e3marsu, sab\u00f5da haka sai a k\u00e3ma kwarka\u0257arsu da s\u00e3w\u00e3yensu."},"4943":{"id":4943,"surah":55,"ayah":42,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4944":{"id":4944,"surah":55,"ayah":43,"verse":"Wannan Jahannama ce wadda m\u00e3su laifi ke \u0199aryat\u00e3wa game da ita."},"4945":{"id":4945,"surah":55,"ayah":44,"verse":"Sun\u00e3 k\u1ebdwaya a tsakaninta da ruwan \u0257imi mai tsananin tafasa."},"4946":{"id":4946,"surah":55,"ayah":45,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4947":{"id":4947,"surah":55,"ayah":46,"verse":"Kuma wanda ya ji ts\u00f5ron tsay\u00e3wa a gaba ga Ubangijinsa yan\u00e3 da Aljanna biyu."},"4948":{"id":4948,"surah":55,"ayah":47,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4949":{"id":4949,"surah":55,"ayah":48,"verse":"M\u00e3su rassan it\u00e3ce."},"4950":{"id":4950,"surah":55,"ayah":49,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4951":{"id":4951,"surah":55,"ayah":50,"verse":"A cikinsu akwai mar\u1ebdmari biyu sun\u00e3 gud\u00e3na."},"4952":{"id":4952,"surah":55,"ayah":51,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4953":{"id":4953,"surah":55,"ayah":52,"verse":"A cikinsu akwai nau'i biyu daga k\u00f5wane 'ya'yan it\u00e3cen marmari."},"4954":{"id":4954,"surah":55,"ayah":53,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4955":{"id":4955,"surah":55,"ayah":54,"verse":"Sun\u00e3 gincire a kan wa\u0257ansu shimfi\u0257u cikinsu tuf\u00e3fin alhar\u0129ni mai kauri ne kuma n\u0169nannun 'y\u00e3'yan it\u00e3cen Aljannar biyu kusakusa suke."},"4956":{"id":4956,"surah":55,"ayah":55,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4957":{"id":4957,"surah":55,"ayah":56,"verse":"A cikinsu akwai m\u00e3t\u00e3 m\u00e3su ta\u0199aita ganinsu, wani mutum, gabanin mazajensu bai \u0257ebe budurcinsu ba kuma haka wani aljani."},"4958":{"id":4958,"surah":55,"ayah":57,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4959":{"id":4959,"surah":55,"ayah":58,"verse":"Kamar dai su ya\u0199\u0169tu ne da murj\u00e3ni."},"4960":{"id":4960,"surah":55,"ayah":59,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4961":{"id":4961,"surah":55,"ayah":60,"verse":"Shin, kyautat\u00e3wa n\u00e3 da wani sakamako? (\u00c3'aha) f\u00e3ce kyautat\u00e3wa."},"4962":{"id":4962,"surah":55,"ayah":61,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4963":{"id":4963,"surah":55,"ayah":62,"verse":"Kuma baicinsu akwai wa\u0257ansu gid\u00e3jen Aljanna biyu."},"4964":{"id":4964,"surah":55,"ayah":63,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4965":{"id":4965,"surah":55,"ayah":64,"verse":"M\u00e3su duhun inuwa."},"4966":{"id":4966,"surah":55,"ayah":65,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4967":{"id":4967,"surah":55,"ayah":66,"verse":"A cikinsu akwai mar\u1ebdmari biyu masu kwar\u00e3rar ruwa."},"4968":{"id":4968,"surah":55,"ayah":67,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4969":{"id":4969,"surah":55,"ayah":68,"verse":"A cikinsu akwai 'ya'yan it\u00e3cen marmari da dab\u0129no darumm\u00e3ni."},"4970":{"id":4970,"surah":55,"ayah":69,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4971":{"id":4971,"surah":55,"ayah":70,"verse":"A cikinsu, akwai wasu m\u00e3t\u00e3 m\u00e3su kyaun h\u00e3l\u00e3ye, m\u00e3su kyaun halitta."},"4972":{"id":4972,"surah":55,"ayah":71,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4973":{"id":4973,"surah":55,"ayah":72,"verse":"M\u00e3su farin id\u00e3nu da ba\u0199insu wa\u0257anda aka tsare a cikin haim\u00f5mi."},"4974":{"id":4974,"surah":55,"ayah":73,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4975":{"id":4975,"surah":55,"ayah":74,"verse":"Wani mutum, gabanin mazajensu bai \u0257\u1ebdbe budurcinsu ba, kuma haka wani aljani."},"4976":{"id":4976,"surah":55,"ayah":75,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4977":{"id":4977,"surah":55,"ayah":76,"verse":"Sun\u00e3 gincire a kan wasu mat\u00e3sai m\u00e3su k\u00f5ren launi da kat\u0129fun Abkara ky\u00e3w\u00e3wa."},"4978":{"id":4978,"surah":55,"ayah":77,"verse":"To, sab\u00f5da wanne daga ni'im\u00f5min Ubangijinku, kuke \u0199aryat\u00e3wa?"},"4979":{"id":4979,"surah":55,"ayah":78,"verse":"S\u0169nan Ubangjinka, Mai girman Jal\u00e3la da Karimci, ya tsarkaka."},"4980":{"id":4980,"surah":56,"ayah":1,"verse":"Idan mai aukuwa ta auku."},"4981":{"id":4981,"surah":56,"ayah":2,"verse":"B\u00e3bu wani (rai) mai \u0199aryat\u00e3wa ga aukuwarta."},"4982":{"id":4982,"surah":56,"ayah":3,"verse":"(Ita) mai \u0199as\u0199ant\u00e3wa ce, mai \u0257aukak\u00e3wa."},"4983":{"id":4983,"surah":56,"ayah":4,"verse":"Idan aka girgiza \u0199as\u00e3 girgizwa."},"4984":{"id":4984,"surah":56,"ayah":5,"verse":"Kuma aka ni\u0199e duw\u00e3tsu, ni\u0199\u1ebdwa."},"4985":{"id":4985,"surah":56,"ayah":6,"verse":"Sai suka kasance \u0199\u0169ra da ake w\u00e3tsarwa."},"4986":{"id":4986,"surah":56,"ayah":7,"verse":"Kuma kun kasance nau'i uku."},"4987":{"id":4987,"surah":56,"ayah":8,"verse":"Watau maz\u00f5wa d\u00e3ma. M\u1ebdne ne maz\u00f5wa d\u00e3ma?"},"4988":{"id":4988,"surah":56,"ayah":9,"verse":"Da maz\u00f5wa hagu. M\u1ebdne ne maz\u00f5wa hagu?"},"4989":{"id":4989,"surah":56,"ayah":10,"verse":"Da wa\u0257anda suka ts\u1ebdre. S\u0169 w\u0257anda suka ts\u1ebdren nan,"},"4990":{"id":4990,"surah":56,"ayah":11,"verse":"Wa\u0257ancan, s\u0169 ne wa\u0257anda aka kusantar."},"4991":{"id":4991,"surah":56,"ayah":12,"verse":"A ckin Aljannar ni'ima."},"4992":{"id":4992,"surah":56,"ayah":13,"verse":"Jama'a ne daga mut\u00e3nen farko."},"4993":{"id":4993,"surah":56,"ayah":14,"verse":"Da ka\u0257an daga mut\u00e3nen \u0199arshe."},"4994":{"id":4994,"surah":56,"ayah":15,"verse":"(Sun\u00e3) a kan wasu gad\u00e3je s\u00e3\u0199a\u0199\u0199uu."},"4995":{"id":4995,"surah":56,"ayah":16,"verse":"Sun\u00e3 gincire a kansu, sun\u00e3 m\u00e3su kallon j\u0169na."},"4996":{"id":4996,"surah":56,"ayah":17,"verse":"Wasu yara sam\u00e3ri na dindindin g\u1ebdwaya a kansu."},"4997":{"id":4997,"surah":56,"ayah":18,"verse":"Da wasu k\u00f5funa da shantula da hinj\u00e3lai daga (giya) mai \u0253u\u0253\u0253uga."},"4998":{"id":4998,"surah":56,"ayah":19,"verse":"B\u00e3 a sanya musu c\u0129won jir\u0129 sab\u00f5da ita, kuma b\u00e3 su buguwa."},"4999":{"id":4999,"surah":56,"ayah":20,"verse":"Da wasu 'ya'yan it\u00e3cen marmari daga irin wa\u0257anda suke z\u00e3\u0253e."},"5000":{"id":5000,"surah":56,"ayah":21,"verse":"Da n\u00e3man tsunts\u00e3ye daga wanda suke ganin sha'awa."},"5001":{"id":5001,"surah":56,"ayah":22,"verse":"Da wasu m\u00e3t\u00e3 m\u00e3su fararen idanu da girmansu."},"5002":{"id":5002,"surah":56,"ayah":23,"verse":"Kamar mis\u00e3lan lu'ulu'u wanda aka \u0253\u00f5ye."},"5003":{"id":5003,"surah":56,"ayah":24,"verse":"A kan sakamakon, d\u00f5min abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa."},"5004":{"id":5004,"surah":56,"ayah":25,"verse":"B\u00e3 su jin wata y\u00e3sassar magana a cikinta, kuma b\u00e3 su jin sun yi laifi."},"5005":{"id":5005,"surah":56,"ayah":26,"verse":"Sai dai wata magana (mai d\u00e3\u0257i): Sal\u00e3mun, Sal\u00e3mun."},"5006":{"id":5006,"surah":56,"ayah":27,"verse":"Da maz\u00f5wa d\u00e3ma. M\u1ebdne ne maz\u00f5wa d\u00e3ma?"},"5007":{"id":5007,"surah":56,"ayah":28,"verse":"(Sun\u00e3) a cikin it\u00e3cen magarya maras \u0199aya."},"5008":{"id":5008,"surah":56,"ayah":29,"verse":"Da wata ayaba mai yawan 'ya'ya."},"5009":{"id":5009,"surah":56,"ayah":30,"verse":"Da wata inuwa m\u0129\u0199a\u0199\u0199iya."},"5010":{"id":5010,"surah":56,"ayah":31,"verse":"Da wani ruwa mai gud\u00e3na."},"5011":{"id":5011,"surah":56,"ayah":32,"verse":"Da wasu 'ya'yan itacen marmari m\u00e3su yawa."},"5012":{"id":5012,"surah":56,"ayah":33,"verse":"B\u00e3 su yank\u1ebdwa kuma b\u00e3 a hana su."},"5013":{"id":5013,"surah":56,"ayah":34,"verse":"Da wasu shimfi\u0257u ma\u0257aukaka."},"5014":{"id":5014,"surah":56,"ayah":35,"verse":"Lalle M\u0169, Mun \u0199\u00e3ga halittarsu \u0199\u00e3g\u00e3wa."},"5015":{"id":5015,"surah":56,"ayah":36,"verse":"Sa'an nan Muka sanya su budurwai."},"5016":{"id":5016,"surah":56,"ayah":37,"verse":"M\u00e3su son mazansu, a cikin ts\u00e3r\u00e3 \u0257aya."},"5017":{"id":5017,"surah":56,"ayah":38,"verse":"Ga maz\u00f5wa d\u00e3ma."},"5018":{"id":5018,"surah":56,"ayah":39,"verse":"Wata \u0199ungiya ce daga mut\u00e3nen farko."},"5019":{"id":5019,"surah":56,"ayah":40,"verse":"Da wata \u0199ungiya daga mut\u00e3nen \u0199arshe."},"5020":{"id":5020,"surah":56,"ayah":41,"verse":"Maz\u00f5wa hagu, M\u1ebdne ne maz\u00f5wa hagu?"},"5021":{"id":5021,"surah":56,"ayah":42,"verse":"Sun\u00e3 a cikin wata iskar z\u00e3fi da wani ruwan z\u00e3fi."},"5022":{"id":5022,"surah":56,"ayah":43,"verse":"Da wata inuwa ta hay\u00e3\u0199i mai ba\u0199i."},"5023":{"id":5023,"surah":56,"ayah":44,"verse":"B\u00e3 mai sanyi ba, kuma b\u00e3 mai wata ni'ima ba."},"5024":{"id":5024,"surah":56,"ayah":45,"verse":"Lalle s\u0169, sun kasance a gab\u00e3nin wannan wa\u0257anda aka jiyar d\u00e3\u0257i."},"5025":{"id":5025,"surah":56,"ayah":46,"verse":"Kuma sun kasance sun\u00e3 d\u00f5g\u1ebdwa a kan mumm\u0169nan zunubi mai girma."},"5026":{"id":5026,"surah":56,"ayah":47,"verse":"Kuma sun kasance sun\u00e3 c\u1ebdwa: \"Shin idan mun mutukuma muko kasance tur\u0253\u00e3ya da \u0199as\u0169suwa shin lalle m\u0169 wa\u0257anda z\u00e3 a k\u00f5ma r\u00e3yarwa ne ha\u0199\u0129\u0199atan?\""},"5027":{"id":5027,"surah":56,"ayah":48,"verse":"\"Shin, kuma da ubanninmu na farko?\""},"5028":{"id":5028,"surah":56,"ayah":49,"verse":"Ka ce: \"Lalle mut\u00e3nen farko da na \u0199arshe.\""},"5029":{"id":5029,"surah":56,"ayah":50,"verse":"\"Tabbas, wa\u0257anda ake t\u00e3r\u00e3wa ne a cikin wani yini sananne.\""},"5030":{"id":5030,"surah":56,"ayah":51,"verse":"\"Sa'an nan lalle ku, ya k\u0169 \u0253atattu, m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa!\""},"5031":{"id":5031,"surah":56,"ayah":52,"verse":"\"Lalle m\u00e3su c\u0129 ne daga wata it\u00e3ciya ta za\u0199\u0199um (\u0257anyen wut\u00e3).\""},"5032":{"id":5032,"surah":56,"ayah":53,"verse":"\"Har za ku zama m\u00e3su cika cikunna daga gare ta.\""},"5033":{"id":5033,"surah":56,"ayah":54,"verse":"\"Sa'an nan kuma m\u00e3su sh\u00e3 ne, a kan wannan abin cin, daga ruwan z\u00e3fi.\""},"5034":{"id":5034,"surah":56,"ayah":55,"verse":"\"Ku zama m\u00e3su sh\u00e3 irin shan r\u00e3\u0199uma m\u00e3su \u0199ishirwa.\""},"5035":{"id":5035,"surah":56,"ayah":56,"verse":"Wannan ita ce liy\u00e3farsu a r\u00e3nar sakamako."},"5036":{"id":5036,"surah":56,"ayah":57,"verse":"M\u0169 ne Muka halitta ku, to, don me b\u00e3 z\u00e3 ku gaskata ba?"},"5037":{"id":5037,"surah":56,"ayah":58,"verse":"Shin kuma kun ga abin da kuke fitarwa na maniyyi?"},"5038":{"id":5038,"surah":56,"ayah":59,"verse":"Shin k\u0169 ne kuke halitta shi, k\u00f5 kuwa m\u0169 ne M\u00e3su halitt\u00e3wa?"},"5039":{"id":5039,"surah":56,"ayah":60,"verse":"M\u0169 ne Muka \u0199addara mutuwa a tsak\u00e3ninku, kuma ba Mu zama M\u00e3su gajiy\u00e3wa ba,"},"5040":{"id":5040,"surah":56,"ayah":61,"verse":"A kan Mu musanya wa\u0257ansu (mut\u00e3ne) kamarku, kuma Mu mayar da ku a cikin wata halitta da ba ku sani ba."},"5041":{"id":5041,"surah":56,"ayah":62,"verse":"Kuma lalle, ne ha\u0199\u0129\u0199a, kun san halittar farko, to, don me ba z\u00e3 ku yi tun\u00e3ni ba?"},"5042":{"id":5042,"surah":56,"ayah":63,"verse":"Shin, kuma kun ga abin da k\u0169ke n\u00f5m\u00e3wa?"},"5043":{"id":5043,"surah":56,"ayah":64,"verse":"Shin, k\u0169 ne ke tsirar da shi k\u00f5 kuwa M\u0169 ne M\u00e3su tsirarwa?"},"5044":{"id":5044,"surah":56,"ayah":65,"verse":"D\u00e3 Mun\u00e3 so lalle, da Mun sanya shi b\u0169sasshiyar ciy\u00e3wa, sai ku yini kun\u00e3 m\u00e3m\u00e3kin b\u00e3\u0199in ciki."},"5045":{"id":5045,"surah":56,"ayah":66,"verse":"(Kun\u00e3 c\u1ebdwa) \"Lalle ha\u0199\u0129\u0199a an az\u00e3 mana t\u00e3ra!\""},"5046":{"id":5046,"surah":56,"ayah":67,"verse":"\"\u00c3'a, mun dai zama wa\u0257anda aka han\u00e3 wa!\""},"5047":{"id":5047,"surah":56,"ayah":68,"verse":"Shin, kuma kun ga ruwa wannan da kuke sha?"},"5048":{"id":5048,"surah":56,"ayah":69,"verse":"Shin, k\u0169 ne kuke saukar da shi daga girgije, k\u00f5 kuwa M\u0169ne M\u00e3su saukarwa?"},"5049":{"id":5049,"surah":56,"ayah":70,"verse":"D\u00e3 Mun so, d\u00e3 Mun mayar da shi ruwan zartsi. To don me b\u00e3 ku g\u00f5d\u1ebdwa?"},"5050":{"id":5050,"surah":56,"ayah":71,"verse":"Shin, kuma kun ga wut\u00e3 wannan da kuke \u0199yast\u00e3wa?"},"5051":{"id":5051,"surah":56,"ayah":72,"verse":"Shin, k\u0169 ne kuke \u0199ag\u00e3 halittar it\u00e3ciyarta, k\u00f5 kuwa M\u0169 ne M\u00e3su \u0199\u00e3g\u00e3wa?"},"5052":{"id":5052,"surah":56,"ayah":73,"verse":"M\u0169 ne Muka sanya ta wata abar wa'azi da jin d\u00e3\u0257i ga matafiya a cikin j\u1ebdji."},"5053":{"id":5053,"surah":56,"ayah":74,"verse":"Sai ka tsarkake s\u0169nan Ubangijinka Mai girma."},"5054":{"id":5054,"surah":56,"ayah":75,"verse":"To, b\u00e3 sai Na yi rantsuwa ba da l\u00f5kutan f\u00e3\u0257uwar taur\u00e3ri."},"5055":{"id":5055,"surah":56,"ayah":76,"verse":"Kuma lalle ne' ha\u0199\u0129\u0199a, rantsuwa ce mai girma, d\u00e3 kun sani."},"5056":{"id":5056,"surah":56,"ayah":77,"verse":"Lalle shi (wannan litt\u00e3fi), ha\u0199\u0129\u0199a, abin karant\u00e3wa ne mai daraja."},"5057":{"id":5057,"surah":56,"ayah":78,"verse":"A cikin wani littafi tsararre."},"5058":{"id":5058,"surah":56,"ayah":79,"verse":"B\u00e3bu mai sh\u00e3fa shi f\u00e3ce wa\u0257anda aka tsarkake."},"5059":{"id":5059,"surah":56,"ayah":80,"verse":"Wanda aka saukar ne daga Ubangijin halitta."},"5060":{"id":5060,"surah":56,"ayah":81,"verse":"Shin, to, wannan l\u00e3b\u00e3rin ne kuke m\u00e3su wul\u00e3kant\u00e3wa?"},"5061":{"id":5061,"surah":56,"ayah":82,"verse":"Kuma kun\u00e3 sanya arzikinku (game da shi) lalle k\u0169, ku \u0199aryata (shi)?"},"5062":{"id":5062,"surah":56,"ayah":83,"verse":"To, don me idan rai ya kai ga ma\u0199\u00f5shi? (Kusa da mutuwa)."},"5063":{"id":5063,"surah":56,"ayah":84,"verse":"Alh\u00e3li kuwa k\u0169, a l\u00f5klcin nan, kun\u00e3 kallo."},"5064":{"id":5064,"surah":56,"ayah":85,"verse":"Kuma M\u0169 ne mafi kusanta gare shi daga gare ku, to, amma k\u0169 b\u00e3 ku gani."},"5065":{"id":5065,"surah":56,"ayah":86,"verse":"To, don me in dai kun kasance b\u00e3 wa\u0257anda z\u00e3 a yi wa sakamako ba?"},"5066":{"id":5066,"surah":56,"ayah":87,"verse":"Ku mayar da shi (cikin jikinsa) har idan kun kasance m\u00e3su gaskiya."},"5067":{"id":5067,"surah":56,"ayah":88,"verse":"To, amma idan (mai mutuwar) ya kasance daga makusanta,"},"5068":{"id":5068,"surah":56,"ayah":89,"verse":"Sai h\u0169tawa da kyakkyawan abinci da Aljannar ni'ima."},"5069":{"id":5069,"surah":56,"ayah":90,"verse":"Kuma amma idan ya kasance daga maz\u00f5wa d\u00e3ma,"},"5070":{"id":5070,"surah":56,"ayah":91,"verse":"Sai (a ce masa) aminci ya tabbata a gare ka daga maz\u00f5wa d\u00e3ma."},"5071":{"id":5071,"surah":56,"ayah":92,"verse":"Kuma amma idan ya kasance daga m\u00e3su \u0199aryat\u00e3war, \u0253atattun,"},"5072":{"id":5072,"surah":56,"ayah":93,"verse":"Sai wata liy\u00e3fa ta ruwan z\u00e3fi."},"5073":{"id":5073,"surah":56,"ayah":94,"verse":"Da \u0199\u00f5nuwa da Jah\u0129m,"},"5074":{"id":5074,"surah":56,"ayah":95,"verse":"Lalle wannan, ha\u0199\u0129\u0199a, ita ce gaskiya ta ya\u0199\u0129ni."},"5075":{"id":5075,"surah":56,"ayah":96,"verse":"Sab\u00f5da haka, ka tsarkake s\u0169nan Ubangijinka, Mai karimci."},"5076":{"id":5076,"surah":57,"ayah":1,"verse":"Abin da ke cikin sammai da \u0199asa y\u00e3 yi tasb\u0129hi ga Allah. Kuma Sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"5077":{"id":5077,"surah":57,"ayah":2,"verse":"Sh\u0129 ne da mulkin sammai da \u0199asa: Yan\u00e3 r\u00e3yarwa kuma Yan\u00e3 kash\u1ebdwa, kuma Sh\u0129 Mai ikon yi ne a kan k\u00f5me."},"5078":{"id":5078,"surah":57,"ayah":3,"verse":"Sh\u0129 ne Na farko, Na \u0199arshe, Bayyananne, B\u00f5yayye, kuma Sh\u0129 Masani ne ga dukkan k\u00f5me."},"5079":{"id":5079,"surah":57,"ayah":4,"verse":"Sh\u0129 ne wanda Ya halitta sammai da \u0199asa a cikin wasu kw\u00e3nuka shida, sa'an nan Ya daidaitu a kan Al'arshi, Yan\u00e3 sanin abin da ke shiga cikin \u0199asa da abin da ke fita daga gare ta, da abin da ke sauka daga sama da abin da ke hawa cikinta, kuma Sh\u0129 yan\u00e3 tareda ku duk inda kuka kasance. Kuma Allah Mai gani ne ga abin da kuke aikat\u00e3wa."},"5080":{"id":5080,"surah":57,"ayah":5,"verse":"Sh\u0129 ne da mulkin sammai da \u0199asa, kuma zuwa gare Sh\u0129 (Allah) kawai ake mayar da al'amura."},"5081":{"id":5081,"surah":57,"ayah":6,"verse":"Yan\u00e3 shigar da dare a cikin yini, kuma Yan\u00e3 shigar da yini a cikin dare, kuma Shi Masani ne ga abin da yake a cikin \u0199ir\u00e3za."},"5082":{"id":5082,"surah":57,"ayah":7,"verse":"Ku yi \u0129m\u00e3ni da Allah da ManzonSa, kuma ku ciyar daga abin da Allah Ya wakilta ku a cikinsa (na d\u0169kiya). To, wa\u0257annan da suka yi \u0129m\u00e3ni daga cikinku, kuma suka ciyar, sun\u00e3 da wani sakamako mai girma."},"5083":{"id":5083,"surah":57,"ayah":8,"verse":"kuma me ya same ku, b\u00e3 z\u00e3 ku yi \u0129m\u00e3ni ba da Allah, alh\u00e3li kuwa manzonSa na kiran ku d\u00f5min ku yi \u0129m\u00e3ni da Ubangijinku, kuma lalle Allah Ya kar\u0253i alkawarinku (c\u1ebdwa z\u00e3 ku bauta Masa)? (Ku bauta Masa) idan kun kasance m\u00e3su \u0129m\u00e3ni."},"5084":{"id":5084,"surah":57,"ayah":9,"verse":"Sh\u0129 ne wanda ke sassaukar da \u00e3y\u00f5yi bayyanannu ga B\u00e3wanSa, d\u00f5min Ya fitar da ku daga duffai zuwa ga haske, kuma lalle Allah ha\u0199\u0129\u0199a Mai tausayi ne gare ku, Mai jin \u0199ai."},"5085":{"id":5085,"surah":57,"ayah":10,"verse":"Kuma me ya s\u00e3me ku, b\u00e3 z\u00e3 ku ciyar ba d\u00f5min \u0257aukaka kalmar Allah, alh\u00e3li kuwa g\u00e3don sammai da \u0199as\u00e3 na Allah ne? Wanda ya ciyar a gab\u00e3nin cin nasara, kuma ya yi y\u00e3\u0199i daga cikinku, b\u00e3 ya zama daidai (da wanda bai yi haka ba). wa\u0257ancan ne maf\u0129f\u0129ta girman daraja bisa ga wa\u0257anda suka ciyar daga b\u00e3ya kuma suka yi y\u00e3\u0199i. Kuma dukansu Allah Ya yi musu wa'adi da (sakamako) mai kyau, kuma Allah Masani ne ga abin da kuke aikat\u00e3wa."},"5086":{"id":5086,"surah":57,"ayah":11,"verse":"W\u00e3ne ne wanda zai ranta wa Allah rance mai kyau d\u00f5min Allah Ya ninka masa shi (a d\u0169niya) kuma Yan\u00e3 da wani sakamako na karimci (a L\u00e3hira)?"},"5087":{"id":5087,"surah":57,"ayah":12,"verse":"R\u00e3nar da z\u00e3 ka ga m\u0169minai maza da m\u0169minai m\u00e3t\u00e3 haskensu n\u00e3 tafiya a gaba gare su, da kuma d\u00e3ma gare su. (An\u00e3 ce musu) \"Bush\u00e3rarku a yau, ita ce gidajen Aljanna.\" Ruwa na gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu sun\u00e3 m\u00e3su dawwama a cikinsu. Wannan, sh\u0129 ne babban rabo mai girma."},"5088":{"id":5088,"surah":57,"ayah":13,"verse":"R\u00e3nar da munafikai maza da mun\u00e3fikai m\u00e3t\u00e3 ke c\u1ebdwa wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni: \"Ku d\u0169b\u1ebd mu, mu yi mak\u00e3mashi daga haskenku!\" A ce (musu): \"Ku k\u00f5ma a b\u00e3yanku, d\u00f5min ku n\u1ebdmo wani haske.\" Sai a danne a tsak\u00e3ninsu da wani g\u00e3ru yan\u00e3 da wani \u0199yaure, a cikinsa nan rahama take, kuma a b\u00e3yansa daga wajensa azaba take."},"5089":{"id":5089,"surah":57,"ayah":14,"verse":"Sun\u00e3 kiran su, \"Ashe, b\u00e3 t\u00e3re muke da ku ba?\" Su ce: \"\u0128, amma k\u0169, kun fitini kanku, kuma kun yi jiran wata mas\u0129fa, kuma kunyi shakka, kuma wa\u0257ansu g\u0169race-g\u0169race sun r\u0169\u0257e ku, har umurnin Allah ya j\u1ebd muku, kumamar\u0169\u0257i ya r\u0169\u0257e ku game da Allah.\""},"5090":{"id":5090,"surah":57,"ayah":15,"verse":"\"To, a yau b\u00e3 z\u00e3 a kar\u0253i fansa daga gare ku ba. Kuma b\u00e3 z\u00e3 a kar\u0253a daga wa\u0257anda suka k\u00e3firta ba. Mak\u00f5marku wut\u00e3 ce, ita ce mai dac\u1ebdwa da ku, kuma mak\u00f5marku \u0257in nan t\u00e3 m\u0169nana.\""},"5091":{"id":5091,"surah":57,"ayah":16,"verse":"Shin, l\u00f5kaci bai yi ba ga wa \u0257anda suka yi \u0129m\u00e3n\u0129 zuk\u00e3tansu su yi taw\u00e3lu'i ga ambaton Allah da abin da ya sauka daga gaskiya? Kada su kasance kamar wa\u0257anda aka bai wa litt\u00e3fi a gab\u00e3nin haka, sai z\u00e3mani ya yi tsawo a kansu, sab\u00f5da haka zuk\u00e3tansu suka \u0199\u1ebd\u0199ashe, kuma masu yawa daga cikinsu f\u00e3si\u0199ai ne."},"5092":{"id":5092,"surah":57,"ayah":17,"verse":"Ku sani c\u1ebdwa Allah Yan\u00e3 r\u00e3yar da \u0199as\u00e3 a b\u00e3yan mutuwarta. Lalle Mun bayyanamuku \u00e3y\u00f5yi da fatan z\u00e3 ku yi hankali."},"5093":{"id":5093,"surah":57,"ayah":18,"verse":"Lalle m\u00e3su gaskat\u00e3wa maza da m\u00e3su gaskat\u00e3wa m\u00e3t\u00e3, kuma suka ranta wa Allah rance mai kyau, an\u00e3 ri\u0253anya musu, kuma suna da wani sakamako na karimci."},"5094":{"id":5094,"surah":57,"ayah":19,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni da Allah da MazanninSa wa\u0257annan s\u0169 ne kam\u00e3lar gaskat\u00e3wa kuma su ne m\u00e3su shah\u00e3da awurin Ubangjinsu. sun\u00e3 da sakamakonsu da haskensu. wa\u0257anda suka kafirta kuma suka \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yinMu, wa\u0257annan su ne'yan Jah\u0129m."},"5095":{"id":5095,"surah":57,"ayah":20,"verse":"Ku sani c\u1ebdwa r\u00e3yuwar d\u0169niya w\u00e3s\u00e3 \u0257ai ce da shagala da \u0199awa da alafahri a tsak\u00e3ninku da g\u00e3sar wad\u00e3ta ta d\u0169kiya da \u0257iya, kamar mis\u00e3lin sh\u0169ka wadda yabanyarta ta b\u00e3yar da sha'awa ga man\u00f5ma, sa'an nan ta \u0199\u1ebd\u0199ashe, har ka ganta t\u00e3 zama rawaya sa'an nan ta k\u00f5ma rauno. Kuma, al\u00e3mra akwai az\u00e3ba mai tsanani da g\u00e3fara daga Allah da yarda. Kuma r\u00e3yuwar d\u0169niya ba ta zama ba f\u00e3ce \u0257an jin d\u00e3\u0257in r\u0169\u0257i kawai."},"5096":{"id":5096,"surah":57,"ayah":21,"verse":"Ku yi ts\u1ebdre zuwa ga (n\u1ebdman) g\u00e3fara daga Ubangjinku, da Aljanna f\u00e3\u0257inta kamar f\u00e3\u0257in sam\u00e3 da \u0199as\u00e3 ne, an yi tattalinta d\u00f5min wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni da Allah da ManzanninSa. Wannan falalar Allah ce, Yan\u00e3 b\u00e3yar da ita ga wanda Ya so. Kuma Allah Mai falala ne Mai girma."},"5097":{"id":5097,"surah":57,"ayah":22,"verse":"Wata masifa b\u00e3 z\u00e3 ta auku ba a cikin \u0199as\u00e3 k\u00f5 a cikin rayukanku f\u00e3ce tan\u00e3 a cikin litt\u00e3fi a gab\u00e3nin Mu halitta ta. Lalle wannan, ga Allah, mai sau\u0199i ne."},"5098":{"id":5098,"surah":57,"ayah":23,"verse":"D\u00f5min kada ku yi ba\u0199in ciki a kan abin da ya ku\u0253uce muku, kuma kada ku yi mumar alfahari da abin da Ya b\u00e3 ku. Kuma Allah b\u00e3 Ya son dukkan mai t\u00e3\u0199ama, mai alfahari."},"5099":{"id":5099,"surah":57,"ayah":24,"verse":"Watau, wa\u0257anda ke yin r\u00f5wa, kuma sun\u00e3 umumin mut\u00e3ne da yin r\u00f5wa. Kuma wanda ya j\u0169ya b\u00e3ya, to, lalle Allah, Sh\u0129 ne ka\u0257ai Mawad\u00e3ci, G\u00f5dadde."},"5100":{"id":5100,"surah":57,"ayah":25,"verse":"Ha\u0199\u0129\u0199a, lalle Mun aiko ManzanninMu da hujj\u00f5ji bayyanannu, kuma Muka saukar da Litt\u00e3fi da sik\u1ebdli t\u00e3re da su d\u00f5min mut\u00e3ne su tsayu da \u00e3dalci, kuma Mun saukar da ba\u0199in \u0199arfe, a cikinsa akwai cutarwa mai tsanani da amf\u00e3ni ga mut\u00e3ne, kuma d\u00f5min Allah Ya san mai taimakonSa da ManzanninSa a fake. Lalle ne Allah Mai \u0199arfi ne, Mabuw\u00e3yi."},"5101":{"id":5101,"surah":57,"ayah":26,"verse":"Kuma ha\u0199\u0129\u0199a, lalle, Mun aiki N\u0169hu da Ibrah\u0129m, kuma Muka sanya Annabci da Litt\u0129fi a cikin zuriyarsu; daga cikinsu akwai mai n\u1ebdman shiryuwa, kuma m\u00e3su yawa daga cikinsu fasi\u0199ai ne."},"5102":{"id":5102,"surah":57,"ayah":27,"verse":"Sa'an nan Muka biyar a b\u00e3yansu da ManzanninMu; kuma Muka biyar da \u0129s\u00e3 \u0257an Maryama, kuma Muka ba shi Linjila kuma Muka sanya tausayi da rahama a cikin zuk\u00e3tan wa\u0257anda suka b\u0129 shi, da ruhb\u00e3nanci wanda suka \u0199\u00e3ga, shi, ba Mu rub\u0169ta shi ba a kansu, f\u00e3ce dai (Mun rub\u0169ta musu n\u1ebdman yardar Allah, sa'an nan ba su tsare shi ha\u0199\u0199in tsar\u1ebdwarsa ba, sab\u00f5da haka Muka bai wa wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni daga cikinsu sakamakonsu kuma m\u00e3su yawa daga cikinsu f\u00e3si\u0199ai ne."},"5103":{"id":5103,"surah":57,"ayah":28,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku bi Allah da ta\u0199awa, ku yi \u0129m\u00e3ni da ManzonSa Ya b\u00e3 ku rabo biyu daga rahamarSa, kuma Ya sanya muku wani haske wanda kuke yin tafiya da shi, kuma Ya g\u00e3farta muku. Kuma Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai rahama."},"5104":{"id":5104,"surah":57,"ayah":29,"verse":"D\u00f5min kada mut\u00e3nen Litt\u00e3fi su san c\u1ebdwa lalle b\u00e3 su da ikon yi ga k\u00f5me na falalar Allah, kuma ita falalar ga hannun Allah kawai take, Yan\u00e3 b\u00e3yar da ita ga wanda Ya so (wannan j\u00e3hilci y\u00e3 hana su \u0129mani). Kuma Al1ah Mai falala ne mai girma."},"5105":{"id":5105,"surah":58,"ayah":1,"verse":"Lalle Alla Ya ji maganar wadda ke yi maka j\u00e3yayya game da mijinta, tan\u00e3 kai \u0199\u00e3ra ga Allah, kuma Allah n\u00e3 jin muhawararku. Lalle Allah Mai ji ne, Mai gani."},"5106":{"id":5106,"surah":58,"ayah":2,"verse":"Wa\u0257anda ke yin zih\u00e3ri daga cikinku game da m\u00e3tansu, s\u0169m\u00e3tan nan b\u00e3 uw\u00e3yensu ba ne, b\u00e3bu uwayensu f\u00e3ce wa\u0257anda suka haife su. Lalle s\u0169, sun\u00e3 fa\u0257ar abin \u0199y\u00e3m\u00e3 na magana da \u0199arya, kuma lalle Allah ha\u0199\u0129\u0199a Mai y\u00e3f\u1ebdwa ne, Mai g\u00e3fara."},"5107":{"id":5107,"surah":58,"ayah":3,"verse":"Wa\u0257anda ke yin zih\u00e3ri game da m\u00e3tansu, sa'an nan su k\u00f5ma wa abin da suka fa\u0257a, to, akwai 'yanta wuya a gab\u00e3nin su sh\u00e3fi j\u0169na. Wannan an\u00e3 yi muku wa'azi da shi. Kuma Allah Mai \u0199ididdigewa ne ga abin da kuke aikat\u00e3wa."},"5108":{"id":5108,"surah":58,"ayah":4,"verse":"To, wanda bai s\u00e3mu ba, sai azumin wata biyu j\u1ebdre a gab\u00e3nin su sh\u00e3fi j\u0169na, sa'an nan wanda bai s\u00e3mi \u0129kon yi ba, to, sai ciyar da misk\u0129nai sittin. Wannan d\u00f5min ku y\u0129 \u0129m\u00e3ni da Allah da Manzonsa. Kuma wa\u0257annan hukunce-hukunce hadd\u00f5din Allah ne. Kuma k\u00e3firai, sun\u00e3 da az\u00e3ba mai ra\u0257adi."},"5109":{"id":5109,"surah":58,"ayah":5,"verse":"Lalle wa\u0257anda ke s\u00e3\u0253\u00e3 wa Allah da ManzonSa, an wul\u00e3kanta su kamar yadda aka wul\u00e3kantar da wa\u0257anda ke a gab\u00e3ninsu, kuma lalle Mun saukar da \u00e3y\u00f5yi bayyanannu, kuma k\u00e3firai n\u00e3 da az\u00e3ba mai wul\u00e3kant\u00e3wa."},"5110":{"id":5110,"surah":58,"ayah":6,"verse":"R\u00e3nar da Allah zai t\u00e3yar da su gab\u00e3 \u0257aya, sa'an nan Ya b\u00e3 su l\u00e3b\u00e3ri game da abin da suka aikata, Allah Y\u00e3 lissafa shi, alh\u00e3li kuwa s\u0169, sun manta da shi, kuma a kan k\u00f5me Allah Halartacce ne."},"5111":{"id":5111,"surah":58,"ayah":7,"verse":"Ashe, ba ka ga c\u1ebdwa lalle Allah Yan\u00e3 sane da abin da yake a cikin sammai da abin da ke cikin \u0199asa ba? Wata g\u00e3n\u00e3wa ta mutum uku b\u00e3 z\u00e3 ta kasance ba f\u00e3ce Allah Sh\u0129 ne na hu\u0257u \u0257inta, kuma b\u00e3bu ta mutum biyar f\u00e3ce Sh\u0129 ne na shida \u0257inta, kuma babu abin da ya k\u00e3sa wannan kuma babu abin da yake mafi yawa f\u00e3ce Sh\u0129 Yan\u00e3 t\u00e3re da su duk inda suka kasance, sa'an nan Ya b\u00e3 su l\u00e3b\u00e3ri game da abin da suka aikata a R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma. Lalle Allah Masani ne ga dukkan k\u00f5me."},"5112":{"id":5112,"surah":58,"ayah":8,"verse":"Ashe, ba ka ga wa\u0257anda aka hane su ba daga gan\u00e3war, sa'an nan sun\u00e3 k\u00f5m\u00e3 wa abin da aka hane su daga gare shi, kuma sun\u00e3 g\u00e3n\u00e3wa game da zunubi da z\u00e3lunci da s\u00e3\u0253\u00e3 wa Manzon Allah, kuma idan sun zo maka sai su gasihe ka da abin da Allah bai gaishe ka da shi ba, kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa a cikin zukatansu: \"Don me Allah ba Ya yi mana az\u00e3ba sab\u00f5da abin da muke fa\u0257i?\" Jahannama ita ce mai isarsu, z\u00e3 su shigeta. Sab\u00f5da haka mak\u00f5marsu ta m\u0169nana."},"5113":{"id":5113,"surah":58,"ayah":9,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Idan za ku yi g\u00e3n\u00e3wa, to, kada ku g\u00e3na game da zunubi da z\u00e3lunci da s\u00e3\u0253\u00e3 wa Manzon Allah, kuma ku yi g\u00e3n\u00e3wa game da alh\u1ebdri da ta\u0199awa. Ku bi Allah da ta\u0199awa wanda z\u00e3 a tattara ku zuwa gare, shi."},"5114":{"id":5114,"surah":58,"ayah":10,"verse":"G\u00e3n\u00e3war daga Shai\u0257an take kawai d\u00f5min ya m\u0169nan\u00e3 wa wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, alh\u00e3li kuwa b\u00e3 zai iya c\u0169tar su da k\u00f5me ba f\u00e3ce da iznin Allah. Kuma sai m\u0169minai su dogara ga Allah."},"5115":{"id":5115,"surah":58,"ayah":11,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Idan an ce muka, \"Ku yalwat\u00e3 a cikin majalisai,\" to, ku yalwat\u00e3, sai Allah Ya yalwat\u00e3 muku, kuma idan an ce muku, \"Ku t\u00e3shi\" to, ku t\u00e3shi. Allah n\u00e3 \u0257aukaka wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni daga cikinku da wa\u0257anda aka bai wa ilim wasu daraj\u00f5ji m\u00e3su yawa, kuma, Allah Mai \u0199ididdigewa ne ga dukan k\u00f5me."},"5116":{"id":5116,"surah":58,"ayah":12,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Idan z\u00e3 ku g\u00e3n\u00e3wa da Manzon Allah, to, ku gab\u00e3tar da 'yar sadaka a gab\u00e3nin g\u00e3n\u00e3warku, wannan ne mafi alh\u1ebdri a gare ku, kuma mafi tsarki. Sai idan ba ku s\u00e3mi (abin sadakar ba), to, lalle, Allah, Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"5117":{"id":5117,"surah":58,"ayah":13,"verse":"Ashe, kun ji ts\u00f5ron ku gab\u00e3tar da sadak\u00f5ki a gab\u00e3nin g\u00e3n\u00e3warku? To, idan ba ku aikata ba, kuma Allah Ya k\u00f5mo da ku zuwa ga sau\u0199i, sai ku tsai da salla, kuma ku b\u00e3yar da zakka, kuma ku yi \u0257\u00e3'\u00e3 ga Allah da ManzonSa. Kuma Allah ne Mai \u0199ididdigewa ga abin da kuke aikat\u00e3wa."},"5118":{"id":5118,"surah":58,"ayah":14,"verse":"Ashe, baka ga wa\u0257anda suka ji\u0253inci wa\u0257ansu mut\u00e3ne da Allah Ya yi hushi a kansu ba, b\u00e3 su cikinku, kuma b\u00e3 su a cikinsu kuma sun\u00e3 rantsuwa a kan \u0199arya, alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 sane?"},"5119":{"id":5119,"surah":58,"ayah":15,"verse":"Allah Ya yi musu tattalin az\u00e3ba mai tsanani. Lalle s\u0169 abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa ya m\u0169nana."},"5120":{"id":5120,"surah":58,"ayah":16,"verse":"Sun ri\u0199i rantsuw\u00f5winsu garkuwa, sab\u00f5da haka suka kange (m\u0169minai) daga jih\u00e3din \u0257aukaka tafarkin Allah. To, sun\u00e3 da az\u00e3ba mai wul\u00e3kant\u00e3wa."},"5121":{"id":5121,"surah":58,"ayah":17,"verse":"D\u0169kiy\u00f5yinsu ba su wad\u00e3tar musu k\u00f5me ba daga Allah, haka kuma \u0257iyansu. Wa\u0257annan 'yan wut\u00e3 ne. S\u0169, m\u00e3su dawwama ne a cikinta."},"5122":{"id":5122,"surah":58,"ayah":18,"verse":"R\u00e3nar da Allah ke t\u00e3yar da su gab\u00e3 \u0257aya, sai su yi Masa rantsuwa kamar yadda suke yi muku rantsuwa (a nan d\u0169niya) kuma sun\u00e3 zaton c\u1ebdwa s\u0169 a kan wani abu suke! To, lalle s\u0169, s\u0169 ne ma\u0199aryata."},"5123":{"id":5123,"surah":58,"ayah":19,"verse":"Shai\u0257an ya rinjaya a kansu, sai ya mantar da su ambaton Allah, wa\u0257annan \u0199ungiyar Shai\u0257an ne. To, lalle \u0199ungiyar Shai\u0257an, s\u0169 ne m\u00e3su has\u00e3ra."},"5124":{"id":5124,"surah":58,"ayah":20,"verse":"Lalle, wa\u0257anda ke s\u00e3\u0253\u00e3 wa Allah da ManzonSa wa\u0257annan sun\u00e3 a cikin (mut\u00e3ne) mafi \u0199as\u0199anci."},"5125":{"id":5125,"surah":58,"ayah":21,"verse":"Allah Ya rub\u0169ta c\u1ebdwa,\" Lalle zan rinj\u00e3ya, N\u0129 da ManzanniNa.\" Lalle Allah Mai \u0199arfi ne, Mabuw\u00e3yi."},"5126":{"id":5126,"surah":58,"ayah":22,"verse":"B\u00e3 z\u00e3 ka s\u00e3mi mut\u00e3ne m\u00e3su yin \u0129m\u00e3ni da Allah da R\u00e3narL\u00e3hira sun\u00e3 s\u00f5yayya da wanda ya s\u00e3\u0253\u00e3 wa Allah da ManzonSa ba, k\u00f5 d\u00e3 sun kasance ubanninsu ne, k\u00f5 \u0257iyansu k\u00f5 'yan'uwansu, ko danginsu. wa\u0257annan Allah Y\u00e3 rubuta \u0129m\u00e3ni a cikin zuk\u00e3tansu, kuma Y\u00e3 \u0199arfafa su da wani r\u0169hi daga gare Shi, kuma zai shigar da su a gid\u00e3jen Aljanna, \u0199oramu na gud\u00e3na \u0199ar\u0199ashinsu sun\u00e3 m\u00e3su dawwama a cikinsu. Allah Y\u00e3 yarda da su, kuma sun yarda da Shi. Wa\u0257annan \u0199ungiyar Allah ne. To, lalle \u0199ungiyar Allah s\u0169 ne m\u00e3su babban rabo."},"5127":{"id":5127,"surah":59,"ayah":1,"verse":"Abin da ke cikin sammai da abin da ke cikin \u0199as\u00e3 ya yi tasbihi ga Allah, alh\u00e3li kuwa, Sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"5128":{"id":5128,"surah":59,"ayah":2,"verse":"Sh\u0129 ne wanda Ya fitar da wa\u0257anda suka k\u00e3firta daga Maz\u00f5wa Litt\u00e3fi, daga gid\u00e3j\u1ebdnsu da k\u00f5ra ta farko. Ba ku yi zaton sun\u00e3 fita ba, kuma sun tabbata c\u1ebdwa g\u00e3nuw\u00f5winsu m\u00e3su tsare su ne daga Allah, sai Allah Ya j\u1ebd musu daga wajen da ba su yi zato ba, kuma Ya j\u1ebdfa ts\u00f5ro a cikin zuk\u00e3tansu, sun\u00e3 rushe gid\u00e3jensu da hann\u00e3yensu da kuma hann\u00e3yen m\u0169minai. To, ku l\u0169ra fa, ya m\u00e3su bas\u0129r\u00f5ri."},"5129":{"id":5129,"surah":59,"ayah":3,"verse":"Kuma ba d\u00f5min Allah Ya rubuta musu k\u00f5rar ba, d\u00e3 Ya azabta su a cikin d\u0169niya, kuma a L\u00e3hira sun\u00e3 da az\u00e3bar wut\u00e3."},"5130":{"id":5130,"surah":59,"ayah":4,"verse":"Wannan d\u00f5min lalle su, sun s\u00e3\u0253a wa Allah, da ManzonSa alh\u00e3li kuwa wanda ya s\u00e3\u0253a wa Allah, to, lalle Allah, Mai tsananin u\u0199\u0169ba ne."},"5131":{"id":5131,"surah":59,"ayah":5,"verse":"Abin da kuka s\u00e3re na dab\u0129niya, k\u00f5 kuka bar ta tsaye a kan asallanta, to da iznin Allah ne, kuma d\u00f5min Ya wul\u00e3kanta fasi\u0199ai,"},"5132":{"id":5132,"surah":59,"ayah":6,"verse":"Kuma abin da Allah Ya sanya ya zama gan\u0129ma ga ManzonSa, daga gare su, to, ba ku yi hari a kansa da daw\u00e3ki ko r\u00e3\u0199uma ba amma Allah ne Ya rinj\u00e3yar da ManzanninSa a kan wanda Yake so, kuma Allah Mai \u0129kon yi ne a kan k\u00f5me."},"5133":{"id":5133,"surah":59,"ayah":7,"verse":"Abin da Allah Ya sanya shi gan\u0129ma ga ManzonSa dagamut\u00e3nen \u0199auyukan nan, to, na Allah ne, kuma na ManzonSa ne kuma na m\u00e3su dangantaka da m\u00e3rayu da misk\u0129nai da \u0257an hanya (matafiyi) ne d\u00f5min kada ya kasance abin sh\u00e3w\u00e3gi a tsak\u00e3nin mawad\u00e3ta daga cikinku kuma abin da Manzo ya b\u00e3 ku, to, ku kama shi, kuma abin da ya hane ku, to, ku bar shi. Kuma ku bi Allah da ta\u0199awa. Lalle, Allah, Mai tsananin u\u0199\u0169ba ne."},"5134":{"id":5134,"surah":59,"ayah":8,"verse":"(Ku yi m\u00e3m\u00e3ki) Ga matalauta m\u00e3su hijira wa\u0257anda aka fitar daga gid\u00e3j\u1ebdnsu da d\u0169kiy\u00f5yinsu, sun\u00e3 n\u1ebdman falala daga Allah da kuma yarda, kuma sun\u00e3 taimakon Allah da ManzonSa! Wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su gaskiya."},"5135":{"id":5135,"surah":59,"ayah":9,"verse":"Da wa\u0257anda suka zaunar da gid\u00e3jensu (ga Musulunci) kuma (suka z\u00e3\u0253i) \u0129m\u00e3ni, a gab\u00e3nin zuwansu, sun\u00e3 son wanda ya yi hijira zuwa gare su, kuma b\u00e3 su tun\u00e3nin wata buk\u00e3ta a cikin \u0199ir\u00e3zansu daga abin da aka bai wa muh\u00e3jir\u0129na, kuma sun\u00e3 f\u0129f\u0129ta wa\u0257ansu a kan k\u00e3wunansu, kuma ko d\u00e3 sun\u00e3 da wata lar\u0169ra. Wanda ya s\u00e3\u0253\u00e3 wa r\u00f5war ransa, to, wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su babban rabo."},"5136":{"id":5136,"surah":59,"ayah":10,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka z\u00f5 daga b\u00e3yansu, sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Y\u00e3 Ubangijinmu! Ka yi g\u00e3fara a gare mu, kuma ga 'yan'uwanmu, wa\u0257anda da suka riga mu yin \u0129m\u00e3ni, kada Ka sanya wani \u0199ulli a cikin zuk\u00e3tanmu ga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni. Y\u00e3 Ubangijinmu! Lalle Kai ne Mai tausayi, Mai jin \u0199ai."},"5137":{"id":5137,"surah":59,"ayah":11,"verse":"Ashe, ba ka ga wa\u0257anda suka yi mun\u00e3finci ba, sun\u00e3 c\u1ebdwa ga 'yan'uwansu, wa\u0257anda suka k\u00e3firta daga Maz\u00f5wa Littafi, \"Lalle idan an fitar da ku, lalle z\u00e3 mu fita t\u00e3re da ku, kuma b\u00e3 z\u00e3 mu yi \u0257\u00e3'a ga k\u00f5wa ba game da ku, har abada, kuma lalle idan an y\u00e3\u0199e ku, lalle z\u00e3 mu taimake ku ha\u0199\u0129\u0199atan?\" Alh\u00e3li kuwa Allah na shaidar c\u1ebdwa lalle s\u0169 tabbas, ma\u0199aryata ne."},"5138":{"id":5138,"surah":59,"ayah":12,"verse":"Lalle idan an fitar da su, b\u00e3 z\u00e3 su fita t\u00e3re da su ba kuma lalle idan an y\u00e3\u0199e su b\u00e3 z\u00e3 su taimake su ba, kuma lalle idan sun taimake su lalle ne, ha\u0199\u0129\u0199atan, z\u00e3 su j\u0169yar da b\u00e3yansu d\u00f5min gudu, sa'an nan kuma b\u00e3 z\u00e3 a taimake su ba."},"5139":{"id":5139,"surah":59,"ayah":13,"verse":"Lalle k\u0169 ne kuka fi b\u00e3yar da firgita a cikin zuk\u00e3tansu bisa ga Allah, wannan kuwa d\u00f5min s\u0169 lalle wa\u0257ansu irin mut\u00e3ne ne da b\u00e3 su g\u00e3n\u1ebdwa."},"5140":{"id":5140,"surah":59,"ayah":14,"verse":"B\u00e3 su iya y\u00e3\u0199ar ku gab\u00e3 \u0257aya, f\u00e3ce a cikin gar\u0169ruwa m\u00e3su g\u00e3nuwa da g\u00e3runa, k\u00f5 kuma daga b\u00e3yan katangu. Y\u00e3kinsu a ts\u00e3kaninsu mai tsanani ne, kan\u00e3 zaton su a ha\u0257e, alh\u00e3li kuwa zuk\u00e3tansu dabam- dabam suke. Wannan kuwa d\u00f5min s\u0169, lalle wasu irin mutane ne da b\u00e3 su hankalta."},"5141":{"id":5141,"surah":59,"ayah":15,"verse":"Kamar mis\u00e3lin wa\u0257anda ke a gab\u00e3ninsu, b\u00e3 da da\u0257\u1ebdwa ba, sun \u0257an\u0257ani k\u0169\u0257ar al'amarinsu, kuma sun\u00e3 da wata az\u00e3ba mai raRa\u0257i."},"5142":{"id":5142,"surah":59,"ayah":16,"verse":"Kamar mis\u00e3lin Shai\u0257an a l\u00f5kacin da yake c\u1ebd wa mutum, \"Ka k\u00e3firta,\" To, a l\u00f5kacin da ya k\u00e3firta \u0257in, ya ce (masa): \"Lalle b\u00e3bu ruw\u00e3na da kai. Lalle ni in\u00e3 ts\u00f5ron Allah Ubangijin halitta!\""},"5143":{"id":5143,"surah":59,"ayah":17,"verse":"Sai \u00e3\u0199ibarsu ta kasance c\u1ebdwa su biyun duka sun\u00e3 a cikin wut\u00e3, sun\u00e3 m\u00e3su dawwama a cikinta. \"Kuma wannan sh\u0129 ne sakamakon m\u00e3su z\u00e3lunci.\""},"5144":{"id":5144,"surah":59,"ayah":18,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku bi Allah da ta\u0199awa kuma rai ya d\u0169bi abin da ya gab\u00e3tar d\u00f5min g\u00f5be, kuma ku bi Allah da ta\u0199awa. lalle Allah, Mai \u0199ididdigewa ne ga abin da kuke aikat\u00e3wa."},"5145":{"id":5145,"surah":59,"ayah":19,"verse":"Kuma kada ku kasance kamar wa\u0257anda suka manta Allah shi kuma Ya mantar da su r\u00e3yu, kansu. Wa\u0257annan s\u0169 ne f\u00e3si\u0199ai."},"5146":{"id":5146,"surah":59,"ayah":20,"verse":"'Yan Wut\u00e3 da 'yan Aljanna b\u00e3 su daidaita. 'Yan Aljanna, s\u0169 ne m\u00e3su babban rabo."},"5147":{"id":5147,"surah":59,"ayah":21,"verse":"D\u00e3 Mun saukar da wannan Al\u0199ur'ani a kan d\u0169tse, d\u00e3 lalle k\u00e3 ga d\u0169tsen yan\u00e3 mai taw\u00e3li'u, mai tsatts\u00e3g\u1ebdwa sab\u00f5da ts\u00f5ron Allah, kuma wa\u0257ancan mis\u00e3lai Mun\u00e3 bayyana su ne ga mut\u00e3ne, da fatan za su yi tun\u00e3ni."},"5148":{"id":5148,"surah":59,"ayah":22,"verse":"(Wanda Ya saukar da Al\u0199ur'ani) Shi ne Allah, wanda b\u00e3bu wani abin baut\u00e3wa f\u00e3ce Shi Masanin fake da bayyane, Sh\u0129 ne Mai rahama, Mai jin \u0199ai."},"5149":{"id":5149,"surah":59,"ayah":23,"verse":"Sh\u0129 ne Allah, wanda b\u00e3bu abin baut\u00e3wa f\u00e3ce shi, Mai mulki, Mai tsarki, Aminci, Mai amintarwa, Mai Tsar\u1ebdwa, Mabuw\u00e3yi, Mai t\u0b9bast\u00e3wa Mai nuna isa, tsarki ya tabbata a gare Shi daga abin da suke yi na shirki da Shi."},"5150":{"id":5150,"surah":59,"ayah":24,"verse":"Sh\u0129 ne Allah, Mai halitta, Mai gin\u00e3wa, Mai s\u0169rant\u00e3wa. Yan\u00e3 da s\u0169n\u00e3ye m\u00e3su kyau, abin da ke a cikin sammai da \u0199asa sun\u00e3 tsarkake Shi, kuma Sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"5151":{"id":5151,"surah":60,"ayah":1,"verse":"Ya k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129mani! Kada ku ri\u0199i ma\u0199iy\u0129Na kuma ma\u0199iyinku mas\u00f5yi, 845. Kuna j\u1ebdfa s\u00f5yayya zuwa gare su, alh\u00e3li kuwa ha\u0199\u0129\u0199a sun k\u00e3firta da abin da ya zo muku, na gaskiya, sun\u00e3 fitar da Manzon Allah t\u00e3re da ku (daga gid\u00e3jenku) d\u00f5min kun yi \u0129m\u00e3ni da Allah, Ubangijinku, idan kun fito d\u00f5min jih\u00e3di sab\u00f5da \u0257aukaka kalmaTa da n\u1ebdman yardaTa, kun\u00e3 asirta s\u00f5yayya zuwa gare su alh\u00e3li kuwa N\u0129 ne Mafi sani ga abin da kuka \u0253\u00f5ye da abin da kuka bayyana, kuma duk wanda ya aikata shi daga cikinku, to, lalle ya \u0253ace daga tsakar hanya."},"5152":{"id":5152,"surah":60,"ayah":2,"verse":"Idan sun k\u00e3ma ku, z\u00e3 su kasance ma\u0199iya a gare ku, kuma su shimfi\u0257a hannuwansu da harsunan g\u0169rin ku k\u00e3firta."},"5153":{"id":5153,"surah":60,"ayah":3,"verse":"Zumuntarku b\u00e3 z\u00e3 ta amf\u00e3ne ku ba, haka kuma \u0257iyanku, a R\u00e3nar Kiy\u00e3ma. (Allah) zai rarrabe tsak\u00e3ninku, kuma Allah Mai gani ne ga abin da kuke aikat\u00e3wa."},"5154":{"id":5154,"surah":60,"ayah":4,"verse":"Lalle abin k\u00f5yi mai kyau ya kasance a gare ku game da Ibr\u00e3h\u0129m da wa\u0257anda ke t\u00e3re da shi a l\u00f5kacin da suka ce wa mutnensu, \"Lalle m\u0169 b\u00e3bu ruwanmu daku, kuma da abin da kuke baut\u00e3wa, baicin Allah, mun fita batunku, kuma \u0199iyayya da jiy\u1ebdwa j\u0169na sun bayyana a tsak\u00e3ninmu, sai kun yi \u0129m\u00e3ni da Allah Shi ka\u0257ai.\" F\u00e3ce maganar Ibr\u00e3h\u0129m ga ubansa (da yace), \"Lalle za ni n\u1ebdma maka g\u00e3fara kuma ban mallaki k\u00f5me ba daga Allah sab\u00f5da kai.\" \"Y\u00e3 Ubangijinmu! A gare Ka muka d\u00f5gara, kuma gare Ka muka mayar da al' amuranmu, kuma zuwa gare Ka mak\u00f5ma take.\""},"5155":{"id":5155,"surah":60,"ayah":5,"verse":"\"Y\u00e3 Ubangijinmu! Kada Ka sanya mu fitina ga wa\u0257anda suka k\u00e3firta, kuma Ka yi g\u00e3fara gare Mu. Ya Ubangijinmu! Kai ne Mabuw\u00e3yi, Mai hikima!"},"5156":{"id":5156,"surah":60,"ayah":6,"verse":"Lalle, ha\u0199\u0129\u0199a, abin k\u00f5yi mai kyau ya kasance a gare ku daga cikinsu, ga wanda ya kasance yan\u00e3 f\u00e3tan (rahamar) Allah da R\u00e3nar L\u00e3hira, kuma wanda ya j\u0169ya b\u00e3ya, to, lalle Allah, Sh\u0129 ne wad\u00e3tacce, G\u00f5dadde."},"5157":{"id":5157,"surah":60,"ayah":7,"verse":"An\u00e3 tsamm\u00e3nin Allah Ya sanya, a tsak\u00e3ninku da tsak\u00e3nin wa\u0257anda kuka yi \u0199iyayya da su, wata s\u00f5yaya daga gare su, kuma Allah Mai \u0129kon yi ne, kuma Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"5158":{"id":5158,"surah":60,"ayah":8,"verse":"Allah b\u00e3 Ya hana ku, daga wa\u0257anda ba su y\u00e3\u0199e ku ba sab\u00f5da addini kuma ba su fitar da ku ba daga gid\u00e3jenku, ga ku kyautata musu kuma ku yi musu \u00e3dalci. Lalle Allah Yan\u00e3 son m\u00e3su \u00e3dalci."},"5159":{"id":5159,"surah":60,"ayah":9,"verse":"Allah Yan\u00e3 hana ku kawai daga wa\u0257anda suka y\u00e3ke ku sab\u00f5da addini kuma suka fitar da ku daga gid\u00e3jenku, kuma suka taimaki j\u0169na ga fitar da ku, karku ji\u0253ince su, kuma wanda ya ji\u0253ince su, to wa\u0257annan s\u0169 ne azz\u00e3lumai."},"5160":{"id":5160,"surah":60,"ayah":10,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Idan m\u00e3t\u00e3 m\u0169minai suka zo muku, sun\u00e3 m\u00e3su hijira, to, ku jarraba su. Allah Sh\u0129 ne mafi sani ga \u0129m\u00e3ninsu. To, idan kun san s\u0169 m\u0169minai ne, kada ku mayar da su zuwa ga k\u00e3firai. S\u0169 m\u00e3tan b\u00e3 su halatta ga aurensu, s\u0169 kuma k\u00e3firan b\u00e3 su halatta ga auren m\u00e3tan. Ku b\u00e3 su abin da suka \u0253atar na d\u0169kiya. Kuma b\u00e3bu laifi a kanku ga ku aure su idan kun b\u00e3 su sad\u00e3k\u00f5kinsu. Kuma kada ku ri\u0199e auren m\u00e3t\u00e3 k\u00e3firai, kuma ku tambayi abin da kuka \u0253atar daga d\u0169kiya, su kuma k\u00e3firai su tambayi abin da suka \u0253atar na d\u0169kiya. Wannan hukuncin Allah ne Yan\u00e3 hukunci a tsak\u00e3ninku. kuma Allah, Masani ne, Mai hikima"},"5161":{"id":5161,"surah":60,"ayah":11,"verse":"Kuma idan wani abu ya ku\u0253uce muku daga m\u00e3tanku zuwa ga k\u00e3firai sa'an nan kuma kuka \u0257auki fansa, to, sai ku bai wa wa\u0257anda matansu suka tafi kwatankwacin abin da suka \u0253atar na d\u0169kiya. Kuma ku yi biyayya da ta\u0199awa ga Allah wanda kuke m\u00e3su \u0129m\u00e3ni da Shi, Shi Ka\u0257ai."},"5162":{"id":5162,"surah":60,"ayah":12,"verse":"Y\u00e3 kai Annabi! Idan m\u00e3t\u00e3 m\u0169minai suka zo maka sun\u00e3 yi maka mub\u00e3ya'a a kan b\u00e3 z\u00e3 su yi shirki da Allah ba ga k\u00f5me, kuma b\u00e3 su yin s\u00e3t\u00e3, kuma b\u00e3 su yin zina, kuma b\u00e3 su kashe, ya'yansu, kuma b\u00e3 su zuwa da \u0199arya da suke \u0199ir\u0199ir\u00e3wa a ts\u00e3kanin hannuwansu da \u0199af\u00e3funsu kuma b\u00e3 su s\u00e3\u0253a maka ga wani abu da aka sani na shar\u0129'a, to, ka kar\u0253i mub\u00e3ya'arsu, kuma ka n\u1ebdmi Allah Ya g\u00e3farta musu. Lalle Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"5163":{"id":5163,"surah":60,"ayah":13,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada ku ji\u0253inci wa\u0257ansu mut\u00e3ne da Allah Ya yi hushi a kansu. Lalle sun yanke tsamm\u00e3ni daga (rahamar) L\u00e3hira, kamar yadda k\u00e3firai suka yanke tsamm\u00e3ni daga maz\u00f5wa kaburbura."},"5164":{"id":5164,"surah":61,"ayah":1,"verse":"Abin da ke cikin sammai da abin da ke cikin \u0199as\u00e3 ya yi tasbihi ga Allah alh\u00e3li kuwa, Shi ne Mabuwayi, Mai hikima."},"5165":{"id":5165,"surah":61,"ayah":2,"verse":"Ya k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129mani! Don me kuke fa\u0257in abin d\u00e3 ba ku aikat\u00e3wa?"},"5166":{"id":5166,"surah":61,"ayah":3,"verse":"Ya girma ga zama abin \u0199y\u00e3ma awurin Allah, ku fa\u0257i abin da b\u00e3 ku aikat\u00e3wa."},"5167":{"id":5167,"surah":61,"ayah":4,"verse":"Lalle Allah Yan\u00e3 son wa\u0257anda ke yin y\u00e3\u0199i d\u00f5min \u0257aukaka KalmarSa, a cikin safu kamar s\u0169 gini ne mai \u0257amfarar j\u0169na."},"5168":{"id":5168,"surah":61,"ayah":5,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da M\u0169s\u00e3 ya ce wa mut\u00e3nensa: \"Y\u00e3 mut\u00e3nena! sab\u00f5da me kuke c\u0169tar da ni, alh\u00e3li kuwa lalle kun sani c\u1ebdwa lalle n\u0129 Manzon Al1ah ne zuwa gare ku?\" To, a l\u00f5kacin da suka karkace, Allah Ya karkatar da zuk\u00e3tansu. Kuma Allah b\u00e3 Ya shiryar da mut\u00e3ne fasi\u0199ai."},"5169":{"id":5169,"surah":61,"ayah":6,"verse":"Kuma a l\u00f5kacin da \u0128s\u00e3 \u0257an Maryayama ya ce: \"Y\u00e3 Ban\u0129Isr\u00e3'\u0129la! Lalle n\u0129 Manzon Allah ne zuwa gare ku, mai gaskata abin da ke gaba gare ni na Attaura, kuma mai b\u00e3yar da bush\u00e3ra da wani Manzo da ke zuwa a b\u00e3y\u00e3na, S\u0169nasaAhmad (Mash\u00e3yabo).\" To, a l\u00f5kacin da ya j\u1ebd musu da hujj\u00f5ji, suka ce: \"Wannan sihiri ne, bayyananne.\""},"5170":{"id":5170,"surah":61,"ayah":7,"verse":"Kuma w\u00e3ne ne mafi z\u00e3lunci daga wanda ya \u0199ir\u0199ira \u0199arya ya Jingina ta ga Allah, alh\u00e3li kuwa sh\u0129, an\u00e3 kiran sa zuwa ga Musulunci? Kuma Allah b\u00e3 Ya shiryar da mut\u00e3ne azz\u00e3lumai."},"5171":{"id":5171,"surah":61,"ayah":8,"verse":"Sun\u00e3 nufin su bice hasken Allah da b\u00e3kunansu alh\u00e3li kuwa Allah Mai kammala haskenSa ne, kuma k\u00f5 da k\u00e3firai sun \u0199i."},"5172":{"id":5172,"surah":61,"ayah":9,"verse":"Shi ne wanda Ya aiko ManzonSa da shiriya da add\u0129nin gakiya, d\u00f5min Ya \u0257aukaka shi a kan wani add\u0129ni dukansa kuma k\u00f5 d\u00e3 mushirikai sun \u0199i."},"5173":{"id":5173,"surah":61,"ayah":10,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Shin, in n\u0169na muku wani fatauci wanda zai tsarshe ku daga wata az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i?"},"5174":{"id":5174,"surah":61,"ayah":11,"verse":"Ku yi \u0129mani da Allah da ManzonSa, kuma ku yi jih\u00e3di ga \u0257aukaka kalmar Allah game da d\u0169kiy\u00f5yinku da r\u00e3yukanku. Wannan sh\u0129 ne alh\u1ebdri a gare ku idan kun kasance kuna da sani."},"5175":{"id":5175,"surah":61,"ayah":12,"verse":"Sai Allah Ya g\u00e3farta muku zunubbanku, kuma Ya shigar da ku gid\u00e3jen Aljanna, \u0199oramu na gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, da wa\u0257ansu \u0257\u00e3kuna m\u00e3su d\u00e3\u0257i a cikin gid\u00e3jen Aljannar zama. Wannan sh\u0129 ne babban rabo, mai girma."},"5176":{"id":5176,"surah":61,"ayah":13,"verse":"Da wata (falala) da yake kun\u00e3 son ta; taimako daga Allah da cin nasara wanda yake kusa. Kuma ka yi bush\u00e3ra ga m\u0169minai."},"5177":{"id":5177,"surah":61,"ayah":14,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129mani! Ku kasance mataimakan Allah kamar abin da \u0128s\u00e3 \u0257anMaryama ya ce ga Haw\u00e3riy\u00e3wa, \"Wa\u0257anne ne mataimak\u00e3na zuwa ga (aikin) Allah?\" Sai wata \u0199ungiya daga Ban\u0129 Isr\u00e3'\u0129la ta yi \u0129m\u00e3ni, kuma wata \u0199ungiya ta k\u00e3firta. Sai muka \u0199arfafa wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni a kan ma\u0199iyansu, sab\u00f5da haka suka w\u00e3yi gari marinj\u00e3ya."},"5178":{"id":5178,"surah":62,"ayah":1,"verse":"Abin da yake a cikin sammai da abin da yake a cikin kas\u00e3 sun\u00e3 tasb\u0129hi ga Allah, Mamallaki, Mai tsarki' Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"5179":{"id":5179,"surah":62,"ayah":2,"verse":"Sh\u0129 ne wanda Ya aika, a cikin mabiya al'\u00e3du, wani Manzo daga gare su yan\u00e3 karanta \u00e3y\u00f5yinSa a kansu, kuma yan\u00e3 tsarkake su, kuma yan\u00e3 sanar da su littafin da hikimarsa k\u00f5 da yake sun kasance daga gab\u00e3ninsa lalle sun\u00e3 a cikin \u0253ata bayyan\u00e3nna."},"5180":{"id":5180,"surah":62,"ayah":3,"verse":"Da wa\u0257ansu mut\u00e3ne daga gare su, ba su i da riskuwa da s\u0169 ba, alh\u00e3li kuwa sh\u0129 ne Mabuw\u00e3yi, Mai hikima."},"5181":{"id":5181,"surah":62,"ayah":4,"verse":"Waccan wata falalar Allah ce Yan\u00e3 b\u00e3yar da ita ga wanda Yake so. Kuma Allah ne Ma'ab\u0169cin dukan falala mai girma."},"5182":{"id":5182,"surah":62,"ayah":5,"verse":"Mis\u00e3lin wa\u0257anda aka \u0257\u00f5ra wa \u0257aukar Attaura sa'an nan ba su \u0257auke ta ba, kamar mis\u00e3lin j\u00e3ki ne Yan\u00e3 \u0257aukar littattafai. Tir da mis\u00e3lin mut\u00e3nen nan da suka \u0199aryat\u00e3 game da \u00e3y\u00f5yin Allah! Kuma Allah b\u00e3 Y\u00e3 shiryar da mut\u00e3n\u1ebd azz\u00e3lumai."},"5183":{"id":5183,"surah":62,"ayah":6,"verse":"Ka ce: \"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257andasuka t\u0169ba (Yah\u0169du)! Idan kun riya c\u1ebdwa k\u0169 ne z\u00e3\u0253a\u0253\u0253un Allah b\u00e3 sauran mutan\u1ebd ba, sai ku yi g\u0169rin mutuwa idan kun kasance m\u00e3su gaskiya.\""},"5184":{"id":5184,"surah":62,"ayah":7,"verse":"Kuma b\u00e3 z\u00e3 su yi g\u0169rinta ba har abad\u00e3 sab\u00f5da abin da hann\u00e3yen su suka gab\u00e3tar. Kuma Allah ne masani ga azz\u00e3lumai"},"5185":{"id":5185,"surah":62,"ayah":8,"verse":"Ka ce \"Lalle mutuwar nan da kuke gud\u0169 daga gareta, to, lalle ita mai ha\u0257uwa da ku ce sa'an nan kuma an\u00e3 mayar da k\u0169 zuwa ga masanin fake da bayyane, d\u00f5min Ya b\u00e3ku l\u00e3b\u00e3ri game da abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa.\""},"5186":{"id":5186,"surah":62,"ayah":9,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Idan anyi kir\u00e3 zuw\u00e3 ga salla a r\u00e3nar Jumu'a, sai ku yi aiki zuwa ga ambaton Allah, kuma ku bar ciniki. Wancan \u0257inku ne mafi alh\u1ebdri a gare ku idan kun kasance kun\u00e3 sani."},"5187":{"id":5187,"surah":62,"ayah":10,"verse":"Sa'an nan idan an \u0199ar\u1ebd salla, Sai ku w\u00e3tsu a cikin \u0199as\u00e3 kuma ku n\u1ebdma daga falalar Allah, kuma ku ambaci s\u0169nan Allah da yawa \u0257amm\u00e3ninku, ku s\u00e3mi babban rabo."},"5188":{"id":5188,"surah":62,"ayah":11,"verse":"Kuma idan suka ga wani fatauci k\u00f5 kuma wani wasan shagala, sai su yi r\u0169g\u0169guwar fita zuwa gare su, kuma su bar ka kan\u00e3 tsaye. Ka ce: \"Abin da yake a wurin Allah ne mafi alh\u1ebdri daga fataucin, alh\u00e3li kuwa Allah ne Mafi alh\u1ebdrinm\u00e3su arz\u0169t\u00e3wa.\""},"5189":{"id":5189,"surah":63,"ayah":1,"verse":"Idan mun\u00e3fukai suka j\u1ebd maka suka ce: \"Mun\u1ebd shaidar lalle kai ha\u0199\u0129\u0199a Manzon Allah ne,\" Kuma Allah Yan\u00e3 sane da lalle Kai, ha\u0199\u0129\u0199a ManzonSa ne, kuma Allah Yan\u00e3 shaida lalle munafukan ha\u0199\u0129\u0199a, ma\u0199aryata ne."},"5190":{"id":5190,"surah":63,"ayah":2,"verse":"Sun ri\u0199i rantsuw\u00f5winsu garkuwa, sai suka taushe daga tafarkin Allah. Lalle s\u0169 abin da suka kasance sun\u00e3 aikat\u00e3wa ya m\u0169nana."},"5191":{"id":5191,"surah":63,"ayah":3,"verse":"Wancan, d\u00f5min lalle s\u0169, sun yi \u0129m\u00e3ni, sa'an nan kuma suka k\u00e3firta, sai aka yun\u0199e a kan zuk\u00e3tansu. Sab\u00f5da s\u0169, b\u00e3 su fahimta."},"5192":{"id":5192,"surah":63,"ayah":4,"verse":"Kuma idan k\u00e3 gan su, sai jikunansu su b\u00e3 ka sha'awa kuma idan sun fa\u0257a, z\u00e3 ka saur\u00e3ra ga maganarsu. Kamar dai s\u0169 \u0199yami ne wanda aka jingine. Sun\u00e3 zaton k\u00f5wace ts\u00e3wa a kansu take. S\u0169 ne ma\u0199iyan, sai ka yi saunarsu. Allah Y\u00e3 la'ane su. Y\u00e3ya ake karkatar da su?"},"5193":{"id":5193,"surah":63,"ayah":5,"verse":"Kuma idan aka ce musu \"Ku zo Manzon Allah ya n\u1ebdma maku g\u00e3fara,\" Sai su gy\u00e3\u0257a k\u00e3wunansu, kuma ka gan su sun\u00e3 kang\u1ebdwa, alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 m\u00e3su girman kai."},"5194":{"id":5194,"surah":63,"ayah":6,"verse":"Daidai ne a kansu, k\u00e3 n\u1ebdma musu g\u00e3fara k\u00f5 ba ka n\u1ebdmamusu ba. faufau Allah b\u00e3 zai g\u00e3farta musu ba. Lalle Allah, b\u00e3 zai shiryar da mut\u00e3ne f\u00e3si\u0199ai ba."},"5195":{"id":5195,"surah":63,"ayah":7,"verse":"S\u0169 ne wa\u0257anda ke c\u1ebdwa \"Kada ku ciyar a kan wanda ke wurin Manzon Allah har su w\u00e3tse,\" alhali kuwa task\u00f5kin sammai da \u0199asa ga Allah suke kuma amma mun\u00e3fukai b\u00e3 su fahimta."},"5196":{"id":5196,"surah":63,"ayah":8,"verse":"Sun\u00e3 c\u1ebdwa \"Lalle ne idan mun k\u00f5ma zuwa Mad\u0129nar, ha\u0199\u0129\u0199a mafi rinjaya zai fitar da mafi \u0199as\u0199anta daga gare ta, alh\u00e3li kuwa rinj\u00e3yar ga Allah take kuma da ManzonSa, kuma da m\u0169minai, kuma amma mun\u00e3fikai ba su sani ba.\""},"5197":{"id":5197,"surah":63,"ayah":9,"verse":"Ya ku wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Kada d\u0169kiy\u00f5yinku da \u0257iyanku su shagaltar da ku daga ambaton Allah. Kuma wanda ya yi haka, to, wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su has\u00e3ra."},"5198":{"id":5198,"surah":63,"ayah":10,"verse":"Kuma ku ciyar daga abin da Muka azurta ku daga g\u00e3banin mutuwa ta je wa \u0257ayanku har ya ce: \"Y\u00e3 Ubangijina! Don me ba Ka yi mini jinkiri ba zuwa ga wani ajali makusanci d\u00f5min in gaskata kuma in kasance daga s\u00e3lihai?\""},"5199":{"id":5199,"surah":63,"ayah":11,"verse":"Kuma Allah b\u00e3 zai jinkirta wa wani rai ba idan ajalinsa ya je. Kuma Allah Masani ne ga abin da suke aikat\u00e3wa."},"5200":{"id":5200,"surah":64,"ayah":1,"verse":"Abin da yake a cikin sammai da wanda yake a cikin \u0199as\u00e3 sun\u00e3 tasb\u0129hi ga Allah. Gare Shi mulki yake, kuma gare Shi g\u00f5diya take. Kuma Shi, a kan k\u00f5me, Mai ikon yi ne."},"5201":{"id":5201,"surah":64,"ayah":2,"verse":"Sh\u0129 ne wanda Ya halitta ku. Sa'an nan daga gare ku akwai k\u00e3firi kuma daga gare ku akwai m\u0169mini. Kuma Allah Mai gani ne ga abin da kuke aikat\u00e3wa."},"5202":{"id":5202,"surah":64,"ayah":3,"verse":"Ya halitta sammai da \u0199as\u00e3 da abin da yake hakkinSa. Kuma Ya s\u0169ranta ku, sa'an nan Ya kyautata s\u0169r\u00f5rinku. Kuma zuwa gare Shi mak\u00f5ma take."},"5203":{"id":5203,"surah":64,"ayah":4,"verse":"Yan\u00e3 sanin abin da ke a cikin sammai da \u0199as\u00e3. Kuma Yan\u00e3 sanin abin da kuke b\u00f5y\u1ebdwa da abin da kuke bayyan\u00e3wa. Kuma Allah Masani ne ga abin da ke cikin \u0199ir\u00e3za."},"5204":{"id":5204,"surah":64,"ayah":5,"verse":"Shin, babban l\u00e3b\u00e3ri bai je muku ba na wa\u0257anda suka k\u00e3firta daga gab\u00e3ni, sai suka \u0257an\u0257ani u\u0199\u0169bar al'amarinsu kuma sun\u00e3 da wata az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i?"},"5205":{"id":5205,"surah":64,"ayah":6,"verse":"Wancan sab\u00f5da lalle su Manzanninsu sun kasance sun\u00e3 j\u1ebd musu da hujj\u00f5ji bayyanannu, sai suka ce: \"Ashe, wasu mutane za su shiryar da m\u0169?\" Sai suka k\u00e3firta kuma suka j\u0169ya b\u00e3ya, kuma Allah Ya wad\u00e3tu (daga gare su). Kuma Allah wad\u00e3tacce ne, G\u00f5dadde."},"5206":{"id":5206,"surah":64,"ayah":7,"verse":"Wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun riya c\u1ebdwa b\u00e3 z\u00e3 a t\u00e3yar da su ba. Ka ce: \"Ni, in\u00e3 rantsuwa da Ubangij\u0129na. Lalle z\u00e3 a t\u00e3yar da ku ha\u0199\u0129\u0199atan, sa'an nan kuma lalle an\u00e3 b\u00e3 ku l\u00e3b\u00e3ri game da abin da kuka aikata. Kuma wannan ga Allah mai sau\u0199i ne.\""},"5207":{"id":5207,"surah":64,"ayah":8,"verse":"Sab\u00f5da haka ku yi \u0129mani da Allah da ManzonSa da hasken nan da Muka saukar. Kuma Allah, ga abin da kuke aikat\u00e3wa, Mai labartawa ne."},"5208":{"id":5208,"surah":64,"ayah":9,"verse":"A r\u00e3nar da Yake tattara ku d\u00f5min r\u00e3nar t\u00e3ruwa. Wancan ne r\u00e3nar k\u00e3munga. Kuma wanda ya yi \u0129m\u00e3ni da Allah, kuma ya aikata aikin \u0199warai, zai kankare masa m\u0169n\u00e3nan ayyukansa, kuma Yashigar da shi gid\u00e3jen Aljanna, \u0199oramu na gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu, sun\u00e3 madawwama a cikinsu har abada. Wannan ne babban rabo mai girma."},"5209":{"id":5209,"surah":64,"ayah":10,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta, kuma suka \u0199aryata game da ay\u00f5yinMu, wa\u0257annan s\u0169ne'yan wuta, sun\u00e3 madawwama a cikinta. Kuma tir da mak\u00f5ma, ita."},"5210":{"id":5210,"surah":64,"ayah":11,"verse":"Wata mas\u0129fa b\u00e3 z\u00e3 ta s\u00e3mu ba f\u00e3ce da iznin Allah. Kuma wanda ya yi \u0129m\u00e3ni da Allah, Allah zai shiryar da zuciyarsa. Kuma Allah, ga dukan k\u00f5me, Masani ne."},"5211":{"id":5211,"surah":64,"ayah":12,"verse":"Kuma ku yi \u0257\u00e3'a ga Allah, kuma ku yi \u0257\u00e3'a ga Manzo. Sa'an nan idan kun j\u0169ya b\u00e3ya, to, abin sani kawai, akwai iyarwa bayyananna a kan ManzonMu."},"5212":{"id":5212,"surah":64,"ayah":13,"verse":"Allah b\u00e3bu wani abin bauta wa f\u00e3ce Shi. Kuma ga Allah, sai m\u0169minai su d\u00f5gara."},"5213":{"id":5213,"surah":64,"ayah":14,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129mani! Lalle ne daga m\u00e3tanku da \u0257iyanku akwai wani ma\u0199iyi a gare ku, sai ku yi saunarsu. Kuma idan kuka y\u00e3fe, kuma kuka kau da kai, kuma kuka g\u00e3farta, to, lalle Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"5214":{"id":5214,"surah":64,"ayah":15,"verse":"D\u0169kiy\u00f5yinku da \u0257iyanku fitina \u0257ai ne. Kuma Allah, a wurinSa akwai wani sakamako mai girma."},"5215":{"id":5215,"surah":64,"ayah":16,"verse":"Sai ku bi Allah da ta\u0199awa gwargwadon abin da kuka s\u00e3mi \u0129ko. Kuma ku saur\u00e3ra kuma ku yi \u0257\u00e3'\u00e3, kuma ku ciyar, ya fi zama alh\u1ebdri gare ku. Kuma wandaya s\u00e3\u0253\u00e3 wa r\u00f5war ransa, to, wa\u0257annan s\u0169 ne m\u00e3su babban rabo."},"5216":{"id":5216,"surah":64,"ayah":17,"verse":"Idan kun bai wa Allah rance, rance mai kyau, (Allah) zai ninka shi a gare ku kuma Ya g\u00e3farta muku. Kuma Allah Mai yawan g\u00f5diya ne, Mai ha\u0199uri."},"5217":{"id":5217,"surah":64,"ayah":18,"verse":"Sh\u0129 ne Masanin fake da bayyane, Mabuwayi, Mai hikima."},"5218":{"id":5218,"surah":65,"ayah":1,"verse":"Ya kai Annabi! Idan kun saki m\u00e3t\u00e3, sai ku sake su ga iddarsu, kuma ku \u0199ididdige iddar. Kuma ku bi Allah Ubangijinku da ta\u0199awa. Kada ku fitar da su daga gid\u00e3jensu, kuma kada su fita f\u00e3ce idan sun\u00e3 zuwa da wata alf\u00e3sh\u00e3 bayyananna. Kuma wa\u0257ancan iyak\u00f5kin Allah ne. Kuma wanda ya \u0199\u1ebdtare iy\u00e3k\u00f5kin Allah, to, lalle ya z\u00e3lunci kansa. Ba ka sani ba \u0257amm\u00e3nin Allah zai fitar da wani al'amari a b\u00e3yan haka."},"5219":{"id":5219,"surah":65,"ayah":2,"verse":"Sa'an nan idan sun isa ga ajalinsu (na idda) sai ku ri\u0199e su da abin da aka sani k\u00f5 ku rabu da su da abin da aka sani kuma ku shaidar da m\u00e3su adalci biyu daga gare ku. Kuma ku tsayar da shaidar d\u00f5min Allah. Wancan \u0257inku an\u00e3 yin wa'azi da shi ga wanda ya kasance yan\u00e3 yin \u0129m\u00e3ni da Allah da R\u00e3nar L\u00e3hira. Kuma wanda ya bi Allah da ta\u0199awa, Allah zai sanya masa mafita."},"5220":{"id":5220,"surah":65,"ayah":3,"verse":"Kuma Ya arz\u0169ta shi daga inda b\u00e3 ya zato. Kuma wanda ya d\u00f5gara ga Allah, to, Allah ne Ma'ishinsa. Lalle Allah Mai iyar da umurninSa ne. Ha\u0199\u0129\u0199a Allah Ya sanyama'auni ga dukan k\u00f5me."},"5221":{"id":5221,"surah":65,"ayah":4,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka yanke \u0257amm\u00e3ni daga haila daga m\u00e3tanku, idan kun yi shakka, to, iddarsu wat\u00e3 uku ce da wa\u0257anda ba su yi haila ba. Kuma ma'ab\u0169ta cikinna ajalinsu, (shi ne) cewa su haifi cikinnansu. Kuma wanda ya bi Allah da ta\u0199awa, (Allah) zai sanya masa wani sau\u0199i daga al'amarinsa."},"5222":{"id":5222,"surah":65,"ayah":5,"verse":"Wancan umurnin Allah ne, Ya saukar da shi zuwa gare ku. Kuma wanda ya bi Allah da ta\u0199awa, Allah zai kankare masa m\u0169n\u00e3nan ayyukansa, kuma Ya girmama masa s\u00e3kamako."},"5223":{"id":5223,"surah":65,"ayah":6,"verse":"Ku zaunar da su daga inda kuka zaunar daga gwargwadon s\u00e3munku. Kuma kada ku c\u0169ce su d\u00f5min ku \u0199untata a kansu. Kuma idan sun kasance ma'ab\u0169ta ciki, sai ku ciyar da su har su haifi cikinsu. Sa'an nan idan sun sh\u00e3yar da m\u00e3ma sab\u00f5da ku, sai ku b\u00e3 su ts\u00e3d\u00f5dinsu. Kuma ku yi sh\u00e3wara a tsak\u00e3ninku bisa abin da aka sani. Kuma idan kun n\u0169na talauci to wata mace z\u00e3 ta sh\u00e3yar da m\u00e3ma sab\u00f5da shi (mijin)."},"5224":{"id":5224,"surah":65,"ayah":7,"verse":"Sai mawad\u00e3ci ya ciyar daga wad\u00e3tarsa kuma wanda aka \u0199untata masa arzikinsa, to, sai ya ciyar daga abin da Allah Ya b\u00e3 shi. Allah b\u00e3 Ya kallafa wa wani rai f\u00e3ce abin da Ya b\u00e3 shi. Allah zai sanya sau\u0199i a b\u00e3yan tsanani."},"5225":{"id":5225,"surah":65,"ayah":8,"verse":"Kuma da yawa daga al\u0199arya wadda ta yi tsaurin kai daga barin umurnin Ubangijinta da ManzanninSa, sai Muka yi mata his\u00e3bi, his\u00e3bi mai tsanani, kuma Muka, azabtar da ita az\u00e3ba abar \u0199y\u00e3ma."},"5226":{"id":5226,"surah":65,"ayah":9,"verse":"Sa'an nan ta \u0257an\u0257ana mas\u0129far al'amarinta. kuma \u0199arshen al'amarinta ya kasance has\u00e3ra,"},"5227":{"id":5227,"surah":65,"ayah":10,"verse":"Allah Ya yi musu tattalin wata az\u00e3ba mai tsanani. Sab\u00f5da haka ku bi Allah da ta\u0199awa, y\u00e3 ma'ab\u0169ta hankula, wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ha\u0199\u0129\u0199a Allah Ya saukar da wata tun\u00e3tarwa zuwa gare ku."},"5228":{"id":5228,"surah":65,"ayah":11,"verse":"Manzo, yan\u00e3 kar\u00e3tun \u00e3y\u00f5yin Allah bayyananu a kanku d\u00f5min Ya fitar da wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni kuma suka aikata ayyukan \u0199warai daga duffai zuwa ga haske. Kuma wanda ya yi \u0129m\u00e3ni da Allah ya aikata aikin \u0199warai Allah zai shigar da shi gid\u00e3jen Aljanna \u0199oramu n\u00e3 gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashnsu sun\u00e3 m\u00e3su dawwama a cikinsu har abada. Ha\u0199\u0129\u0199a Allah Y\u00e3 kyautata masa arziki."},"5229":{"id":5229,"surah":65,"ayah":12,"verse":"Allah, wanda Ya halitta bakwai \u0257in sammai kuma daga \u0199as\u00e3 kwatankwacinsu, umuruinSa yan\u00e3 ta sauka a tsakaninsu d\u00f5min ku san lalle Allah Mai \u0129kon yi ne akan dukan k\u00f5me, kuma lalle Allah, ha\u0199\u0129\u0199a Ya k\u1ebdwaye ga dukan k\u00f5me da sani."},"5230":{"id":5230,"surah":66,"ayah":1,"verse":"Y\u00e3 kai Annabi! Don me kake haramta abin da Allah Ya halatta maka, kan\u00e3 n\u1ebdman yardar m\u00e3tanka, alh\u00e3li kuwa Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"5231":{"id":5231,"surah":66,"ayah":2,"verse":"Ha\u0199\u0129\u0199a Allah ya faralta muku warware rantsuw\u00f5yinku, kuma Allah ne Mataimakinku kuma sh\u0129 ne Masani, Mai hikima."},"5232":{"id":5232,"surah":66,"ayah":3,"verse":"Kuma a s\u00e3'ilin da Annabi ya asirta wani l\u00e3b\u00e3ri zuwa ga s\u00e3shen m\u00e3tansa, to, a l\u00f5kacin da ta b\u00e3 da l\u00e3bari da shi. Kuma Allah Ya bayyana shi a gare shi, ya sanar da s\u00e3shensa kuma ya kau da kai daga wani s\u00e3she. To, a l\u00f5kacin da ya b\u00e3 ta l\u00e3b\u00e3ri da shi, ta ce: \"W\u00e3ne ne ya gaya maka wannan?\" Ya ce: \"Masani, Mai labart\u00e3wa, Ya gaya mini.\""},"5233":{"id":5233,"surah":66,"ayah":4,"verse":"Idan k\u0169 biyu kuka t\u0169ba zuwa ga Allah, to, ha\u0199\u0129\u0199a zuk\u00e3tanku sun karkata. Kuma idan kun taimaki j\u0169na a kansa to, lalle Allah Sh\u0129 ne Mataimakinsa, da Jibr\u0129lu da s\u00e3lihan m\u0169minai. Kuma mal\u00e3'iku a b\u00e3yan wancan, mataimaka ne."},"5234":{"id":5234,"surah":66,"ayah":5,"verse":"Mai yiwuwa ne Ubangijinsa, idan ya sake ku, Ya musanya masa wa\u0257ansu m\u00e3tan aure mafiya alh\u1ebdri daga gare ku, Musulmai m\u0169minai m\u00e3su taw\u00e3li'u, m\u00e3su t\u0169ba, m\u00e3su ib\u00e3da, m\u00e3su, azumi, zawar\u00f5ri da 'yamm\u00e3ta."},"5235":{"id":5235,"surah":66,"ayah":6,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku k\u00e3re wa kanku (da iy\u00e3linku wata wuta mak\u00e3mashinta mut\u00e3ne da duw\u00e3tsu ne. A kanta akwai wa\u0257ansu mal\u00e3'iku m\u00e3su kauri, m\u00e3su \u0199arfi. B\u00e3 su s\u00e3\u0253\u00e3 wa Allah ga abin da Ya umurce su, kuma sun\u00e3 aikata abin da ake umunin su."},"5236":{"id":5236,"surah":66,"ayah":7,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka k\u00e3firta! Kada ku k\u00e3wo wani uzuri a yau. An\u00e3 yi muku sakamakon abin da kuka kasance kun\u00e3 aikat\u00e3wa kawai ne."},"5237":{"id":5237,"surah":66,"ayah":8,"verse":"Y\u00e3 k\u0169 wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni! Ku k\u00f5ma zuwa ga Allah k\u00f5mawar gaskiya. Mai yiwuwa Ubangjinku Ya kankare muku miy\u00e3gun ayyukanku kuma Ya shigar da ku a gid\u00e3jen Aljanna, \u0199oramu na gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu a r\u00e3nar da Allah b\u00e3 Ya kunyatar da Annabi da wadanda suka yi \u0129m\u00e3ni t\u00e3re da shi. Haskensu yan\u00e3 tafiya a gaba gare su da jih\u00f5hin d\u00e3mansu, sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Y\u00e3 Ubangijiumu! Ka cika mana haskenmu, kuma Ka yi mana g\u00e3fara. Lalle Kai, a kan dukkan k\u00f5me, Y\u00e3 kai Mai ikon yi ne.\""},"5238":{"id":5238,"surah":66,"ayah":9,"verse":"Y\u00e3 kai Annabi! Ka y\u00e3ki k\u00e3firai da mun\u00e3fwkai. Kuma ka tsananta a kansu. Kuma matattararsu Jahannama ce, kuma tir da makoma, ita."},"5239":{"id":5239,"surah":66,"ayah":10,"verse":"Allah Ya buga wani mis\u00e3li d\u00f5min wa\u0257anda suka k\u00e3firta: m\u00e3tar N\u0169hu da m\u00e3tar L\u0169\u0257u, sun kasance a \u0199ar\u0199ashin wasu b\u00e3yi biyu daga b\u00e3yinMu s\u00e3lihai, saisuka yaudare su, sab\u00f5da haka ba su wad\u00e3tar musu da k\u00f5me daga Allah ba. Kuma aka ce: \"Ku shiga, k\u0169 biyu, wut\u00e3 t\u00e3re da m\u00e3su shiga.\""},"5240":{"id":5240,"surah":66,"ayah":11,"verse":"Kuma Allah Ya buga wani mis\u00e3li d\u00f5min wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni; matar Fir'auna, sa'ad da ta ce \"Ya Ubangiji! Ka gina mini wani gida a wurinKa a cikin Aljanna. Kuma Ka ts\u0129rar da ni daga Fir'auna da aikinsa. Kuma Ka ts\u0129rar da ni daga mut\u00e3nen nan azz\u00e3lumai.\""},"5241":{"id":5241,"surah":66,"ayah":12,"verse":"Da Maryama \u0257iyar Imr\u00e3na wadda ta tsare farjinta, sai Muka h\u0169ra a cikinsa daga r\u0169hinMu. Kuma ta gaskata game da \u00e3y\u00f5yin Ubangijinta da LittattafanSa alh\u00e3li kuwa ta kasance daga m\u00e3su taw\u00e3li'u."},"5242":{"id":5242,"surah":67,"ayah":1,"verse":"(Allah), Wanda gud\u00e3nar da mulki yake ga hannunSa, Ya tsarkaka, kuma Shi Mai \u0129ko ne a kan kome."},"5243":{"id":5243,"surah":67,"ayah":2,"verse":"Shi ne Wanda Ya halitta mutuwa da r\u00e3yuwa domin Ya jarraba ku, Ya n\u0169na w\u00e3ye daga cikinku ya fi ky\u00e3won aiki, Shi ne Mabuw\u00e3yi, Mai gafara."},"5244":{"id":5244,"surah":67,"ayah":3,"verse":"Shi ne wanda Ya halitta sammai bakawi, \u0257aba\u0199\u00f5\u0199i a kan j\u0169na, b\u00e3 za ka ga goggociya ba a cikin halittar (Allah) Mai rahama. Ka s\u00e3ke d\u0169bawa, ko za ka ga wata \u0253araka?"},"5245":{"id":5245,"surah":67,"ayah":4,"verse":"Sa'an nan ka sake maimaita, d\u0169b\u00e3wa, ganinka zai komo maka, gajiyayye, ba da ganin wata na\u0199asa b\u00e3."},"5246":{"id":5246,"surah":67,"ayah":5,"verse":"Kuma lalle Mun \u0199aw\u00e3ta samar farko da fitillu, kuma Muka sanya su abin jifa ga shai\u0257anu, kuma Muka yi musu tattalin az\u00e3bar Sa'\u0129r."},"5247":{"id":5247,"surah":67,"ayah":6,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka kafirce wa Ubangjinsu na da az\u00e3bar Jahannama, t\u00e3 munana ga zamanta mak\u00f5marsu."},"5248":{"id":5248,"surah":67,"ayah":7,"verse":"Idan an j\u1ebdfa su a cikinta, sai su ji daga gare ta wata \u0199\u00e3ra, tana tafasa."},"5249":{"id":5249,"surah":67,"ayah":8,"verse":"Tana kusa ta ts\u00e3ge domin hushi, ko da yaushe aka j\u1ebdfa wani \u0253angaren jama'a a cikinta, matsaranta na tambayar su da cewa, \"Wani mai garga\u0257i bai je muku ba?\""},"5250":{"id":5250,"surah":67,"ayah":9,"verse":"Sai su ce: \"I, lalle wani mai garga\u0257i ya je mana, sai muka \u0199aryata shi, muka ce, 'Allah bai saukar da kome ba, b\u00e3 ku cikin k\u00f5me sai \u0253ata babba.'\""},"5251":{"id":5251,"surah":67,"ayah":10,"verse":"Kuma suka ce: \"D\u00e3 mun zamo muna saur\u00e3re, k\u00f5 muna da hankali, d\u00e3 ba mu kasance a cikin 'yan sa'\u0129r ba.\""},"5252":{"id":5252,"surah":67,"ayah":11,"verse":"Wato su yi i\u0199r\u00e3ri da laifinsu. Allah Ya la'ani'yan sa'\u0129r!"},"5253":{"id":5253,"surah":67,"ayah":12,"verse":"Lalle wa\u0257anda ke ts\u00f5ron Ubangjinsu, a \u0253oye, suna da wata g\u00e3fara da wani sakamako mai girma."},"5254":{"id":5254,"surah":67,"ayah":13,"verse":"Kuma ku asirta maganarku ko ku bayyana ta, lalle shi, (Allah), Masani ne ga abin da ke cikin \u0199ir\u00e3za."},"5255":{"id":5255,"surah":67,"ayah":14,"verse":"Ashe, wanda Ya yi halitta b\u00e3 zai iya saninta ba, alh\u00e3li kuwa shi Mai tausas\u00e3wa ne, kuma Mai labartawa?"},"5256":{"id":5256,"surah":67,"ayah":15,"verse":"Shi, (Allah), Y\u00e3 sanya muku \u0199asa h\u00f5rarriya, sai ku tafi cikin s\u00e3sanninta, kuma ku ci daga arzikinSa, kuma zuwa gare shi ne t\u00e3shin yake."},"5257":{"id":5257,"surah":67,"ayah":16,"verse":"Shin k\u00f5 kun amince cewa wanda ke cikin sama, b\u00e3 zai iya sh\u00e3fe \u0199asa t\u00e3re da ku ba, sai ga ta tana mai girgiza?"},"5258":{"id":5258,"surah":67,"ayah":17,"verse":"K\u00f5 kun aminc\u1ebd cewa wanda ke cikin sama b\u00e3 zai iya sako muku iskar g\u0169guwa ba? To, z\u00e3 ku san yadda (\u00e3\u0199ibar) garga\u0257iNa take."},"5259":{"id":5259,"surah":67,"ayah":18,"verse":"Lalle, wa\u0257anda ke gabansu sun \u0199aryata (manzanni). To, y\u00e3ya (\u00e3\u0199ibar) garga\u0257iNa ta kasance?"},"5260":{"id":5260,"surah":67,"ayah":19,"verse":"B\u00e3 z\u00e3 su yi d\u0169bi ba zuwa ga tsunts\u00e3ye a kansu, m\u00e3su sanw\u00e3, kuma suna fiffik\u00e3wa, b\u00e3bu mai ri\u0199e da su sai (Allah), Mairahama? Lalle shi Mai gani ne ga dukan k\u00f5me."},"5261":{"id":5261,"surah":67,"ayah":20,"verse":"W\u00e3ne ne wanda zai zame muku may\u00e3\u0199in da zai taimake ku, wanda b\u00e3 (Allah) ba, Mai rahama? K\u00e3firai ba su a cikin k\u00f5me f\u00e3ce r\u0169\u0257u."},"5262":{"id":5262,"surah":67,"ayah":21,"verse":"W\u00e3ne ne wanda zai ciyar da ku, idan (Allah) Ya ri\u0199e arzikinSa? A'aha, sun yi zurfi cikin girman kai da t\u00e3shin hankali."},"5263":{"id":5263,"surah":67,"ayah":22,"verse":"Shin, wanda ke tafiya a kife a kan fuskarsa y\u00e3 fi zama a kan shiryuwa, ko kuwa wanda ke tafiya mi\u0199e a kan hanya madaidaiciya?"},"5264":{"id":5264,"surah":67,"ayah":23,"verse":"Ka ce: \"(Allah) Shine Wanda Ya \u0199aga halittarku, Ya sanya muku ji da gani da tun\u00e3ni, amman ka\u0257an ce \u0199warai godiyarku!\""},"5265":{"id":5265,"surah":67,"ayah":24,"verse":"Kuma kace \"Shi ne Ya halitta ku daga \u0199as\u00e3, kuma zuwa gareShi ne ake t\u00e3shin ku.\""},"5266":{"id":5266,"surah":67,"ayah":25,"verse":"Kuma sun\u00e3 cewa, \"Yaushe ne wannan alkawarin zai tabbata in dai kun kasance m\u00e3su gaskiya ne k\u0169?\""},"5267":{"id":5267,"surah":67,"ayah":26,"verse":"Ka ce: \"Ilmin a wurin Allah kawai yake, kuma ni mai garga\u0257i kawai ne, mai bayyana (garga\u0257in).\""},"5268":{"id":5268,"surah":67,"ayah":27,"verse":"To, lokacin da suka gan ta (az\u00e3bar) a kusa, fuskokin wa\u0257anda suka k\u00e3firta suka m\u0169nana, kuma aka ce (musu) wannan shi ne abin da kuka zamo kuna \u0199aryat\u00e3wa."},"5269":{"id":5269,"surah":67,"ayah":28,"verse":"Ka ce musu \"Idan Allah Ya halaka ni n\u0129 da wanda ke t\u00e3re da ni, ko kuma, Y\u00e3 yi mana rahama, to, w\u00e3ne ne zai tserar da kafirai daga wata az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i?\""},"5270":{"id":5270,"surah":67,"ayah":29,"verse":"Ka ce: \"Sh\u0129 ne Mai rahama mun yi \u0129m\u00e3ni da Shi, gare Shi muka dogara, saboda haka z\u00e3 ku san wanda yake a cikin \u0253ata bayyananniya.\""},"5271":{"id":5271,"surah":67,"ayah":30,"verse":"Ka ce: \"Ko kun gani, idan ruwanku ya w\u00e3yi gari fa\u0199a\u0199\u0199e, to, w\u00e3ne ne zai zo muku da ruwa wani mai \u0253u\u0253\u0253uga?\""},"5272":{"id":5272,"surah":68,"ayah":1,"verse":"N\u0303. Na rantse da al\u0199alami da abin da (marub\u0169ta) suke rub\u0169t\u00e3wa."},"5273":{"id":5273,"surah":68,"ayah":2,"verse":"Kai, sab\u00f5da ni'imar Ubangijinka, b\u00e3 mahaukaci kake ba."},"5274":{"id":5274,"surah":68,"ayah":3,"verse":"Kuma, lalle, ha\u0199\u0129\u0199a kan\u00e3 da l\u00e3dar da b\u00e3 ta yankewa."},"5275":{"id":5275,"surah":68,"ayah":4,"verse":"Kuma, lalle ha\u0199i\u0199a kana a kan h\u00e3l\u00e3yen kirki, manya."},"5276":{"id":5276,"surah":68,"ayah":5,"verse":"Don haka, z\u00e3 ka gani, s\u0169 kuma z\u00e3 su gani."},"5277":{"id":5277,"surah":68,"ayah":6,"verse":"Ga wanenku hauk\u00e3 take."},"5278":{"id":5278,"surah":68,"ayah":7,"verse":"Lalle Ubangijinka Shi ne Mafi sani ga wanda ya \u0253ace daga tafarkinSa. Kuma Shi ne Mafi sani ga m\u00e3su shiryuwa."},"5279":{"id":5279,"surah":68,"ayah":8,"verse":"Saboda haka kada ka bi m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa."},"5280":{"id":5280,"surah":68,"ayah":9,"verse":"Sun\u00e3 fatar ka sassauta, su kuma s\u0169 sassauta."},"5281":{"id":5281,"surah":68,"ayah":10,"verse":"Kada ka bi dukkan mai yawan rantsuwa, wal\u00e3kantacce."},"5282":{"id":5282,"surah":68,"ayah":11,"verse":"Mai zun\u0257e, mai y\u00e3wo da gulma."},"5283":{"id":5283,"surah":68,"ayah":12,"verse":"Mai hana alh\u1ebdri mai z\u00e3lunci, mai zunubi."},"5284":{"id":5284,"surah":68,"ayah":13,"verse":"Mai girman kai, b\u00e3yan haka kuma la'\u0129mi (b\u00e3 ya son alh\u1ebdri)."},"5285":{"id":5285,"surah":68,"ayah":14,"verse":"Sab\u00f5da y\u00e3 kasance mai d\u0169kiya da \u0257iya."},"5286":{"id":5286,"surah":68,"ayah":15,"verse":"Idan ana karanta masa \u00e3y\u00f5yinMu, sai ya ce: \"Tats\u0169niy\u00f5yin mut\u00e3nen farko ne.\""},"5287":{"id":5287,"surah":68,"ayah":16,"verse":"Z\u00e3 Mu yi masa al\u00e3ma a kan hanci."},"5288":{"id":5288,"surah":68,"ayah":17,"verse":"Lalle Mun jarrabe su kamar yadda Muka jarrabi m\u00e3su gonar lambu, a lokacin da suka yi rantsuwa, wai lalle z\u00e3 su girbe amf\u00e3ninta, suna m\u00e3su asubanci."},"5289":{"id":5289,"surah":68,"ayah":18,"verse":"Kuma (suka yi niyya), b\u00e3 su k\u00f5 t\u00f5g\u1ebdwa."},"5290":{"id":5290,"surah":68,"ayah":19,"verse":"Wani mai k\u1ebdway\u00e3wa daga Ubangijinka ya k\u1ebdway\u00e3 a kanta, (ya \u0199one ta,) alh\u00e3li sun\u00e3 barci."},"5291":{"id":5291,"surah":68,"ayah":20,"verse":"Sai ta w\u00e3yi gari (ba\u0199a \u0199irin) kamar dare."},"5292":{"id":5292,"surah":68,"ayah":21,"verse":"Sai suka kir\u00e3yi j\u0169na, sun\u00e3 m\u00e3su yin asubanci."},"5293":{"id":5293,"surah":68,"ayah":22,"verse":"C\u1ebdwa ku yi sammak\u00f5 ga amf\u00e3nin g\u00f5narku, idan kun kasance m\u00e3su girbewa."},"5294":{"id":5294,"surah":68,"ayah":23,"verse":"Sai suka tafi sun\u00e3 sh\u00e3wara a \u0253\u00f5ye (sun\u00e3 c\u1ebdwa)."},"5295":{"id":5295,"surah":68,"ayah":24,"verse":"\"Lalle kada wani misk\u0129ni ya shigar muku ita a yau!\""},"5296":{"id":5296,"surah":68,"ayah":25,"verse":"Kuma suka yi sammako akan (niyyar) r\u00f5wa, matu\u0199ar iy\u00e3warsu."},"5297":{"id":5297,"surah":68,"ayah":26,"verse":"L\u00f5kacin da suka gan ta, sai suka ce: \"Lalle, mun saki hanya (mun \u0253ace)!\""},"5298":{"id":5298,"surah":68,"ayah":27,"verse":"\"Ba haka ba, m\u0169 dai, an hana mu ne.\""},"5299":{"id":5299,"surah":68,"ayah":28,"verse":"Mafificinsu (hankali) ya ce: \"Ban gaya muku ba, y\u00e3 kamata ku tsarkake Allah?\""},"5300":{"id":5300,"surah":68,"ayah":29,"verse":"Suka ce: \"Tsarki ya tabbata ga Ubangijinmu! Lalle, mu mun kasance azz\u00e3lumai.\""},"5301":{"id":5301,"surah":68,"ayah":30,"verse":"Sai suka fuskanci j\u0169na, sun\u00e3 zargin kansu."},"5302":{"id":5302,"surah":68,"ayah":31,"verse":"Suka ce: \"Kaitonmu! Lalle, m\u0169 ne muka kasance m\u00e3su \u0199\u1ebdtare iy\u00e3ka.\""},"5303":{"id":5303,"surah":68,"ayah":32,"verse":"\"Mai yiwuwa ne Ubangijinmu Ya musanya mana da wani abu da y\u00e3 fi ta. Lalle, m\u0169 (ba mu yanke \u0199auna ba) zuwa ga Ubangijinmu, m\u00e3su kwa\u0257ayi ne.\""},"5304":{"id":5304,"surah":68,"ayah":33,"verse":"Haka dai az\u00e3bar take, kuma lalle ne az\u00e3bar L\u00e3hira ta fi girma, in da sun kasance z\u00e3 su iya g\u00e3n\u1ebdw\u00e3."},"5305":{"id":5305,"surah":68,"ayah":34,"verse":"Lalle ne m\u00e3su ta\u0199awa n\u00e3 da a wurin Ubangijinsu, gid\u00e3jen Aljanna na ni'ima."},"5306":{"id":5306,"surah":68,"ayah":35,"verse":"Shin ko z\u00e3 Mu sanya wa\u0257anda ke bi da \u0257a'a kamar m\u00e3su laifi?"},"5307":{"id":5307,"surah":68,"ayah":36,"verse":"Me ya s\u00e3me ku, y\u00e3ya kuke yin hukunci (da haka)?"},"5308":{"id":5308,"surah":68,"ayah":37,"verse":"Ko kuna da wani littafi, wanda a cikinsa, kuke karant\u00e3wa?"},"5309":{"id":5309,"surah":68,"ayah":38,"verse":"C\u1ebdw\u00e3 kun\u00e3 da, a cikinsa lalle (duk) abin da r\u00e3yukanku suka z\u00e3\u0253a?"},"5310":{"id":5310,"surah":68,"ayah":39,"verse":"K\u00f5 kun\u00e3 (ri\u0199e) da wasu rantsuw\u00f5yin alkawari a kanMu, har ya zuwa R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma, c\u1ebdwa lalle ne kun\u00e3 da abin da kuke hukunt\u00e3 wa kanku?"},"5311":{"id":5311,"surah":68,"ayah":40,"verse":"Ka tambaye su, w\u00e3ne, a cikinsu, ke l\u00e3muncew\u00e3 ga s\u00e3mun wannan (hukuncin)?"},"5312":{"id":5312,"surah":68,"ayah":41,"verse":"K\u00f5 sun\u00e3 da ab\u00f5kan t\u00e3r\u1ebdwa (ga wannan ra'ayi)? To, sai su k\u00e3wo ab\u00f5kan t\u00e3rayyarsu, idan sun kasance m\u00e3su gaskiya."},"5313":{"id":5313,"surah":68,"ayah":42,"verse":"Ranar da z\u00e3 a kuranye \u0199wabri, kuma a kira su zuwa ga yin suj\u0169da, sai b\u00e3 z\u00e3 su iy\u00e3wa ba."},"5314":{"id":5314,"surah":68,"ayah":43,"verse":"Su fito da id\u00e3nu \u0199as\u0199antattu, wul\u00e3kanci yana rufe su. Lalle ne a d\u00e3 sun kasance an\u00e3 kiran su zuwa, yin suj\u0169dar, alh\u00e3li kuwa sun\u00e3 l\u00e3fiya lau, (suka \u0199i yi)."},"5315":{"id":5315,"surah":68,"ayah":44,"verse":"Sab\u00f5da haka ka bar Ni da mai \u0199aryata wanna l\u00e3b\u00e3ri (Al\u0199ur'\u00e3ni). Z\u00e3 Mu yi musu istidr\u00e3ji daga inda ba su sani ba."},"5316":{"id":5316,"surah":68,"ayah":45,"verse":"Ina jinkirt\u00e3 musu, lalle kaidiNa mai \u0199arfi ne."},"5317":{"id":5317,"surah":68,"ayah":46,"verse":"K\u00f5 kana tambayar su wata la'ada ne, sab\u00f5da haka s\u0169, daga wannan t\u00e3rar, suke jin an nauyaya musu?"},"5318":{"id":5318,"surah":68,"ayah":47,"verse":"Ko kuma sun\u00e3 da ilmin gaibu ne, w\u00e3to sun\u00e3 yin rub\u0169tun (abin da suke fa\u0257\u00e3 daga gare shi) ne?"},"5319":{"id":5319,"surah":68,"ayah":48,"verse":"Sab\u00f5da haka, ka yi ha\u0199uri da hukuncin Ubangijinka, kada ka zama kamar Ma'ab\u0169cin k\u0129fi, al\u00f5kacin da ya yi kira, alh\u00e3li yana cike da hushi."},"5320":{"id":5320,"surah":68,"ayah":49,"verse":"Ba d\u00f5min ni'ima daga wajen Ubangijinsa t\u00e3 riske shi ba, lalle ne da an j\u1ebdfa shi a cikin w\u00f5fintacciyar \u0199asa, alh\u00e3li yan\u00e3 abin zargi."},"5321":{"id":5321,"surah":68,"ayah":50,"verse":"Sai Ubangijinsa Ya z\u00e3\u0253e shi, sa'an nan Ya sanya shi a cikin mut\u00e3nen kirki."},"5322":{"id":5322,"surah":68,"ayah":51,"verse":"Kuma lalle, ne wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun\u00e3 yin kamar su k\u00e3yar da kai sab\u00f5 da kallonsu (kallon m\u00e3m\u00e3ki), a lokacin da suke jin kar\u00e3tun Al\u0199ur'\u00e3ni, kuma sun\u00e3 c\u1ebdwa, \"Lalle ne shi mahaukaci ne!\""},"5323":{"id":5323,"surah":68,"ayah":52,"verse":"Shi (Al\u0199ur'\u00e3ni) bai kasance ba, f\u00e3ce abin tun\u00e3tarwa ne ga duka d\u0169niya."},"5324":{"id":5324,"surah":69,"ayah":1,"verse":"Kiran gaskiya!"},"5325":{"id":5325,"surah":69,"ayah":2,"verse":"M\u1ebdne ne kiran gaskiya?"},"5326":{"id":5326,"surah":69,"ayah":3,"verse":"Kuma m\u1ebd ya sanar da kai abin da ake c\u1ebdwa kiran gaskiya?"},"5327":{"id":5327,"surah":69,"ayah":4,"verse":"Sam\u0169d\u00e3wa da \u00c3d\u00e3wa sun \u0199aryatar da kiran gaskiya mai d\u0169kar z\u0169ciya!"},"5328":{"id":5328,"surah":69,"ayah":5,"verse":"To, amma Sam\u0169d\u00e3wa to, an halak\u00e3su da ts\u00e3wa mai tsanani."},"5329":{"id":5329,"surah":69,"ayah":6,"verse":"Kuma amma \u00c3d\u00e3wa to, an halaka su da wata iska mai tsananin sauti wadda ta \u0199\u1ebdtare haddi."},"5330":{"id":5330,"surah":69,"ayah":7,"verse":"(Allah) Ya h\u00f5re ta a kansu a cikin dare bakwai da yini takwas, biye da j\u0169na, sab\u00f5da haka, kana ganin mut\u00e3ne a cikinta kwance. Kamar s\u0169 \u0199ir\u00e3ruwan dab\u0129no ne, wa\u0257anda suka f\u00e3\u0257i."},"5331":{"id":5331,"surah":69,"ayah":8,"verse":"To, k\u00f5 kan\u00e3 ganin abin da ya yi saur\u00e3 daga cikinsu?"},"5332":{"id":5332,"surah":69,"ayah":9,"verse":"Kuma Fir'auna y\u00e3 zo da wa\u0257anda ke gab\u00e3ninsa, da wa\u0257annan da aka kife \u0199asarsu, sab\u00f5da laifi."},"5333":{"id":5333,"surah":69,"ayah":10,"verse":"D\u00f5min sun s\u00e3\u0253\u00e3 wa manzon Ubangijinsu, sab\u00f5da haka ya k\u00e3m\u00e3 su da wani irin k\u00e3mu mai \u0199\u00e3ruwar (tsanani)."},"5334":{"id":5334,"surah":69,"ayah":11,"verse":"Lalle ne, M\u0169, a l\u00f5kacin da ruwa ya \u0199\u1ebdtare haddi, Mun\u0257auke aaku a cikin jirgin ruwan nan."},"5335":{"id":5335,"surah":69,"ayah":12,"verse":"D\u00f5min Mu sanya shi, gare ku abin tun\u00e3wa kuma wani kunne mai kiyayewa ya kiyaye (shi)."},"5336":{"id":5336,"surah":69,"ayah":13,"verse":"To, idan an yi b\u0169sa a cikin \u0199aho, b\u0169sa \u0257aya."},"5337":{"id":5337,"surah":69,"ayah":14,"verse":"Kuma aka \u0257auki \u0199asa da duw\u00e3tsu, kuma aka ni\u0199a su ni\u0199\u00e3wa \u0257aya."},"5338":{"id":5338,"surah":69,"ayah":15,"verse":"A ran nan, mai aukuwa z\u00e3 ta auku."},"5339":{"id":5339,"surah":69,"ayah":16,"verse":"Kuma sama z\u00e3 ta ts\u00e3ge, d\u00f5min ita a ran nan, mai rauni ce."},"5340":{"id":5340,"surah":69,"ayah":17,"verse":"Kuma mal\u00e3'iku (su bayyana) a kan s\u00e3sanninta, kuma wasu (mal\u00e3'iku) takwas na \u0257auke da Al'arshin Ubangijinka, a sama da su, a wannan r\u00e3nar."},"5341":{"id":5341,"surah":69,"ayah":18,"verse":"A r\u00e3nar nan z\u00e3 a bijir\u00e3 ku (d\u00f5min his\u00e3bi), b\u00e3bu wani rai, mai \u0253oyewa, daga cikinku, wanda zai iya \u0253\u00f5y\u1ebdwa."},"5342":{"id":5342,"surah":69,"ayah":19,"verse":"To, amma wanda aka bai wa litt\u00e3finsa a d\u00e3mansa, sai ya ce wa (makusantansa), \"Ku kar\u0253a, ku karanta littafina.\""},"5343":{"id":5343,"surah":69,"ayah":20,"verse":"\"Lalle ne ni, n\u00e3 tabbata cewa ni mai ha\u0257uwa da his\u00e3bina ne.\""},"5344":{"id":5344,"surah":69,"ayah":21,"verse":"Sab\u00f5da haka, shi yana cikin wata r\u00e3yuwa yardadda."},"5345":{"id":5345,"surah":69,"ayah":22,"verse":"A cikin Aljanna ma\u0257aukakiya."},"5346":{"id":5346,"surah":69,"ayah":23,"verse":"Nunannun 'y\u00e3'yan it\u00e3centa makusant\u00e3 ne (ga mai son \u0257\u0129ba),"},"5347":{"id":5347,"surah":69,"ayah":24,"verse":"(Ana ce musu) \"Ku ci, kuma ku sha a cikin ni'ima, sab\u00f5da abin da kuka gab\u00e3tar a cikin kw\u00e3nukan da suka shige.\""},"5348":{"id":5348,"surah":69,"ayah":25,"verse":"Kuma wanda aka bai wa litt\u00e3finsa ga hagunsa, sai ya ce: \"Kaitona, ba a k\u00e3wo mini litt\u00e3fina ba!\""},"5349":{"id":5349,"surah":69,"ayah":26,"verse":"\"Kuma ban san abin da (ke sakamakon) his\u00e3bina ba!\""},"5350":{"id":5350,"surah":69,"ayah":27,"verse":"\"In d\u00e3 dai ita, t\u00e3 kasance mai halak\u00e3 ni gab\u00e3 \u0257aya ce!"},"5351":{"id":5351,"surah":69,"ayah":28,"verse":"\"Dukiy\u00e3ta ba ta wadatar da ni ba!\""},"5352":{"id":5352,"surah":69,"ayah":29,"verse":"\"\u0128kona ya \u0253ace mini!\""},"5353":{"id":5353,"surah":69,"ayah":30,"verse":"(Sai a ce wa mal\u00e3'iku) \"Ku k\u00e3m\u00e3 shi, sa'an nan ku sany\u00e3 shi a cikin \u0199u\u0199umi.\""},"5354":{"id":5354,"surah":69,"ayah":31,"verse":"\"Sa'an nan, a cikin Jah\u0129m, ku \u0199\u00f5na shi.\""},"5355":{"id":5355,"surah":69,"ayah":32,"verse":"\"Sa'an nan, acikin sar\u0199a, tsawonta zir\u00e3'i saba'in, sai ku sanya shi.\""},"5356":{"id":5356,"surah":69,"ayah":33,"verse":"\"Lalle ne, shi ya kasance ba ya yin \u0129m\u00e3ni da Allah, Mai girma!\""},"5357":{"id":5357,"surah":69,"ayah":34,"verse":"\"Kuma ba ya kwa\u0257aitarwa ga (b\u00e3yar da) abincin matalauci!\""},"5358":{"id":5358,"surah":69,"ayah":35,"verse":"\"Sab\u00f5da haka, a yau, a nan, b\u00e3 ya da mas\u00f5yi.\""},"5359":{"id":5359,"surah":69,"ayah":36,"verse":"\"Kuma b\u00e3bu wani abinci, sai daga (it\u00e3cen) gisl\u0129n.\""},"5360":{"id":5360,"surah":69,"ayah":37,"verse":"\"B\u00e3bu mai cin sa sai m\u00e3su ganganci.\""},"5361":{"id":5361,"surah":69,"ayah":38,"verse":"To, ba sai N\u00e3 yi rantsuwa da abin da kuke iya gani ba,"},"5362":{"id":5362,"surah":69,"ayah":39,"verse":"Da abin da b\u00e3 ku iya gani."},"5363":{"id":5363,"surah":69,"ayah":40,"verse":"Lalle ne, shi (Al\u0199ur'ani) tabbas maganar wani manzo (Jibirilu) mai daraja ne."},"5364":{"id":5364,"surah":69,"ayah":41,"verse":"Kuma shi ba maganar wani maw\u00e3\u0199i ba ne. Ka\u0257an \u0199warai z\u00e3 ku gaskata."},"5365":{"id":5365,"surah":69,"ayah":42,"verse":"Kuma b\u00e3 maganar b\u00f5ka ba ne. Ka\u0257an \u0199warai z\u00e3 ku iya tun\u00e3wa."},"5366":{"id":5366,"surah":69,"ayah":43,"verse":"Abin saukarw\u00e3 ne daga Ubangijin halitta duka."},"5367":{"id":5367,"surah":69,"ayah":44,"verse":"Kuma d\u00e3 (Muhammadu) y\u00e3 fa\u0257i wata magan\u00e3, y\u00e3 jingina ta gar\u1ebd Mu."},"5368":{"id":5368,"surah":69,"ayah":45,"verse":"D\u00e3 Mun k\u00e3ma shi da d\u00e3ma."},"5369":{"id":5369,"surah":69,"ayah":46,"verse":"sa'an nan, lalle ne, d\u00e3 Mun k\u00e3tse masa lak\u00e3."},"5370":{"id":5370,"surah":69,"ayah":47,"verse":"Kuma daga cikinku b\u00e3bu wasu m\u00e3su iya k\u00e3re (az\u00e3barMu) daga gare shi."},"5371":{"id":5371,"surah":69,"ayah":48,"verse":"Kuma lalle ne shi (Al\u0199ur'\u00e3ni) tan\u00e3tarwa ce ga m\u00e3su ta\u0199awa."},"5372":{"id":5372,"surah":69,"ayah":49,"verse":"Kuma lalle, ne M\u0169, wallahi Mun\u00e3 sane da c\u1ebdwa daga cikinku alwwai m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa."},"5373":{"id":5373,"surah":69,"ayah":50,"verse":"Kuma lalle ne shi (Al\u0199ar\u00e3ni) wallahi ba\u0199in ciki ne ga k\u00e3firai."},"5374":{"id":5374,"surah":69,"ayah":51,"verse":"Kuma lalle, ne shi gaskiya ce ta ya\u0199sh\u1ebdni."},"5375":{"id":5375,"surah":69,"ayah":52,"verse":"Sab\u00f5da haka, ka tsarkake s\u0169nan Ubangjinka, mai girma."},"5376":{"id":5376,"surah":70,"ayah":1,"verse":"Wani mai tambaya y\u00e3 yi tambaya game da az\u00e3ba, mai aukuwa."},"5377":{"id":5377,"surah":70,"ayah":2,"verse":"Ga k\u00e3firai, b\u00e3 ta da mai tunku\u0257\u1ebdwa."},"5378":{"id":5378,"surah":70,"ayah":3,"verse":"Daga Allah Mai mat\u00e3kala."},"5379":{"id":5379,"surah":70,"ayah":4,"verse":"Mal\u00e3'iku da Ruhi (Jibrila) sun\u00e3 t\u00e3k\u00e3wa zuwa gare Shi, a cikin yini wanda gwargwadonsa, sh\u1ebdkara dubu hamsin ne."},"5380":{"id":5380,"surah":70,"ayah":5,"verse":"Sab\u00f5da haka, ka yi ha\u0199uri, ha\u0199uri mai ky\u00e3wo."},"5381":{"id":5381,"surah":70,"ayah":6,"verse":"Lalle ne su, sun\u00e3 ganin ta mai n\u0129sa."},"5382":{"id":5382,"surah":70,"ayah":7,"verse":"Kuma Mu, Muna ganin ta a kusa."},"5383":{"id":5383,"surah":70,"ayah":8,"verse":"R\u00e3nar da sama z\u00e3 ta kasance kamar narkakkar azurfa."},"5384":{"id":5384,"surah":70,"ayah":9,"verse":"Kuma duw\u00e3tsu su zama kamar sa\u0253in s\u0169fi."},"5385":{"id":5385,"surah":70,"ayah":10,"verse":"Kuma ab\u00f5ki b\u00e3 ya tambayar inda wani ab\u00f5ki yake."},"5386":{"id":5386,"surah":70,"ayah":11,"verse":"Ana sanya su, su gaj\u0169na, mai laifi na g\u0169rin d\u00e3 zai iya yin fansa, daga az\u00e3bar r\u00e3nar nan, da \u0257iyansa,"},"5387":{"id":5387,"surah":70,"ayah":12,"verse":"Da matarsa da \u0257an'uwansa."},"5388":{"id":5388,"surah":70,"ayah":13,"verse":"Da danginsa, m\u00e3su tattar\u00e3 shi."},"5389":{"id":5389,"surah":70,"ayah":14,"verse":"Da wanda ke a cikin d\u0169niya duka gab\u00e3 \u0257aya, sa'an nan fansar, ta ts\u0129rar da shi."},"5390":{"id":5390,"surah":70,"ayah":15,"verse":"A'aha! Lalle ne fa, ita ce Laz\u00e3,"},"5391":{"id":5391,"surah":70,"ayah":16,"verse":"Mai tw\u00e3le f\u00e3tar goshi."},"5392":{"id":5392,"surah":70,"ayah":17,"verse":"Tan\u00e3 kiran wanda ya j\u0169ya b\u00e3ya (daga addini) kuma ya kau da kai."},"5393":{"id":5393,"surah":70,"ayah":18,"verse":"Ya t\u00e3ra (d\u0169kiya), kuma ya sanya ta a cikin jaka."},"5394":{"id":5394,"surah":70,"ayah":19,"verse":"Lalle ne mutum an halitta shi mai ciwon kwa\u0257ayi."},"5395":{"id":5395,"surah":70,"ayah":20,"verse":"Idan sharri ya sh\u00e3fe shi, ya k\u00e3sa ha\u0199uri."},"5396":{"id":5396,"surah":70,"ayah":21,"verse":"Kuma idan alh\u1ebdri ya sh\u00e3fe shi, ya yi r\u00f5wa."},"5397":{"id":5397,"surah":70,"ayah":22,"verse":"Sai m\u00e3su yin salla,"},"5398":{"id":5398,"surah":70,"ayah":23,"verse":"Wa\u0257anda suke, a kan sallarsu, su, m\u00e3su dawwama ne."},"5399":{"id":5399,"surah":70,"ayah":24,"verse":"Kuma wa\u0257anda a cikin d\u0169kiyarsu, akwai wani ha\u0199\u0199i sananne."},"5400":{"id":5400,"surah":70,"ayah":25,"verse":"Ga (matalauci) mai r\u00f5\u0199o da wanda aka han\u00e3 wa ro\u0199on."},"5401":{"id":5401,"surah":70,"ayah":26,"verse":"Da wa\u0257annan da ke gaskata r\u00e3nar sakamako."},"5402":{"id":5402,"surah":70,"ayah":27,"verse":"Da wa\u0257annan sab\u00f5da az\u00e3bar Ubangijinsu, suna jin ts\u00f5ro."},"5403":{"id":5403,"surah":70,"ayah":28,"verse":"Lalle ne, az\u00e3bar Ubangijinsu b\u00e3 wadda ake iya aminc\u1ebdwaba ce."},"5404":{"id":5404,"surah":70,"ayah":29,"verse":"Da wa\u0257anda suke, ga farjojinsu, m\u00e3su tsarewa ne."},"5405":{"id":5405,"surah":70,"ayah":30,"verse":"Sai fa a kan matan aurensu da abin da hannayensu na d\u00e3ma suka mallaka. To lalle ne s\u0169kam ba wa\u0257anda ake zargi ba ne."},"5406":{"id":5406,"surah":70,"ayah":31,"verse":"To, duk wanda ya n\u1ebdmi abin da yake a bayan wannan, to, wa\u0257ancan s\u0169 ne m\u00e3su \u0199etare iy\u00e3ka."},"5407":{"id":5407,"surah":70,"ayah":32,"verse":"Kuma da wa\u0257annan da suke ga am\u00e3n\u00f5ninsu da alkawarinsu m\u00e3su tsar\u1ebdwa ne."},"5408":{"id":5408,"surah":70,"ayah":33,"verse":"Kuma da wa\u0257anda suke, ga shaidarsu, m\u00e3su d\u00e3g\u1ebdwa ne."},"5409":{"id":5409,"surah":70,"ayah":34,"verse":"Kuma wa\u0257anda suke, a kan sallarsu, m\u00e3su tsar\u1ebdwa ne."},"5410":{"id":5410,"surah":70,"ayah":35,"verse":"Wa\u0257annan, a cikin gid\u00e3jen Aljanna, wa\u0257anda ake girmam\u00e3wa ne"},"5411":{"id":5411,"surah":70,"ayah":36,"verse":"M\u1ebd y\u00e3 s\u00e3mi wa\u0257anda suka k\u00e3firta, a wajenka, sun\u00e3 gaug\u00e3war (gudu)."},"5412":{"id":5412,"surah":70,"ayah":37,"verse":"Daga jihar d\u00e3ma, kuma daga jihar hagu, jama'a-jama'a!"},"5413":{"id":5413,"surah":70,"ayah":38,"verse":"Shin k\u00f5wane mutum daga cikinsu yana n\u1ebdman a shigar da shi a Aljannar ni'ima ne (ba da wani aiki ba)?"},"5414":{"id":5414,"surah":70,"ayah":39,"verse":"A'aha! Lalle M\u0169, Mun halitta su, daga abin da suka sani."},"5415":{"id":5415,"surah":70,"ayah":40,"verse":"Sab\u00f5da haka ba sai Na yi rantsuwa da Ubangijin wur\u00e3ren \u0253ull\u00f5war r\u00e3na da wur\u00e3ren f\u00e3\u0257uwarta ba, lalle M\u0169, M\u00e3su iy\u00e3wa ne."},"5416":{"id":5416,"surah":70,"ayah":41,"verse":"Ga Mu musanya wa\u0257anda suke mafi alh\u1ebdri, daga gare su. Kuma ba Mu kasance wa\u0257anda ake rinj\u00e3ya ba."},"5417":{"id":5417,"surah":70,"ayah":42,"verse":"Sab\u00f5da haka ka bar su, su dulmuya, kuma su yi w\u00e3s\u00e3, har su ha\u0257u da r\u00e3narsu wadda ake yi musu alkawari (da ita)."},"5418":{"id":5418,"surah":70,"ayah":43,"verse":"R\u00e3nar da suke fitowa daga kaburbura da gaug\u00e3wa, kamar s\u0169, zuwa ga wata kafaffiyar (tuta), suke yin gaug\u00e3wa."},"5419":{"id":5419,"surah":70,"ayah":44,"verse":"Ma\u0199askanta ga idanunsu, wani walakanci yana rufe su. wannan shi ne yinin da suka kasance ana yi musa alkawari (a kansa.)"},"5420":{"id":5420,"surah":71,"ayah":1,"verse":"Lalle ne Mun aiki N\u0169hu zuwa ga mut\u00e3nensa, c\u1ebdwa ka yi garga\u0257i ga mut\u00e3nenka gab\u00e3nin wata az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i ta zo musu."},"5421":{"id":5421,"surah":71,"ayah":2,"verse":"Ya ce: \"Ya mut\u00e3nena ni, a gare ku, mai garga\u0257i ne, mai bayyan\u00e3wa.\""},"5422":{"id":5422,"surah":71,"ayah":3,"verse":"\"Cewa ku bauta wa Allah, ku ji ts\u00f5ronSa, kuma ku b\u0129 ni.\""},"5423":{"id":5423,"surah":71,"ayah":4,"verse":"\"Allah zai g\u00e3farta muku daga zunubanku kuma Ya jinkirta muku zuwa ga ajalin da aka ambata. Lalle ne ajalin Allah idan ya zo, ba za a jinkirta Shi ba, d\u00e3 kun kasance masana (ga abin da nake fa\u0257\u00e3 d\u00e3, kun bar k\u00e3firci).\""},"5424":{"id":5424,"surah":71,"ayah":5,"verse":"N\u0169hu) ya ce: \"Ya Ubangijina! Lalle ne, na kir\u00e3yi mut\u00e3nena, a cikin dare da yini.\""},"5425":{"id":5425,"surah":71,"ayah":6,"verse":"\"To, amma kirana bai \u0199\u00e3re su ba sai da, gudu (daga gare ni).\""},"5426":{"id":5426,"surah":71,"ayah":7,"verse":"\"Kuma lalle ne ni, k\u00f5 da yaushe na kir\u00e3ye su d\u00f5min Ka g\u00e3farta musu, sai su sanya yatsunsu a cikin kunnuwansu, su lullu\u0253e da tuf\u00e3finsu, su d\u00f5ge ga yin laifi. Sun yi girman kai iy\u00e3kar girman kai.\""},"5427":{"id":5427,"surah":71,"ayah":8,"verse":"\"Sa'an nan lalle ne ni, na kira su, a bayyane.\""},"5428":{"id":5428,"surah":71,"ayah":9,"verse":"\"Sa'an nan lalle ne, na yi y\u1ebdkuwa sab\u00f5da su, kuma na g\u00e3na da su a cikin as\u0129ri.\""},"5429":{"id":5429,"surah":71,"ayah":10,"verse":"\"Shi na ce, 'Ku n\u1ebdmi g\u00e3fara daga Ubangijinku, lalle ne shi Ya kasance Mai g\u00e3fara ne.\""},"5430":{"id":5430,"surah":71,"ayah":11,"verse":"\"Ya sako (girgijen) sama a kanku da ruwa mai \u0253u\u0253\u0253uga.\""},"5431":{"id":5431,"surah":71,"ayah":12,"verse":"\"Kuma ya yalwata muku game da d\u0169kiya da \u0257iya, Ya sanya muku (albarka) ga g\u00f5naki, kuma Ya sanya muku koguna.\""},"5432":{"id":5432,"surah":71,"ayah":13,"verse":"\"Me ya s\u00e3me ku, b\u00e3 ku f\u00e3tar s\u00e3mun natsuwa daga Allah,\""},"5433":{"id":5433,"surah":71,"ayah":14,"verse":"\"Alh\u00e3li kuwa, lalle ne, Ya halitta. ku, a cikin h\u00e3l\u00e3ye?\""},"5434":{"id":5434,"surah":71,"ayah":15,"verse":"\"Ba ku ga yadda Allah Ya halitta wasu sammai bakwai \u0257aba\u0199\u00f5\u0199\u0129 a kan j\u0169na ba?\""},"5435":{"id":5435,"surah":71,"ayah":16,"verse":"\"Ya sanya wat\u00e3 a cikinsu, yana mai haske, Ya sanya r\u00e3n\u00e3 babbar fitila?\""},"5436":{"id":5436,"surah":71,"ayah":17,"verse":"\"Kuma Allah Ya tsirar da ku daga \u0199asa (kamar ganye) tsirarwa.\""},"5437":{"id":5437,"surah":71,"ayah":18,"verse":"\"Sa'an nan Ya mayar da ku a cikinta, kuma Ya fitar da ku fitarwa.\""},"5438":{"id":5438,"surah":71,"ayah":19,"verse":"\"Kuma Allah Ya sanya muku \u0199asa shimfida\u0257\u0257iya.\""},"5439":{"id":5439,"surah":71,"ayah":20,"verse":"\"D\u00f5min ku shiga a cikinta, hany\u00f5yi m\u00e3su f\u00e3\u0257i.\""},"5440":{"id":5440,"surah":71,"ayah":21,"verse":"N\u0169hu ya ce: \"Ya Ubangijina! Lalle ne s\u0169 sun sa\u0253a mini sun bi wanda dukiyarsa da \u0257iyansa ba su \u0199\u00e3re shi da k\u00f5me ba sai da has\u00e3ra.\""},"5441":{"id":5441,"surah":71,"ayah":22,"verse":"\"Kuma sun yi wani m\u00e3kirci, m\u00e3kirci babba.\""},"5442":{"id":5442,"surah":71,"ayah":23,"verse":"\"Kuma suka ce: Faufau kada ku bar gum\u00e3kanku, kuma faufau, kada ku bar wadda, kuma kada ku bar suw\u00e3 kuma kada ku bar Yag\u0169sa da Ya'\u0169\u0199a da Nasra.\""},"5443":{"id":5443,"surah":71,"ayah":24,"verse":"\"Kuma lalle ne sun \u0253atar da (mut\u00e3ne) m\u00e3su yawa, kuma kada Ka \u0199\u00e3r\u00e3 wa azz\u00e3lumai (k\u00f5me) sai \u0253ata.\""},"5444":{"id":5444,"surah":71,"ayah":25,"verse":"Sab\u00f5da laifukansu na ganganci aka nutsar da su, sa'an nan aka sanya su a wuta. Saboda haka ba su s\u00e3m\u00e3 wa kansu wani mataimaki wanin Allah ba."},"5445":{"id":5445,"surah":71,"ayah":26,"verse":"Kuma N\u0169hu ya ce: \"Ya Ublngijina! Kada Ka bari, a kan \u0199asa, daga cikin k\u00e3firai, wanda ke zama a cikin gida.\""},"5446":{"id":5446,"surah":71,"ayah":27,"verse":"\"Lalle ne, Kai idan Ka bar su, z\u00e3 su \u0253atar da b\u00e3yinKa, kuma b\u00e3 z\u00e3 su haifi kowa ba f\u00e3ce f\u00e3jiri mai yawan k\u00e3firci\""},"5447":{"id":5447,"surah":71,"ayah":28,"verse":"\"Ya Ubanginjina! Ka yi mini g\u00e3fara (ni) da mahaifana biyu, da wanda ya shiga gidana, yana mai \u0129m\u00e3ni, da m\u0169minai maza da m\u0169minai m\u00e3t\u00e3, kuma kada Ka \u0199\u00e3r\u00e3 wa azz\u00e3lumai k\u00f5me sai halaka.\""},"5448":{"id":5448,"surah":72,"ayah":1,"verse":"Ka ce: \"An yi wahayi zuwa gare ni cewa wasu jama'a na aljannu sun saur\u0169ri (karatuna), sai suka ce: Lalle ne m\u0169 mun ji wani abin karant\u00e3wa (Al\u0199ui'\u00e3ni), mai ban m\u00e3m\u00e3ki.\""},"5449":{"id":5449,"surah":72,"ayah":2,"verse":"\"Yana n\u0169ni zuwa ga hanyar \u0199warai, sab\u00f5da haka mun yi \u0129m\u00e3ni da shi b\u00e3 z\u00e3 mu k\u00f5ma baut\u00e3 wa Ubangijinmu t\u00e3re da k\u00f5wa ba.\""},"5450":{"id":5450,"surah":72,"ayah":3,"verse":"\"Kuma lalle ne sh\u0129 girman Ubangijinmu, Ya \u0257aukaka, bai ri\u0199i m\u00e3ta ba, kuma bai ri\u0199i \u0257\u00e3 ba.\""},"5451":{"id":5451,"surah":72,"ayah":4,"verse":"\"Kuma lalle ne shi, w\u00e3wanmu ya kasance yana fa\u0257ar abin da ya \u0199etare haddi ga Allah.\""},"5452":{"id":5452,"surah":72,"ayah":5,"verse":"\"Kuma lalle ne m\u0169, mun yi zaton mutum da aljani b\u00e3 z\u00e3 su iya fa\u0257ar \u0199arya ba ga Allah.\""},"5453":{"id":5453,"surah":72,"ayah":6,"verse":"\"Kuma lalle ne shi wasu maza daga cikin mut\u00e3ne, sun kasance sun\u00e3 n\u1ebdman tsari da wasu maza daga cikin aljannu, sab\u00f5da haka suka \u0199ara musu girman kai.\""},"5454":{"id":5454,"surah":72,"ayah":7,"verse":"\"Kuma lalle ne s\u0169, sun yi zato, kamar yadda kuka yi zato, cewa Allah b\u00e3 zai aiko kowa ba.\""},"5455":{"id":5455,"surah":72,"ayah":8,"verse":"\"Kuma lalle ne m\u0169 mun n\u1ebdmi (hawan) sama, sai muka, s\u00e3me ta an cika ta da tsaro mai tsanani da kuma y\u0169l\u00e3ye.\""},"5456":{"id":5456,"surah":72,"ayah":9,"verse":"\"Kuma lalle ne m\u0169, mun kasance muna zama daga gar\u1ebdta, a wur\u00e3ren zama d\u00f5min saurare. To wanda ya yi saur\u00e3re a yanzu, zai s\u00e3mi y\u0169la, mai d\u00e3ko d\u00f5minsa.\""},"5457":{"id":5457,"surah":72,"ayah":10,"verse":"\"Kuma lalle ne m\u0169 ba mu sani ba, shin, sharri ne aka yi nufi ga wa\u0257anda ke cikin \u0199asa, ko Ubangijinsu Y\u00e3 yi nufin shiriya a gare su ne?\""},"5458":{"id":5458,"surah":72,"ayah":11,"verse":"\"Kuma lalle ne m\u0169, akwai s\u00e3laihai a cikinmu, kuma akwai a cikinmu wa\u0257anda ba haka b\u00e3 mun kasance \u0199ungiy\u00f5yi dabam-dabam.\""},"5459":{"id":5459,"surah":72,"ayah":12,"verse":"\"Kuma lalle ne m\u0169 mun tabbat\u00e3 b\u00e3 z\u00e3 mu buw\u00e3yi Allah ba, a cikin \u0199asa, kuma b\u00e3 z\u00e3 mu buw\u00e3ye Shi da gudu ba.\""},"5460":{"id":5460,"surah":72,"ayah":13,"verse":"\"Kuma lalle ne m\u0169, a l\u00f5kacin da muka ji shiriya, mun yi \u0129m\u00e3ni da ita. To wanda ya yi \u0129im\u00e3ni da Uhangijinsa, b\u00e3 zai ji ts\u00f5ron nakkasa ba, kuma b\u00e3 zai ji ts\u00f5ron z\u00e3lunci ba.\""},"5461":{"id":5461,"surah":72,"ayah":14,"verse":"\"Kuma lalle ne m\u0169 akwai a cikinmu, wa\u0257anda suka m\u0129\u0199a wuya, kuma akwai a cikinmu karkatattu. to, wanda ya m\u0129\u0199a wuya wa\u0257ancan kam sun nufi shiryuwa.\""},"5462":{"id":5462,"surah":72,"ayah":15,"verse":"\"Kuma amma karkatattu sai suka kasance mak\u00e3mashi ga Jahannama.\""},"5463":{"id":5463,"surah":72,"ayah":16,"verse":"\"Kuma d\u00e3 sun tsayu s\u00f5sai a kan hanya, d\u00e3 lalle Mun sh\u00e3yar da su ruwa mai yawa.\""},"5464":{"id":5464,"surah":72,"ayah":17,"verse":"\"Domin Mu jarraba su a ciki, kuma wanda ya kau da kai daga tuna Ubangijinsa, Ubangijinsa zai shigar da shi az\u00e3ba mai hauhawa.\""},"5465":{"id":5465,"surah":72,"ayah":18,"verse":"\"Kuma lalle ne wur\u00e3ren sujada na Allah ne, saboda haka kada ku kira k\u00f5wa t\u00e3re da Allah (da su, a cikinsu).\""},"5466":{"id":5466,"surah":72,"ayah":19,"verse":"\"Kuma, lalle ne shi, a l\u00f5kacin da b\u00e3wan Allah ke kiran Sa sun yi kusa su zama kamar shirgi a kansa.\""},"5467":{"id":5467,"surah":72,"ayah":20,"verse":"Ka ce: \"lna kiran Ubangijina ne kawai, kuma b\u00e3 zan t\u00e3ra kowa da Shi ba.\""},"5468":{"id":5468,"surah":72,"ayah":21,"verse":"Ka ce: \"Lalle ne, n\u0129 b\u00e3 ni mallakar wata c\u0169ta gare ku, kuma b\u00e3 ni mallakar wani alh\u1ebdri.\""},"5469":{"id":5469,"surah":72,"ayah":22,"verse":"Ka ce: \"Lalle ne, n\u0129 k\u00f5wa b\u00e3 ya iya c\u1ebdtona daga Allah, kuma b\u00e3 zan iya s\u00e3mun mafaka ba daga gare Shi.\""},"5470":{"id":5470,"surah":72,"ayah":23,"verse":"\"F\u00e3ce iyarwa, daga Allah, da manzancinsa. To, wanda ya s\u00e3\u0253a wa Allah da ManzonSa, to, lalle yana da wutar Jahannama suna m\u00e3su dawwama a cikinta, har abada.\""},"5471":{"id":5471,"surah":72,"ayah":24,"verse":"Har idan sun ga abin da ake yi musu garga\u0257i da shi, to, z\u00e3 su san wanda ya zama mafi raunin mataimaki da mafi \u0199arancin adadi."},"5472":{"id":5472,"surah":72,"ayah":25,"verse":"Ka ce: \"Ban sani ba a kusa ne abin da ake yi muku garga\u0257i da shi, ko Ubangijina Ya sanya maSa d\u00f5gon ajali!\""},"5473":{"id":5473,"surah":72,"ayah":26,"verse":"\"Shi \u0257ai ne Masanin fake sab\u00f5da haka, b\u00e3 Ya bayyana gaibinSa ga kowa.\""},"5474":{"id":5474,"surah":72,"ayah":27,"verse":"\"F\u00e3ce ga wanda Y\u00e3 yarda da shi, wato wani manzo sa'an nan lalle ne, zai sanya g\u00e3di a gaba gare shi da b\u00e3ya gare shi.\""},"5475":{"id":5475,"surah":72,"ayah":28,"verse":"\"D\u00f5min Ya san lalle, sun iyar da s\u00e3\u0199onnin Ubangijinsu, kuma (Shi Ubangijin) Y\u00e3 k\u1ebdwaye su da sani, kuma Y\u00e3 lissafe dukan k\u00f5me da \u0199ididdiga.\""},"5476":{"id":5476,"surah":73,"ayah":1,"verse":"Y\u00e3 wanda ya lullu\u0253e!"},"5477":{"id":5477,"surah":73,"ayah":2,"verse":"Ka tsayu domin yin salla a cikin dare (duka) f\u00e3ce ka\u0257an."},"5478":{"id":5478,"surah":73,"ayah":3,"verse":"Rabinsa, ko ka rage abu ka\u0257an daga gare shi."},"5479":{"id":5479,"surah":73,"ayah":4,"verse":"Ko ka \u0199ara kansa kuma ka kyautata karanta Al\u0199u'\u00e3ni, daki daki."},"5480":{"id":5480,"surah":73,"ayah":5,"verse":"Lalle ne, M\u0169, z\u00e3 Mu j\u1ebdfa maka magana mai nauyi."},"5481":{"id":5481,"surah":73,"ayah":6,"verse":"Lalle ne, tashin dare shi ne mafi tsananin natsuwa, kuma mafi daidaituwa ga magana."},"5482":{"id":5482,"surah":73,"ayah":7,"verse":"Lalle ne, kan\u00e3 da, a cikin yini, wani tas\u0129hi mai tsawo."},"5483":{"id":5483,"surah":73,"ayah":8,"verse":"Kuma ka ambaci s\u0169nan Ubangijinka, kuma ka yanke (\u0199auna daga kowa ka koma) zuwa gare Shi, yankewa."},"5484":{"id":5484,"surah":73,"ayah":9,"verse":"Shi ne Ubangijin mafitar r\u00e3n\u00e3 da maf\u00e3\u0257arta, b\u00e3bu abin bautawa f\u00e3ce Shi. Sab\u00f5da haka ka ri\u0199e Shi wakili."},"5485":{"id":5485,"surah":73,"ayah":10,"verse":"Kuma ka yi ha\u0199uri ga abin da suke fa\u0257\u00e3, kuma ka \u0199aurace musu, \u0199aurac\u1ebdwa mai ky\u00e3wo."},"5486":{"id":5486,"surah":73,"ayah":11,"verse":"Kuma ka bar Ni da m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa, mawad\u00e3ta, kuma ka jinkirta musu ka\u0257an."},"5487":{"id":5487,"surah":73,"ayah":12,"verse":"Lalle ne, a wurinMu, akwai wasu mar\u0169ruwa m\u00e3su nauyi da Jah\u0129m."},"5488":{"id":5488,"surah":73,"ayah":13,"verse":"Da wani abinci mai m\u00e3\u0199ara da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"5489":{"id":5489,"surah":73,"ayah":14,"verse":"R\u00e3nar da \u0199asa ke raurawa, da duw\u00e3tsu kuma duw\u00e3tsu su kasance tudun rairayi mai mal\u00e3l\u00e3."},"5490":{"id":5490,"surah":73,"ayah":15,"verse":"Lalle ne, M\u0169. Mun aika zuwa gare ku, wani Manzo mai shaida a kanku, kamar yadda Muka aika wani Manzo zuwaga Fir'auna,"},"5491":{"id":5491,"surah":73,"ayah":16,"verse":"Sai Fir'auna ya sa\u0253a wa Manzon, saboda haka Muka k\u00e3ma shi k\u00e3mu mai tsanani."},"5492":{"id":5492,"surah":73,"ayah":17,"verse":"To, y\u00e3ya, idan kun k\u00e3firta, z\u00e3 ku k\u00e3re (azabar) wani yini mai mayar da y\u00e3ra (tsofaffi) m\u00e3su hurhura."},"5493":{"id":5493,"surah":73,"ayah":18,"verse":"Sama za ta ts\u00e3ge a cikinsa, wa'adinsa y\u00e3 kasance mai aukuwa."},"5494":{"id":5494,"surah":73,"ayah":19,"verse":"Lalle ne, wannan wata tun\u00e3tarwa ce, sai dai wanda ya so, ya k\u00e3ma hanyar \u0199warai zuwa ga Ubangijinsa."},"5495":{"id":5495,"surah":73,"ayah":20,"verse":"Lalle ne, Ubangijinka Y\u00e3 sani c\u1ebdwa, kai kana tsayuwa a kusan kashi biyu daga uku na dare, da rabinsa, da sulusinsa, t\u00e3re da wani \u0253angare na wa\u0257anda ke t\u00e3re da kai. Allah Yake iya \u0199addara dare da yini, Ya san b\u00e3 z\u00e3 ku iya lissafa shi ba, sab\u00f5da haka Ya kar\u0253i tubarku sai, ku karanta abin da ya sau\u0199a\u0199a na Al\u0199ur'\u00e3ni. Ya san wasu daga cikinku, z\u00e3 su yi c\u0129wo, kuma wasu z\u00e3 su yi tafiya cikin \u0199asa suna n\u1ebdman falalar Allah da fatauci, kuma wasu z\u00e3 su yi y\u00e3\u0199i a cikin banyar Allah. Sab\u00f5da haka ku karanta abin da ya sau\u0199a\u0199a daga gare shi, kuma ku tsai da salla kuma ku b\u00e3yar da zakka, kumaa ku bai wa Allah rance, rance mai ky\u00e3wo. Kuma abin da kuka gabatar d\u00f5min kanku, na alh\u1ebdri, z\u00e3 ku s\u00e3me shi a wurin Allah zai kasance mafifici (daga wanda kuka ajiye) kuma zai fi girma ga sakamako, kuma ku r\u00f5\u0199i Allah g\u00e3fara; lalle ne Allah Mai g\u00e3fara ne, Mai jin \u0199ai."},"5496":{"id":5496,"surah":74,"ayah":1,"verse":"Y\u00e3 wanda ya lullu\u0253a da may\u00e3fi."},"5497":{"id":5497,"surah":74,"ayah":2,"verse":"Ka t\u00e3shi d\u00f5min ka yi garga\u0257i"},"5498":{"id":5498,"surah":74,"ayah":3,"verse":"Kuma Ubangijinka, sai ka girmama Shi,"},"5499":{"id":5499,"surah":74,"ayah":4,"verse":"Kuma tut\u00e3finka, sai ka tsarkake su,"},"5500":{"id":5500,"surah":74,"ayah":5,"verse":"Kuma gum\u00e3ka, sai ka \u0199aurace musu."},"5501":{"id":5501,"surah":74,"ayah":6,"verse":"Kada ka yi kyauta kana n\u1ebdman \u0199\u00e3ri"},"5502":{"id":5502,"surah":74,"ayah":7,"verse":"Kuma sab\u00f5da Ubangijinka? Sai ka yi ha\u0199ure"},"5503":{"id":5503,"surah":74,"ayah":8,"verse":"To, idan aka yi b\u0169sa a cikin \u0199aho."},"5504":{"id":5504,"surah":74,"ayah":9,"verse":"To, wannan, a r\u00e3nar nan, yini ne mai wuya"},"5505":{"id":5505,"surah":74,"ayah":10,"verse":"A kan k\u00e3firai, b\u00e3 mai sau\u0199i ba ne."},"5506":{"id":5506,"surah":74,"ayah":11,"verse":"Ka bar Ni da wanda Na halitta, yana shi ka\u0257ai,"},"5507":{"id":5507,"surah":74,"ayah":12,"verse":"Kuma Na sanya masa d\u0169kiya shimfi\u0257a\u0257\u0257iya"},"5508":{"id":5508,"surah":74,"ayah":13,"verse":"Da \u0257iy\u00e3 halartattu,"},"5509":{"id":5509,"surah":74,"ayah":14,"verse":"Kuma Na shimfi\u0257a? masa k\u00f5me shimfi\u0257\u00e3wa."},"5510":{"id":5510,"surah":74,"ayah":15,"verse":"Sa'an nan, yan\u00e3 kwa\u0257ayin in yi masa \u0199\u00e3ri!"},"5511":{"id":5511,"surah":74,"ayah":16,"verse":"Faufau! Lalle ne, sh\u0129 y\u00e3 kasance, ga \u00e3y\u00f5yinMu, mai tsaurin kai."},"5512":{"id":5512,"surah":74,"ayah":17,"verse":"Z\u00e3 Ni kallafa masa wahala mai hauhawa."},"5513":{"id":5513,"surah":74,"ayah":18,"verse":"Lalle ne, Shi, y\u00e3 yi tun\u00e3ni, kuma y\u00e3 \u0199addara (abin da zai fa\u0257\u00e3 game da Al\u0199ur'\u00e3ni)"},"5514":{"id":5514,"surah":74,"ayah":19,"verse":"Sab\u00f5da haka, aka la'ane shi, kamar yadda ya \u0199addara."},"5515":{"id":5515,"surah":74,"ayah":20,"verse":"Sa'an nan, aka la'ane shi kamar yadda ya \u0199addara."},"5516":{"id":5516,"surah":74,"ayah":21,"verse":"Sa'an nan, ya yi tun\u00e3ni"},"5517":{"id":5517,"surah":74,"ayah":22,"verse":"Sa'an nan, ya gintse huska? kuma ya yi murtuk."},"5518":{"id":5518,"surah":74,"ayah":23,"verse":"Sa'an nan, ya j\u0169ya b\u00e3ya, kuma ya bun\u0199\u00e3sa,"},"5519":{"id":5519,"surah":74,"ayah":24,"verse":"Sai ya ce: \"Wannan abu dai b\u00e3 k\u00f5me ba ne f\u00e3ce wani sihiri, wanda aka ruwaito.\""},"5520":{"id":5520,"surah":74,"ayah":25,"verse":"\"Wannan maganar mutum dai ce.\""},"5521":{"id":5521,"surah":74,"ayah":26,"verse":"Z\u00e3 Ni \u0199\u00f5na shi da Sa\u0199ar."},"5522":{"id":5522,"surah":74,"ayah":27,"verse":"Kuma m\u1ebd ya sanar da kai abin da ak\u1ebd c\u1ebdwa Sa\u0199ar!"},"5523":{"id":5523,"surah":74,"ayah":28,"verse":"B\u00e3 ta rag\u1ebdwa, kuma b\u00e3 ta bari."},"5524":{"id":5524,"surah":74,"ayah":29,"verse":"Mai n\u00e3c\u1ebdwa ga jiki ce (da (\u0199\u0169na)."},"5525":{"id":5525,"surah":74,"ayah":30,"verse":"A kanta akwai (matsara) g\u00f5ma sh\u00e3 tara."},"5526":{"id":5526,"surah":74,"ayah":31,"verse":"Kuma ba Mu sanya ma'ab\u0169ta wut\u00e3 (w\u00e3to matsaranta) ba, f\u00e3ce mal\u00e3'iku, kuma ba Mu sanya adadinsu (g\u00f5ma sha tara) ba, f\u00e3ce d\u00f5min fitina ga wa\u0257anda suka k\u00e3firta domin wa\u0257anda aka bai wa litt\u00e3fi su s\u00e3mi ya\u0199\u0129ni kuma wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni su \u0199\u00e3ra \u0129m\u00e3ni, kuma wa\u0257anda aka bai wa litt\u00e3fi da m\u0169minai b\u00e3 z\u00e3 su yi shakka ba, kuma domin wa \u0257anda a cikin zukatansu akwai wata cuta da k\u00e3firai su ce: \"M\u1ebd Allah Yake nufi da wannan, ya kasance mis\u00e3li?\" Haka dai Allah ke \u0253atar da wanda Ya so, kuma Ya shiryar da wanda ya so. Kuma b\u00e3bu wanda ya san may\u00e3\u0199an Ubangijinka f\u00e3ce Shi, kuma ita (wutar) ba ta kasance ba f\u00e3ce wata tun\u00e3tarwa ce ga mutum."},"5527":{"id":5527,"surah":74,"ayah":32,"verse":"A'aha! Ina rantsuwa da wat\u00e3."},"5528":{"id":5528,"surah":74,"ayah":33,"verse":"Da dare a l\u00f5kacin da ya j\u0169yar da baya."},"5529":{"id":5529,"surah":74,"ayah":34,"verse":"Da s\u00e3fiya idan ta w\u00e3ye."},"5530":{"id":5530,"surah":74,"ayah":35,"verse":"Ita (wutar) \u0257ayan manyan mas\u0129f\u0169? ce."},"5531":{"id":5531,"surah":74,"ayah":36,"verse":"Mai garga\u0257\u0129 ce ga mutum."},"5532":{"id":5532,"surah":74,"ayah":37,"verse":"Ga wanda ya so, daga cikinku, ya gab\u00e3ta ko ya jinkirta."},"5533":{"id":5533,"surah":74,"ayah":38,"verse":"K\u00f5wane rai ga abin da ya aikata jingina ce."},"5534":{"id":5534,"surah":74,"ayah":39,"verse":"F\u00e3ce mut\u00e3nen d\u00e3ma."},"5535":{"id":5535,"surah":74,"ayah":40,"verse":"A cikin Aljanna suna tambayar j\u0169na."},"5536":{"id":5536,"surah":74,"ayah":41,"verse":"Game da m\u00e3su laifi."},"5537":{"id":5537,"surah":74,"ayah":42,"verse":"(Su ce musu) \"Me ya shigar da ku a cikin Sa\u0199ar?\""},"5538":{"id":5538,"surah":74,"ayah":43,"verse":"Suka ce: \"Ba mu kasance mun\u00e3 a cikin m\u00e3su salla ba.\""},"5539":{"id":5539,"surah":74,"ayah":44,"verse":"\"Kuma ba mu kasance muna ciyar da matalaut\u00e3 ba.\""},"5540":{"id":5540,"surah":74,"ayah":45,"verse":"\"Kuma mun kasance muna k\u0169ts\u00e3wa t\u00e3re da m\u00e3su k\u0169ts\u00e3wa.\""},"5541":{"id":5541,"surah":74,"ayah":46,"verse":"\"Mun kasance mun\u00e3 \u0199aryata r\u00e3nar s\u00e3kamako.\""},"5542":{"id":5542,"surah":74,"ayah":47,"verse":"\"Har gaskiya (w\u00e3to mutuwa) ta zo mana.\""},"5543":{"id":5543,"surah":74,"ayah":48,"verse":"Sab\u00f5da haka c\u1ebdton m\u00e3su c\u1ebdto b\u00e3 zai amf\u00e3ne su ba."},"5544":{"id":5544,"surah":74,"ayah":49,"verse":"Haba! Me ya same su, suka zama m\u00e3su bijirewa daga wa'azin gaskiya."},"5545":{"id":5545,"surah":74,"ayah":50,"verse":"Kamar dai s\u0169, j\u00e3kuna firgitattu ne."},"5546":{"id":5546,"surah":74,"ayah":51,"verse":"Sun gudu daga z\u00e3ki."},"5547":{"id":5547,"surah":74,"ayah":52,"verse":"A'aha! K\u00f5w\u00e3ne mutum daga cikinsu yan\u00e3 son a zo masa da takardu (da s\u0169nansa) ana w\u00e3ts\u00e3wa"},"5548":{"id":5548,"surah":74,"ayah":53,"verse":"A'aha! Kai dai, b\u00e3 su jin ts\u00f5ron L\u00e3hira."},"5549":{"id":5549,"surah":74,"ayah":54,"verse":"A'aha! Lalle ne, shi (Al\u0199ur'\u00e3ni) tun\u00e3tarwa ce."},"5550":{"id":5550,"surah":74,"ayah":55,"verse":"D\u00f5min wanda ya so, ya tuna."},"5551":{"id":5551,"surah":74,"ayah":56,"verse":"Kuma b\u00e3 z\u00e3 su tuna ba f\u00e3ce idan Allah Ya so, Shi ne Ya cancanta a bi Shi da ta\u0199awa kuma Ya cancanta ga Ya yi g\u00e3fara."},"5552":{"id":5552,"surah":75,"ayah":1,"verse":"B\u00e3 sai N\u00e3 yi rantsuwa da R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma ba."},"5553":{"id":5553,"surah":75,"ayah":2,"verse":"B\u00e3 sai N\u00e3 yi rantsuwa da rai mai yawan zargin kansa ba."},"5554":{"id":5554,"surah":75,"ayah":3,"verse":"Sin, mutum yana zaton c\u1ebdwa b\u00e3 z\u00e3 Mu t\u00e3ra \u0199asusuwansa ba?"},"5555":{"id":5555,"surah":75,"ayah":4,"verse":"Na'am! M\u00e3su \u0129kon yi Muke a kan Mu daidaita ga\u0253\u00f5\u0253in y\u00e3tsunsa."},"5556":{"id":5556,"surah":75,"ayah":5,"verse":"Ba haka ba! Mutum so yake, ya yi f\u00e3jirci, ya \u0199aryata abin da yake a gabansa."},"5557":{"id":5557,"surah":75,"ayah":6,"verse":"Yan\u00e3 tambaya: \"Yaushe ne R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma?\""},"5558":{"id":5558,"surah":75,"ayah":7,"verse":"To, idan gani ya \u0257imauta (ya yi \u0199yalli)."},"5559":{"id":5559,"surah":75,"ayah":8,"verse":"Kuma, wat\u00e3 ya yi hus\u0169fi (haskensa ya dushe)."},"5560":{"id":5560,"surah":75,"ayah":9,"verse":"Aka t\u00e3ra r\u00e3n\u00e3 da wat\u00e3"},"5561":{"id":5561,"surah":75,"ayah":10,"verse":"Mutum zai ce a r\u00e3n nan \"Ina wurin gudu?\""},"5562":{"id":5562,"surah":75,"ayah":11,"verse":"A'aha! b\u00e3bu mafaka."},"5563":{"id":5563,"surah":75,"ayah":12,"verse":"zuwa ga Ubangijinka wurin tabbata, a r\u00e3nar nan, yake."},"5564":{"id":5564,"surah":75,"ayah":13,"verse":"Ana gay\u00e3 wa mutum, a r\u00e3nar nan, abin da ya gabatar da wanda ya jinkirtar."},"5565":{"id":5565,"surah":75,"ayah":14,"verse":"Ba haka ba! Mutum, ga abin da ya shafi kansa, masani ne."},"5566":{"id":5566,"surah":75,"ayah":15,"verse":"Kuma ko da y\u00e3 j\u1ebdfa uzurorinsa (b\u00e3 z\u00e3 a saur\u00e3re shi ba)."},"5567":{"id":5567,"surah":75,"ayah":16,"verse":"Kada ka m\u00f5tsar da harshenka game da shi d\u00f5min ka yi gaug\u00e3war ri\u0199e shi (Al\u0199ur'\u00e3ni)."},"5568":{"id":5568,"surah":75,"ayah":17,"verse":"Lalle ne, w\u00e3jibi ne a gare Mu, Mu t\u00e3ra shi. Mu (tsare maka) kar\u00e3tunsa."},"5569":{"id":5569,"surah":75,"ayah":18,"verse":"To idan Muka karanta shi sai ka bi karatunsa."},"5570":{"id":5570,"surah":75,"ayah":19,"verse":"sa'an nan, lalle w\u00e3jibi ne a gare Mu, bay\u00e3ninsa."},"5571":{"id":5571,"surah":75,"ayah":20,"verse":"A'aha! B\u00e3 haka ba kun\u00e3 son mai gaugawar nan (duniya) ne."},"5572":{"id":5572,"surah":75,"ayah":21,"verse":"Kun\u00e3 barin ta \u0199arshen (L\u00e3hira)."},"5573":{"id":5573,"surah":75,"ayah":22,"verse":"Wasu husk\u00f5ki, a r\u00e3nar nan, m\u00e3su annuri ne."},"5574":{"id":5574,"surah":75,"ayah":23,"verse":"Zuwa ga Ubangijinsu m\u00e3su kallo ne."},"5575":{"id":5575,"surah":75,"ayah":24,"verse":"Wasu husk\u00f5ki, a r\u00e3nar nan, m\u00e3su gints\u1ebdwa ne."},"5576":{"id":5576,"surah":75,"ayah":25,"verse":"Sun\u00e3 zaton a sako musu mas\u0129fa mai karya tsatso."},"5577":{"id":5577,"surah":75,"ayah":26,"verse":"A'aha! Iadan (rai) ya kai ga karankarmai."},"5578":{"id":5578,"surah":75,"ayah":27,"verse":"kuma aka ce: \"W\u00e3ne ne mai tawada?\""},"5579":{"id":5579,"surah":75,"ayah":28,"verse":"Kuma ya tabbata c\u1ebdwa rabuwa dai ce."},"5580":{"id":5580,"surah":75,"ayah":29,"verse":"Kuma \u0199wabri ya lauye da wani \u0199wabri."},"5581":{"id":5581,"surah":75,"ayah":30,"verse":"Zuwa ga Ubangijinka, a r\u00e3nar nan, magarga\u0257a take."},"5582":{"id":5582,"surah":75,"ayah":31,"verse":"To, bai gaskat\u00e3 ba, kuma bai yi salla ba!"},"5583":{"id":5583,"surah":75,"ayah":32,"verse":"Amma dai ya \u0199aryata, kuma ya j\u0169ya baya!"},"5584":{"id":5584,"surah":75,"ayah":33,"verse":"Sa'an nan, ya tafi zuwa ga mut\u00e3nensa, yana t\u00e3\u0199ama."},"5585":{"id":5585,"surah":75,"ayah":34,"verse":"Halaka t\u00e3 tabbata a gare ka, sa'an nan ita ce mafi d\u00e3cewa."},"5586":{"id":5586,"surah":75,"ayah":35,"verse":"Sa'an nan, wata halaka t\u00e3 tabbata a gare ka d\u00f5min t\u00e3 fi d\u00e3ce wa."},"5587":{"id":5587,"surah":75,"ayah":36,"verse":"Shin, mutum n\u00e3 zaton a bar shi sagaga (w\u00e3to b\u00e3bu nufin k\u00f5me game da shi)?"},"5588":{"id":5588,"surah":75,"ayah":37,"verse":"Bai kasance i\u0257go na maniyyi ba, wanda ake jefarwa (a cikin mahaifa)"},"5589":{"id":5589,"surah":75,"ayah":38,"verse":"Sa'an nan, ya zama gudan jini, sa'an nan Allah Ya halitta shi, sa'an nan Ya daidaita ga\u0253\u00f5\u0253insa;"},"5590":{"id":5590,"surah":75,"ayah":39,"verse":"Sa'an nan, Ya sanya daga gare shi, nau'i biyu: namiji damace?"},"5591":{"id":5591,"surah":75,"ayah":40,"verse":"Ash\u1ebd wannan bai zama Mai iko ba bisa ga r\u00e3yar da matattu?"},"5592":{"id":5592,"surah":76,"ayah":1,"verse":"Lalle ne, wata mudda ta zamani t\u00e3 zo a kan mutum, bai kasance k\u00f5me ba wanda ake ambata."},"5593":{"id":5593,"surah":76,"ayah":2,"verse":"Lalle ne, M\u0169 Mun halitta mutum daga \u0257igon ruwa garwayayye, Muna jarraba shi, sab\u00f5da haka Muka sanya shi mai ji mai gani,"},"5594":{"id":5594,"surah":76,"ayah":3,"verse":"Lalle ne, M\u0169, Mun shiryar da shi ga hanyar \u0199warai, ko ya zama mai g\u00f5diya, kuma ko ya zama mai k\u00e3firci."},"5595":{"id":5595,"surah":76,"ayah":4,"verse":"Lalle ne, M\u0169, Mun yi tattali, d\u00f5min k\u00e3firai, sar\u0199o\u0199i da \u0199u\u0199umma da sa'\u0129r."},"5596":{"id":5596,"surah":76,"ayah":5,"verse":"Lalle ne, mut\u00e3nen kirki z\u00e3 su sha daga finj\u00e3lin giya abin gaurayarta y\u00e3 k\u00e3sance k\u00e3fur ne."},"5597":{"id":5597,"surah":76,"ayah":6,"verse":"Wani marmaro ne, daga gare shi bayin Allah suke sha, suna \u0253u\u0253\u0253ugar da shi \u0253u\u0253\u0253ugarwa."},"5598":{"id":5598,"surah":76,"ayah":7,"verse":"Suna cik\u00e3wa da alw\u00e3shin (da suka b\u00e3kanta), kuma suna ts\u00f5ron wani yini wanda sharrinsa ya kasance mai tartsatsi ne."},"5599":{"id":5599,"surah":76,"ayah":8,"verse":"Kuma suna ciyar da abinci, a kan suna buk\u00e3tarsa, ga matalauci da mar\u00e3ya da k\u00e3mamme."},"5600":{"id":5600,"surah":76,"ayah":9,"verse":"(Suna c\u1ebdwa): \"Mun\u00e3 ciyar da ku ne d\u00f5min n\u1ebdman yardar Allah kawai, b\u00e3 mu nufin s\u00e3mun wani sakamako daga gare ku, kuma b\u00e3 mu nufin g\u00f5diya."},"5601":{"id":5601,"surah":76,"ayah":10,"verse":"\"Lalle ne, m\u0169 muna ts\u00f5ro daga Ubangijinmu, wani yini mai gints\u1ebdwa, mai murtuk\u1ebdwa.\""},"5602":{"id":5602,"surah":76,"ayah":11,"verse":"Sab\u00f5da haka Allah Ya tsare musu sharrin wannan yini, kuma Ya hl\u0257a su da ann\u0169rin huska da farin ciki,"},"5603":{"id":5603,"surah":76,"ayah":12,"verse":"Kuma Ya s\u00e3ka musu sab\u00f5da ha\u0199urin da suka yi, da Aljanna da tuf\u00e3fin alharini."},"5604":{"id":5604,"surah":76,"ayah":13,"verse":"Sun\u00e3 m\u00e3su zaman ginciri, a cikinta, a kan karagu, b\u00e3 su ganin r\u00e3n\u00e3 a cikinta, kuma b\u00e3 su ganin jaura."},"5605":{"id":5605,"surah":76,"ayah":14,"verse":"Kuma, inuw\u00f5yinta suna kusa, a kansu, an h\u00f5re nunannun 'y\u00e3'yan it\u00e3centa, h\u00f5r\u1ebdwa."},"5606":{"id":5606,"surah":76,"ayah":15,"verse":"Kuma ana k\u1ebdway\u00e3wa a kansu da finj\u00e3lai na azurfa da kofuna wa\u0257anda suka kasance na \u0199arau."},"5607":{"id":5607,"surah":76,"ayah":16,"verse":"\u00a1arau na azurfa, sun \u0199addara su \u0199addarawa, daidai buk\u00e3ta."},"5608":{"id":5608,"surah":76,"ayah":17,"verse":"Ana shayarwa da su, a cikinta, finjalan giya, wadda abin gaurayarta ya kasance zanjabil ne."},"5609":{"id":5609,"surah":76,"ayah":18,"verse":"Wani marmaro ne, a cikinta, ana kiran sa salsabil."},"5610":{"id":5610,"surah":76,"ayah":19,"verse":"Kuma wasu yara sam\u00e3rin dindindin na k\u1ebdway\u00e3wa, a kansu, idan ka gan su, z\u00e3 ka zaci s\u0169 lu'ulu'u ne wanda aka w\u00e3tsa."},"5611":{"id":5611,"surah":76,"ayah":20,"verse":"Kuma idan k\u00e3 ga wannan wurin, to, k\u00e3 ga wata irin ni'ima da mulki babba."},"5612":{"id":5612,"surah":76,"ayah":21,"verse":"Tuf\u00e3finsu na sama na alhar\u0129 ni ne, k\u00f5re da mai wal\u0199iya, kuma an \u0199aw\u00e3ce su da mund\u00e3ye na wata curin azurfa kuma Ubangijinsu, Ya sh\u00e3yar da su abin sha mai tsarkak\u1ebdwar (ciki)."},"5613":{"id":5613,"surah":76,"ayah":22,"verse":"(A ce musu) \"Lalle ne, wannan ya kasance, a gare ku sakamako, kuma aikink. ya kasance abin g\u00f5dewa.\""},"5614":{"id":5614,"surah":76,"ayah":23,"verse":"Lalle, M\u0169 ne Muka saukar da Al\u0199ur'\u00e3ni a gare ka, saukarwa."},"5615":{"id":5615,"surah":76,"ayah":24,"verse":"Sab\u00f5da haka ka yi ha\u0199uri ga hukuncin Ubangijinka, kuma kada ka bi, daga cikinsu, mai zunubi ko mai k\u00e3firci."},"5616":{"id":5616,"surah":76,"ayah":25,"verse":"Kuma ka ambaci s\u0169nan Ubangijinka, s\u00e3fe da maraice."},"5617":{"id":5617,"surah":76,"ayah":26,"verse":"Daga dare, sai ka yi suj\u0169da gare Shi, kuma ka tsarkake Shi dar\u1ebd mai tsawo."},"5618":{"id":5618,"surah":76,"ayah":27,"verse":"Lalle ne, wa\u0257annan suna son mai gaug\u00e3wa (d\u0169niya) kuma suna bari, a b\u00e3yansu, wani yini mai nauyi."},"5619":{"id":5619,"surah":76,"ayah":28,"verse":"M\u0169 ne Muka halitta su kuma Muka, \u0199arfafa halittarsu, kuma idan Mun so, za Mu musany\u00e2 su da wasu mutane kwatankwacinsu, musanyawa."},"5620":{"id":5620,"surah":76,"ayah":29,"verse":"Lalle ne, wannan wata tun\u00e3tarwa ce, saboda wanda ya so ya ri\u0199a hanyar kirki zuwa ga Ubangijinsa."},"5621":{"id":5621,"surah":76,"ayah":30,"verse":"Kuma, b\u00e3 z\u00e3 ku so ba, sai Allah Ya so, lalle ne Allah Y\u00e3 kasance Masani' Mai hikima."},"5622":{"id":5622,"surah":76,"ayah":31,"verse":"Yana shigar da wanda Ya so a cikin rahamarsa, kuma azz\u00e3lumai, Y\u00e3 yi musu tattalin wata az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"5623":{"id":5623,"surah":77,"ayah":1,"verse":"Ina rantsuwa da isk\u00f5kin da ake sak\u00f5wa j\u1ebdre, sun\u00e3 bin j\u0169na."},"5624":{"id":5624,"surah":77,"ayah":2,"verse":"Sa'an nan, su zam\u00e3 isk\u00f5ki m\u00e3su \u0199arfi suna ka\u0257\u00e3wa da \u0199arfi."},"5625":{"id":5625,"surah":77,"ayah":3,"verse":"Kuma, m\u00e3su watsa rahama w\u00e3ts\u00e3wa."},"5626":{"id":5626,"surah":77,"ayah":4,"verse":"sa'an nan, da \u00e3y\u00f5yi m\u00e3su rarrabe gaskiya da \u0199arya rarrab\u1ebdwa."},"5627":{"id":5627,"surah":77,"ayah":5,"verse":"Sa'an nan da mal\u00e3'iku m\u00e3su j\u1ebdfa tun\u00e3tarwa ga Manzanni."},"5628":{"id":5628,"surah":77,"ayah":6,"verse":"Domin yanke hamzari ko d\u00f5min gargadi."},"5629":{"id":5629,"surah":77,"ayah":7,"verse":"Lalle ne, abin da ake yi muku wa'adi da shi tabbas mai aukuwa ne"},"5630":{"id":5630,"surah":77,"ayah":8,"verse":"To, idan taur\u00e3ri aka sh\u00e3fe haskensu."},"5631":{"id":5631,"surah":77,"ayah":9,"verse":"Kuma, idan sama aka ts\u00e3ge ta."},"5632":{"id":5632,"surah":77,"ayah":10,"verse":"Kuma, idan duw\u00e3tsu aka nike su."},"5633":{"id":5633,"surah":77,"ayah":11,"verse":"Kuma, idan manzanni aka \u0199ayyade l\u00f5kacin t\u00e3ra su."},"5634":{"id":5634,"surah":77,"ayah":12,"verse":"Domin babbar r\u00e3nar da aka yi wa ajali."},"5635":{"id":5635,"surah":77,"ayah":13,"verse":"Domin r\u00e3nar rarrab\u1ebdwa."},"5636":{"id":5636,"surah":77,"ayah":14,"verse":"Kuma, me ya sanar da kai r\u00e3nar rarrab\u1ebdwa?"},"5637":{"id":5637,"surah":77,"ayah":15,"verse":"Bone y\u00e3 tabbata a r\u00e3nar nan, ga m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa!"},"5638":{"id":5638,"surah":77,"ayah":16,"verse":"Ashe, ba Mu halakar da (m\u00e3su \u0199aryat\u00e3w) na farko ba."},"5639":{"id":5639,"surah":77,"ayah":17,"verse":"Sa'an nan, kuma z\u00e3 Mu biyar musu da na \u0199arshe?"},"5640":{"id":5640,"surah":77,"ayah":18,"verse":"Haka nan, Muke aikat\u00e3wa da m\u00e3su yin laifi."},"5641":{"id":5641,"surah":77,"ayah":19,"verse":"Bone y\u00e3 tabbata a r\u00e3nar nan ga m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa!"},"5642":{"id":5642,"surah":77,"ayah":20,"verse":"Ashe, ba Mu halitta ku daga wani ruwa wulakantacce ba."},"5643":{"id":5643,"surah":77,"ayah":21,"verse":"Sa'an nan Muka sanya shi a cikin wani wurin natsuwa amintacce."},"5644":{"id":5644,"surah":77,"ayah":22,"verse":"Zuwa ga wani gwargwadon mudda sananna."},"5645":{"id":5645,"surah":77,"ayah":23,"verse":"Sa'an nan, Muka n\u0169na iy\u00e3warMu? Madalla da Mu, M\u00e3su n\u0169na iy\u00e3wa."},"5646":{"id":5646,"surah":77,"ayah":24,"verse":"Bone ya tabbata a r\u00e3nar nan ga m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa!"},"5647":{"id":5647,"surah":77,"ayah":25,"verse":"Ashe, ba Mu sanya \u0199asa matattar\u00e3 ba."},"5648":{"id":5648,"surah":77,"ayah":26,"verse":"Ga r\u00e3yayyu da matattu,"},"5649":{"id":5649,"surah":77,"ayah":27,"verse":"Kuma, Muka sanya, a cikinta, kafaffun duw\u00e3tsu ma\u0257aukaka, kuma Muka shayar da ku ruwa mai d\u00e3\u0257i?"},"5650":{"id":5650,"surah":77,"ayah":28,"verse":"Bone ya tabbata, a r\u00e3nar nan, ga m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa!"},"5651":{"id":5651,"surah":77,"ayah":29,"verse":"Ku tafi zuwa ga abin da kuka kasance kuna \u0199aryat\u00e3wa game da shi!"},"5652":{"id":5652,"surah":77,"ayah":30,"verse":"Ku tafi zuwa ga wata inuwa mai rassa uku."},"5653":{"id":5653,"surah":77,"ayah":31,"verse":"Ita ba inuwar ba, kuma ba ta wad\u00e3tarwa daga harshen wuta."},"5654":{"id":5654,"surah":77,"ayah":32,"verse":"Lalle ne, ita, tan\u00e3 jif\u00e3 da tartsatsi kamar s\u00f5raye."},"5655":{"id":5655,"surah":77,"ayah":33,"verse":"Kamar dai su ra\u0199umma ne ba\u0199\u00e3\u0199e."},"5656":{"id":5656,"surah":77,"ayah":34,"verse":"Bone ya tabbata, a r\u00e3nar nan, ga m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa!"},"5657":{"id":5657,"surah":77,"ayah":35,"verse":"Wannan, yini ne da b\u00e3 z\u00e3 su iya yin magana ba."},"5658":{"id":5658,"surah":77,"ayah":36,"verse":"B\u00e3 z\u00e3 a yi musu izni ba, balle su k\u00e3wo hanzari."},"5659":{"id":5659,"surah":77,"ayah":37,"verse":"Bone ya tabbata, a r\u00e3nar nan, ga m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa!"},"5660":{"id":5660,"surah":77,"ayah":38,"verse":"Wannan r\u00e3nar rarrab\u1ebdwa ce, Mun tattara ku tare da mut\u00e3nen farko."},"5661":{"id":5661,"surah":77,"ayah":39,"verse":"To, idan akwai wata dabara gare ku, sai ku yi ma Ni ita."},"5662":{"id":5662,"surah":77,"ayah":40,"verse":"Bone ya tabbata, a r\u00e3nar nan, ga m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa!"},"5663":{"id":5663,"surah":77,"ayah":41,"verse":"Lalle ne, m\u00e3su ta\u0199awa suna a cikin inuw\u00f5wi da mar\u1ebdmari."},"5664":{"id":5664,"surah":77,"ayah":42,"verse":"Da wasu 'ya'yan it\u00e3ce irin wa\u0257anda suke marmari."},"5665":{"id":5665,"surah":77,"ayah":43,"verse":"(A ce musu) \"Ku ci ku sha cikin ni'ima sab\u00f5da abin da kuka kasance kuna aikat\u00e3wa.\""},"5666":{"id":5666,"surah":77,"ayah":44,"verse":"Lalle ne, M\u0169 haka Muke s\u00e3ka wa m\u00e3su kyautat\u00e3wa."},"5667":{"id":5667,"surah":77,"ayah":45,"verse":"Bone ya tabbata, a r\u00e3nar nan, ga m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa!"},"5668":{"id":5668,"surah":77,"ayah":46,"verse":"(Ana ce musu) \"Ku ci ku ji \u0257an d\u00e3di ka\u0257an, lalle ne dai ku m\u00e3su laifi ne.\""},"5669":{"id":5669,"surah":77,"ayah":47,"verse":"Bone ya tabbata, a r\u00e3nar nan, ga m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa!"},"5670":{"id":5670,"surah":77,"ayah":48,"verse":"Kuma, idan an ce musu: \"Ku yi ruk\u0169'i; b\u00e3 z\u00e3 su yi ruk\u0169'in (salla) ba.\""},"5671":{"id":5671,"surah":77,"ayah":49,"verse":"Bone ya tabbata, a r\u00e3nar nan, ga m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa!"},"5672":{"id":5672,"surah":77,"ayah":50,"verse":"To, da wane l\u00e3b\u00e3ri (Litt\u00e3fi), waninsa (Al\u0199ur'\u00e3ni) z\u00e3 su yi \u0129m\u00e3ni"},"5673":{"id":5673,"surah":78,"ayah":1,"verse":"A kan m\u1ebd suke tambayar j\u0169na?"},"5674":{"id":5674,"surah":78,"ayah":2,"verse":"A kan muhimmin l\u00e3b\u00e3ri mai girma (Al\u0199ur'\u00e3ni)?"},"5675":{"id":5675,"surah":78,"ayah":3,"verse":"Wanda suke s\u00e3\u0253a wa j\u0169na a cikinsa?"},"5676":{"id":5676,"surah":78,"ayah":4,"verse":"A'aha! Z\u00e3 su sani."},"5677":{"id":5677,"surah":78,"ayah":5,"verse":"Kuma, a'aha! Z\u00e3 su sani."},"5678":{"id":5678,"surah":78,"ayah":6,"verse":"Ashe, ba Mu sanya \u0199asa shimfi\u0257a ba?"},"5679":{"id":5679,"surah":78,"ayah":7,"verse":"Da duw\u00e3tsu turaku (ga ri\u0199e \u0199asa)?"},"5680":{"id":5680,"surah":78,"ayah":8,"verse":"Kuma, Mun halitta ku maz\u00e3 da m\u00e3t\u00e3?"},"5681":{"id":5681,"surah":78,"ayah":9,"verse":"Kuma, Muka sanya barcinku h\u0169t\u00e3wa?"},"5682":{"id":5682,"surah":78,"ayah":10,"verse":"Kuma, Muka sanya dare (ya zama) sutura?"},"5683":{"id":5683,"surah":78,"ayah":11,"verse":"Kuma, Muka sanya yini (yazama) l\u00f5kacin n\u1ebdman abinci?"},"5684":{"id":5684,"surah":78,"ayah":12,"verse":"Kuma, Muka gina, a samanku, sammai bakwai m\u00e3su \u0199arfi?"},"5685":{"id":5685,"surah":78,"ayah":13,"verse":"Kuma, Muka sanya fitila mai tsanin haske (r\u00e3n\u00e3)?"},"5686":{"id":5686,"surah":78,"ayah":14,"verse":"Kuma, Muka saukar daga cikakkun gir\u00e3gizai, ruwa mai yawan zuba?"},"5687":{"id":5687,"surah":78,"ayah":15,"verse":"D\u00f5min, Mu fitar da \u0199waya da tsiri game da shi?"},"5688":{"id":5688,"surah":78,"ayah":16,"verse":"Da it\u00e3cen lambuna m\u00e3su lillibniya?"},"5689":{"id":5689,"surah":78,"ayah":17,"verse":"Lalle ne, r\u00e3nar rarrab\u1ebdwa t\u00e3 kasance abin \u0199ayyad\u1ebd wa l\u00f5kaci."},"5690":{"id":5690,"surah":78,"ayah":18,"verse":"R\u00e3nar da z\u00e3 a yi b\u0169sa a cikin \u0199aho, sai ku zo, jama'a jama'a."},"5691":{"id":5691,"surah":78,"ayah":19,"verse":"Kuma, aka bu\u0257e sama, sai ta kasance \u0199\u00f5f\u00f5fi."},"5692":{"id":5692,"surah":78,"ayah":20,"verse":"Kuma, aka tafiyar da duw\u00e3tsu, sai suka kasance \u0199\u0169ra."},"5693":{"id":5693,"surah":78,"ayah":21,"verse":"Lalle ne, Jahannama t\u00e3 kasance mad\u00e3kata."},"5694":{"id":5694,"surah":78,"ayah":22,"verse":"Ga m\u00e3su \u0199\u1ebdtare iy\u00e3k\u00f5ki, t\u00e3 zama mak\u00f5ma."},"5695":{"id":5695,"surah":78,"ayah":23,"verse":"Sun\u00e3, m\u00e3su zama a cikinta, z\u00e3munna."},"5696":{"id":5696,"surah":78,"ayah":24,"verse":"B\u00e3 su \u0257an\u0257an\u00e3war wani sanyi a cikinta, kuma b\u00e3 su \u0257an\u0257ana abin sha."},"5697":{"id":5697,"surah":78,"ayah":25,"verse":"F\u00e3ce tafasasshen ruwa da ru\u0253a\u0253\u0253en jini."},"5698":{"id":5698,"surah":78,"ayah":26,"verse":"Sakamako mai d\u00e3c\u1ebdwa."},"5699":{"id":5699,"surah":78,"ayah":27,"verse":"Lalle ne, s\u0169, sun kasance b\u00e3 su f\u00e3tar sau\u0199in wani his\u00e3bi."},"5700":{"id":5700,"surah":78,"ayah":28,"verse":"Kuma, suka \u0199aryata game da \u00e3y\u00f5yinMu, \u0199aryat\u00e3wa!"},"5701":{"id":5701,"surah":78,"ayah":29,"verse":"Alh\u00e3li, k\u00f5wane abu Mun \u0199ididdig\u1ebd shi, a rub\u0169ce."},"5702":{"id":5702,"surah":78,"ayah":30,"verse":"Sab\u00f5da haka, ku \u0257an\u0257ana domin haka, b\u00e3 z\u00e3 Mu \u0199ara muku k\u00f5me ba f\u00e3ce az\u00e3ba."},"5703":{"id":5703,"surah":78,"ayah":31,"verse":"Lalle ne, m\u00e3su ta\u0199aw\u00e3 n\u00e3 da wani wurin s\u00e3mun babban rabo."},"5704":{"id":5704,"surah":78,"ayah":32,"verse":"Lambuna da inab\u00f5bi."},"5705":{"id":5705,"surah":78,"ayah":33,"verse":"Da cikakkun 'yammata, ts\u00e3rar j\u0169na."},"5706":{"id":5706,"surah":78,"ayah":34,"verse":"Da hinj\u00e3lan giya cikakku."},"5707":{"id":5707,"surah":78,"ayah":35,"verse":"B\u00e3 su jin y\u00e3sassar magana, a cikinta, kuma b\u00e3 su jin \u0199aryat\u00e3wa."},"5708":{"id":5708,"surah":78,"ayah":36,"verse":"D\u00f5min sakamako daga Ubangijinka, kyaut\u00e3 mai yawa."},"5709":{"id":5709,"surah":78,"ayah":37,"verse":"Ubangijin sammai da \u0199asa da abin da yake a tsak\u00e3ninsu, Mai rahama, b\u00e3 su da ikon yin wata magana daga gare Shi."},"5710":{"id":5710,"surah":78,"ayah":38,"verse":"R\u00e3nar da R\u0169hi da mal\u00e3'iku z\u00e3 su tsaya a cikin safu, b\u00e3 su magana, sai wanda Allah Ya yi masa izni, kuma ya fa\u0257i abin da ke daidai."},"5711":{"id":5711,"surah":78,"ayah":39,"verse":"Wancan, shi ne yini na gaskiya; to wanda ya so, ya ri\u0199a mak\u00f5ma zuwa ga Ubangijinsa."},"5712":{"id":5712,"surah":78,"ayah":40,"verse":"Lalle ne, M\u0169, Mun yi muku garga\u0257in az\u00e3ba makusanciya, r\u00e3nar da mutum ke d\u0169bi zuwa ga abin da hann\u00e3yensa suka aikata, kuma kafiri ya ce: \"Kaitona, d\u00e3 dai n\u00e3 zama tur\u0253\u00e3ya!\""},"5713":{"id":5713,"surah":79,"ayah":1,"verse":"Ina rantsuwa da mala'iku m\u00e3su fisgar r\u00e3yuka (na kafirai) da \u0199arfi."},"5714":{"id":5714,"surah":79,"ayah":2,"verse":"Da m\u00e3su \u0257ibar r\u00e3yuka (na m\u0169minai) da sau\u0199i a cikin nish\u00e3\u0257i."},"5715":{"id":5715,"surah":79,"ayah":3,"verse":"Da m\u00e3su sauka daga sama da umurnin Allah kamar suna iyo."},"5716":{"id":5716,"surah":79,"ayah":4,"verse":"Sa'an nan, su zama m\u00e3su gaug\u00e3wa (da umurnin Allah) kamar suna ts\u1ebdre."},"5717":{"id":5717,"surah":79,"ayah":5,"verse":"Sa, an nan, su kasance masu shirya gudanar da umurni."},"5718":{"id":5718,"surah":79,"ayah":6,"verse":"R\u00e3nar da mai girgiza ab\u0169buwa (b\u0169sar farko) z\u00e3 ta ka\u0257a."},"5719":{"id":5719,"surah":79,"ayah":7,"verse":"Mai biyar ta (b\u0169sa ta biyu) n\u00e3 biye."},"5720":{"id":5720,"surah":79,"ayah":8,"verse":"Wasu zuk\u00e3ta, a r\u00e3nar nan, m\u00e3su jin ts\u00f5ro ne."},"5721":{"id":5721,"surah":79,"ayah":9,"verse":"Alh\u00e3li id\u00e3nunsu na \u0199as\u0199antattu."},"5722":{"id":5722,"surah":79,"ayah":10,"verse":"Sun\u00e3 c\u1ebdwa \"Ashe lalle z\u00e3 a iya mayar da mu a kan s\u00e3wunmu?"},"5723":{"id":5723,"surah":79,"ayah":11,"verse":"\"Ashe, idan muka zama \u0199asusuwa rududdugaggu?\""},"5724":{"id":5724,"surah":79,"ayah":12,"verse":"Suka ce: \"Waccan kam k\u00f5m\u00e3wa ce, t\u00e3\u0253a\u0253\u0253iya!\""},"5725":{"id":5725,"surah":79,"ayah":13,"verse":"To, ita kam, ts\u00e3wa guda kawai ce."},"5726":{"id":5726,"surah":79,"ayah":14,"verse":"Sai kawai g\u00e3 su a b\u00e3yan \u0199asa."},"5727":{"id":5727,"surah":79,"ayah":15,"verse":"Shin, l\u00e3b\u00e3rin M\u0169s\u00e3 ya zo maka?"},"5728":{"id":5728,"surah":79,"ayah":16,"verse":"A l\u00f5kacin da Ubangijinsa Ya kir\u00e3ye shi, a cikin kwari mai tsarki, wato Duw\u00e3?"},"5729":{"id":5729,"surah":79,"ayah":17,"verse":"Ka tafi zuwa ga Fir'auna, lalle ne shi, ya \u0199\u1ebdtare haddi."},"5730":{"id":5730,"surah":79,"ayah":18,"verse":"\"Sai ka ce masa, K\u00f5 z\u00e3 ka so ka tsarkaka."},"5731":{"id":5731,"surah":79,"ayah":19,"verse":"\"Kuma in shiryar da kai zuwa ga Ubangijinka domin ka ji tsoronSa?\""},"5732":{"id":5732,"surah":79,"ayah":20,"verse":"Sai ya n\u0169na masa \u00e3yar nan mafi girma."},"5733":{"id":5733,"surah":79,"ayah":21,"verse":"Sai ya \u0199aryata, kuma ya s\u00e3\u0253a (umurni),"},"5734":{"id":5734,"surah":79,"ayah":22,"verse":"Sa'an nan ya j\u0169ya b\u00e3ya, yan\u00e3 tafiya da sauri."},"5735":{"id":5735,"surah":79,"ayah":23,"verse":"Sai ya yi gayya, sa'an nan ya yi kira."},"5736":{"id":5736,"surah":79,"ayah":24,"verse":"Sai ya ce: \"N\u0129 ne Ubangijinku mafi \u0257audaka.\""},"5737":{"id":5737,"surah":79,"ayah":25,"verse":"Sab\u00f5da haka Allah Ya kama shi, d\u00f5min az\u00e3bar maganar \u0199arshe da ta farko."},"5738":{"id":5738,"surah":79,"ayah":26,"verse":"Lalle ne, a cikin wannan ha\u0199i\u0199a akwai abin kula ga wanda yake ts\u00f5ron Allah."},"5739":{"id":5739,"surah":79,"ayah":27,"verse":"Shin, k\u0169 ne mafi wuyar halitta ko sama? Allah Ya gina ta."},"5740":{"id":5740,"surah":79,"ayah":28,"verse":"Ya \u0257aukaka rufinta, sa'an nan Ya daidaita ta."},"5741":{"id":5741,"surah":79,"ayah":29,"verse":"Kuma Ya duhuntar da darenta, kuma Ya fitar da hantsinta."},"5742":{"id":5742,"surah":79,"ayah":30,"verse":"Kuma, \u0199asa a bayan haka Ya mulmula ta."},"5743":{"id":5743,"surah":79,"ayah":31,"verse":"Ya fitar da ruwanta daga gare ta da makiy\u00e3yarta."},"5744":{"id":5744,"surah":79,"ayah":32,"verse":"Da duwatsu, Y\u00e3 kafe ta."},"5745":{"id":5745,"surah":79,"ayah":33,"verse":"Domin jiyarwa d\u00e3\u0257i a gare ku, kuma ga dabb\u00f5binku."},"5746":{"id":5746,"surah":79,"ayah":34,"verse":"To, idan uwar mas\u0129fu, mafi girma, ta zo."},"5747":{"id":5747,"surah":79,"ayah":35,"verse":"R\u00e3nar da mutum zai yi tun\u00e3nin abin da ya aikata."},"5748":{"id":5748,"surah":79,"ayah":36,"verse":"Kuma, a bayyana Jah\u0129m ga mai gani."},"5749":{"id":5749,"surah":79,"ayah":37,"verse":"To, amma wanda ya yi girman kai."},"5750":{"id":5750,"surah":79,"ayah":38,"verse":"Kuma, ya z\u00e3\u0253i r\u00e3yuwa ta kusa, (wato d\u0169niya)."},"5751":{"id":5751,"surah":79,"ayah":39,"verse":"To, lalle ne Jah\u0129m, ita ce mak\u00f5ma."},"5752":{"id":5752,"surah":79,"ayah":40,"verse":"Kuma, amma wanda ya ji ts\u00f5ron tsayi a gaba ga Ubangijinsa, kuma ya kange kansa daga son rai."},"5753":{"id":5753,"surah":79,"ayah":41,"verse":"To, lalle ne Aljanna ita ce mak\u00f5ma."},"5754":{"id":5754,"surah":79,"ayah":42,"verse":"Sun\u00e3 tambayar ka game da sa'a, wai yaushe ne matabbatarta?"},"5755":{"id":5755,"surah":79,"ayah":43,"verse":"Me ya ha\u0257\u00e3 ka da ambatonta?"},"5756":{"id":5756,"surah":79,"ayah":44,"verse":"Zuwa ga Ubangijinka \u0199arshen al'amarinta yake."},"5757":{"id":5757,"surah":79,"ayah":45,"verse":"Kai mai garga\u0257i kawai ne ga mai ts\u00f5ron ta."},"5758":{"id":5758,"surah":79,"ayah":46,"verse":"Kamar s\u0169 a r\u00e3nar da z\u00e3 su gan ta, ba su zauna ba f\u00e3ce a l\u00f5kacin mar\u1ebdce ko hantsinsa."},"5759":{"id":5759,"surah":80,"ayah":1,"verse":"Y\u00e3 game huska kuma ya j\u0169ya b\u00e3ya."},"5760":{"id":5760,"surah":80,"ayah":2,"verse":"Sab\u00f5da mak\u00e3ho y\u00e3 je masa."},"5761":{"id":5761,"surah":80,"ayah":3,"verse":"To, me ya sanar da kai c\u1ebdwa watakila shi ne zai tsarkaka."},"5762":{"id":5762,"surah":80,"ayah":4,"verse":"Ko ya tuna, d\u00f5min tun\u00e3war ta amfane shi?"},"5763":{"id":5763,"surah":80,"ayah":5,"verse":"Amma wanda ya wad\u00e3tu da d\u0169kiya."},"5764":{"id":5764,"surah":80,"ayah":6,"verse":"Sa'an nan kai kuma ka \u0257ora bijira zuwa gare shi!"},"5765":{"id":5765,"surah":80,"ayah":7,"verse":"To, me zai c\u0169ce ka idan bai tsarkaka ba?"},"5766":{"id":5766,"surah":80,"ayah":8,"verse":"Kuma, amma wanda ya zomaka yana gaug\u00e3wa."},"5767":{"id":5767,"surah":80,"ayah":9,"verse":"Alh\u00e3li sh\u0129 yan\u00e3 jin ts\u00f5r\u00f5n Allah."},"5768":{"id":5768,"surah":80,"ayah":10,"verse":"Kai kuma k\u00e3 shagala ga barinsa!"},"5769":{"id":5769,"surah":80,"ayah":11,"verse":"A'aha! Lalle ne, wannan tun\u00e3tarwa ce."},"5770":{"id":5770,"surah":80,"ayah":12,"verse":"Sab\u00f5da wanda ya so ya tunaShi (Allah)."},"5771":{"id":5771,"surah":80,"ayah":13,"verse":"(Tun\u00e3tarwa ce) ta cikin littafai ab\u00e3ban girmam\u00e3wa,"},"5772":{"id":5772,"surah":80,"ayah":14,"verse":"Ab\u00e3ban \u0257aukak\u00e3wa, ab\u00e3ban tsarkak\u1ebdwa."},"5773":{"id":5773,"surah":80,"ayah":15,"verse":"A cikin hann\u00e3yen mala'iku marub\u0169ta."},"5774":{"id":5774,"surah":80,"ayah":16,"verse":"M\u00e3su daraja, m\u00e3su \u0257\u00e3'a ga Allah."},"5775":{"id":5775,"surah":80,"ayah":17,"verse":"An la'ani mutum (kafiri). M\u1ebd y\u00e3 yi k\u00e3fircinsa!"},"5776":{"id":5776,"surah":80,"ayah":18,"verse":"Daga wane abu, (Allah) Ya halitta shi?"},"5777":{"id":5777,"surah":80,"ayah":19,"verse":"Daga \u0257igon maniyyi, Ya halitta shi sa'an nan Ya \u0199addar\u00e3 shi (ga halaye)."},"5778":{"id":5778,"surah":80,"ayah":20,"verse":"Sa'an nan, hanyarsa ta fita Ya sau\u0199a\u0199e masa."},"5779":{"id":5779,"surah":80,"ayah":21,"verse":"Sa'an nan, Ya matar da shi sai Ya sanya shi a cikin kabari."},"5780":{"id":5780,"surah":80,"ayah":22,"verse":"Sa'an nan, idan Ya so lalle ne zai t\u00e3yar da shi."},"5781":{"id":5781,"surah":80,"ayah":23,"verse":"Ha\u0199\u0129\u0199a bai i da aikata abin da Allah Ya umurce shi ba (l\u00f5kacin sanya shi a cikin kabari)."},"5782":{"id":5782,"surah":80,"ayah":24,"verse":"To, mutum ya d\u0169ba zuwa ga abincinsa."},"5783":{"id":5783,"surah":80,"ayah":25,"verse":"Lalle ne M\u0169, Mun zuo ruwa, zub\u00f5wa."},"5784":{"id":5784,"surah":80,"ayah":26,"verse":"Sa'an nan, Muka tsatts\u00e3ge \u0199asa tsattsagewa."},"5785":{"id":5785,"surah":80,"ayah":27,"verse":"Sa'an nan, Muka tsirar da \u0199waya, a cikinta."},"5786":{"id":5786,"surah":80,"ayah":28,"verse":"Da inabi da ciy\u00e3wa."},"5787":{"id":5787,"surah":80,"ayah":29,"verse":"Da zait\u0169ni da it\u00e3cen dab\u0129no."},"5788":{"id":5788,"surah":80,"ayah":30,"verse":"Da lambuna, m\u00e3su yawan it\u00e3ce."},"5789":{"id":5789,"surah":80,"ayah":31,"verse":"Da 'y\u00e3'yan it\u00e3cen marmari, da makiy\u00e3y\u00e3 ta dabb\u00f5bi."},"5790":{"id":5790,"surah":80,"ayah":32,"verse":"Domin jin d\u00e3\u0257i a gare ku, ku da dabbobinku."},"5791":{"id":5791,"surah":80,"ayah":33,"verse":"To, idan mai ts\u00e3wa (busa ta biyu) ta zo."},"5792":{"id":5792,"surah":80,"ayah":34,"verse":"R\u00e3nar da mutum yake gudu daga \u0257an'uwansa."},"5793":{"id":5793,"surah":80,"ayah":35,"verse":"Da uwarsa da ubansa."},"5794":{"id":5794,"surah":80,"ayah":36,"verse":"Da m\u00e3tarsa da \u0257iyansa."},"5795":{"id":5795,"surah":80,"ayah":37,"verse":"Ga k\u00f5wane mutum daga cikinsu, a r\u00e3nar nan akwai wani sha'ani da ya ishe shi."},"5796":{"id":5796,"surah":80,"ayah":38,"verse":"Wasu husk\u00f5ki, a r\u00e3nar nan, m\u00e3su haske ne."},"5797":{"id":5797,"surah":80,"ayah":39,"verse":"M\u00e3su d\u00e3riya ne, m\u00e3su bush\u00e3ra."},"5798":{"id":5798,"surah":80,"ayah":40,"verse":"Wasu husk\u00f5ki, a r\u00e3nar nan, akwai \u0199\u0169ra a kansu."},"5799":{"id":5799,"surah":80,"ayah":41,"verse":"Ba\u0199i zai rufe su."},"5800":{"id":5800,"surah":80,"ayah":42,"verse":"Wa\u0257annan s\u0169 ne k\u00e3firai f\u00e3jirai (ga ayyukansu)."},"5801":{"id":5801,"surah":81,"ayah":1,"verse":"Idan r\u00e3na aka shafe haskenta"},"5802":{"id":5802,"surah":81,"ayah":2,"verse":"Kuma idan taur\u00e3ri suka gur\u0253\u00e3ce (wani ya shiga a cikin wani)."},"5803":{"id":5803,"surah":81,"ayah":3,"verse":"Kuma idan duw\u00e3tsu aka tafiyar da su."},"5804":{"id":5804,"surah":81,"ayah":4,"verse":"Kuma idan r\u00e3\u0199uma m\u00e3su cikunna aka sak\u1ebd su w\u00e3wai, b\u00e3 ga k\u00f5wa ba."},"5805":{"id":5805,"surah":81,"ayah":5,"verse":"Kuma idan dabb\u00f5bin d\u00e3ji aka tattara su."},"5806":{"id":5806,"surah":81,"ayah":6,"verse":"Kuma idan t\u1ebdkuna aka mayar da su wuta."},"5807":{"id":5807,"surah":81,"ayah":7,"verse":"Kuma idan r\u00e3yuka aka ha\u0257a su da jikunkunansu."},"5808":{"id":5808,"surah":81,"ayah":8,"verse":"Kuma idan wadda aka turbu\u0257e ta da rai aka tambaye ta."},"5809":{"id":5809,"surah":81,"ayah":9,"verse":"\"Sab\u00f5da wane laifi ne aka kashe ta?\""},"5810":{"id":5810,"surah":81,"ayah":10,"verse":"Idan takardun ayyuka aka w\u00e3tsa su (ga m\u00e3su su)."},"5811":{"id":5811,"surah":81,"ayah":11,"verse":"Kuma idan sama aka f\u1ebd\u0257e ta."},"5812":{"id":5812,"surah":81,"ayah":12,"verse":"Kuma idan Jah\u0129m aka h\u0169ra ta"},"5813":{"id":5813,"surah":81,"ayah":13,"verse":"Kuma idan Aljanna aka kusantar da ita."},"5814":{"id":5814,"surah":81,"ayah":14,"verse":"Rai ya san abin da ya halartar (a r\u00e3nar nan)."},"5815":{"id":5815,"surah":81,"ayah":15,"verse":"To, ba sai Na yi rantsuwa da taur\u00e3ri mataf\u00e3 ba."},"5816":{"id":5816,"surah":81,"ayah":16,"verse":"M\u00e3su gudu suna \u0253\u0169ya."},"5817":{"id":5817,"surah":81,"ayah":17,"verse":"Da dare idan ya b\u00e3yar da b\u00e3ya."},"5818":{"id":5818,"surah":81,"ayah":18,"verse":"Da s\u00e3fiya idan ta yi lumfashi."},"5819":{"id":5819,"surah":81,"ayah":19,"verse":"Lalle ne shi (Al\u0199ur'\u00e3ni) ha\u0199\u0199an, maganar wani manzon (Allah) ne mai girma ga Allah."},"5820":{"id":5820,"surah":81,"ayah":20,"verse":"Mai \u0199arfi, mai daraja a wurin Mai Al'arshi."},"5821":{"id":5821,"surah":81,"ayah":21,"verse":"Wanda ake yi wa \u0257\u00e3'a (wato shugaban mal\u00e3'iku) ne a can, amintacce."},"5822":{"id":5822,"surah":81,"ayah":22,"verse":"Kuma abokinku ba mahaukaci ba ne."},"5823":{"id":5823,"surah":81,"ayah":23,"verse":"Kuma lalle ne, y\u00e3 gan shi a cikin sararin sama mabayyani."},"5824":{"id":5824,"surah":81,"ayah":24,"verse":"Kuma shi, ga gaibi b\u00e3 mai rowa ba ne."},"5825":{"id":5825,"surah":81,"ayah":25,"verse":"Kuma shi (Al\u0199ur'ani) b\u00e3 maganar shai\u0257ani, wanda aka la'ana, ba ce."},"5826":{"id":5826,"surah":81,"ayah":26,"verse":"Shin, a in\u00e3 z\u00e3 ku tafi?"},"5827":{"id":5827,"surah":81,"ayah":27,"verse":"Lalle ne shi (Al\u0199ur'\u00e3ni), b\u00e3 k\u00f5me ba ne f\u00e3ce garga\u0257i ga talikai."},"5828":{"id":5828,"surah":81,"ayah":28,"verse":"Ga wanda ya so, daga cikinku, ya shiryu."},"5829":{"id":5829,"surah":81,"ayah":29,"verse":"Kuma b\u00e3 z\u00e3 ku so ba sai idan Allah Ubangijin halitta Y\u00e3 yarda."},"5830":{"id":5830,"surah":82,"ayah":1,"verse":"Idan sama ta ts\u00e3ge."},"5831":{"id":5831,"surah":82,"ayah":2,"verse":"Kuma idan taur\u00e3ri suka w\u00e3tse."},"5832":{"id":5832,"surah":82,"ayah":3,"verse":"Kuma idan t\u1ebdkuna aka facce su."},"5833":{"id":5833,"surah":82,"ayah":4,"verse":"Kuma idan kaburbura aka t\u00f5ne su."},"5834":{"id":5834,"surah":82,"ayah":5,"verse":"Rai y\u00e3 san abin da ya gabatar, da abin da y\u00e3 jinkirtar."},"5835":{"id":5835,"surah":82,"ayah":6,"verse":"Y\u00e3 kai mutum! M\u1ebd ya r\u0169\u0257e ka game da Ubangijinka, Mai karimci."},"5836":{"id":5836,"surah":82,"ayah":7,"verse":"Wanda Ya halitta ka sa'an nan ya daidait\u00e3 ka, Ya kuma tsakait\u00e3 ka."},"5837":{"id":5837,"surah":82,"ayah":8,"verse":"A cikin k\u00f5wace irin s\u0169ra Ya so Ya gin\u00e3 ka a kanta."},"5838":{"id":5838,"surah":82,"ayah":9,"verse":"A'aha, b\u00e3 haka ba, kuna \u0199aryat\u00e3wa game da sakamako!"},"5839":{"id":5839,"surah":82,"ayah":10,"verse":"Lalle ne, a kanku, ha\u0199i\u0199a akwai matsara."},"5840":{"id":5840,"surah":82,"ayah":11,"verse":"M\u00e3su daraja, marub\u0169ta."},"5841":{"id":5841,"surah":82,"ayah":12,"verse":"Sun\u00e3 sanin abin da kuke aikat\u00e3wa."},"5842":{"id":5842,"surah":82,"ayah":13,"verse":"Lalle ne, m\u00e3su \u0257\u00e3'\u00e3 ga Allah, d\u00e3hir, suna cikin ni'ima."},"5843":{"id":5843,"surah":82,"ayah":14,"verse":"Kuma lalle ne, f\u00e3jirai, d\u00e3hir, sun\u00e3 cikin Jah\u0129m."},"5844":{"id":5844,"surah":82,"ayah":15,"verse":"Z\u00e3 su shig\u1ebd ta a r\u00e3nar sakamako."},"5845":{"id":5845,"surah":82,"ayah":16,"verse":"B\u00e3 z\u00e3 su faku daga gare ta ba."},"5846":{"id":5846,"surah":82,"ayah":17,"verse":"Kuma m\u1ebd ya sanar da kai abin da ake c\u1ebd wa r\u1ebdnar sakamako?"},"5847":{"id":5847,"surah":82,"ayah":18,"verse":"Sa'an nan, m\u1ebd ya sanar da kai abin da ake c\u1ebd wa r\u00e3nar sakamako?"},"5848":{"id":5848,"surah":82,"ayah":19,"verse":"R\u00e3n\u00e3 ce da wani rai ba ya iya mallakar k\u00f5me d\u00f5min wani rai al'amari, a r\u00e3nar nan, ga Allah (\u0257ai) yake."},"5849":{"id":5849,"surah":83,"ayah":1,"verse":"Bone ya tabbata ga m\u00e3su na\u0199\u0199as\u00e3wa."},"5850":{"id":5850,"surah":83,"ayah":2,"verse":"Wa\u0257anda suke idan suka auna daga mut\u00e3ne suna cika m\u0169du."},"5851":{"id":5851,"surah":83,"ayah":3,"verse":"Kuma idan sun auna musu da zakka ko da sik\u1ebdli, suna rag\u1ebdwa"},"5852":{"id":5852,"surah":83,"ayah":4,"verse":"Ashe! Wa\u0257ancan b\u00e3 su tabbata c\u1ebdwa lalle s\u0169, ana t\u00e3yar da su ba?"},"5853":{"id":5853,"surah":83,"ayah":5,"verse":"Domin yini mai girma."},"5854":{"id":5854,"surah":83,"ayah":6,"verse":"Yinin da mut\u00e3ne ke t\u00e3shi zuwa ga Ubangijin halitta?"},"5855":{"id":5855,"surah":83,"ayah":7,"verse":"Ha\u0199\u0129\u0199a lalle ne litt\u00e3fin f\u00e3jirai d\u00e3hir, yana a cikin Sijj\u0129n."},"5856":{"id":5856,"surah":83,"ayah":8,"verse":"Kuma, m\u1ebd ya sanar da kai abin da ak\u1ebd c\u1ebd wa Sijj\u0129n?"},"5857":{"id":5857,"surah":83,"ayah":9,"verse":"Wani 1itt\u00e3fi ne rub\u0169tacce."},"5858":{"id":5858,"surah":83,"ayah":10,"verse":"Bone y\u00e3 tabbata a r\u00e3nar nan ga m\u00e3su \u0199aryat\u00e3wa."},"5859":{"id":5859,"surah":83,"ayah":11,"verse":"Wa\u0257anda suke \u0199aryat\u00e3wa game da r\u00e3nar sakamako."},"5860":{"id":5860,"surah":83,"ayah":12,"verse":"Bab\u0169 mai \u0199aryat\u00e3wa gare shi f\u00e3ce dukan mai \u0199\u1ebdtare haddi mai yawan zunubi."},"5861":{"id":5861,"surah":83,"ayah":13,"verse":"Idan ana kar\u00e3tun \u00e3y\u00f5yinmu, a kansa, sai ya ce: t\u00e3ts\u0169niy\u00f5yin mut\u00e3nen farko ne."},"5862":{"id":5862,"surah":83,"ayah":14,"verse":"A'aha! B\u00e3 haka ba, abin da suka kasance suna aikat\u00e3wa dai, y\u00e3 yi ts\u00e3tsa a cikin zuk\u00e3t\u00e3nsu."},"5863":{"id":5863,"surah":83,"ayah":15,"verse":"A'aha! Ha\u0199\u0129\u0199a, lalle ne s\u0169 daga Ubangijinsu, r\u00e3nar nan, wa\u0257anda ake sh\u00e3makanc\u1ebdwa ne."},"5864":{"id":5864,"surah":83,"ayah":16,"verse":"Sa'an nan, lalle ne, s\u0169 m\u00e3su shiga cikin Jah\u0129m ne."},"5865":{"id":5865,"surah":83,"ayah":17,"verse":"Sa'an nan a ce: \"Wannan shi ne abin da kuka kasance kuna \u0199aryat\u00e3wa game da shi.\""},"5866":{"id":5866,"surah":83,"ayah":18,"verse":"A'aha! Ha\u0199\u0129\u0199a lalle ne litt\u00e3fin m\u00e3su \u0257\u00e3'\u00e3 yana a cikin Illiyy\u0129na?"},"5867":{"id":5867,"surah":83,"ayah":19,"verse":"Kuma m\u1ebdne ne y\u00e3 sanar da kai abin da ake c\u1ebdwa Illiyy\u0169na?"},"5868":{"id":5868,"surah":83,"ayah":20,"verse":"Wani litt\u00e3fi ne rub\u0169tacce."},"5869":{"id":5869,"surah":83,"ayah":21,"verse":"Mu\u0199arrabai suke halarta shi."},"5870":{"id":5870,"surah":83,"ayah":22,"verse":"Lalle ne, m\u00e3su \u0257\u00e3'\u00e3 ga Allah tabbas suna cikin ni'ima."},"5871":{"id":5871,"surah":83,"ayah":23,"verse":"A kan karagu, suna ta kallo."},"5872":{"id":5872,"surah":83,"ayah":24,"verse":"Kana sani a cikin husk\u00f5kinsu, akwai kwarjinin ni'ima."},"5873":{"id":5873,"surah":83,"ayah":25,"verse":"Ana sh\u00e3yar da s\u0169 daga wata giya wadda aka yun\u0199e a kan rufinta."},"5874":{"id":5874,"surah":83,"ayah":26,"verse":"\u00a1arshen kur\u0253inta miski ne. To, a cikin wannan, m\u00e3su gwagwarmaya su yi ta gwagwarmayar n\u1ebdma."},"5875":{"id":5875,"surah":83,"ayah":27,"verse":"Kuma abin da ake gauraya ta da shi, daga tasn\u0129m yake."},"5876":{"id":5876,"surah":83,"ayah":28,"verse":"(Wato) wani marmaro ne wanda mu\u0199arrabai ke sha daga gare shi."},"5877":{"id":5877,"surah":83,"ayah":29,"verse":"Lalle ne, wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun kasance (a d\u0169niya) suna yi wa wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni d\u00e3riya."},"5878":{"id":5878,"surah":83,"ayah":30,"verse":"Kuma idan sun shu\u0257e su sai su dinga yin zun\u0257e."},"5879":{"id":5879,"surah":83,"ayah":31,"verse":"Kuma idan suka j\u0169ya zuwa ga iy\u00e3lansu, sai su tafi suna k\u00e3k\u00e3ci."},"5880":{"id":5880,"surah":83,"ayah":32,"verse":"Kuma idan sun gan su sai su ce: \"Lalle wa\u0257annan \u0253atattu ne.\""},"5881":{"id":5881,"surah":83,"ayah":33,"verse":"Alh\u00e3li kuwa, ba a aike su ba d\u00f5min su zama m\u00e3su tsaro a kansu."},"5882":{"id":5882,"surah":83,"ayah":34,"verse":"To, yau fa (a L\u00e3hira] wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, s\u0169 ke yi wa k\u00e3firai d\u00e3riya."},"5883":{"id":5883,"surah":83,"ayah":35,"verse":"A kan karagu, suna ta kallo."},"5884":{"id":5884,"surah":83,"ayah":36,"verse":"Shin an s\u00e3ka ma k\u00e3firai abin da suka kasance suna aikatawa?"},"5885":{"id":5885,"surah":84,"ayah":1,"verse":"Idan sama ta k\u1ebdce,"},"5886":{"id":5886,"surah":84,"ayah":2,"verse":"Ta saurari Ubangijinta, kuma aka wajabta mata yin saur\u00e3ron,"},"5887":{"id":5887,"surah":84,"ayah":3,"verse":"Kuma idan \u0199as\u00e3 aka m\u0129\u0199e ta,"},"5888":{"id":5888,"surah":84,"ayah":4,"verse":"Kuma ta j\u1ebdfar da abin da yake a cikinta, t\u00e3 w\u00f5finta daga k\u00f5me."},"5889":{"id":5889,"surah":84,"ayah":5,"verse":"Kuma ta saur\u00e3ri Ubangijinta, aka wajabta mata yin saur\u00e3ren,"},"5890":{"id":5890,"surah":84,"ayah":6,"verse":"Ya kai mutum! Lalle ne kai mai aikin wahal da kai ne zuwa ga Ubangijinka, wahala mai tsanani, To, kai mai ha\u0257uwa da Shi ne."},"5891":{"id":5891,"surah":84,"ayah":7,"verse":"To, amma wanda aka bai wa litt\u00e3finsa da damansa."},"5892":{"id":5892,"surah":84,"ayah":8,"verse":"To, za a yi masa his\u00e3bi, his\u00e3bi mai sau\u0199i."},"5893":{"id":5893,"surah":84,"ayah":9,"verse":"Kuma ya j\u0169ya zuwa ga iy\u00e3linsa (a cikin Aljanna), yan\u00e3 mai raha."},"5894":{"id":5894,"surah":84,"ayah":10,"verse":"Kuma amma wanda aka bai wa litt\u00e3finsa, daga wajen b\u00e3yansa."},"5895":{"id":5895,"surah":84,"ayah":11,"verse":"To, z\u00e3 shi dinga kiran halaka!"},"5896":{"id":5896,"surah":84,"ayah":12,"verse":"Kuma ya shiga sa'\u0129r."},"5897":{"id":5897,"surah":84,"ayah":13,"verse":"Lal1e ne shi, y\u00e3 kasance (a d\u0169niya) cikin iy\u00e3linsa yan\u00e3 mai raha."},"5898":{"id":5898,"surah":84,"ayah":14,"verse":"Lalle ne y\u00e3 yi zaton b\u00e3 zai k\u00f5mo ba."},"5899":{"id":5899,"surah":84,"ayah":15,"verse":"Na'am! Lalle ne, Ubangijinsa Ya kasance Mai gani gare shi."},"5900":{"id":5900,"surah":84,"ayah":16,"verse":"To, ba sai N\u00e3 rantse da shafa\u0199i ba."},"5901":{"id":5901,"surah":84,"ayah":17,"verse":"Da dare, da abin da ya \u0199unsa."},"5902":{"id":5902,"surah":84,"ayah":18,"verse":"Da wat\u00e3 idan (haskensa) ya cika."},"5903":{"id":5903,"surah":84,"ayah":19,"verse":"Lalle ne kun\u00e3 hawan wani h\u00e3li daga wani h\u00e3li."},"5904":{"id":5904,"surah":84,"ayah":20,"verse":"To, m\u1ebd ya s\u00e3me su, ba su yin \u0129m\u00e3ni?"},"5905":{"id":5905,"surah":84,"ayah":21,"verse":"Kuma idan an karanta Alkur'\u00e3ni a kansu, b\u00e3 su yin taw\u00e3li'u?"},"5906":{"id":5906,"surah":84,"ayah":22,"verse":"Ba haka ba! wa\u0257anda suka k\u00e3firta, sai \u0199aryat\u00e3wa suke yi."},"5907":{"id":5907,"surah":84,"ayah":23,"verse":"Alh\u00e3li Allah Sh\u0129 ne Mafi sani ga abin a suke t\u00e3r\u00e3wa."},"5908":{"id":5908,"surah":84,"ayah":24,"verse":"Saboda haka, ka yi musu bush\u00e3ra da az\u00e3ba mai ra\u0257a\u0257i."},"5909":{"id":5909,"surah":84,"ayah":25,"verse":"F\u00e3ce wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, suka aikata ayyukan \u0199warai, sun\u00e3 da wani sakamako wanda b\u00e3 ya yank\u1ebdwa."},"5910":{"id":5910,"surah":85,"ayah":1,"verse":"In\u00e3 rantsuwa da sama mai taur\u00e3rin lissafin shekara."},"5911":{"id":5911,"surah":85,"ayah":2,"verse":"Da yinin da aka yi alkawarin zuwansa,"},"5912":{"id":5912,"surah":85,"ayah":3,"verse":"Da yini mai shaidu, da yini da ake halarta a cikinsa"},"5913":{"id":5913,"surah":85,"ayah":4,"verse":"An la'ani mut\u00e3nen r\u00e3mi."},"5914":{"id":5914,"surah":85,"ayah":5,"verse":"Wato wuta wadda aka hura."},"5915":{"id":5915,"surah":85,"ayah":6,"verse":"A l\u00f5kacin da suke a kan (gefen) ta a zazzaune."},"5916":{"id":5916,"surah":85,"ayah":7,"verse":"Alh\u00e3li s\u0169, bisa ga abin da suke aikat\u00e3wa ga m\u0169minai, sun\u00e3 halarce."},"5917":{"id":5917,"surah":85,"ayah":8,"verse":"Kuma ba su tuhumce su ba, f\u00e3ce kawai domin sun yi \u0129m\u00e3ni da Allah Mabuw\u00e3yi, wanda ake g\u00f5dewa."},"5918":{"id":5918,"surah":85,"ayah":9,"verse":"Wanda Yake shi ne da mulkin sammai da \u0199asa, kuma Allah a kan k\u00f5me halarce Yake."},"5919":{"id":5919,"surah":85,"ayah":10,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka fitini m\u0169minai maza da m\u0169minai m\u00e3ta, sa'an nan ba su t\u0169ba ba to, sun\u00e3 da az\u00e3bar Jahannama, kuma sun\u00e3 da az\u00e3bar g\u00f5bara."},"5920":{"id":5920,"surah":85,"ayah":11,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, sun\u00e3 da gid\u00e3jen Aljanna, \u0199oramu na gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashin gid\u00e3jen. Wancan abu fa shi ne rabo babba."},"5921":{"id":5921,"surah":85,"ayah":12,"verse":"Lalle ne dam\u0199ar Ubangijinka mai tsanani ce \u0199warai."},"5922":{"id":5922,"surah":85,"ayah":13,"verse":"Lalle ne Sh\u0129, Shi ne Mai \u0199\u00e3ga halitta, kuma Ya mayar da ita (b\u00e3yan mutuwa)."},"5923":{"id":5923,"surah":85,"ayah":14,"verse":"Kuma Shi ne Mai g\u00e3fara, Mai bayyana s\u00f5yayya."},"5924":{"id":5924,"surah":85,"ayah":15,"verse":"Mai Al'arshi mai girma"},"5925":{"id":5925,"surah":85,"ayah":16,"verse":"Mai aikat\u00e3wa ga abin da Yake nufi."},"5926":{"id":5926,"surah":85,"ayah":17,"verse":"Ko l\u00e3b\u00e3rin rundan\u00f5ni y\u00e3 zo maka."},"5927":{"id":5927,"surah":85,"ayah":18,"verse":"Fir'auna da sam\u0169d\u00e3wa?"},"5928":{"id":5928,"surah":85,"ayah":19,"verse":"\u00c3'aha! wa\u0257anda suka k\u00e3firta sun\u00e3 cikin \u0199aryat\u00e3wa."},"5929":{"id":5929,"surah":85,"ayah":20,"verse":"Alh\u00e3li, Allah daga b\u00e3yansu, Mai k\u1ebdwaye su ne (da saninSa)."},"5930":{"id":5930,"surah":85,"ayah":21,"verse":"\u00c3'aha! Shi Al\u0199ur'\u00e3ni ne mai girma."},"5931":{"id":5931,"surah":85,"ayah":22,"verse":"A cikin Allo tsararre."},"5932":{"id":5932,"surah":86,"ayah":1,"verse":"In\u00e3 rantsuwa da sama da mai auk\u00f5wa da dare."},"5933":{"id":5933,"surah":86,"ayah":2,"verse":"To, m\u1ebd y\u00e3 sanar da kai abin da ake c\u1ebdwa mai auk\u00f5wa da dare?"},"5934":{"id":5934,"surah":86,"ayah":3,"verse":"Shi ne taur\u00e3ron nan mai tsananin haske."},"5935":{"id":5935,"surah":86,"ayah":4,"verse":"B\u00e3bu wani rai f\u00e3ce a kansa akwai wani mai tsaro."},"5936":{"id":5936,"surah":86,"ayah":5,"verse":"To, mutum ya d\u0169ba, daga m\u1ebd aka halitt\u00e3 shi?"},"5937":{"id":5937,"surah":86,"ayah":6,"verse":"An halitt\u00e3 shi daga wani ruwa mai tunku\u0257ar j\u0169na."},"5938":{"id":5938,"surah":86,"ayah":7,"verse":"Yan\u00e3 fita daga tsakanin tsatso da karankarman \u0199irji."},"5939":{"id":5939,"surah":86,"ayah":8,"verse":"Lalle ne Shi (Allah), ga mayar da shi (mutum), tabbas Mai iy\u00e3wa ne."},"5940":{"id":5940,"surah":86,"ayah":9,"verse":"R\u00e3nar da ake jarrabawar asirai."},"5941":{"id":5941,"surah":86,"ayah":10,"verse":"Saboda haka, b\u00e3 shi da wani \u0199arfi, kuma b\u00e3 shi da wani mai taimako (da zai iya k\u00e3re shi daga az\u00e3bar Allah)."},"5942":{"id":5942,"surah":86,"ayah":11,"verse":"Ina rantsuwa da sama ma'ab\u0169ciyar ruwa mai k\u00f5m\u00e3wa yana yank\u1ebdwa."},"5943":{"id":5943,"surah":86,"ayah":12,"verse":"Da \u0199asa ma'ab\u0169ciyar ts\u00e3g\u1ebdwa,"},"5944":{"id":5944,"surah":86,"ayah":13,"verse":"Lalle ne sh\u0129 (Al\u0199ur'\u00e3ni), ha\u0199\u0129\u0199a magana ce daki-daki"},"5945":{"id":5945,"surah":86,"ayah":14,"verse":"Kuma sh\u0129 b\u00e3 bananci bane"},"5946":{"id":5946,"surah":86,"ayah":15,"verse":"Lalle ne s\u0169, suna \u0199ulla kaidi na s\u00f5sai."},"5947":{"id":5947,"surah":86,"ayah":16,"verse":"Kuma Ni, Ina mayar da kaidi (gare su) kamar yadda suke \u0199ulla kaidi."},"5948":{"id":5948,"surah":86,"ayah":17,"verse":"Saboda haka, ka yi wa kafirai jinkiri, ka dakata musu, sannu-sannu."},"5949":{"id":5949,"surah":87,"ayah":1,"verse":"Ka tsarkake s\u0169nan Ubangijinka Mafi \u0257aukaka."},"5950":{"id":5950,"surah":87,"ayah":2,"verse":"Wanda Y\u00e3 yi halitta sa'an nan Ya daidaita abin halittar."},"5951":{"id":5951,"surah":87,"ayah":3,"verse":"Kuma Wanda Ya \u0199addara (abin da Ya so) sannan Ya shiryar, (da mutum ga hanyar alh\u1ebdri da ta sharri)."},"5952":{"id":5952,"surah":87,"ayah":4,"verse":"Kuma Wanda Ya fitar da makiy\u00e3y\u00e3."},"5953":{"id":5953,"surah":87,"ayah":5,"verse":"Sa'an nan Ya mayar da ita \u0199e\u0199asassa, ba\u0199a."},"5954":{"id":5954,"surah":87,"ayah":6,"verse":"Za mu karantar da kai (Al\u0199ur'\u00e3ni) sab\u00f5da haka b\u00e3 z\u00e3 ka mant\u00e3 (shi) ba."},"5955":{"id":5955,"surah":87,"ayah":7,"verse":"F\u00e3ce abin da Allah Ya so, lalle ne Shi (Allah) Ya san bayyane da abin da yake b\u00f5ye."},"5956":{"id":5956,"surah":87,"ayah":8,"verse":"Kuma za Mu sau\u0199a\u0199e maka (al'amari) zuwa ga (Shari'a) mai sau\u0199i."},"5957":{"id":5957,"surah":87,"ayah":9,"verse":"Sab\u00f5da baka, ka tun\u00e3tar, idan tunatarwa z\u00e3 ta yi amf\u00e3ni."},"5958":{"id":5958,"surah":87,"ayah":10,"verse":"Wanda yake ts\u00f5ron (Allah) Zai tuna."},"5959":{"id":5959,"surah":87,"ayah":11,"verse":"Kuma sha\u0199iyyi, zai nisanceta,"},"5960":{"id":5960,"surah":87,"ayah":12,"verse":"Wanda zai shiga wutar da t\u00e3 fi girma."},"5961":{"id":5961,"surah":87,"ayah":13,"verse":"Sa'an nan b\u00e3 zai mutu ba a cikinta, kuma b\u00e3 zai r\u00e3yu ba."},"5962":{"id":5962,"surah":87,"ayah":14,"verse":"Lalle ne wanda ya tsarkaka (da \u0129m\u00e3ni) y\u00e3 s\u00e3mu babban rabo."},"5963":{"id":5963,"surah":87,"ayah":15,"verse":"Kuma ya ambaci s\u0169nan Ubangijinsa, sa'an nan y\u00e3 yi salla."},"5964":{"id":5964,"surah":87,"ayah":16,"verse":"Ba haka ba! Kun\u00e3 z\u00e3\u0253in r\u00e3yuwa ta kusa d\u0169niya."},"5965":{"id":5965,"surah":87,"ayah":17,"verse":"Alh\u00e3li L\u00e3hira ita ce mafi alheri kuma mafi wanzuwa."},"5966":{"id":5966,"surah":87,"ayah":18,"verse":"Lalle ne, wannan yan\u00e3 a cikin littafan farko."},"5967":{"id":5967,"surah":87,"ayah":19,"verse":"Littaffan Ibr\u00e3h\u0129m da M\u0169s\u00e3."},"5968":{"id":5968,"surah":88,"ayah":1,"verse":"Lalle ne lab\u00e3rin (\u00a1iy\u00e3ma) mai rufe mut\u00e3ne da tsoronta y\u00e3 zo maka?"},"5969":{"id":5969,"surah":88,"ayah":2,"verse":"Wasu husk\u00f5ki a r\u00e3nar nan \u0199as\u0199antattu ne."},"5970":{"id":5970,"surah":88,"ayah":3,"verse":"M\u00e3su aikin wahala ne, m\u00e3su gajiya."},"5971":{"id":5971,"surah":88,"ayah":4,"verse":"Z\u00e3 su shiga wata wuta mai z\u00e3fi."},"5972":{"id":5972,"surah":88,"ayah":5,"verse":"Ana sh\u00e3yar da su daga wani marmaro mai z\u00e3fin ruwa."},"5973":{"id":5973,"surah":88,"ayah":6,"verse":"Ba su da wani abinci f\u00e3ce dai daga danyi."},"5974":{"id":5974,"surah":88,"ayah":7,"verse":"B\u00e3 ya sanya \u0199iba, kuma b\u00e3 zai wad\u00e3tar daga yunwa ba."},"5975":{"id":5975,"surah":88,"ayah":8,"verse":"Wasu husk\u00f5ki a r\u00e3nar nan m\u00e3su ni'ima ne."},"5976":{"id":5976,"surah":88,"ayah":9,"verse":"Game da aikinsu, masu yarda ne."},"5977":{"id":5977,"surah":88,"ayah":10,"verse":"(Suna) a cikin Aljanna ma\u0257aukakiya."},"5978":{"id":5978,"surah":88,"ayah":11,"verse":"B\u00e3 z\u00e3 su ji y\u00e3sassar magana ba, a cikinta."},"5979":{"id":5979,"surah":88,"ayah":12,"verse":"A cikinta akwai marmaro mai gud\u00e3na."},"5980":{"id":5980,"surah":88,"ayah":13,"verse":"A cikinta akwai gad\u00e3je ma\u0257aukaka."},"5981":{"id":5981,"surah":88,"ayah":14,"verse":"Da k\u00f5funa ar'aje."},"5982":{"id":5982,"surah":88,"ayah":15,"verse":"Da fil\u00f5li j\u1ebdre,"},"5983":{"id":5983,"surah":88,"ayah":16,"verse":"Da katifu shimfi\u0257e."},"5984":{"id":5984,"surah":88,"ayah":17,"verse":"Ashe to b\u00e3 z\u00e3 su d\u0169b\u00e3wa ba ga r\u00e3\u0199um\u00e3 yadda aka halitta su?"},"5985":{"id":5985,"surah":88,"ayah":18,"verse":"Da zuwa ga sama yadda aka \u0257aukaka ta?"},"5986":{"id":5986,"surah":88,"ayah":19,"verse":"Da zuwa ga duw\u00e3tsu yadda aka kafa su?"},"5987":{"id":5987,"surah":88,"ayah":20,"verse":"Da zuwa ga \u0199asa yadda aka shimfi\u0257\u00e3 ta?"},"5988":{"id":5988,"surah":88,"ayah":21,"verse":"sab\u00f5da haka, ka yi wa'azi, kai mai yin wa'azi ne kawai."},"5989":{"id":5989,"surah":88,"ayah":22,"verse":"Ba ka zama mai \u0129kon tan\u0199was\u00e3wa a kansu ba."},"5990":{"id":5990,"surah":88,"ayah":23,"verse":"F\u00e3ce dai duk wanda ya j\u0169ya b\u00e3ya, kuma ya k\u00e3firta."},"5991":{"id":5991,"surah":88,"ayah":24,"verse":"To, Allah zai yi masa az\u00e3ba, az\u00e3bar nan da take mafi girma."},"5992":{"id":5992,"surah":88,"ayah":25,"verse":"Lalle ne, zuwa gare Mu k\u00f5m\u00f5warsu take."},"5993":{"id":5993,"surah":88,"ayah":26,"verse":"Sa'an nan lalle ne aikinMu ne Mu yi musu his\u00e3bi."},"5994":{"id":5994,"surah":89,"ayah":1,"verse":"In\u00e3 rantsuwa da alfijiri."},"5995":{"id":5995,"surah":89,"ayah":2,"verse":"Da dar\u0169ruwa g\u00f5ma."},"5996":{"id":5996,"surah":89,"ayah":3,"verse":"Da (adadi na) cik\u00e3 da (na) m\u00e3r\u00e3."},"5997":{"id":5997,"surah":89,"ayah":4,"verse":"Da dare idan yana sh\u0169\u0257ewa."},"5998":{"id":5998,"surah":89,"ayah":5,"verse":"Ko a cikin wa\u0257annan akwai abin rantsuwa ga mai hankali (da yake kange shi daga zunubi)?"},"5999":{"id":5999,"surah":89,"ayah":6,"verse":"Ba ka ga yadda Ubangijinka Ya aikata da \u00c3d\u00e3wa ba?"},"6000":{"id":6000,"surah":89,"ayah":7,"verse":"Iramawa m\u00e3su sakon \u0199\u0129rar jiki."},"6001":{"id":6001,"surah":89,"ayah":8,"verse":"Wa\u0257anda ba a halitta kwatankwacinsu ba a cikin gar\u0169ruwa (na d\u0169niya)."},"6002":{"id":6002,"surah":89,"ayah":9,"verse":"Da sam\u0169d\u00e3wa wa\u0257anda suka fasa duw\u00e3tsu a cikin Wadi suka yi gid\u00e3je)?"},"6003":{"id":6003,"surah":89,"ayah":10,"verse":"Da Fir'auna mai tur\u00e3ku."},"6004":{"id":6004,"surah":89,"ayah":11,"verse":"Wa\u0257anda suka \u0199\u1ebdtare iy\u00e3karsu, a cikin gar\u0169ruwa?"},"6005":{"id":6005,"surah":89,"ayah":12,"verse":"Sab\u00f5da haka, suka yawaita yin \u0253arna a cikinsu."},"6006":{"id":6006,"surah":89,"ayah":13,"verse":"Sab\u00f5da haka Ubangijinka Ya zuba musu b\u0169l\u00e3lar az\u00e3ba."},"6007":{"id":6007,"surah":89,"ayah":14,"verse":"Lalle ne, Ubangijinka Yana nan a mafaka."},"6008":{"id":6008,"surah":89,"ayah":15,"verse":"To, amma fa mutum idan Ubangijibsa Ya jarraba shi, w\u00e3to Y\u00e3 girmama shi kuma Ya yi masa ni'ima, sai ya ce: \"Ubangijina Ya girmama ni.\""},"6009":{"id":6009,"surah":89,"ayah":16,"verse":"Kuma idan Ya jarraba shi, w\u00e3to Ya \u0199untata masa abincinsa, sai ya ce: \"Ubangijina Ya wal\u00e3kanta ni.\""},"6010":{"id":6010,"surah":89,"ayah":17,"verse":"A'aha! Bari wannan, ai b\u00e3 ku girmama mar\u00e3ya!"},"6011":{"id":6011,"surah":89,"ayah":18,"verse":"B\u00e3 ku kwa\u0257ait\u00e3 wa j\u0169nanku ga (tattalin) abincin matalauci!"},"6012":{"id":6012,"surah":89,"ayah":19,"verse":"Kuma kuna cin d\u0169kiyar g\u00e3do, ci na t\u00e3r\u00e3wa."},"6013":{"id":6013,"surah":89,"ayah":20,"verse":"Kuma kuna son d\u0169kiya, so mai yawa."},"6014":{"id":6014,"surah":89,"ayah":21,"verse":"A'aha! Idan aka ni\u0199a \u0199asa ni\u0199ewa sosai."},"6015":{"id":6015,"surah":89,"ayah":22,"verse":"Kuma Ubangijinka Ya zo, alh\u00e3li mal\u00e3'iku na j\u1ebdre, saf\u0169- safu."},"6016":{"id":6016,"surah":89,"ayah":23,"verse":"Kuma a ranar nan aka zo da Jahannama. A ranar nan mutum zai yi tun\u00e3ni. To, in\u00e3 fa tun\u00e3ni yake a gare shi!"},"6017":{"id":6017,"surah":89,"ayah":24,"verse":"Yana dinga c\u1ebdwa, \"Kaitona, d\u00e3 na gabatar (da aikin \u0199warai) domin r\u00e3yuwata!\""},"6018":{"id":6018,"surah":89,"ayah":25,"verse":"To, a r\u00e3nar nan b\u00e3bu wani mai yin az\u00e3ba irin az\u00e3bar Allah."},"6019":{"id":6019,"surah":89,"ayah":26,"verse":"Kuma b\u00e3bu wani mai \u0257auri irin \u0257aurinSa."},"6020":{"id":6020,"surah":89,"ayah":27,"verse":"Y\u00e3 kai rai mai natsuwa!"},"6021":{"id":6021,"surah":89,"ayah":28,"verse":"Ka koma zuwa ga Ubangijinka, alh\u00e3li kana mai yarda (da abin da Ya \u0199addara maka a d\u0169niya) abar yardarwa (da sakamakon da z\u00e3 a ba ka a L\u00e3hira)."},"6022":{"id":6022,"surah":89,"ayah":29,"verse":"Sab\u00f5bda haka, ka shiga cikin b\u00e3yiNa (m\u00e3su bin umurui a d\u0169niya)."},"6023":{"id":6023,"surah":89,"ayah":30,"verse":"Kuma ka shiga AljannaTa (a L\u00e3hira)."},"6024":{"id":6024,"surah":90,"ayah":1,"verse":"B\u00e3 sai Na yi rantsuwa da wannan gari ba."},"6025":{"id":6025,"surah":90,"ayah":2,"verse":"Alh\u00e3li kai kan\u00e3 mai sauka a cikin wannan gari."},"6026":{"id":6026,"surah":90,"ayah":3,"verse":"Da mahaifi da abin da ya haifa."},"6027":{"id":6027,"surah":90,"ayah":4,"verse":"Lalle ne, Mun halitta mutum cikin wahala."},"6028":{"id":6028,"surah":90,"ayah":5,"verse":"K\u00f5 yan\u00e3 zaton b\u00e3bu wani mai iya s\u00e3mun iko, a kansa?"},"6029":{"id":6029,"surah":90,"ayah":6,"verse":"Yana c\u1ebdwa \"Na halakarda d\u0169kiya mai yawa,\""},"6030":{"id":6030,"surah":90,"ayah":7,"verse":"Shin, yana zaton cewa wani bai gan shi ba?"},"6031":{"id":6031,"surah":90,"ayah":8,"verse":"Shin, ba Mu sanya masa id\u00e3nu biyu ba?"},"6032":{"id":6032,"surah":90,"ayah":9,"verse":"Da harshe, da le\u0253\u0253a biyu."},"6033":{"id":6033,"surah":90,"ayah":10,"verse":"Kuma ba Mu shiryar da shi ga hany\u00f5yi biyu ba?"},"6034":{"id":6034,"surah":90,"ayah":11,"verse":"To, don mene ne bai shiga A\u0199ab\u00e3 ba?"},"6035":{"id":6035,"surah":90,"ayah":12,"verse":"Kuma mene ne ya sanar da kai abin da ake c\u1ebd wa A\u0199ab\u00e3?"},"6036":{"id":6036,"surah":90,"ayah":13,"verse":"Ita ce fansar wuyan b\u00e3wa."},"6037":{"id":6037,"surah":90,"ayah":14,"verse":"Ko kuwa ciyarwa, a cikin yini ma'ab\u0169cin yunwa."},"6038":{"id":6038,"surah":90,"ayah":15,"verse":"Ga mar\u00e3ya ma'ab\u0169cin zumunta."},"6039":{"id":6039,"surah":90,"ayah":16,"verse":"Ko kuwa wani matalauci ma'ab\u0169cin tur\u0253\u00e3ya."},"6040":{"id":6040,"surah":90,"ayah":17,"verse":"Sa'an nan kuma ya kasance daga wa\u0257anda suka yi \u0129m\u00e3ni, kuma suka yi wa j\u0169na wasiyya da yin ha\u0199uri, kuma suka yi wa j\u0169na wasiyya da tausayi."},"6041":{"id":6041,"surah":90,"ayah":18,"verse":"Wa\u0257annan ne ma'ab\u0169ta albarka"},"6042":{"id":6042,"surah":90,"ayah":19,"verse":"Kuma wa\u0257anda suka k\u00e3firta da \u00e3y\u00f5yinMu, s\u0169 ne ma'ab\u0169ta shu'umci"},"6043":{"id":6043,"surah":90,"ayah":20,"verse":"A kansu akwai wata wuta abar kullewa."},"6044":{"id":6044,"surah":91,"ayah":1,"verse":"Ina rantsuwa da r\u00e3n\u00e3 da hantsinta."},"6045":{"id":6045,"surah":91,"ayah":2,"verse":"Kuma da wata idan ya bi ta."},"6046":{"id":6046,"surah":91,"ayah":3,"verse":"Da yini a l\u00f5kacin da ya bayyana ta."},"6047":{"id":6047,"surah":91,"ayah":4,"verse":"Da dare a l\u00f5kacin da ya ke rufe ta."},"6048":{"id":6048,"surah":91,"ayah":5,"verse":"Da sama da abin da ya gina ta."},"6049":{"id":6049,"surah":91,"ayah":6,"verse":"Da \u0199as\u00e3 da abin da ya shimfi\u0257a ta."},"6050":{"id":6050,"surah":91,"ayah":7,"verse":"Da rai da abin da ya daidaita shi."},"6051":{"id":6051,"surah":91,"ayah":8,"verse":"Sa'an nan ya sanar da shi f\u00e3jircinsa da shiryuwarsa."},"6052":{"id":6052,"surah":91,"ayah":9,"verse":"Lalle ne wanda ya tsarkake shi (rai) ya s\u00e3mi babban rabo."},"6053":{"id":6053,"surah":91,"ayah":10,"verse":"Kuma lalle ne wanda ya turbu\u0257e shi (da laifi) ya t\u00e3\u0253e."},"6054":{"id":6054,"surah":91,"ayah":11,"verse":"Sam\u0169d\u00e3wa sun \u0199aryata (Annabinsu), d\u00f5min girman kansu."},"6055":{"id":6055,"surah":91,"ayah":12,"verse":"A l\u00f5kacin da mafi sha\u0199\u00e3warsu ya tafi (wurin s\u00f5ke r\u00e3kumar s\u00e3lihu)."},"6056":{"id":6056,"surah":91,"ayah":13,"verse":"Sai Manzon Allah ya gaya musu cewa: \"Ina ts\u00f5ratar da ku ga r\u00e3\u0199umar Allah da ruwan shanta!\""},"6057":{"id":6057,"surah":91,"ayah":14,"verse":"Sai suka \u0199aryata shi, sa'an nan suka s\u00f5ke ta. Sab\u00f5da haka Ubangijinsu Ya dark\u00e3ke su, sab\u00f5da zunubinsu. Sa'an nan Ya daidaita ta (az\u00e3bar ga mai laifi da maras laifi)."},"6058":{"id":6058,"surah":91,"ayah":15,"verse":"Kuma b\u00e3 ya ts\u00f5ron \u00e3\u0199ibarta (ita halak\u00e3war)."},"6059":{"id":6059,"surah":92,"ayah":1,"verse":"In\u00e3 rantsuwa da dare a l\u00f5kacin da yake ruf\u1ebdwa."},"6060":{"id":6060,"surah":92,"ayah":2,"verse":"Da yini a l\u00f5kacin da yake kurany\u1ebdwa."},"6061":{"id":6061,"surah":92,"ayah":3,"verse":"Da abin da ya halitta namiji da mace."},"6062":{"id":6062,"surah":92,"ayah":4,"verse":"L\u00e3lle ne ayyukanku, dabam-dabam suke."},"6063":{"id":6063,"surah":92,"ayah":5,"verse":"To, amma wanda ya yi kyauta, kuma ya yi ta\u0199awa."},"6064":{"id":6064,"surah":92,"ayah":6,"verse":"Kuma ya gaskata kalma mai ky\u00e3wo."},"6065":{"id":6065,"surah":92,"ayah":7,"verse":"To, z\u00e3 Mu sau\u0199a\u0199e masa har ya kai ga sau\u0199i."},"6066":{"id":6066,"surah":92,"ayah":8,"verse":"Kuma amma wanda ya yi r\u00f5wa, kuma ya wad\u00e3tu da kansa."},"6067":{"id":6067,"surah":92,"ayah":9,"verse":"Kuma ya \u0199aryatar da kalma mai ky\u00e3wo."},"6068":{"id":6068,"surah":92,"ayah":10,"verse":"To, z\u00e3 Mu sau\u0199a\u0199ke masa har ya kai ga tsanani."},"6069":{"id":6069,"surah":92,"ayah":11,"verse":"Kuma d\u0169kiyarsa ba ta wad\u00e3tar masa da k\u00f5me ba, a l\u00f5kacin da ya gangara (a wuta)."},"6070":{"id":6070,"surah":92,"ayah":12,"verse":"L\u00e3lle aikinMu ne, Mu bayyana shiriya."},"6071":{"id":6071,"surah":92,"ayah":13,"verse":"Kuma lalle ne L\u00e3hira da duniya Namu ne."},"6072":{"id":6072,"surah":92,"ayah":14,"verse":"Sab\u00f5da haka, Na yi maku garga\u0257i da wuta mai babbaka."},"6073":{"id":6073,"surah":92,"ayah":15,"verse":"B\u00e3bu mai shigarta sai mafi sha\u0199\u00e3wa."},"6074":{"id":6074,"surah":92,"ayah":16,"verse":"Wanda ya \u0199aryata, kuma ya j\u0169ya b\u00e3ya."},"6075":{"id":6075,"surah":92,"ayah":17,"verse":"Kuma mafi ta\u0199awa zai nisance ta."},"6076":{"id":6076,"surah":92,"ayah":18,"verse":"Wanda yake b\u00e3yar da d\u0169kiyarsa, alh\u00e3li yana tsarkaka."},"6077":{"id":6077,"surah":92,"ayah":19,"verse":"Alh\u00e3li b\u00e3bu wani mai wata ni'ima wurinsa wadda ake n\u1ebdman sakamakonta."},"6078":{"id":6078,"surah":92,"ayah":20,"verse":"F\u00e3ce dai n\u1ebdman yardar Ubangijinsa Mafi \u0257aukaka."},"6079":{"id":6079,"surah":92,"ayah":21,"verse":"To, lalle ne zai yarda (da sakamakon da z\u00e3 a b\u00e3 shi)."},"6080":{"id":6080,"surah":93,"ayah":1,"verse":"In\u00e3 rantsuwa da hantsi."},"6081":{"id":6081,"surah":93,"ayah":2,"verse":"Da dare a l\u00f5kacin da ya rufe (da duhunsa)."},"6082":{"id":6082,"surah":93,"ayah":3,"verse":"Ubangijinka bai yi maka bankwana ba, kuma bai \u0199\u0129 kaba."},"6083":{"id":6083,"surah":93,"ayah":4,"verse":"Kuma lalle ta \u0199arshe ce mafi alheri a gare ka daga ta farko."},"6084":{"id":6084,"surah":93,"ayah":5,"verse":"Kuma lalle ne, Ubangijinka zai yi ta b\u00e3 ka kyauta sai ka yarda."},"6085":{"id":6085,"surah":93,"ayah":6,"verse":"Ashe, bai s\u00e3me ka mar\u00e3ya ba, sa'an nan Ya yi maka mak\u00f5ma?"},"6086":{"id":6086,"surah":93,"ayah":7,"verse":"Kuma Ya s\u00e3me ka b\u00e3 ka da shari'\u00e3, sai Ya shiryar da kai?"},"6087":{"id":6087,"surah":93,"ayah":8,"verse":"Kuma Ya s\u00e3me ka matalauci, sai Ya wad\u00e3t\u00e3 ka?"},"6088":{"id":6088,"surah":93,"ayah":9,"verse":"Sab\u00f5da haka, amma mar\u00e3ya, to, kada ka rinj\u00e3ye shi."},"6089":{"id":6089,"surah":93,"ayah":10,"verse":"Kuma amma mai tambaya, kada ka yi masa ts\u00e3wa."},"6090":{"id":6090,"surah":93,"ayah":11,"verse":"Kuma amma ni'imar Ubangijinka, sai ka fa\u0257a (d\u00f5min g\u00f5diya)."},"6091":{"id":6091,"surah":94,"ayah":1,"verse":"Ba Mu b\u0169\u0257a maka z\u0169ciyarka ba (d\u00f5min \u0257aukar ha\u0199uri da fahimta)?"},"6092":{"id":6092,"surah":94,"ayah":2,"verse":"Kuma Muka saryar maka da nauyinka, Ashe."},"6093":{"id":6093,"surah":94,"ayah":3,"verse":"Wanda ya nauyayi b\u00e3yanka?"},"6094":{"id":6094,"surah":94,"ayah":4,"verse":"Kuma Muka \u0257aukaka maka ambatonka?"},"6095":{"id":6095,"surah":94,"ayah":5,"verse":"To, lalle ne t\u00e3re da tsananin nan akwai wani sau\u0199i."},"6096":{"id":6096,"surah":94,"ayah":6,"verse":"Lalle ne t\u00e3re da tsananin nan akwai wani sau\u0199i."},"6097":{"id":6097,"surah":94,"ayah":7,"verse":"Sab\u00f5da haka idan ka \u0199\u00e3re (ib\u00e3da) sai ka kafu (kana r\u00f5\u0199on Allah)."},"6098":{"id":6098,"surah":94,"ayah":8,"verse":"Kuma zuwa ga Ubangijinka ka yi kwa\u0257ayi."},"6099":{"id":6099,"surah":95,"ayah":1,"verse":"In\u00e3 rantsuwa da Attinu da Azzait\u0169n."},"6100":{"id":6100,"surah":95,"ayah":2,"verse":"Da D\u0169r S\u0129n\u0129na."},"6101":{"id":6101,"surah":95,"ayah":3,"verse":"Da wannan gari amintacce."},"6102":{"id":6102,"surah":95,"ayah":4,"verse":"Lalle ne, Mun halitta mutum a cikin mafi kyawon tsayuwa."},"6103":{"id":6103,"surah":95,"ayah":5,"verse":"Sa'an nan, Muka mayar da shi mafi \u0199as\u0199antar masu rauni"},"6104":{"id":6104,"surah":95,"ayah":6,"verse":"Face wa\u0257anda suka yi imani, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, saboda haka suna da sakamako wanda b\u00e3 ya yankewa."},"6105":{"id":6105,"surah":95,"ayah":7,"verse":"To, b\u00e3yan haka m\u1ebd ya sanya ka ka \u0199aryata sakamako (wanda za a yi a b\u00e3yan T\u00e3shin \u00a1iy\u00e3ma)?"},"6106":{"id":6106,"surah":95,"ayah":8,"verse":"Ashe Allah b\u00e3 Shi ne Mafi m\u00e3su hukunci ky\u00e3won hukunci ba?"},"6107":{"id":6107,"surah":96,"ayah":1,"verse":"Ka yi karatu da sunan Ubangijinka, wanda Ya yi halitta."},"6108":{"id":6108,"surah":96,"ayah":2,"verse":"Ya hahitta mutum daga gudan jini."},"6109":{"id":6109,"surah":96,"ayah":3,"verse":"Ka yi karatu, kuma UbangiJinka shi ne Mafi karimci."},"6110":{"id":6110,"surah":96,"ayah":4,"verse":"Wanda Ya sanar (da mutum) game da al\u0199alami."},"6111":{"id":6111,"surah":96,"ayah":5,"verse":"Ya sanar da mutum abin da bai sani ba."},"6112":{"id":6112,"surah":96,"ayah":6,"verse":"A'aha! Lalle, ne mutum ha\u0199\u0129\u0199a, yana girman kai (ya \u0199i karatu)."},"6113":{"id":6113,"surah":96,"ayah":7,"verse":"D\u00f5min y\u00e3 ga kansa, y\u00e3 wad\u00e3ta."},"6114":{"id":6114,"surah":96,"ayah":8,"verse":"Lalle ne zuwa ga Ubangijinka makoma take."},"6115":{"id":6115,"surah":96,"ayah":9,"verse":"Shin, k\u00e3 ga wanda ke hana."},"6116":{"id":6116,"surah":96,"ayah":10,"verse":"B\u00e3w\u00e3 idan y\u00e3 yi salla?"},"6117":{"id":6117,"surah":96,"ayah":11,"verse":"Ashe, k\u00e3 gani, idan (shi b\u00e3wan) ya kasance a kan shiriya?"},"6118":{"id":6118,"surah":96,"ayah":12,"verse":"Ko ya yi umurni da ta\u0199awa?"},"6119":{"id":6119,"surah":96,"ayah":13,"verse":"Ashe, k\u00e3 gani, idan (shi mai hanin) ya \u0199aryata, kuma ya j\u0169ya b\u00e3ya?"},"6120":{"id":6120,"surah":96,"ayah":14,"verse":"Ashe, bai sani ba cewa Allah Yan\u00e3 gani?"},"6121":{"id":6121,"surah":96,"ayah":15,"verse":"A'aha! Lalle ne, idan bai hanu ba, lalle ne z\u00e3 Mu ja g\u00e3shin makwarkwa\u0257a."},"6122":{"id":6122,"surah":96,"ayah":16,"verse":"Makwarkwa\u0257a ma\u0199aryaciya, mai laifi."},"6123":{"id":6123,"surah":96,"ayah":17,"verse":"Sai ya kirayi \u0199ungiyarsa."},"6124":{"id":6124,"surah":96,"ayah":18,"verse":"Z\u00e3 Mu kirayi zabaniy\u00e3wa (mala'iku m\u00e3su girma)."},"6125":{"id":6125,"surah":96,"ayah":19,"verse":"A'aha kada ka b\u0129 shi. Kuma ka yi tawali'u, kuma ka nemi kusanta (zuwa ga Ubangijinka)."},"6126":{"id":6126,"surah":97,"ayah":1,"verse":"Lalle ne M\u0169, Mun saukar da shi (Al\u0199ur'\u00e3ni) a cikin Lailatul \u0199adari (daren daraja)"},"6127":{"id":6127,"surah":97,"ayah":2,"verse":"To, me ya sanar da kai abin da ake cewa Lailatul \u00a1adari?"},"6128":{"id":6128,"surah":97,"ayah":3,"verse":"Lailatul \u00a1adari mafi alheri ne daga wasu watanni dubu."},"6129":{"id":6129,"surah":97,"ayah":4,"verse":"Mala'iku da R\u0169hi suna sauka a cikinsa da iznin Ubangijinsu sab\u00f5da kowane umurni."},"6130":{"id":6130,"surah":97,"ayah":5,"verse":"Sallama ne shi daren, har fitar alfijiri."},"6131":{"id":6131,"surah":98,"ayah":1,"verse":"Wa\u0257anda suka k\u00e3firta daga m\u0169tanen Littafi, da mushirikai, ba su kasance masu gushewa daga gaskiya ba har hujja ta je musu."},"6132":{"id":6132,"surah":98,"ayah":2,"verse":"Wani Manzo daga Allah, yana karatun wasu takardu masu tsarki."},"6133":{"id":6133,"surah":98,"ayah":3,"verse":"A cikinsu akwai wasu littafai m\u00e3su \u0199\u0129ma da daraja."},"6134":{"id":6134,"surah":98,"ayah":4,"verse":"Kuma wa\u0257anda aka bai wa Littafi ba su s\u00e3\u0253a wa juna ba face bayan hujjar ta je musu."},"6135":{"id":6135,"surah":98,"ayah":5,"verse":"Kuma ba a umarce su da kome ba f\u00e3ce bauta wa Allah suna m\u00e3su tsarkake addinin gare Shi, m\u00e3su karkata zuwa ga addinin gaskiya, kuma su tsai da salla kuma su b\u00e3yar da zakka, kuma wannan shi ne addinin wa\u0257anda suke a kan hanyar \u0199warai."},"6136":{"id":6136,"surah":98,"ayah":6,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka kafirta daga mutanen Littafi da mushirikai sana cikin wutar Jahannama suna madawwama a cikinta. Wa\u0257annan su ne mafi ashararancin t\u00e3likai."},"6137":{"id":6137,"surah":98,"ayah":7,"verse":"Lalle ne wa\u0257anda suka yi \u0129mani, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, wa\u0257annan su ne mafifita alherin halitta."},"6138":{"id":6138,"surah":98,"ayah":8,"verse":"Sakamakonsu, a wurin Ubangijinsu, shi ne gidajen Aljannar zama, \u0199oramu na gud\u00e3na daga \u0199ar\u0199ashinsu sun\u00e3 madawwama a cikinta har abada. Allah Ya yarda da su, kuma su, sun yarda da Shi. wannan sakamako ne ga wanda ya ji ts\u00f5ron Ubangijinsa."},"6139":{"id":6139,"surah":99,"ayah":1,"verse":"Idan aka girgiza \u0199asa, girgizawarta."},"6140":{"id":6140,"surah":99,"ayah":2,"verse":"Kuma \u0199asa ta fitar da kayanta, masu nauyi."},"6141":{"id":6141,"surah":99,"ayah":3,"verse":"Kuma mutum ya ce \"M\u1ebd neya same ta?\""},"6142":{"id":6142,"surah":99,"ayah":4,"verse":"A r\u00e3nar nan, z\u00e3 ta fa\u0257i l\u00e3b\u00e3rinta."},"6143":{"id":6143,"surah":99,"ayah":5,"verse":"cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta."},"6144":{"id":6144,"surah":99,"ayah":6,"verse":"A r\u00e3nar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu."},"6145":{"id":6145,"surah":99,"ayah":7,"verse":"To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi."},"6146":{"id":6146,"surah":99,"ayah":8,"verse":"Kuma wanda ya aikata gwargwadon nauyin zarra na sharri, zai gan shi."},"6147":{"id":6147,"surah":100,"ayah":1,"verse":"Ina rantsuwa da daw\u00e3ki m\u00e3su gudu suna fitar da k\u0169kan ciki."},"6148":{"id":6148,"surah":100,"ayah":2,"verse":"M\u00e3su \u0199yasta wuta (da k\u00f5fatansu a kan duwatsu) \u0199yastawa."},"6149":{"id":6149,"surah":100,"ayah":3,"verse":"Sa'an nan m\u00e3su yin hari a lokacin asuba."},"6150":{"id":6150,"surah":100,"ayah":4,"verse":"Sai su motsar da \u0199\u0169ra game da shi."},"6151":{"id":6151,"surah":100,"ayah":5,"verse":"Sai su shiga, game da ita (\u0199\u0169rar), a tsak\u00e3nin jama'ar ma\u0199iya."},"6152":{"id":6152,"surah":100,"ayah":6,"verse":"Lalle ne mutum mai tsananin butulci ne ga Ubangijinsa."},"6153":{"id":6153,"surah":100,"ayah":7,"verse":"Lalle ne shi mai shaida ne a kan laifinsa dl haka."},"6154":{"id":6154,"surah":100,"ayah":8,"verse":"Kuma 1alle ne ga d\u0169kiya shi mai tsananin so ne."},"6155":{"id":6155,"surah":100,"ayah":9,"verse":"Shin, b\u00e3 ya da sanin l\u00f5kacin da aka t\u00f5ne abin da yake cikin kaburbura."},"6156":{"id":6156,"surah":100,"ayah":10,"verse":"Aka bayyana abin da ke cikin zukata."},"6157":{"id":6157,"surah":100,"ayah":11,"verse":"Lalle ne Ubangijinsu, game da su a ranar nan Mai \u0199ididdigewa ne?"},"6158":{"id":6158,"surah":101,"ayah":1,"verse":"Mai \u0199wan\u0199wasar (zukata da ts\u00f5ro)!"},"6159":{"id":6159,"surah":101,"ayah":2,"verse":"M\u1ebdn\u1ebd ne mai \u0199wan\u0199wasa?"},"6160":{"id":6160,"surah":101,"ayah":3,"verse":"Kuma me ya sanar da kai abin da ake ce wa mai \u0199wan\u0199wasa?"},"6161":{"id":6161,"surah":101,"ayah":4,"verse":"R\u00e3nar da mut\u00e3ne za su kasance kamar 'ya'yan fari m\u00e3su w\u00e3tsuwa."},"6162":{"id":6162,"surah":101,"ayah":5,"verse":"Kuma duw\u00e3tsu su kasance kamar g\u00e3shin s\u0169fin da aka sa\u0253e."},"6163":{"id":6163,"surah":101,"ayah":6,"verse":"To, amma wanda ma'aunansa suka yi nauyi."},"6164":{"id":6164,"surah":101,"ayah":7,"verse":"To, shi yana a cikin wata rayuwa yardadda."},"6165":{"id":6165,"surah":101,"ayah":8,"verse":"Kuma amma wanda ma'aunansa suka yi sau\u0199i (b\u00e3bu nauyi)."},"6166":{"id":6166,"surah":101,"ayah":9,"verse":"To, uwarsa H\u00e3wiya ce."},"6167":{"id":6167,"surah":101,"ayah":10,"verse":"Kuma me ya sanar da kai mece ce ita?"},"6168":{"id":6168,"surah":101,"ayah":11,"verse":"Wata wuta ce mai zafi."},"6169":{"id":6169,"surah":102,"ayah":1,"verse":"Alfahari da yawan d\u0169kiya da dangi ya shagaltar da ku (dagaibada mai amfaninku)."},"6170":{"id":6170,"surah":102,"ayah":2,"verse":"Har kuka ziyarci kaburbura."},"6171":{"id":6171,"surah":102,"ayah":3,"verse":"A'aha! (Nan gaba) z\u00e3 ku sani."},"6172":{"id":6172,"surah":102,"ayah":4,"verse":"Sa'an nan, tabbas, z\u00e3 ku sani."},"6173":{"id":6173,"surah":102,"ayah":5,"verse":"Ha\u0199\u0129\u0199a, da kuna da sani sani na ya\u0199\u0129ni."},"6174":{"id":6174,"surah":102,"ayah":6,"verse":"Lalle ne da kuna ganin Jah\u0129m."},"6175":{"id":6175,"surah":102,"ayah":7,"verse":"Sa'an nan lalle ne za ku gan ta, da idanu, bayyane."},"6176":{"id":6176,"surah":102,"ayah":8,"verse":"Sa'an nan lalle ne za a tambaye ku, a r\u00e3nar nan l\u00e3b\u00e3rin ni'imar (da aka yi muku)."},"6177":{"id":6177,"surah":103,"ayah":1,"verse":"Ina rantsuwa da z\u00e3mani."},"6178":{"id":6178,"surah":103,"ayah":2,"verse":"Lalle ne mutum yana a cikin hasara."},"6179":{"id":6179,"surah":103,"ayah":3,"verse":"F\u00e3ce wa\u0257anda suka yi \u0129mani, kuma suka aikata ayyukan \u0199warai, kuma suka yi wa juna wasiyya da bin gaskiya, kuma suka yi wa juna wasiyya da yin ha\u0199uri (su kam, basu cikin hasara)."},"6180":{"id":6180,"surah":104,"ayah":1,"verse":"Bone ya tabbata ga duk mai nune, mai zun\u0257e (mai ra\u0257a)."},"6181":{"id":6181,"surah":104,"ayah":2,"verse":"Wanda ya tara d\u0169kiya, kuma ya mayar da ita abar tattalinsa."},"6182":{"id":6182,"surah":104,"ayah":3,"verse":"Yana zaton c\u1ebdwa d\u0169kiyarsa za ta dawwamar da shi."},"6183":{"id":6183,"surah":104,"ayah":4,"verse":"A'aha! Lalle ne z\u00e3 a j\u1ebdfa shi a cikin Hu\u0257ama."},"6184":{"id":6184,"surah":104,"ayah":5,"verse":"Kuma me ya sanar da kai abin da ake ce wa Hu\u0257ama?"},"6185":{"id":6185,"surah":104,"ayah":6,"verse":"Wutar Allah ce wadda ake hurawa."},"6186":{"id":6186,"surah":104,"ayah":7,"verse":"Wadda take l\u1ebd\u0199\u00e3wa a kan zukata."},"6187":{"id":6187,"surah":104,"ayah":8,"verse":"Lalle ne ita abar kull\u1ebdwa cea kansu."},"6188":{"id":6188,"surah":104,"ayah":9,"verse":"A cikin wasu ginshi\u0199ai m\u0129\u0199a\u0199\u0199u."},"6189":{"id":6189,"surah":105,"ayah":1,"verse":"Ashe, ba ka ga yadda Ubangijinka Ya aikata ga mutanen giwa ba?"},"6190":{"id":6190,"surah":105,"ayah":2,"verse":"Ashe, bai sanya kaidinsu a cikin \u0253ata ba?"},"6191":{"id":6191,"surah":105,"ayah":3,"verse":"Kuma Ya sako, a kansu, wasu tsunts\u00e3ye, jama'a-jama'a."},"6192":{"id":6192,"surah":105,"ayah":4,"verse":"Suna jifar su da wasu duwatsu na yum\u0253un wuta."},"6193":{"id":6193,"surah":105,"ayah":5,"verse":"Sa'an nan Ya sanya su kamar karmami wanda aka cinye?"},"6194":{"id":6194,"surah":106,"ayah":1,"verse":"Sab\u00f5da s\u00e3bon \u00a1uraishawa."},"6195":{"id":6195,"surah":106,"ayah":2,"verse":"S\u00e3bonsu na tafiyar hunturu da ta bazara."},"6196":{"id":6196,"surah":106,"ayah":3,"verse":"Sab\u00f5da haka sai su bauta wa Ubangijin wannan Gida (Ka'abah)."},"6197":{"id":6197,"surah":106,"ayah":4,"verse":"wanda Ya ciyar da su (Ya hana su) daga yunwa, kuma Ya amintar da su daga wani ts\u00f5ro."},"6198":{"id":6198,"surah":107,"ayah":1,"verse":"Shin, ka ga wanda ke \u0199aryat\u00e3wa game da sakamako?"},"6199":{"id":6199,"surah":107,"ayah":2,"verse":"To, wannan shi ne ke tunkue mar\u00e3ya (daga ha\u0199\u0199insa)."},"6200":{"id":6200,"surah":107,"ayah":3,"verse":"Kuma b\u00e3 ya kwaaitarwa bisa b\u00e3yar da abinci ga matalauci."},"6201":{"id":6201,"surah":107,"ayah":4,"verse":"To, bone y\u00e3 tabbata ga masallata."},"6202":{"id":6202,"surah":107,"ayah":5,"verse":"Wa\u0257anda suke masu shagala daga sallarsu."},"6203":{"id":6203,"surah":107,"ayah":6,"verse":"Wa\u0257anda suke yin riya (ga ayyukansu)"},"6204":{"id":6204,"surah":107,"ayah":7,"verse":"Kuma suna hana taimako."},"6205":{"id":6205,"surah":108,"ayah":1,"verse":"Lalle ne Mu, Mun yi maka kyauta mai yawa."},"6206":{"id":6206,"surah":108,"ayah":2,"verse":"Saboda haka, ka yi salla d\u00f5min Ubangijinka, kuma ka s\u00f5ke (baiko, wato sukar ra\u0199umi)."},"6207":{"id":6207,"surah":108,"ayah":3,"verse":"Lalle mai aibanta ka shi ne mai yankakkiyar albarka."},"6208":{"id":6208,"surah":109,"ayah":1,"verse":"Ka ce: \"Ya k\u0169 k\u00e3firai!\""},"6209":{"id":6209,"surah":109,"ayah":2,"verse":"\"B\u00e3 zan baut\u00e3 wa abin da kuke baut\u00e3 wa ba.\""},"6210":{"id":6210,"surah":109,"ayah":3,"verse":"\"Kuma k\u0169, ba ku zama masu bauta wa abin da nake baut\u00e3 wa ba.\""},"6211":{"id":6211,"surah":109,"ayah":4,"verse":"\"Kuma n\u0129 ban zama mai baut\u00e3 wa abin da kuka baut\u00e3 wa ba.\""},"6212":{"id":6212,"surah":109,"ayah":5,"verse":"\"Kuma k\u0169, ba ku zama m\u00e3su baut\u00e3 wa abin da nake baut\u00e3 wa ba.\""},"6213":{"id":6213,"surah":109,"ayah":6,"verse":"\"Addininku na gar\u1ebd ku, kuma addinina yan\u00e3 gare ni.\""},"6214":{"id":6214,"surah":110,"ayah":1,"verse":"Idan taimakon Allah ya zo da cin nasara."},"6215":{"id":6215,"surah":110,"ayah":2,"verse":"Kuma ka ga mutane suna shiga addinin Allah, \u0199ungiya-\u0199ungiya."},"6216":{"id":6216,"surah":110,"ayah":3,"verse":"To, ka yi tasbihi game da g\u00f5de wa Ubangijinka, kuma ka n\u1ebdme Shi gafara, lalle Shi (Ubangijinka) Ya kasance Mai kar\u0253ar t\u0169ba ne."},"6217":{"id":6217,"surah":111,"ayah":1,"verse":"Hann\u00e3ye biyu na Ab\u0169lahabi sun halaka, kuma ya halaka."},"6218":{"id":6218,"surah":111,"ayah":2,"verse":"D\u0169kiyarsa ba ta tsare masa k\u00f5me ba, da abin da ya t\u00e3ra."},"6219":{"id":6219,"surah":111,"ayah":3,"verse":"Z\u00e3 ya shiga wuta mai h\u0169ruwa."},"6220":{"id":6220,"surah":111,"ayah":4,"verse":"T\u00e3re da matarsa mai \u0257aukar itacen (wuta)."},"6221":{"id":6221,"surah":111,"ayah":5,"verse":"A cikin kyakky\u00e3wan wuyanta akwai igiya ta kaba (R\u00e3nar \u00a1iy\u00e3ma)."},"6222":{"id":6222,"surah":112,"ayah":1,"verse":"Ka ce: \"Shi ne Allah Maka\u0257a\u0129ci.\""},"6223":{"id":6223,"surah":112,"ayah":2,"verse":"\"Allah wanda ake nufin Sa da bu\u0199ata.\""},"6224":{"id":6224,"surah":112,"ayah":3,"verse":"\"Bai haifa ba, kuma ba a haife Shi ba.\""},"6225":{"id":6225,"surah":112,"ayah":4,"verse":"\"Kuma babu \u0257aya da ya kasance tamka a gare Shi.\""},"6226":{"id":6226,"surah":113,"ayah":1,"verse":"Ka ce \"ina neman tsari ga Ubangijin safiya\""},"6227":{"id":6227,"surah":113,"ayah":2,"verse":"\"Daga sharrin abin da Ya halitta.\""},"6228":{"id":6228,"surah":113,"ayah":3,"verse":"\"Da sharrin dare, idan ya yi duhu.\""},"6229":{"id":6229,"surah":113,"ayah":4,"verse":"\"Da sharrin m\u00e3t\u00e3 m\u00e3su t\u00f5fi a cikin \u0199ulle-\u0199ulle.\""},"6230":{"id":6230,"surah":113,"ayah":5,"verse":"\"Da sharrin mai h\u00e3sada idan ya yi hasada.\""},"6231":{"id":6231,"surah":114,"ayah":1,"verse":"Ka ce \"Ina n\u1ebdman tsari ga Ubangijin mut\u00e3ne.\""},"6232":{"id":6232,"surah":114,"ayah":2,"verse":"\"Mamallakin mutane.\""},"6233":{"id":6233,"surah":114,"ayah":3,"verse":"\"Abin baut\u00e3war mut\u00e3ne.\""},"6234":{"id":6234,"surah":114,"ayah":4,"verse":"\"Daga sharrin mai sanya wasuw\u00e3si, mai \u0253oyewa.\""},"6235":{"id":6235,"surah":114,"ayah":5,"verse":"\"Wanda ke sanya wasuw\u00e3si a cikin \u0199ir\u00e3zan mutane.\""},"6236":{"id":6236,"surah":114,"ayah":6,"verse":"\"Daga aljannu da mutane.\""}}}}